shima ya nufi dakin da zai kwanta yana shiga ya cire duka kayan jikin sa da niyar ban kwana da su dan bazai kara sakawa ba yasan da hakan kuma idan magana zama gaskiya daga gobe bazai kara zaman gidan ba dan jin sa yake gaba daya kamar akan kaya yake duk zaman gidan ya isheshi kuma ya tsani kowa dake gidan so yake gobe tayi kawai yabar gidan matar sace ta shigo dakin cikin lallami da kulawa take tambayar sa abun dake faruwa amma sai yace mata ba komai duk yanda taso ta shawo kansa abun ya gagara haka taita fama da shi daga karshe dai da ta gaji ta rabu dashi ko abinci ma kin ci yayi aranar, rana daya duk yabi ya canza yana abu kamar ba shi ba,
Azeema tunda aka kaita wani daki takasa sakin jikinta haka tayi kwance agadon da aka nuna mata ta hau tayi shiru tana tunane tunane,
aɓangaren fulani kam suna shiga falon ta kaiwa hajiya sarah shaƙa ta haɗa ta da bango tana zazzare ido tare da cewa ni zaki cuta ni zaki ciwa amana duk irin yarjejeniyar da mukayi dake akan sirrin nan shine yau zaki tona min asiri me yasa zaki min haka haka mukayi da ke to kafin kowa yagama sani bari in kasheki kowa ya huta sai inga ta yanda zaki bada sheda gobe wallahi da nasan haka zaki min da tuni na san yanda zanyi dake tun wuri ban taɓa tunanin haka daga gare kiba kin cucune wallahi nima bazan barki ba sai kin ɗanɗani kuɗar ki tana maganar taba zazzaro mata idanuwa,
idanun hajiya sarah sunyi ja sun kaɗa gashi sun firfito waje saboda tsabar zafin shaƙar da take ji saida tabari ta gama tata maganar sannan ta buɗi baki da ƙyar tace to kikashe ni mana sai mai nace kikashe ni mana idan kin cika ƴar halak angaya miki idan kika kashe ni kin tsira kisani idan kika kasheni ne ma zaki jefa kanki cikin babban hatsari domin asirin ki yariga da yagama tonuwa kuma kin manta da shadar da na basa ko bana raye zai gani bare ma kuma daman kinsan boka yace daga ranar da akafaɗi maganar kowa yaji shine makarin asirin ki babu wanda zai ƙara yarda dake dan haka kikashe ni kiƙara jawowa kanki babbar masifa ni kin hutar dani ma bala'in da zan shiga kinga saiki haɗa da nawa laifin a hukun taki tun anan duniya kuma a hukuntaki alahira ki kwashe min duka zunu baina kinga naci riba biyu ke kuma kin tashi da tutar babu dan haka sai kiyi abun da kikayi niya kar ki fasa kiyi kishiga wutar jahannama,
da ƙarfi fulani ta sake ta tare da turata gefe saida ta bugu da bango aikwa tana jin zafi tayo kanta itama cike da masifa da kuma jin zafin abun da tayi mata ta fara zazzagin ta ta uwa ta uba harda su gorin haihuwar da bata taɓa yiba tun abaya yanzu saida ta tuna mata tayi mata tass itama bata barta ta fara mayar mata da ai gwanda ita tayi auren ma ita da take yawon ta zubar fa tana zaman karuwan ci ba uwa ba uba ba dangi sai yawon bari kanci daga nan sai can tazo duniya abanza zata koma abanza jin hakan da hajiya sarah tayi bata san loƙacin da ta daddage ba ta kwashe fulani da maruka har guda uku sannan ta nunata da yatsa tace wallahi ki iya bakin ki san maganar da zaki ringa ni kike cewa karuwa kin taɓa ganina kwance gado ɗaya da ubanki idan ma karuwancinne to da ubanki nayi ubanki nake ɗaga ƙafa ya shiga ai bari in baki labari idan baki saniba agadon uwarki muke aikata zina da ubanki tunda uwarki tayi masa kaɗan ai dole ya haɗa da mai maiƙo irin mu kinga kwa karuwar ma tana da rana tunda ta taimakawa ubanki abun da uwarki takasa basa, ke idan karuwancinne ma har kyayi magana bayan ga babban kwartooo ubanki ubanki ai shine ɗan iskan me yawon ta zuba ba wani ba tunda dashi nake yawon ta zubar ɗin shi kuma ya kwasa da.......
