Garkuwa 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   59 / 72

174K to 177K   out of 214K words

bedroom ta wuce taje ta ajiye kuWin sannan ta fito.
Gefen Ummi ta zauna kusa da Hibba suka Wan fara hira da Hibba ko inda Mama take bata kallaba.

Can ya fito cikin shigarsa ta yau da kullum.

Da sauri Jalal ya mi?e ya amshi ?ar Kekkyawar jaka ta maza dake hannunshi.

Dai-dai lokacin kuma Ya Hashim ya shigo tare da cewa.
"Sheykh mu tafi lokacin yana ?urewa".
To yace kana ya kalli Ummi, Mama, Aunty Juwairiyya, Hibba, yace.
"To zamu tafi".
Kusan haWa baki sukayi wurin cewa.
"Allah ya kiyaye hanya ya kaiku lfy ya dawo daku lfy".
Amin Amin sukace.
?wayar idanunshi ya Wan juya ya kalli inda take ba tare da kowa ya gane ya kalletanba, kana suka juya suka tafi nan su Jalal Jamil duk suka fito dan sune zasu kaisu Airport.

Daga nan suka tafi sha biyu dai-dai jirginsu ya tashi a international airport ?adamaya.

Sai kusa ?arfe Waya su Jalal suka dawo,
Sosai suka mamakin wannan karon Ya Jafar bai ce zaibi Sheykh ba.

Haka dai rayuwa tai-ta juyawa sa'a da wuni yau azumi ashirin ne aka kai wanda bahaushe ke cewa an gama goma na wuya za'a shiga na Wokin salla.
Tunda Sheykh ya tafi baiyi mgnar da kowaba a cikinsu har yau kwanansa biyar.

Yana can ?asa mai tsarki ibada tayi daWi baya tuna kowa baya tuna komai sai kusanci yake nema da yardar mahalinsa.
Ko bacci Allah ya yaye mishi sai yayi baccin awa Waya zuwa biyu a wuni daga wannan kuma ya gamsu.

Kullum a a masallaci yake kwana.
In gari ya waye sai yayi walahanshi yayi karatun awa biyu, sai ya tafi gidan ?anan Sitti dake nan Madina wanda shidasu Baba Kamal duk nan suka sau?a.
to a nanne zai Wan yi bacci.

To yau kuma shine daren da za'a fara tuhajjudi kuma sannan yaune suka baro Madina suka iso makka.
Kai tsaye gidansu Sitti suka wuce.
Nan suka samu itama Sitti da ahlinta sun iso, Umaymah ma da Haroon yau suka iso.
Kana Ibrahim ma da ahlinshin sun iso daga ?asar Cairo sosai Sheykh Jabeer yaji daWin hakan.
Yau Win kuma
Yana Waya daga cikin dararen da ake tsammanin laylatul ?adir.

Kasan cewar babbar zuriya yake.
Sheykh Jabeer Ali, Wane ga Sheykh Ali jikan Sheykh Abdulkareem kenan,
Wanda sunanshi aka sawa Jabeer.
Yana matu?ar son Jabeer sosai.
Hakan yasa tare suke shiga harami tare suke fitowa.


A nan gida Kautal kuwa hada-hadan jama'ar musulmai na tafiya bisa tsarin addinin musilunci kowa na shirin salla da kuma tarban wannan kwanaki goma na ?arshe.


Yau miyar shuwaka sukayi da tuwo.
Suna gama kimtsa komai ne suka dawo falo.
Tv suka kunna suna kallo, suna Wan hira.
Gyara zama Ummi tayi tare da cewa.
"Lallai yau in munyi garaje zamu makara".
Da sauri Shatu tace.
"In sha Allah bazamu makara ba, wannan uban bindigar da kukace in lokacin sallan Tuhajjudi yayi zava bugata ai zata tashemu".
Hibba ce ta Wan gyara kwanciyar ta, tare da cewa.
"Kalli lokacin shabiyu saura yanzuma za'a fara, Ummi kai mana Tashar Saudi".
Ta ?arshe mgnar tana kallon Ummi da Rimote ke hannunta.
To Ummi tace kana ta. Juya musu tashar.
Inda suka samu tuni sun fara sallan Tuhajjudi.
Inda ake nuna harami kai tsaye.
Shiru sukayi suna kallon yadda haramin ya cika yayi ma?il da al'ummar Annabi.
Kab an nitsu bakajin komai sai sautin muryar limamin dake karatun al'?ur'ani cikin zazza?ar murya mai daWin sauraro.
Koda aka tafi ruku'u gaba Waya a tare aka sunkuya hakan yasa abin yayi wani irin kyau mai Waukar hankali.
Sun jeru tamkar zanen fefeyi.
Hakama da suka tafi sujjada.
Musamman da yake cameran Waukar sama akayi.
Suna Wagowa kuma aka juya cameran ya fuskanci limamin da sauran mamu na sahun forko wanda duk manyan malamai ne.

