Sarki Sameer 2 Wasa Farin Girki By Yaya Azeema

Author :  Ayshacool Category :  Love

Chapter   65 / 74

192K to 195K   out of 221K words

shiga girgiza mata kai tare dacewa bansani ba,

kallon sa tayi tace "yakamata dai kagane dan idan nafaɗa bashi ba kai ka yarda?

kai ya girgiza sannan yace "a'a,

Meer ta nuna masa tace wannan ba shifa dawa yake kama nan ma cemata yayi bai sani ba cike da ƙaguwar jin ko SU WAYE SU  aransa yana fatan Allah yasa su kasance jinin sa duk dadai alabarin da aka bayar ba afaɗi wani abu da yashafesu ba,

shiru tayi tana kallon sa taso yagano da kansa saidai daman da kamar wuya da ace dai babu gemu a fuskar Abu tasan zai ganesa gashin da ya rufe masa fuska ne yasa kamannin sa canzawa gaba ɗaya itama da bata gansa a hoton nan ba zai wuya ta gane sa loƙaci ɗaya,

da fuskarta ba aɗan sake ba yabo ba fallasa ba fus as ta saketa loƙacin da take masa magana amma yanzu kuma sai ta ƙara canzata ta koma ta kala tare da shiga tsakanin Abu da Meer ta riƙo hannun ko wannen su sannan ya kalli kowa dake falon cike da dakiya tafara magana,

duk alabarin da akabaku nasan bakuji wanda zai firgita kuba maƙiya yo ta Allah bataku ba yau gani da gudan jinina wanda kuka rabani dashi tun yana yaro yau gashi agaban ku harma da ɗa wannan da kuke ganin sa ɗana ne SAMEER yaron da na fara haifa aka sace min acikin gidan nan to gashi yau ya shigo gidan ubansa da ƙafar sa anfita dashi loƙacin da baisan shi waye ba yanzu kuma yadawo adaidai loƙacin da baku taɓa zato haka ba wannan kuma ɗansane kuma jika agare ni ɗaya tamkar da dubu dan kufara kuka da kanku kodashi kaɗai na barku ya isa ya tarwatsa kwakwalwar ku baki ɗaya ni kuka cuta kuka zalinta kuka musgunawa rayuwata tsawon loƙaci ina kwance batare da nasan inda kaina yake ba batare da naga koda mutum ɗayane da sunan naga mutum kuma nasansa ina ganin mutane tamkar dodanni bana bambamce baƙi da fari ni kaina bansan ko ni mutum ce ko ba ita bace kun mantar dani komai kunjuyar min da hankali na kun rabani da ƴaƴan kun rabani da mijina kun rabani da ƴan uwana saboda son zuciya irin taku to kusani bani zan rama abun da kukayi min ba kuma ba ɗana ne zai rama ba jikanane zai ɗaukar min fansa akanku sai nasa yayi rugu rugu daku sai rama min abun da kukayi min fiye da kallar abun da kukayi min sai yaga bayan ko wannen ku dan bazan taɓa yafewa kowanne kuba dan haifi wanda ya haifi wanda zai iya da kowannen ku babu wanda zai ƙale dan haka kukuka da kanku tun kafin kuyi arangama dashi ina gefe ina kallo hankalina kwance zaiyi duk abun da ya dace, kuma sarautar da bakuso suyi dole suyi da yardar Allah zuri'atace zatai ta yaɗuwa dagana ha ƙarshen rayuwakan mu baki ɗaya jinin zaicigaba da zama a sarauta duk wanda kuma ya ƙara gigin shiga abin da banasaba Allah ya tarwatsa rayuwar sa ko waye shi,

tunda ta fara magana kowa ya sha jinin jikin sa tabbas tunda aka bada labari babu abun da yafi ɗagawa wasu hankali kamar wannan maganar tata ɗanta na farko da ransa bai mutuba gashi harda ɗa shima namiji ga kuma wancen ɗan nata da bai fito ba shima namiji dole kwa sarauta ta dawo hannun su gaba ɗaya kamar yanda tace,