bata ƙarasa maganar da take son yiba fulani tayi wani kukan kura tayi kanta zata shaƙo ta taji anyi saurin riƙeta gaba ɗayan ta anyi baya da ita,
hajiya sarah tace rabu da ita idan ita ta isa ƴar halak tazo ta taɓa ni wallahi sai na koya mata hankali,
itama fulani murya cikin kuka tace kasake ni kasake ni nace wallahi yau sai tagaya min uban da yake karuwaci da ita kirasa wanda zaki gar min sai ubana da yake ƙarƙashin ƙasa duk abun da zakiyi meyasa bazakiyi shi tsakanin dake ba meyasa zaki saka mahaifina aciki da yariga da yabar duniya me yayi miki laifi bani nayi miki meyasa zaki huce akan sa ME YASA...!!! ta ƙarasa maganar da ƙarfi tare da fashewa da wani irin matsanan cin kuka wanda kana jinsa kasan daga ƙasan zuciyar ra yake fitowa dan maganar hajiya sarah ba ƙaramin ƙona mata rai tayi ba ta sosa mata rai matuƙa duk acikin abubuwan da suka faru babu wanda yafi ƙona mata rai irin maganganun ta na yanzu,
kuka take sosai duk wanda yaganta awannan loƙacin sai ya tausaya mata dan kuka ne dake fitowa daga can ƙasan zuciya kana jin kasan ba ƙaramin abune zai saka mutum irin wannan kukan ba,
Sam dake riƙe da ita shi kansa baiji daɗin zagin da hajiya sarah tayi mata ba duk da yaji wasu maganganun da tayi mata itama amma bai kamata ta rama ta wannan hanyar ba tun shigowar su ciki yake tsaye yana kallon su sai yanzu da yaji suna neman wuce gona da iri shiyasa ya ƙaraso wajen dan dakatar da su daga abun dasukeyi kar suje suyiwa kansu illa,
janta yafara yi zuwa ɗaki zai kai ta ɗakin ita kuma tana fusfusgewa tana cewa yasaketa amma yaƙi sakin ta gashi kuma ya riƙeta ƙam ba yanda za ayi ta iya ƙwacewa daga hannun sa haka yajata saida yakaita har kan gadon ta ya ajiye ta sannan yafuto tare da ƙulleta aɗakin ta waje sannan yadawo falon itama hajiya sarah ya nuna mata wani ɗaki kuma ya gargaɗeta kar tasake ta fito komai zataji daga har safiya kar ta fito sannan itam saboda gudun matsala ya ƙulleta aɗakin sannan yafita daga part ɗin gaba ɗaya ma part ɗin Ammah ya nufa yana shiga yaga bata falo dan haka ɗaki ya nufa direct yana zuwa yayi nocking Ammah "tace waye?
yace "nine
jin muryar sace amma sai kawai tace "kai wa?
ba ƙaramin mamaki yayi ba jin tambayar da tayi masa bai taɓa jin haka daga gare ta ba yasan dai tasan muryar sa kuma ya tabbatar ba bacci take ba bare tace bata gane muryar saba saboda da baccin da takeyi, da kamar bazai bata amsaba amma sai kawai ta daure yace "sameer Abdallah sameer,
yana faɗar haka ga mamakin sai ji yayi tace "ya akai mai kake nema me za abaka?
