Garkuwa 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   18 / 72

51K to 54K   out of 214K words

karo da motar police officers, da kuma Ambulance Win, daya Webo su Ummiy dasu Junaidun da Junainah, kana. Da wasu wadanda ake ganin kamar sunada Wan sauran numfarfashi.

Da sauri C.P Daniyel yasa, drevernsu ArWo Bani, ya juya dasu, dan suka nufi cikin Genaral Hospital Numan Win, sabida yasan in sukaje suka, ga irin kisan gillar da ?abilun nan sukayiwa yan uwansu, tashin hankali zaiyi yawa ya kuma san A.S.P Kabir da rundunarsa na, can, to zasuyi mishi bayanin da zaisa ya iya korarshi a aikinshi.
Shiyasa ya jasu suka koma, cikin asibitin.
A cewarsa su kula da mutanen su, saura kuma, kuma, akwai hukuma na, kula dasu a can.

To wannan dalilin ne, yasa suka koma cikin asibitin,

Hakane yayi sanadin da koda Waziri da Matawalle da rundunar Hadiman da Sarki ya aiko,
Suka zo, basu ga su ArWo ba a cikin Rugar, kana kusan wuni sukayi a nan dan sai yamma, suka juya suka koma masarautarsu.

Ita kuwa Aysha, suna zuwa, kai tsaye cikin asibitin suka nufa, dan tayi waya da Bappa.

Koda suka iso, sosai hankalin ta ya tsananta gaba hankalinta ya tashi, ganin gaba Waya asibitin a cike yake da mutane su,
sai dai ta Wan samu nitsuwa kaWan ganin Ummiy da Junainah sun farfaWo,
sai dai duk basa mgna sunyi zurui dasu hakama sauran waWanda suka samu suka farfaWo Win.

Koda ta tambayi Bappa inasu ya GiWi sai cemata yayi suna gida, ya Waura da cemata.
"Yauwa Shatu ku zauna nan, ku kula da marasa lfyan, bari mu kuma mu ?arasa can Rugar tamu, mu duba meke faruwa a gidan".
Hannu tasa ta share hawayenta dake shatata daga cikin kumburarrun idanunta cikin disashewar muryar da kuka yasa ta dishe tace.
"To Bappa kuje, zamu kuladasu, ga can Ya Salmanu ma, ya turo mana abokanshi, ga kuma ?an agaji, zamu zauna dasu".
Cikin tarin ?una da tafasar zuciya, Alhaji Haro, ya gyara gariyarsa tare da cewa.
"Mu tafi".
ArWo Bani ne ya mi?e tsaye tare da yin gaba kana duk suka bishi a baya suka fita suka tafi.

A hankali Rafi'a tasa hannu ta tallabi Aysha daketa kuka mai sosa zuciya, kuka mai cike da rauni da taraddadi.
Zama sukayi cikin tausayawa Rafi'a tace.
"Ki dena kuka Aysha, in sha Allah babu komai."
Murya na rawa hawaye na kwaranya ta buWe manyan idanunta da suka rine sukayi jazir da kuka da tashin hankali, cikin rauni tace.
"Rafi'a babu komai kuma?, ko dai komai ya faru, kalli fa halin da yan uwana da ma?otanmu suke ciki, kinjifa ance an kashe mutun kusan 40, kuma kin san gidajen rediyo suna ragewa nema wasu lokutan sabida kada, hankali mutanen duniya ya tashi.
Rafi'a banga Yayuna ba, ko Waya ban ganiba, banga Inna ba, kalli Junaidu, kalli can Ya Mati yayansu Ya Salmanu. Kowa baya cikin haiyacinsa,
Ummiy ta zama kamar kurma meta gani ya gigitata haka, kalli yadda Junainah keta fizge-fizge alamun taga mugun abun daya firgitane ya Wimautata.
Rafi'a ga tozarci da cin fuskar da akeyi mana, kallifa babu likitan da yazo ya kula mutanenmu, an barsu ciwukansu nata tsami,
sai Nurses keta, hararanmu.
Rafi'a ya zanyi in banyi kukaba, ina zansa raina, Ina Yah GiWi, ina Yah Gaini, Ina Yah Seyo? Rafi'a sun kasarani sun rabani da yan uwana."
Kife kanta tayi jikin gadon da Ummiy ke kwance a kai, cikin murya mai cike da rauni tace.
"Ummiy kiyi min mgna mana, Ummiy na inasu Ya GiWi na ina Ya Gaini, ina Ya Lado, ina ya Seyo, meya hanasu zuwa wurinki na tabbar in suna raye cikin ?ishin lfy, dole zan samu Waya daga cikinsu a wurinki".
Mari matar ArWo Bani ce wacce ta Wan dawo haiyacinta ne, ta rumtse idanunta wasu zafafan hawaye ne suka silalo mata, cikin sanyi tace.
"Shatu sun tafi kiwo ne, zaki gansu".
Jajayen idanunta ta zura mata,
Alamun tana son tabbatar da abinda tace matan.
Fahimtar hakane yasa ta gyaWa mata kai alamar eh hakane.
Cikin son kontar mata hanlali ne, Rafi'a, tace.
"Kinjiko Aysha, to kiyi ha?uri ki nitsu in sha Allah dukkan tsanani yana tare da sau?i".
Kife kanta ta kumayi tana mai sake kuka mai ciwo a zuciya, gaba Waya jikinta karkarwa yakeyi.
Haka dai sukaci gaba da bata baki, wai dan ta samu nitsuwa amman ina, fargabanta sai tsananta yakeyi.

