Sarki Sameer 2 Wasa Farin Girki By Yaya Azeema

Author :  Ayshacool Category :  Love

Chapter   38 / 74

111K to 114K   out of 221K words

ma kuwa acan waje aka ɗauke ta kode Sundawo tare ne daga nan kuma tayi wani wajen,

"ba anan ta ɓata ba momma ta tabbatar min da hakan tace sukaɗai suka shigo suna kuka tundaga can suka rasata amma fa abun ya ɗaure min kai to me yakawo abun hannun ta shi tsoran sama kar ayi zargin familyn ɗinsa daman ɗazu bossay yagama faɗar abun da yaga dama yanuna shi baiyarda ba gashi kuma yaje ya nemo abun hannun ta hakan kuwa zaisa yaƙara zargin wani abu yaƙi yarda da cewa ba anan gidan aka ɗauke ta ba,

"bossay ne yace wai kuna nufin ba acikin gidan nan ta ɓatan ba a ina ta ɓata ko ince a ina aka sace ta??

   shettima ne ya kalle sa da sannan yayi masa bayanin yanda ɓatan nata yakasan ce kamar yanda sam yabashi

dafe kansa yayi yana ambaton sunan Allah dan shi yanzu bama shi da bakin magana bayaso ya ƙara sakasu cikin damuwa amma bakin sa taf yake da maganganu amma faɗarsu zai iya sawa su samu matsala dan haka kawai yaja bakin sa yayi shiru tare da koma ya zauna yana kallon su yana jiran jin hukuncin da zasu yanke game da wannan lamarin me ɗaure kai,

   "yanzu meye mafita?
sameer yafaɗa yana kallon su gaba ɗaya,

  "shettima yace mafita ai guda ɗayace kamar yanda na faɗa maka ɗazu dole bari zamuyi zuwa gobe sai mu koma inda sukaje ɗin aduba mana ina ganin hakan shikaɗaine best solution amma ku ya kuke ganin taku shawarar,

"sam yace hakan yakamata muyi amma suma mufara tambayar su tunda suka fita ba wanda suka lura da yana binsu abaya ko kuma sunga wani kusa dasu da yanuna alamun rashin gaskiya danni fa tunanina yafi bani tun fitar su ake bibiyar bayan su har suka cika ƙudirin su akanta,

"shettima yace nima nayi wannan tunani wannan abun dole yana buƙatar mu gaggauta bincike akai yaƙarasa maganar yana mayar da sunansa kan bossay sannan yace "Aliyu baka ce komai ba kasamu waje ka zauna"'

   "to mezan ce ai kune manya sai abun da kukace duk shawarar dakuka yanke daidai ne,

  kawai kallon sa shettima yake batare da ya yarda da maganar da yayi masa ba yasan dole akwai magana abokin sa saidai kawai bazai faɗaba,

  "Shima guri yasamu ya zauna tare da cewa sameer shima yazauna gaba ɗayan su azaune suke sam da shettima suka cigaba da tattaunawa akan lamarin amma banda bossay tunda suka fara bai tanka musu ba,

  daga ƙarshe de suka yanke shawarar sukwana atare inyaso gobe asubar fari su nufi gurin da mall ɗin,

suna zaune suna ƙara tattaunawa sukaji sallamar Ammar ya shigo ciki amsawa sukayi ciki yaƙaro so kusa dasu ya zauna tare sa lanƙwashe ƙafafun sa ya durƙusa agaban sameer zuciyar sa na dukan uku uku tunda momma tace yaje yana neman sa hankalin sa yaƙara tashi dan ba laifi yana tsoron sa har cikin ransa koda ba abun da yayi masa bare kuma ace gashi yau ya aikata babban laifi yasan da ƙyar in jikin sa bazaiyi tsami ba.....

  "yaya gani yafaɗa cikin sanyin murya da fargaba,

sameer dake kishin hiɗe ajikin kujerar duniya tayi masa zafi ya ɗago ya kalle sa kallo ɗaya ya fahimci halin da yake ciki dan haka kawai sai yace masa daman ba wani abu bane kaje kawai amma gobe da safe kashirya zamuje inda kukaje ɗin kade tabbatar agun aka sace ta kuma kana da tabbacin kun fito tare da ita daga gurin?