Cikin wani irin kallo Hibba ta mi?a da ?arfi tare da...!Ziri-zirin igiyoyine masu sarkafe da jeren duwatsu masu darajar she?in Daimond da yayiwa wurin labule.
Yayin da kuma hankalinta da idonta duk suke kan ?afar tashi tana kallon zanen da take gani har kamar motsawa yakeyi a jikinshin, da kuma suffar macijiya.
A hankali ta Wago ?afarta tare da take step Win forko, hankalinta kuwa duk yana baya, har ta juya kanta gaba Waya sam ganinta baya gaba.
Cikin rashin sa'a kafar ta tsallake step Win forko bata isa kan dandamalin ta biyu ba, ta sauketa, cikin akasi ?afar ta sule tare da yin shuuuuu tayi gaba.
Wani ?ara mai Wan karfi irin na maiyin azumi ta sake tare da rumtse idanunta da ?arfi tana jiran taji ta ina Win ta zai karye.
Wani irin ihu ta kuma sakewa, lokacin da taji ta faWi gib a kan stpes Win kanta ya bugi dandamalin sama.

A hankali ya juyo kanshi ya kalleta a fakaice,
Ba tare da yace mata ko ?alaba ya juyar da kanshi ya fuskanci tray'n data ajiye mishi, plate Win fruits ya Wan buWe kana, ya Wauki Fork Waya, janye ?afafuwan shi, yayi ya sau?o dasu ?asa kana ya gyara zamanshi ya fuskanci Dinning table Win da kyau.
Fork Win yasa ya fasa cikin dabino da yake irin na kwali nanne mai laushi ne,
ture Wan yayi gefe kana ya soki dabinon a hankali ya kai bakinshi, bayan yayi addu'o'in buWa baki.
Ido ya lumshe jin lokacin da sanyi da za?i da WanWanon dabinon ya game mishi baki.

Ita kuwa Shatu kuka tasa tare da ri?e ?ugunta, da kanta cikin muryar kuka take cewa.
"Wayyo Allah na. Wayyo Ummey na, bayana ya karye ?uguna ya Salgace, kaina ya fashe ?eyana ya tarwatse".
Ta ?asa Glass Win table Win ya Wan kalleta, kana ya maida kanshi yaci gaba da cin dabino, yana maijin wani irin masifeffen dariya na taso mishi jin raki da Shatu ke zubawa.
Saida yaci ?waya bakwai, kana a hankali ya fara tsira Fork Win kan ?a?an inabi masu masifar sanyi da daWi, ci yakeyi yana jin ?ishin daya addabi mo?oshinsa na wucewa.
saida ya tsinke nonon inabin kab ya cinye, kana ya fara soka kankana da akayiwa ?a?anan yanka kana aka barbaWa garin madara a samansu, shima shanye rabinshi yayi.
Wani sassanyan gyatsa yayi tare da ture tray'n gefe.

Ita kuwa Shatu sosai taji zafin faWuwan ga azumi ga gajiyan aiki ga faWuwa ga haushin yadda duk ihun da tayi babu wanda ya kulata, bare a kawo mata agaji, abun ya haWe mata sai hawaye share-shere ta tabbatar da a gidansu ne tayi wannan ihun da gaba Waya iyayenta da yayunta da ?anwarta duk suna kanta, da tuni an Wagata a wurin ma.
Bege da kewa da kukan rashin yan uwanta da watseman ahlinsu ne ya tunzura hawayenta.
Ta kasa tashi sabida jikinta duk rawan yunwa da gajiya yakeyi ba ?arfi sam.