daga cikinsu babu wanda yayi yunkurin yin wata magana saboda tsoro da furgici da suka tsinci kansu fiye da na ɗazu,

papa da gwaggo suman zaune sukayi saboda tsabar mamaki sunma kasa motsawa saida ƙyar gwaggo taje ta gaban Abu tana kallon sa kamar tasamu T.V sai ta kallesa sai ta kalli maama da ƙyar dai ta iya cewa dan Allah wai maganar da nakeji kina faɗa gaskiya ce kodai kunnu wanane suka jiyo saɓanin abun da kike faɗi jinayi fa kince kamar wannan ɗankine Sameer, Sameer dai wanda kika haifa aka sace shi, shine yanzu agabana nake kallon sa ko kuma dai ƙarya kunnuwa na suke faɗa min,

maama ce ta kamo hannuta cike da kulawa tace gwaggo ba ƙarya kunnu wanki suke miki ba abun da kikaji gaskiya ne kuma zahiri ne ba mafarki ba ki kalle sa da kyau jikanki ne,

nandai itama tabasu labarin ta yanda ta ganesa da kuma halayyar Meer da ta zama iri ɗaya da ta gwaggo harma kamannin su da suke shigen kama,

hannu gwaggo tashiga tafawa tana sallallami akan wannan lamarin da abun yagama kasheta da mamaki daga wannan sai wancen komai sai faruwa yake loƙaci loƙacin da basu taɓa tunanin wannan ranar zatazo itakam wane irin farin ciki zatayi na wannan ranar da ta zamemata babbar rana, rana ta musamman,

papa ma tasowa yayi yana ƙara kallon Abu yaudai Abu yazama abun kallo agun family ɗin sa, hannu papa ya buɗa masa suka rungume juna papa yana ta faman sakin murmushi sosai ya nuna farin cikin ganin ɗan nasa da yagama fitar da rai akansa sai gashi yau Allah ya dawo masa dashi kana ganin sa zaka fahimci tsantsar farin cikin da yake ciki marar misaltuwa,

daga nan papa yasaki Abu ya koma wajen Meer da yayi wani kicin kicin da fuska kamar baya farin ciki da dangin mahaifin nasa rungume shi yayi shima yana ɗan tsokanar sa na kaka da jika sannan ya sake shi shima sai yakamo hannun Ameesha itama ya nuna farin cikin ganinta da tausaya mata yanda tasha wahala a rayuwar ta,

gwaggo ma cike da farin cikin ta shiga rungume su tana share ƙwallar farin ciki da ta tarar mata saidai tana zuwa kan Meer zata rungume sa yayi saurin matsawa daga kusa da ita tsayawa tayi da mamaki tana kallon sa, maama ta ɗanyi murmushi sannan tace bazakaje gurin gwaggon taka ba gwaggo ai tun kan muzo ma nake bashi labarin ki saboda halin ku ɗaya ba inda ya barki kaje mana ka matsa itace gwaggon da nake gaya maka mai kamar ka tayi maganar tana ɗan turasa wajen gwaggo, gwaggo daɗi ya ishe ta ance suna kama kuma halin su ɗaya cike da ƙara wage baki ta ƙara nufar wajen sa zata taɓasa ya ƙara matsawa fuska a haɗe yace ni karki taɓani kin tsofa da yawa mai kike jira baki mutu ba, yanayin maganar ya maida bakin sa yanda yake sai ka rantse ma bashi yayi ba,

kasaƙe gwaggo tayi tana kallon sa kafin daga baya maganar ta ƙara tsaya mata arai aranta tace da ina yabonka sallah zaka kasa alwala ashe baza muje dakai ba, a fili kuma sai ta kalle sa tace "ubanka nake jira yazo sai mumutu tare marar mutunci daga yimaka abun arziƙi shine zaka gaya min magana to ahir ɗinka harda wani cewa wai mai nake jira dake daman ni zankashe kaina kenan to Allah baiyi zan mutun ba kuma babu wanda ya isa ya kasheni loƙaci na baiyi ba tafaɗa tare da buga tsaki harda su harara,