   Ammar baisan loƙacin da ya sauke wata sanyayyiyar ajiyar zuciya da har saida sam yajishi sannan ya gyara zama yace" eh wallahi tare muka fito da ita,
 
  Sameer zaiyi magana kenan bossay yarigashi da cewa zaka iya tunawa tunda kuka tafi baku lura da kowa na binku ba abaya ko kuma loƙacin da kukaje wani wajen babu wanda ka lura dashi da yanuna rashin gaskiya akusa daku ko kuma a shopping mall ɗin da kukaje kayi tunani da kyau babu,

  "shiru Ammar yayi alamar yana tunani duk zuba masa ido sukayi sunajiran suji me zaice,

   can de yace gaskiya babu amma bari inkira twins ko su sun lura da wani abun amma nidai gaskiya ba luraba saboda hankalina yana kanta itakadai nake kallo (inji nifa ba inji shiba)

   No rabu dasu kawai nasan yanzu sun kwanta,

   yaya bamu kwanta ba tsulum sukaji muryar Amra tafaɗa tana danno kai ciki gaba ɗayan su suka juya suna kallon ta ƙarasowa ciki tayi Hamra abayan nabinta ashe tare suka taho da Ammar ɗin sai yace su jirasa awaje,

akusa da Ammar suka zauna suma suna fuskantar yayan nasu,

  Bossay ne ya tashi daga inda yake yadawo kusa da su shima a ƙasa ya zauna inda suke sannan ya kalli ɗaya daga cikin su yaƙara maimaita musu tambayar da yayiwa Ammar,
Suma tunanin sukashigayi da sauri Amra tace wallahi loƙacin da muka zazu restaurant naga wata mota ta tsaya abayan mu amma de banga wanda ya fito daga ciki ba muka shiga da muka fito ma kuma muna tafiya a hanya wallahi naga motar abayan mu amma daga nan ban ƙara bi takan taba bansan de ina tayi ba ko taci gaba da binmu ko wani gurin tayi wallahi bansani ba,

mtsww sam yaja tsaki yace ke matsalata dake kinfiya shirir ta to meye nagaya mana wannan abun baki tantance ba,

bossay yace a'a ba wani shiririta tunda har taga motar itama alamar tambaya ce bai kamata ace tayi shirya ba tunda tace loƙacin da suka tsaya sannan kuma me motar baibar gurin ba har saida suka fito kaga kwa shima dole da alamar tambaya akan sa zai iya yiyuwa yaci gaba da bin nasu ita kuma hankalin ta ba abun yake ba ba yanda bazai iya kasan cewa ba,
ke yanzu idan kika ga motar zaki iya gane ta da sauri tace baƙa ce amma idan naganta zan ganeta saboda tana da ɗan tudu,

  good bossay yace sannan ya kuma cewa gobe kema zamu tafi dake saboda idan anduba CCTV camera za agani indai har ya biyo ku za aga motar sa inma aƙafa ne za agani nasan bazamuyi wahalar ganowa ba,

  gaba ɗayansu suka goyi baya da shawarar sa sannan suka yarda da abun da yace daga nan suka sallame su akan sai sun haɗu goben sannan suma suka tashi ga baɗayan su ɗakin sam suka shiga dan anan zasu kwana gaba ɗayan su,

      ________meer

   gidan da Abu yasa akama musu tun kan sun karaso yazama ready ansaka musu komai aciki wanda zasuyi amfani dashi na wasu lokutan,

  gidane madaidaici bashida wani girma sosai,

tundaga wajen gidan meer yake ta faman yatsina fuska saboda gidan kwata kwata baiyi masa ganin yake ko shikadai zai zauna agidan yayi masa kadan amma wai su duka duk ji yayi gaba daya bayason zaman garin gaba daya yakara fitar masa arai horn yayi me gadin da suka tanada yayi saurin bude musu gate ɗin shiga sukayi yayi parking ɗin motar duk suka fito  atare suka jera suka shiga cikin gidan me gadi ne ya shigo musu da kayan da suka zo dashi ɗakuna ukune agidan sai guda ɗaya asama sai ƙaton falo dake ƙasa sama kuma ɗaku daya da falo ne acan dan haka tunda suka ga yanayin gidan sai suka bawa meer shi sukuma suka zauna aƙasan maama ɗaki ɗaya sa Abu da ummy suna ɗaki ɗaya, ɗayan ɗakin kuma babu kowa aciki,