A hankali ya mi?e tsaye bayan ya sha ruwan zam-zam mai Wan sanyi kan ?a?an itatuwan da yaci.
System Winshi ya ajiye kan Dinning table Win, tare da wayarshi.
Gefenta ya Wan ratsa ya fara taka steps Win tare da kallonta a fakaice.
Yana gab da sau?ane ya Wan motsa lips Winshi tare da cewa.
"KaWan kenan in dai baki dena samin ido a jikina ba,
FaWuwa harda kareireyewa zakiyi in baki kiyayi yimin kallon ?urillaba, na lura ku mutanen wancan dajin bakuda abinda kukafi so sama da kallon killataccen wuri na jikin mutun.
Muddin baki dena satan kallon jikina ba, sai waWannan mayatattun idanun naki sun tsiyaye kin huta ki zama makauniya babu Wan jagora.
Kiyi dai a hankali ko kya samu ki mutu da idonki,".
Ya ?arishe mgnar yana tafi kamar bashi yayi mgnar ba.
Ita kuwa Shatu hannun tasa ta sharce hawayenta tare da rakashi da hararan kai mugune.

A falon ya samu su Ummi sunata dariya.
Cikin sauri ya kalli su Jamil yace.
"Kai wannan dariyar na menene, ku taso mu tafi masallaci".
Cikin dariya Jamil yace.
"Allah ko Hamma Jabeer ina zaton Hibba bata taSa azumi ba sai bana.
Ga yadda ta dawo wuni Waya, wai a haka kuma har ta fara lissafin wai yauwa yau mun kai Waya mun rage".
?an gajeren murmushi yayi tare da cewa.
"Muhibbata tashi kije kiyi salla sai ki Wan konta ki huta kafin a kira isha'i ko".
Cikin sanyi tace.
"To Hamma MJ".
Jalal kuwa cikin yin ?asa da murya yace.
"Gobe ma zakiyi ne ko zaki huta".
Cikin kwaSe fuska tace.
"Zanyi Umaymah tace, bana ko Waya in nasha sai na biya".
Murmushi ya Wan yi tare da cewa.
"Ashe dai kin girma".
Da sauri ta sunkuyar da kanta, shi kuwa yabi bayansu Jamil.

Duk sukayi gaba, Sheykh kuwa na bayansu.
har yaje tsakiyar falon sai kuma ya Wan tsaya jin Ummi na ce mishi.
"Shetu fa".
Cikin saurin tafiya masallacin yace.
"Tana can ta faWi wai ko ta karye ne naji tana cewa ban dai san mataba".
Yana kaiwa nan ya fita, ita kuwa Ummi da sauri ta mi?e cikin zaro ido tace.
"Karaya kuma? Innalillahi yaushe".
Tayi maganar tana nufar falonshi,
A bakin ?ofar shigowa sukayi kiciSis da ita, da sauri ta tareta tare da tallabota, jin yadda jikinta ke rawane ta jawota suka fito falon cikin tausayawa tace.
"Sannu Shatu".
Cikin tausaya Hibba taketa jera mata sannu.
Ajiyeta bisa kujera Ummi tayi tare da cewa.
"Baki sha ruwan ba ma ko?".
Kanta ta gyaWa mata alamar eh.
Hakane yasa Ummi tacewa Hibba ta Webo mata, abin shan ruwan a take kuwa ta kawo mata.

Bayan tasha ruwanne duk suka nufi cikin Waki dan yin salla.


Daga yin sallan magriba su Jamil suka dawo sukaci abinci kafin aka kira sallan isha'i, kana suka koma???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? akayi sallan isha'i da asham sannan suka nufi harkokin su.

Shi kuwa Sheykh Jabeer daga Masallacin gidan Radio ?adamaya ya wuce, wurin yin shirin Fatawa.

Sai tara dai-dai ya dawo, gida.
A kitchen ya jiyosu.
Bisa alamu duk girkin abincin sahur sukeyi.

Shi kuwa bayan ya shiga, wonka yayi-yayi shirin bacci kana ya fito falonshi.