Su Bappa kuwa, isarsu Rugar Kikan ya ?ara tada hankali matasansu da suka dawo kiwo da matansu da suka dawo tallan nono wanda sanadin basa nanne yasa suka tsira.
Gaba Waya Rugar ta birkice ta kiWime.
Hankali dattawan nan yayi masifar tashi, ganin duk an karkashe musu, mafiya yawan matansu yaransu da jikokinsu.
Especially Alhaji Haro, da iya cikin gidansa kawai saida aka samu gawar mutun goma sha uku.
Koda aka jera masa gawakin suma yayi. Sai ga Tsoffin nan suna kuka cur-cur da hawayensu, gwanin ban tausayi.
Ganin yamma na rufawane yasa,
Dattawan ma?otansu, mazansu suka fara wonke gawakin maza kamar yadda addininmu ya koyar da mu.
Mata kuma sukayiwa mata wonka,
Kana suka sallaci Gawarwakin da a ?alla sun kai mutun Settin da uku 63.
Kana suka rin?a binnesu da taimakon Hausawa musulman cikin Numan da ma?otansu fulani.

Gaba Waya garin yayi tsit ya koma tamkar kufayi. Sauran rayayyun sunyi Kuka har muryoyinsu. Sun disashe.

A cikin Genaral Hospital Numan kuwa.
Musulmai Hausawa da Fulani, sune suka rin?a kawai Fulanin Rugar Kikan taimakon abinci.
Hankalin Aysha ya ?ara tashi ganin, har dare babu wanda yazo.

Hakama da gari ya waye.

Su Bappa kuwa da ArWo Bani, Alhaji Haro. Malam Manu, Alhaji Umaru, tashin hankali da kiWima da firgici da Sacin ransu ya tsananta, sabida ganin.
Duk Hukumar ma sun tafi,
Gashi babu wani babba da yazo ya duba halin da suke ciki, sabida ai su basu san da cewar su Waziri sun zo tun jiyan ba.
Ransu yayi matu?ar Saci, ganin Gwamnatin jihar,
da Masarautar jihar, babu wanda ya tako ?afarsa, yazo ya dubasu ko ya turo wakilinshi.
Wato matsalarsu bata shafi kowaba.
Wannan abun shine mafarin Fara da ba?ar Kaddarar Shatu a tarihin rayuwar ta, domin iyaye da yayun wannan Rugar sun tunzura sun hasala, iya hasala, sun cika fam da tarin ba?in cikin rayuwa, an rigada an taSo zuciyar Fulani haka yasa zasu iya gayawa kowa mgna dai-dai da abinda yayi musu.

A can Saudia kuma, komai na dawowarsu Sheykh ya kammala, cikin kwana uku, domin hankalinshi yayi matu?ar tashi, jin irin kisan gillar da akeyiwa makiyaya, wanda Maimartaba ne, ya gaya mishi komai, ya ?ara da cewa.
Yayi maza ya dawofa, don yana jiranshi suje tare yaje ya danni fulanin ya basu hakuri ya kuma taushesu kada su Wauki mataki da sunan ramuwa ko Waukar fansa.