ƙofar ɗakin ya shiga bi da kallo kamar tana gurin kansa ya ƙulle yama rasa amsar da zai bata tunda take da ita hakan bata taɓa faruwa ba ba ƙaramin mamaki yayi ba yau abun da baitaɓa gani ba bai taɓajiba ko amafarki akace Ammah zatayi masa wannan tambayar dan yazo gurin ta bazai taɓa yarda ba, yama rasa me zaice mata dan haka sai kawai yafara ƙoƙarin barin wajen dan baisan me zaice mata ba saidai yana juyawa zai bar wajen aka buɗe ƙofar tsayawa yayi tare sa saurin juyawa yana kallon fuskar ta yaga alamun ba lafiya ba dan baitaɓa ganin hakan daga gare taba to me yake faruwa takawa yafara yi har yaje gaban ta tun kan ya buɗi bakima yayi mata magana ta dakatar dashi tare da cewa kayi haƙuri koma me zakace kabari sai gobe yanzu banda loƙacin yin wata magana duk ka adana tambayoyin ka sai kayi su gobe, gobe da safe zamu haɗu a fada kaji duk abun dake faruwa ina fatan ka gane, kai kawai ya kada mata alamar ya gane,,
tana gama faɗa masa haka daman bata jira cewar saba ta juya ta koma ɗakin tare maida ƙofar ta rufe,
ƙofar yaƙara kalla yadaɗai agurin tsaye mamaki yagama cikasa saida ga baya sannan jiki babu ƙwari ya juya ya fita daga part ɗin ransa duk babu ɗaɗi kansa neman yi masa bunduga yake yau me yake faruwa dashine daga wannan sai wancan abubuwan da suke faruwa dashi suna neman sufi ƙarfin tunanin sa suna neman tarwatsa masa tunani tafita kawai yake shi kansa baisan inda yake ɗora ƙafarsa tafiya kawai yake ahaka har ya ƙarasa part ɗin fulani ya wuce ɗakin sa yana shiga ya faɗa kan gado tare da kifa kansa yayi ruf da ciki shikaɗai hasan halin da yake ciki yarasa wane irin tunani zaiyi yaji daɗi abubuwa sunyi masa yawa yakasa samun mafitar tunanin sa daga yafafa wannan tunanin sai wani ya faɗo masa haka yayi tayi yana faman juyi akan gadon kansa sai sara masa yake kamar zai tsage gida biyu da ƙyar ga iya tashi ya ɗauko maganin ciwon kai da na bacci ya ɓalla ya sha sannan ya koma kan gadon ya kwanta bai jima da kwanciya ba sosai ba bacci ya ɗauke sa......
***********************
______*Rasheeda & Meer*
tana ƙarasawa gabansa tasamu kujera kusa dashi tare da zama tana wani karkaɗa ƙafafu tana jiran ya ɗago, amma baiɗago ba ko gefen tama bai kalla ba,
aɓangaren sa kam tunda ta taho yake kule da ita har ta ƙaraso yasan da da ƙarasowar ta har zamanta duk yana sane da ita saidai baiɗago ya kalli taba dan ko kalar kayan jikin ta baisan waɗanda tasaka ba yadai san dole macece tazo wajen ba namiji ba yadai tsaya kawai yaga iya gudun ruwan ta koma wacece,
cikin kasalalliyar murya me kashe jikin duk wani namiji me rai da lafiya tayi ƙasa da ita cike da kisisina da iya barikan ci da kuma ƙwaraiwa ta ɗaga hannun ta tare da ɗora sa akan gefen fuskarsa ta shafo gefe tana cewa Hyyy the beautiful of the world and nice to meet you baby tayi maganar tana wani kashe ido tare da ƙanƙantar dasu suka koma sexy tana kallon fuskar sa tana so ya ɗago ya kalle ta, yaci gaba da danna wayar sa da yakeyi gama cin abincin sa kenan yana shirin barin wajen sai kuma ya ɗauko wayar sa yana dannawa dalilin da yahana sa fita tun ɗazu kenan har tazo ta tarar dashi agun, amma da tuni ya tafi,