ko kallon inda take baiyi ba bare yasa ran zai kulata haka tagama bambamin ta ita kaɗai su maama nayi mata dariya,

saida suka gama nunawa kansu farin ciki sannan kowa ya koma ya zauna dan aƙarasa maganar saida suka samu nutsuwa sannan papa ya gyara zama ya ƙara yiwa Allah godiya da bayyanar ahalin sa sannan suma su maama yabasu labarin abun da ya faru na halin fulani duk abun da ya faru tundaga A har Z yabasu labari,

sannan ya ɗora da cewa Maryama muna sauraron ki muna buƙatar ƙarin bayani daga gare ki, ki matso kiyiwa kowa bayanin yanda hakan ta faru batare da sanin kowa ba kika yaudareni da ɗan da banaki ba koma ince kika yaudari duka masarauta,

shiru gurin yayi ba wanda yayi magana Fulani kam ta sunkuyar da kanta ta kasa ɗagowa ta haɗa ido da kowa duk da idanun su nakanta suna jiran jin ta bakin ta,

saida papa yaƙara yi mata magana cikin daka mata tsawa sannan tayi saurin ɗagowa da jajayen idon ta da suke ta zubar da hawaye ajere ajere ta kalle sa tare da kawar da kanta gefe saida ta ƙara ɗaukan loƙaci...,

sannan ta rarrafo jiki ba ƙwari tazo gabansu saikawai ta fashe da wani kukan me sauti kowa cigaba yayi da kallon ta ganin taƙin yin shiru yasa Meer cewa Kee... kishiga hankalinki kin ishemu da haukan kuka in ba hakaba wallahi zanyi ball dakeeee... yayi maganar cikin daka mata wata gigitaciyar tsawa da saida fadar ta amsa gaba ɗaya wasu daga cikima da badasu akayi wa saida suka firgita bare kuma wacce akayi wa ai saura kaɗan ta sakin fitsari agun,

ba shiri kuwa ta buɗi baki tafara magana....., "dan Allah kuyi haƙuri ku yafemin wallahi sharrin sheɗanne duk yasa na aikata hakan ba bada son raina ba ina mai baku haƙuri abisa cin amanar ku danayi amma wallahi wallahi bansan komai ba game da fitar gimbiya sabreena ba babu saka hannun aciki kamar yanda kuke tuhumata wallahi bani nace yanzu zan faɗi duk wani abu da nasan na taɓa aikatawa, shiru tayi na ƴan mituna sannan ta cigaba da cewa,

"tabbas wannan ɗa da nake dashi bani na haifeshi ba kamar yanda hajiya sarah tafaɗa muku haka zancen yake,

shekarun baya tun kafin gimbiya sabreena tabar gidan Hajiya sarah tazo min da wannan maganar daman ƙawatace tun kafin inyi aure maƙociyar muce muna shiri da ita, to bayan nayi aure ma tana yawan zuwa gidana ranar wata lahadi tazo gidana sai tace mushiga ɗaki tana da wata shawara da zata ban muna shiga tafara tuntuɓata akan rashin haihuwata nace mata nima abun yana damuna gashi munje wajen likita ance bazan taɓa haihuwa ba shine tace yanzu hakannan zan zauna bani da ɗa babu abun da zan samu idan sarki ya mutu shine tace to wallahi in tashi tsaye insan abunyi dan idan na zauna kallon kwaɗo zai miki ƙafa ga wata shawara da zan baki kiyi tunani akai ta hakan kawai zakibi kisamu wani abun koda bayan ran sarki,

gyara zama nayi nace ina jinta tagaya min shine take cemin mai zai hana muje wajen malami yabani abun da zaisa kowa yaga ciki ajikina alhalin babu shi kawai za arufewa kowa ido yaringa ganin ciki ajikina har zuwa loƙacin da watan haihuwar zaiyi sai muje asibiti sai abiya likitocin kuɗi subamu wani ɗan sai anunuwa kowa cewar na haihu kuma yaron koda yayi wani kammanin da ban babu wanda zaiga hakan babu mecewa komai akai ,