Soyayyan Arish da kwan ya Wanci tare da tarfa ferfesun ya Wan ci. masa biyu.

Jin cikinsa yayi tib ne, ya mi?e ya dawo falon.
zama yayi bisa kujera yana kiran Umaymah,
tana Wagawa tace.
"Jazlaan ina autata, ya azumin yau dai?".
Gajeren murmushi yayi tare da cewa.
"Umaymah autarki akwai raki, yau ita har ta fara lissafin an kai Waya saura 29/28".
Dariya ta Wanyi tare da cewa.
"KaWan ma daga aikin Hibba".
Sai kuma tace.
"Ina Wiyata kuma, ya azumin?."
Kanshi ya Wan jingina da kujera kana yace.
"Alhamdulillah". Jin muryar Haroon na cewa.
"Wai Wazu ina ka shigane inata kiran wayar ka baka Wagawa".
Gyara zamanshi yayi tare da kurban coffee Winshi kana yace.
"Na bar wayar a gida, da Waya na tafi na Fatawa".

"To ya Amarya?".

"Ban sani ba".

Cikin dariya Haroon yace.
"Allah baka ha?uri".

Amsar wayar Umaymah tayi sukaci gaba da mgnar kan tafiyarsu Umrah.
Daga bisani sukayi sallama, ya mi?a ya nufi Wakin baccinsa.


A kitchen kuwa, bayan sun gama komai na sahur ne.
Ummi ta cewa Shatu taje ta Wauko Foodflaks Win dake falonshi.

To tace kana ta juya ta tafi.
Koda ta shiga Wan kalle-kalle tayi ganin baya nan, yasa ta harari falon ma gaba Wayatare da cewa.
"Mugu". Sannan ta Wauki kwanukan ta fito.

Duk sauran abincin Saratu suka haWawa ta kai musu ita da sauran hadiman.
Wanke-wanke tayi kana ta tattare komai sannan ta wuce part Win su.

Su kuma ganin har goma tayi ne, yasa sukayiwa juna saida safe duk suka shiga.

Yauma kamar daren jiya haka sukayi.

Washe garima haka suke tafiyar da rayuwarsu. Cikin tsari da kuma samun damar hutu da ibada dan ribatar watan Ramadan Win.

A hankali aka fara nisawa cikin watan Ramadan, kwanaki suna Wan mirginawa da kaWan-kaWan.

Yau wunin azumi na biyar kenan.

Da hantsi bayan sunyi walaha sunyi karatun al'?ur'ani.
Sanin yanzu Ummi na jin tabsir Win da yakeyi a masallacin Masarautar JoWa ne yasa, Shatu tana gaisheta ta fito.

Hibba kuwa Side Win Aunty Juwairiyya ta nufa.

Ita kuwa Shatu falonta ta fito.
Bisa kujera ta zauna, tare da kiran
number Junaidu wanda Rafi'a ce, ta batashi data tare da bata ha?urin bazata samu zuwaba, sabida yayanta yazo sun koma jiharsu tare.

Ringing Waya ana biyu Junaidun ya amsa kiran ganin sabuwar number ne ya sashi cewa.
"Ban gane wake mgna ba".
Cikin jin daWin yadda taji muryarshi ras alamun ya samu lfy tace.
"Junaidu Adda Shatu ce fa".
Da sauri ya tashi zaune bisa kekyawan gadon asibitin da yake kai tare da cewa.
"Laah Adda Shatu kece? Wlh ban gane muryarki ba, Adda Shatu ya gida ya kwana biyu, ya kewan gida, ya lbrinsu Junainah".
Cikin sauri tace.
"Kai Junaidu duka wannan tambayoyin, ka bari mana in tambayeka ya jikinka, yasu Iri da Laure da Innaji da jikin".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Alhamdulillah Adda Shatu duk jikinmu da sau?in wasuma duk an sallamesu, yanzu nida Hamidu da Adamune kaWai muka rage, kuma jikin da sau?i sosai.
Sai dan Baba Madune yana shan wuya,
Satin daya wucema an sake yi mishi aiki".
Cikin sanyi tace.
"To yanzu su waye ke kula daku".
Kanshi ya rausayar tare da cewa.
"Uhumm mufa yanzu bamu da matsalar komai Adda Shatu kwantar da hankalinki, mun samu gata da kulawar wani babban likita mai mutunci.
An canza mana asibiti ma an kawomu wani asibiti kamar na ?asar woje".
Cike da jin daWi tace.
"Alhamdulillah, dama dukkan tsanani yana tare da sau?i".