ganin yaƙi ɗagowa ya kalle fa yasa tasaka ɗayan hannuta ta ɗora ta ɗayan ɓarin tana shirin juyo da fuskar sa gareta yanda zata samu damar kallon sa da kyau,
saidai da juyo da fuskar tasa da ɗaga hannun sa duk atare tana juyo da fuskar shikuma ya wanke ta da wani ƙyaƙƙyawan mari saboda tsabar jin zafi da tsorata saida ta faɗi daga kan kujerar da take kai azaune,
baijira wata wata ba daman zuciyar sa akusa take a zafafe yayi kanta kamar mayunwacin zaki haka yayo kanta gadan gadan hannu ɗaya yasa ya ɗagota tare da kaiwa fuskar ta naushi take adaidai kan hancin ta bata gama tantancewa ba ya ƙara kaimata wani awajen bakin ta take bakin yafashe yafara fidda jini ihun da tasaki ne yafara jawo hankalin wasu mutanen dake gurin suka fara kallon su ƙawayen ta da duk abun da yafaru akan idon su suka fara ƴar kallon kallo a tsakanin su kowa yakasa magana sai su kalli juna sai suci gaba da kallon yanda ake jibgar ƙawarsu sun kasa zuwa su taimake ta,
saida suka ga yazaro belt yafara zuba mata ita ajiki tana ihu sannan suka tafi zasu taimaka mata daman gurin ba wasu mutane da yawa agun kuma daman gurin na ƴanji da kansune kowa yana ganin yafi ƙarfin zuwa wajen su yatambayi ba'asi dan haka kawai sai kowa yabasar dasu yaci gaba da abun da yakawo sa wasuma jin ƙarar ta ishesu yasa suka tashi daga gurin suka fitama gaba ɗaya,
ƙawayen ta na ƙarasawa suka fara ƙoƙarin shiga tsakiyar su zee ce tafara shiga rai aɓace tace malam dakata bafa jaka kasamu ba kazo kana dukan ta sai kace an aiko ka, uban me tayi maka,
baibata amsar baki ba sai ta duka kanta yakoma itama yafara zuba mata ai sauran basu jira sunce wani abun ba suka kwashi ƙafafunsu suka kwasa da gudu zasu bar wajen gurin dan sunga alamar mutumin baida hankali wataƙil, dan sunma manta da batun da momy tayi musu kashedi suka ƙi ji,
ai basukai ga bakin ƙofar ba ya jefo musu belt ɗin tashiga gaban su suka harɗe duk sansu dake karsu faɗi amma saida suka faɗi ƙasa suna ƙoƙarin miƙewa kenan yariga su zuwa wajen da hannu yafara dukan su kafin daga baya ya ɗauki belt ɗin suma ya zane su da hannu ya jawo su ya haɗe su guri ɗaya kamar wanda ya sha maganin ƙarfi haka ya ringa dukan su sai yayi tunanin ya rabu dasu sai kuma yaƙarajin wani haushin nasu da kuma ƙarfi sai kawai yaci gaba da dukan su.....
wacce ta taɓasa Rasheeda kenan ita yafi duka da ƙyar ta samu baki tafara basa haƙuri amma yaƙi rabuwa da ita,
yana cikin dukan nata yaji an riƙe masa bulalar ta baya afusace ya juyo dan ganin me gigin da tsautsayi yasa yariƙe masa abun duka,
yana juyowa idon sa yasauka akanta haɗe rai yayi tare da zaro mata idanu zai ƙwace belt ɗin dan itama ya sauke mata nata rabon ƙin saki tayi tasa hannu biyu ta riƙe sosai tana girgiza masa kai mamaki ta bashi sosai cikin kara jin haushi yaja belt ɗin da ƙarfin gaske ya kwace ta daga hannun ta ya ɗaga zai sauke mata abaya tayi saurin haɗawa da bulalar ta faɗa jikin sa ta tariƙe belt ɗin a hannun ta ɗayan hannun kuma tariƙeshi ƙam tare da fashewa da kuka tana cewa dan Allah kayi haƙuri kayi haƙuri.......!!!!!✍️✍️
_plss kuyi haƙuri da jina kwana biyu shiru wayata ce ta samu matsala ta lalace saida nakai aka gyara duk da ƴan group ɗin WhatsApp sun riga da sun sani nasa ansanar daku tun loƙacin da ta samu matsalar amma nasan ƴan Facebook basu sani ba todai da wanda yasani da wanda baisani ba duk ina ƙara bada haƙuri,_🙏🏻