   sai kitchen har da dinning area afalon ashe gidan ta ciki ba laifi yana da girma saidai idan kayi comparing ɗin sa da nasu nacan ko kwata kwatan nasu baiyi ba saidai suyi maleji da wannan kawai,

loƙacin da suka gama komai loƙacin dare yafarayi dan haka kawai sai suka bari sai gobe sa fita yanzu zasu zauna su huta gajiya, dan haka abinci kawai suka sa me gadin yayo musu order sukaci suka kwanta saida fa meer tunda ya hau sama bai ƙara saukowa ba kuma abin cinma da aka kaimasa bai iya ciba wata jakar sa kawai yajawo yabuɗe ta yazaro wata chocolate wajen guda biyar haka yashiga shansu yana sha yana lumshe ido saboda daɗi  shikuma haka halin sa yake akwai sha zaƙi baiƙi yaƙi cin komai ba kawai yayi ciye ciye sai yaji ya ƙoshi dan ba kullum yake jin abinci ba baidame sa ba kwata kwata,
haka yagama shan abar sa ya sha ruwa sannan ya tashi yaje yayo wanka tare da ɗauro alwala yazo ya gabatar da sallolin da ake binsa ya ɗora da nafila sannan yayi addu'o'i ya tashi ya koma kan gado yayi kwanciyar sa hankalin sa kwance.......

      *************************

   "dan Allah kusake ni menayi muku kar kucutar da rayuwata niɗin marainiya ce bani da kowa kurabu dani dan Allah na roƙeku Ameesha ce take wannan magiyan loƙacin da take ɗaure acikin wani ɗaki ko ma ince kango dan ba komai acikin ɗakin anɗaure mata hannunwa gaba ɗaya ƙafafun ta kuma sun warwara mata su, sai kuka take tana musu magiya,

   maza ukune acikin ɗakin yayin da ɗaya yake shirin cire wandon jikin sa yana washe baki duk roƙon nasu da takeyi babu wanda ya ji tausayin ta ɗaya yace mutumina zafa ka kwashi romo kasan yara irin waɗannan sunfi maiƙo dan wallahi nima tunda naganta naji na kwaɗaitu hakannan har ta tayar min da sha'awa dan Allah inka gama nima zan ɗan ɗana dan wallahi na kwaɗaitu da ita yarinyar fa akwai kaya kalli yanda waɗannan abubuwan suka mimiƙe yafaɗa yana shafar ƙirjin ta,

  taƙaicine ya isheta da ta rasa abun da zatayi masa bata bari ya matsa daga gurin ba ta tofa masa yawu tare da watsa masa harara, jitake kamar ta shaƙeshi ta kashi haka take ji..

daya daga cikin sune yace Garbe ka yarda tayi maka haka ai wallahi dani tayiwa ba marinta zanyi ba kara tabawa zanyi inga abun da zatayi,

"wanda yake kamar oga awajen sune yace kai ya isheku haka gwanda ma da tayi maka haka kai banda abun ka ban fara tabawa ba zaka taba kabari infara dandana kafin kai shina yakarasa maganar yana washe baki tare da zaro harshe ya lashe bakin sa yana shinshina wuyanta tare da saka hannu ya shafo gefen fuskarta, gefe tayi da kanta aranta tana jera masa Allah ya isa tafi cikin carbi matsawa yayi daga kusa da ita yafa ra kunce tazugen jikin sa cire wandon yayi yakama daga shi sai dan karamin wando,