Dogon numfashi Junaidu yaja tare da cewa.
"Adda Shatu, ashe mun samu nasara, an kora mana mugun babarbarenen nan,".
Uhum tace a ta?aice.
Shi kuwa Junaidu cigaba da mgna yayi.
"Adda Shatu Ya Salmanu ba lfy, yazo dubamu da jiki shima an kamashi gado.
Shi yake cemin wai su Bappa sun tafi Lardi. Ayyah Adda Shatu yanzu sai yaushe zasu dawo? Kina mgna dasu ne?".
Cikin dariya tace.
"FaWi gsky dai Junainah kake son tambaya dai. Junaidu.
Suna lfy ina mgna dasu. Sai bayan salla zasu dawo."
Da sauri yace.
"Dan Allah Adda Shatu turo min number su".
To tace tare da gyara konciyarta.
Nan dai suka Wan yi hira, kana sukayi sallama.
Sannan ta tura mushi number su Win.


Suna gamawa ta kira Number Bappa.
Bugu Waya ana biyu ya Waga.
Cikin jin daWin jin muryarshi tace.
"Ina kwana Bappa na".

"Lfy lau Alhamdulillah Shatu ya Azumi, da ba?on wuri".
Cikin sanyi tace.
"Alhamdulillah, Bappa yaushe zaku dawo".
Dariya yayi mai Wan sauti kana yace.
"Bayan salla".
Cikin lumshe ido hawaye na zuba tace.
"Bappa ina jin kewarku, bani da kowa nawa kusa dani.
In na tuno su ya GiWi hankalina na tashi Bappa inyi ta kuka babu mai sanin irin ciwon da nakeji a raina".
Cikin sanyi yace.
"Kwantar da hankalinki Shatu, su Ya GiWi suna raye, sai dai suna cikin mawuyacin hali, suna bu?atar addu'o'in ki musamman a cikin wannan mata mai alfarma, na sanki bakya wasa da ri?o da ibada, amman ki ?ara kan yadda kike, in sha Allah wata rana zasu dawo garemu, cikin sau?a??iyar hanya, addu'a itace abinda suke so, shiyasa na gaya miki abinda Allah ya nuna min a mafarki a kansu".
Cikin sassanyan kuka murya can ?asa tace.
"Zanyi Bappa zan ?ara zan dage, kuma zan ro?i a tayamu addu'o'in a masallatai da wurin tabsir."
Cikin jin daWi yace.
"Yauwa Shatu na, ki kwantar da hankalinki, ki zauna lfy da mutanen da kike tare dasu, kiyiwa mijinki biyayya, kiyiwa mayanshi biyayya bana son musu in babba ya gaya miki abu matukar bai saSawa shariyar musulunci ba."
Cikin sanyi tace.
"To". Da sauri yace mata ga Junainah".
Cikin jin daWi tace.
"To a bata waya".
Tsalle Junainah tayi tare da cewa.
"Adda Shatu, kizo Lardi garin da daWi kullum sai an gasa mana zabbi ko Tattabaru, insha nono da zuma inci naman insha zuma, inci su inabi sai na ?oshi".
Cikin so da ?auna da sha?uwar ta da yarinyar tace.
"Allah sarki Junnu ke ko kewata bakiyi bako?".
Dariya tayi tare da cewa.
"Nayi kewarku mana harda Ya Junaidu ma nayi kewarshki".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Na bashi number ku, zai kira ku gaisa".
Tsalle tayi tare da nufar Wakin Ummey.
Ita kuwa Shatu cikin dariya tace.
"Azuminki nawa".
Da sauri tace.
"Azumi na Waya ranan nayi rabi daga safe zuwa azahar jiya kuma na ?arisa rabin daga azahar zuwa mangriba".
Wani irin dariya ne ya rufe Shatu dariya takeyi sosai.
Kewa da bege da son ?anwar tata ya rufeta.
Da Sauri ta tsagaita da dariyar jin Junainah na cewa.
"Adda Shatu Bappa yayi aure an samo mana wata Inna mai kirki".
Cikin mamaki tace.
"Ke Junnu ?arya ba kyau fa".
Da sauri tace.
"To ga Ummey ki tambayeta kiji".
Ajiyan zuciya ta sau?e jin muryar Ummey cikin sanyi da jin daWi tace.
"Ina kwana Ummey na ya gida, ya Junnuna nayi kewarku, Ummey wai da gaske Bappa yayi aure".
Murmushi mai faWi Ummey tayi tare da cewa.
"To duk Alhamdulillah muna lfy eh Bappa yayi aure an bashi ?anwar innarku, Indo kin santa ai ita take bin innarku, Bata taSa haihuwa ba, to ashe mijinta ya rasu.
Shine yanzu aka aura mishi ita. Kuma tanada hankali kamar innarku".
Cikin sanyin jiki tace.
"Eh na san Umma Indo tanada kirki, to Allah ya baku zaman lfy yasa kuyi irin zaman da kukayi da Inna".
Amin Amin tace kana tai mata nasiha Sannan sukayi sallama.