*sannan kuma naji daɗin kulawar wasu ina godiya da ƙoƙarin taimakon da kukayi nacewa ahaɗa kuɗi aturo min duk da ba aturo ba ina godiya da hakan Allah yasaka muku da Alkhairi nasamu kuɗi na gyara yanzu zamu cigaba daga inda muka tsaya*
_ina ƙara baku haƙuri dai nima bada son raina hakan ta faruba har nakai tsawon wannan loƙacin bangyara ta ba sai yanzu ina fatan zaku fahimce ni nagodai.......🙏🏻,_
💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
👇👇👇👇
*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(ster lady)
*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)
*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat....love)
*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)
*5,YA FITA ZAKKA*
by(mum Sayyid)
*6,BABY
by(mhiz innocent)
[27/12, 7:53 pm] #yaya Azeema#: ❤XEEMAT___LOVE❤
💅SARKI SAMEER...💅
(wasa farin girki)
💖*the talent troupe writer's*💖
*Book 2*
*sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200 bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan 08124226526*
🅿️ 92
✨الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر✨✨
✨بسملله الراحمن الرحيم✨✨
Bismilah............✍️
"Sosai ta riƙesa ƙam yakasa motsawa saida sukai wajen minti biyu ahaka jin bai motsaba yasa ta ɗago da jikin ta daga nasa batare da ta kalle saba ta ƙara cewa dan Allah kayi hakuri ka rabu dasu kazo mu tafi Ummy na kiranka tayi maganar tare da ƙara sunkuyar da kai dan tana ɗan tsoron kar taji saukar duka yanda kasan tayi magana da gini haka yayi ko motsawa baiyi ba kuma baida na kallon taba,
ɗan ɗagowa tayi takalle sa aikwa caraf suka haɗa ido dashi da sauri ta sunkuyar da kai gaban ta na dukan uku uku ganin yanda idon sa yayi ja kamar gwarashin wuta,
Su Rasheeda ta shiga kalla yanda suke malelekuwa aƙasa da ɗaya bayan ɗaya tashiga kallon su har ta saukesu akan Rasheeda kallo ɗaya ta gane ta zaro ido tayi cike da mamakin ganin ta tayi saurin zuwa gurin ta tana cewa aunty aunty ta faɗa tana ƙarasa tsugunnawa agaban ta tana ƙara kiranta duk ganin ta yasa tabi ta rikice sai ƙoƙarin ɗagota takeyi,
duk da halin da Rasheeda take ciki hakan bai hanata gane Ameesha ba tayi mamakin ganin ta amma ba halin yin magana ko ta tambaye ta wani abun azabar jikin tama kaɗai ta isheta so take ta zaro wayar ta ajaka ta kira dadyn ta azo aɗauke ta amma ta kasa ganin Ameesha yasa ta buɗi baki da ƙyar tace ɗauko min wayata ajaka,
da sauri Ameesha ta jawo jakar tare da buɗewa zata zaro wayar Meer yayi ball da wayar da jakar tare da hannun Ameesha a tsorace taja baya tana yarfe hannun ta saboda zafin da taji ƙafar yaƙara ɗagawa zai buga kan Rasheeda da ita Ameesha tayi saurin shiga tsakiyar su aikwa ya sauketa akan ta wata gigitaciyar ƙara tasaki tare da ɗora hannun wanta akan,
dafe kansa yayi tare da cewa oh God this girl is very trouble tsaki yaja tare da ɗan ranƙwafawa kanta zai taɓata tayi saurin ja da baya tana karkarwar jiki sai hawaye dake zirya a kumatun ta,
mamaki ne yakama sa ganin yanda ta wani matsa haushi ma ya hanasa motsawa wallahi badan ƴar uwar sa bace da sai yayi maganin ta,
hannu yasa ya fincikota ya ɗago da ita tsaye sannan