da farko ƙin amincewa nayi haka taita jan ra"ayina har na amince washe gari mukaje wajen malam babu ɓata loƙaci muka gaya masa buƙatar mu nanda nan yabamu magungunan da zamuyi amfa ni dashi sannan yaban wata ƙwarya yace aɗakina akwai wani guri da yake kamar ɗaki inje insan yanda zanyi inyi haƙa in zura ƙwaryar akai sannan yaban wasu jajayen kaya yace kullum idan na tashi inshiga ciki inyi fitsari akai sannan duk sati idan zan shiga gurin in tafi da dubu ɗari in ajiye agun sannaan in fito, nace har sati nawa zanyi ina ajiye kuɗin agun yace haka zantayi har ƙarshen rayuwata nace masa a ina zan ringa samun kuɗin Ni da ba sana'a nake ba kuɗin gurina kuma ko shekara ɗaya bazaikai ba sai yace min kar in damu da wannan akwai inda mijina yake ajiye kuɗin sa aɗakina dan haka daga nawa sun ƙare inci gaba da ɗaukan nasa ina ajiyewa konawa na ɗauka bazai taɓa ganewa ba kuma ya sheda min inda nayi hakan ɗan da zan haifama zai iya kasancewa shine sarki idan mijina ya sauka shi zaibawa sarautar dan haka sarauta zata dawo hannun sai yanda nayi da kowa duk abun da nafaɗa shi za ayi, nikuma wannan zancen da yayi na sarautar zata dawo hannun gaba ɗaya yasa nayi saurin amince masa zanyi duk abun da yakeso daga nan nabiyasa kuɗin da yake buƙata aloƙacin sannan yayi mana bayanin duk yanda zamuyi komai muka baro gurin sa muka dawo gida tundaga nan kuma nafara duk abun da yace min inyi ba daɗewa kwa na sanar da sarki ina da ciki tun baifito ba mukaje wajen likita aka dubani aka tabbatar wa da sarki eh ina ɗauke da ciki wata ɗaya muka dawo gida aka sanar da kowa nan da nan aka fara tayani murna loƙacin kuma da nake da cikin gimbiya sabreena har ta haifi ɗan ta sameer kuma Ammah ma ta haifi ƴan biyun ta mata ni duk danaga gimbiya ta haifi namiji banji cewar wai ɗan ta zai iya zama sarki ba bare har inyi tunanin koren ta daga gidan, tunda malam yasanar min na yarda dashi ana haka kuma tun kafin in haihu muka wayi gari babu gimbiya ba ɗanta aka neme ta aka rasa, nikuma bayan watan haihuwa na yacika Hajiya sarah tazo mukaje asibiti tun kafinma muje tace angama komai tayi magana da likitan da zaibamu wani ɗan haka muka shirya komai kamar haihuwar gaske muka tafi asibitin mu biyu nandai tasan cuku cuku ɗin da tayi ta samo yaron ta kawo min shi ina zaune awani ɗaki dan bansan ma ta yanda ta samo shi ba anan muka sanar da dangi da ƴan uwa cewar na haihu ga mamakina sai naga abun da malam yace ya tabbata dan yaron kwara kwata baya kama da kowa amma babu wanda ya iya cewa wani abu game dashi har muka dawo gida akayi suna aka saka masa SALAHUDDEEN...,

bayan girman sa kuma da sarki zaiyi murabus akace shi za aɗora akan karagar mulki ranar har kyuata nayiwa Hajiya sarah da malamin saboda farin ciki,