"juyawa yayi ya kalli sauran sai yace su dan je daga waje idan yagama sai su shigo wanda aka kira da garbe ne yace dan Allah oga kayi sauri dan wallahi a matse nake na matsu inji a kogin linqaya dariya dayan yayi sanna yace to sai ka jira ai duk gaggawar asara ai tajira samu gaba dayan su suka sake kwashewa da dariya,

shide dayan baice musu komai ba dan yasan ma ko yace zaiyi ba dama zasu bashi ba shiyasa ma yayi shiru amma de shima ya kwadaitun da ita dan takobin sa har ta harba jin irin zancen da suke da kuma haskosu da yake sai yaji dama shine,

da har sun nufi hanyar waje zasu fita sai ogan nasu ya dakatar da su yace kunga kuma tsaya agaban ku zanyi kuyi min video inason ingani idan nagama ba musu kuwa garbe yayi saurin zaro wayar a aljihu ya shiga video din jira kawai yake yafara....

tsugunnawa yayi suka yafara kokarin cire mata rigar dake jikin ta ganin hakan yasa ta kara shiga tashin hankali fusge fusge ta shiga yi tana kokarin kwace kanta nan suka shiga kokawa da shi yana dukan ta yana kwantar da ita amma itama bata dena kokarin kwatar kanta ba yakasa nasara sai kokawa suke garbe ne yace yarin yar nan fa taurin kaine da ita kabari kawai inzo in banqare maka ita,

to zo kariqe min ita wallahi yarinya duk bakin cikin ki sai nayi abun dana ga dama yar bakin ciki sokike kiyimin buqulu ko to baki isa ba wallahi garbe zo ka rike min hannuwanta,

garbe yana dariyar mugunta ya mikawa dayan wayar sannan ya nufi wajen dan riqeta,

yana zuwa ya rirriqe hannuwanta da iya karfin sa tare da danne mata fuska ta yanda bazataga komai ba,

shikuma ya buda mata kafafu yana shirin cire mata under din ta,
magiya ta shiga yi musu da roƙon su tana haɗasu da Allah su rabu da ita kar kucutar da rayuwata na roƙeku ka rabu dani intafi gurin dadda ta wallahi idan kukayi kasheni zamuyi mutuwa zanyi wayyo wayyo dadda ta dadda zasu kasheni dan Allah kizo ki ceceni zasu kasheni wallahi mutuwa zanyi yaya bossay zasu kasheni kuma ina kuzo ku ceceni wayyo zan mutu wayyo Allah inna lillahi wa inna lillahi rajiun gaba ɗaya tagama fita hayyacin ta saboda zuwa yanzu jikin ta yayi kaishi bata da larfin cigaba da ƙwatar kanta....
""Kai kai kai me nake gani haka Abbati me kake shirin yi haka,

cak yatsaya da abun da yakeyi jin muryarta baita ba tunanin zuwan taba yanzu awannan lokacin juyowa yayi yana kallon ta sai kuma ya sunkuyar dakai,

qarasowa tayi inda suke sanye take da blue din lace me shegen tsada da kyau sai mayafi da ta yafa black da dan ratsi ratsin blue ajiki ta dorasa akanta fuskar ta dauke take da face mask hakan yasa ban iya ganin kamannin ta ba,

kallon su tayi cike da takaicin abun da taga suna shirin aikata mata,

saida tagama kare musu kallo tare da bin Ameesha da kallo itama dake kwance akan wata kujera,

batare da ta ce musu komai ba ta qarasa inda Ameesha take sai tace tashi mata tashi zaune Ameesha na karkarwar jiki ta tashi zaune jikin ta duk ya mutu amugun tsora ce take dan tama gama saddakar wa sungama rabata da mutuncin ta saboda zuwa yanzu tagama gajiya da kwatar kannata sai kuma Allah ya kawo mata dauki dan atunanin ta taimakon ta matar zatayi......