Daga nan ta mi?a ta nufi Waki dan yin salla.

Ana idar da salla suka fito, kitchen suka nufa ita da Ummi da Saratu da tun Wazu tana nan.
Suka fara aikin buWa baki sunayi suna kimtsa komai.


Kafin shida ta cikama sun gama komai.

Yanzu in sun zo buWa baki ita da Ummi da Hibba tsakiyar falon suke dawowa.
Jalal, Jamil, Imran, Sulaiman, kuma su zauna a dinning table.

Ya Jafar kuwa wani lokacin har can falon Sheykh zai wuce suyi buWa baki a tare.
Kana su tafi masallacin.

Haka dai komai yaketa wakana cikin aminci da tsari.
A wurin al'ummar Annabi kowa ya nitsu ya maida hankali kan ibada domin neman rabauta.


?arfe takwas dai-dai suka shiga kitchen dan yin aikin sahur.
Cikin kula Ummi ta kalleta tare da cewa.
"?auko kwanu kan nashi".
Kanta ta Wan juyo ta kalli Ummi tare da cewa.
"Ai bai dawo yaci ba ko?".
Kai ta gyaWa mata tare da cewa.
"Baya cin ?osai, kuma kinga doyan ma jiya baiciba, ya gaji dasu ne, ki Wauko a juyewa su Saratu shi ki Wan haWa mishi wani abu kafin ya dawo".
Cikin Wan kauda kai tace.
"Ummi ai ?oshi yake shiyasa bazai ciba, a barshi kawai in yaji yunwar yacima wani bai saniba, ai yunwa ba Umaymah bace ko ke bare zaku lallaSashi".
Dariya Ummi tayi kana kuma ta haWe fuska tare da cewa.
"Je kiyi abinda nace ko".
To tace ganin kamar ran Ummi ya Saci.

Bayan ta dawo da kwanukan ne,
Suka bawa Saratu ta juye, kana ta harhaWa wonke-wonken ta fara.

Ita kuwa Shatu cikin yin mi?a tace.
"Ummi me zan dafa mishin?".
Juyawa tayi tana haura wurin da Fridge yake tare da ce mata.
"Duk abinda kika iya kika san ba mai nauyi bane".

Kanta ta gyaWa tare da cewa.
"To".
Cikin ranta tace.
"Bari inyi Special Arish, in yaga dama yaci in yaso ya bari, mutun sai zaSe-zaSe kamar mai ciki.
Dankali ta Wan Webo da Nama, kwai, tumatur, kabeji, Bama, maggi, tafarnuwa man gyaWa, komai dai dai-dai misalin yadda zata bu?ata duk ta ajiyesu kusa da ita.

Fere dankalin tayi ba tare da ta daddatsashi ba. Ta won?eshi fes kana tasa a ?ar tukunya tare da tarfa gishiri da ruwa

59 / 72