har ranar naɗasa akai tayi aka basa sarauta Saida abun da bansani ba shine tunda ya hau sau halayen mu daga shi har ni suka sauya kawai sai jnringajin zuciyata na ingizani ina yawan samun kaina cikin ɓacin rai daga bayama sai kawai Masarautar ta sauya min gaba ɗaya aka dawo cutar mutane da zalintar su wasu basuji ba basugani ba haka zansa ayiwa mutum hukunci fiye da laifin da ya aikata ni kaina abun yana damuna idan na zauna ina tunani ammafa maimakon inji abun yaragu saima inji ƙaruwar sa araina har takamam hakannan mutum baiyi laifi ba hukunta shi daga bayama har zubar da jini nasa aka farayi amma ni bazan taɓa hukunta mutum da hannun naba saidai insa ayi idan akayi kuma zuwa dare sai abun yafara damuna amma zuwa safiya zan cigaba da abun da nake bana saurarawa kowa ko shi mijin nawa sai abun da nace masa yakeyi idan ya kwatanta yimin magana akan abun da nake ba daidai bane sai raina yaɓaci kuma shima sai inga yakwanta yakama bacci sannan nake jin daɗi har zuwa yanzu da asirina ya tonu amma wallahi wallahi iyaka abun da nasan nayi kenan banda saka hannun wajen cutar das.........,bata ƙara sa maganar ba taji tasssss taji saukar mari afuskar ta bata gama tantance zafin ba aka ƙara mata wani ta ɗayan ɓarin bai dakata ba saida yayi mata wajen mari biyar ajere sanann su waziri suka tashi suna rirriƙesa da hannu ya nunata cikin ɓacin rai yashiga nunata da yatsa cikin ɗaga murya yace ƙarya take mu zata rainawa hankali kusake ni in ɓaɓɓalla ta mai yasa zaku tsaya kunajin wannan banzan labarin ƙaryar kusake ni inyi nece yafaɗa yana ɗaga musu murya sama tare da yin watsi dasu ya ƙwace daga riƙon da sukayi masa cikin zafin nama yaƙara nufar inda take, a zafaffe cikin zafin nama shima Abu ya miƙe tsaye tare da ɗaga murya da ƙarfi yace "MEER.......!!!!!!
     

            
   '
                     💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
     👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
       by(ster lady)

*2,GIDAN AUNTY*
       by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
      by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*
      by(mrs bbk)

*5,YA FITA ZAKKA*
       by(mum Sayyid)
 
*6,BABY  
      by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#:   ❤XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

              
   💖*the talent troupe writer's*💖

                 *Book 2*
    
    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*

                        🅿️ 96

✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨

✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨

Bismilah............✍️

     'Cak meer yaja burki yatsaya baiƙarasa  gurin taba sakamakon tsawar da Abu yayi masa hakan yasan yashi dakatawa bai ƙarasaba,

maama ce ta taso ta matso kusa dashi tare da kamo hannun sa tajasa ta zaunar dashi kusa da ita tace "ya isa haka kowa ya zauna, sannan sauran ma da suka tashi tsaye suka koma suka  zauna papa dai yana gurin sa azaune ko motsawa baiyi ba,

shiru gurin yaƙara ɗauka sannan gwaggo tace "nimadai bazan taɓa yarda bake bace tunda har kika  iya aikata haka babu abun da baza ki iya aikatawa ba bazamu yarda da wannan ƙazon kuregen labarin ba ke kika fitar da ita dan haka dole kifito kigaya mana ta yanda kika koreta daga gidan yanda kika faɗi wannan shima haka mujeso kigaya mana ki amsa laifinki tunwuri kar ki wahalar da mu da ki wahalar da kanki,

duk yanda akaso fulani ta amsa laifin ƙin amsa tayi dan haka dole aka rabu da ita, sannan aka dawo kan Hajiya Sarah itama tazo tayi bayanin abun da yafaru yanda dai fulani ta faɗa bata ƙarya ta ko magana ɗaya ba,
aka tambaye ta dalilin yin hakan tace sharrin sheɗanne ayi haƙuri a yafemata,

atake aloƙacin papa yasa aka yanke musu hukunci gaba ɗayan su, yace akaisu ɗakin ƙasa aƙulle baci ba sha kuma baza afito dasu ba har sai angama binciko kowaye yayi sanadin barin gimbiya gidan,

daga nan papa ya kira baba da mama da kuma sabon ɗansu da basusan dashi ba aka haɗasu aka basu haƙuri,

ba ƙaramin kuka mama tasha ba jin yanda abun ya kasance aka

65 / 74