bayan ta tashi zaunen tana rawar jiki tafara rokon matar dan Allah ki fitar dani daga nan gurin mugaye ne so suke su rabani da mutuncina wallahi idan sukayi kashe ni zasuyi mutuwa zanyi tayi maganar tana kara sakin kuka tana ruqo hannun matar,

kwace hannun ta matar tayi tare da mikewa tsaye ta dakamata tsawa tace dalla rufe min baki angaya miki nazo nanne dan naitaimaka ki to idan ma haka kike tunani kinyi ba hagon tunani yarinya nidaman ai mutuwar nake so kiyi kashe ki nace suyi dan haka kisani baza ki kara kwanan duniyar nan ba karshen ki yazo dole ki tafi inda iyayen ki suke bazan taba bari kici gaba da rayuwa ba tunda idona yayi tozali dake na kudurci sai na aikaki inda suke baza kitaba cigaba da rayuwa ba dole ki mutu,

cak Ameesha tayi komanta ya tsaya cak ya dena aiki kanta wani irin nauyi yayi mata jitayi jinta da ganin ta duk sun tsaya suman wucin gadi tayi ta dawo bakin ta na rawa tana so tayi magana amma ta kasa,

bata gama dawowa daga tunanin ba taji wani wawan mari a fuskarta har guda uku alokaci guda agigice ta dago tama rasa inda zata tsoma ranta domin abu biyu ne suka hadar mata ga zafi ga tsoro da furgice da ta tsinci kanta..... Yau wacce irin ranace agareta yau me yake shirin faruwa da ita wacece wannan matar da ta shigo cikin rayuwar ta take shirin kasheta Haryana cewa zata aika ta inda takai iyayen ta kenan wannan ce silar rabata da mahaifanta shin me suka aikata mata,
 
matar ce ta nuna sauran mazan da duk sunyi tsuru tsuru sun kame gefe guda da yatsa tace bance wani yakara yunkurin lalatata ba abun da nakeso shine kuyi tagana mata azaba daganan har wayewar gari gobe asubar fari kar kowa ya tashi kufita da ita kuyi nesa da gari kusami wani katon ruwan ku jefata ciki ko kuma rijiyar da ba a amfani da ita kusaka ta aciki amma lafin kusaka ta aciki inason ku tabbatar da gawarta zaku saka aciki saboda ko gawarta banason agani ku batar da ita bat kunji abun da nace muku gaba dayan su suka amsa mata da to saida ta kara gargadin su akan karsuyi mata abun da taga suna kokarin yi idan ba hakaba kuma bazata biyasu kudin aikin suba, sannan ta fice daga dakin fuuuuu kamar kukar bulukiya,

itade Ameesha ko kwakkwaran motsi takasa yi daga gurin domin komanta ya tsaya tazama kamar mutum mutumi kukan ma takeso tayi amma takasa hawayen sunki fitowa.......
 
dariya suka kwashe da ita bayan fitar matar ogan nasu yace ai wallahi tunda na ƙyasa babu abun da zai hanani yi zade muɗaga mata ƙafa kawai mubarta zuwa gobe idan muka fita sai mukaita dandalin ƙare kuka kaga sai muraƙarƙashe ta son ranmu danni inajin wuni zanyi akanta sai naci na ƙoshi sannan zan baku kunga daganan kawai sai mu aikata can inda ba adawowa bayan mun gama kwasar daɗin mu ko ya kuka ce yafaɗa tare da miƙa musu hannu suka tafa suna ƙara sakin dariyar farin cikin wannan dama da suka samu........✍️✍️✍️

Shin wacece wannan matar da ta shigo a ina taga Ameesha me kuma tayi mata take son kashe ta?

                   💖NEW TEAM💖
💖THE TALENT TROUPE WRITER'S💖

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*
     👇👇👇👇

*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
       by(ster lady)

*2,GIDAN AUNTY*
       by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
      by(xeemat....love)

*4, JINI DAYA*
      by(mrs bbk)

*5,YA FITA ZAKKA*
       by(mum Sayyid)
 
*6,BABY  
      by(mhiz innocent)
[6/27, 8:49 PM] #momyn twins#:   ❤XEEMAT___LOVE❤

💅SARKI SAMEER...💅
             (wasa farin girki)

              
   💖*the talent troupe writer's*💖

                 *Book 2*
    
    *sarki sameer book two na kudine kabiya ka karanta cikin salama kar ka karantan littafi idan baka biyani hakkina ba dari biyu ne 200  bantsawwalaba, ga mai bukata ga account number 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank sai kuturo da shaidar biyan ta nan

38 / 74