Hakane yasa, Sheykh ya uzzurawa Haroon dole ya gama musu komai.
A kwanaki ukun.
Ranar Jumma'a da azahar jirginsu ya sau?a, a birnin Shehu Sokoto.

Mai Alfarma Sarkin Musulmi yaso. Jikan nashi ya kwana, sai dai ina ya tike dole a lokacin Haroon ya kuma saSan mota suka fara kita hanyan kawoshi Adamawa.
Wanda sai ?arfe uku da rabi suka isa.
Kasamcewar dama basu taso da wuriba.
Kasancewar isar dare sukayi babu wanda yasan Sheykh ya dawo.
?asar sai LamiWo da kuma hadimanshi, uku kacal da sune suka tarbesu.

Sai washe gari da. Asuba, sautin muryarsa yana karatun limancin Sallah asuba ne ya shaidawa mutanen masarautar JoWa dawowanshi.

Gaba Waya kowa ya cika da mamakin, kana da farin cikin dawowanshi.

Duk da kasancewar sa, mai larurar da wasu ke mishi kollo ko kiranshi majanuni, yasan kiyaye lokacin salla dama yinta cikin kushu'i.
Wannan shine ya hanashi sallame sallar, da akeyi yana cikin sahu na tara,
wanda jin muryar Wan uwanshi ?aninshi, ya sashi zubda hawaye masu Wumi.
Ya Jafar kenan.
Jalal kuwa dake gefenshi wata irin sassanyan ajiyan zuciya ya sau?e tare da lumshe kekyawan ?wayar idanunsa da suke iri Waya dana Sheykh, ga kuma bacci daya cikasu, domin daren jiya, Ya Jafar Winsu ya hanashi bacci.
Jin muryar Wan uwansu da shi kaWai ke iya sarrafa babban yayan nasune ya sashi sau?e, numfashin.
Jamil da Affan kuwa, wani irin yalwataccen murmushi ya sake jin muryar Wan uwansun.

Abbansu kuwa, shi dai har yau yana rasa me yakeji a kan ?a?an nashi, Especially Sheykh, yana jin zuciyarshi na mishi nauyi duk sanda yaron baya kusa dashi, sai dai kuma in yana kusa dashi sai yaji tamkar bai taSa wani farin cikiba a rayuwarsa.
Ya sani tabbas su abun tausayawa ne, suna bu?atar kulawarshi fiye data kowa a duniya, to amman ya rasa meyasa yake jin kamar baya son kusancisa dasu.

Maimartaba kuwa, suna cikin sahun na forko bayan liman,
Sai da sauran malaman fada.

A cikin gida kuwa, jin sautin zazza?ar miryarshi yana rere karatun al'?ur'ani, ya ida fatiha, kana ya Waura, Arrahama,
daga bisani ya rufe da lakadja'akum, kafin ya tafi zuwa ruku'uh.

Haka nan Juwairiyya ta tsinci kanta da zubda wasu zafafan hawaye, masu ?una a rai, tabbas ta sani.
Kasan cewar Sheykh a masarautar nanne kaWai yasa, suke a ciki.
Ta sani in badon daraja da al'farmarsa ba, da tun tuni, an tabbatar da sunan mijinta mahaukaci.
Hannu tasa ta share hawayenta cikin sanyi ta mi?e dan gabatar da sallan asuba, a zahiri tace.
"Allah ne gatanmu, kaine GARKUWAR mu, Sheykh in baka nan gidan kanyi mana duhu, ?asar tanayi mana zafi."
Daga nan ta tada kabbara.

Ummi Jakadiyarsu kuwa,
Tana bayan gida, tana al'wala ta jiyo muryarshi, wani irin murmushi tayi tare da yin mgna a baiyane.
"Dan Halak ka?i ambato, Wa Waya tamkar dubu, ma?iyanka fadawanka, sunyi sake Wan zaki ya girma, in sha Allah zaka dawo da farin cikin masarautarnan, sunyi sake, sun bar kari tun ran tubani,
Muhammad Jabeer bawan Allah".

Haka ta fito tana wasu irin kalamai masu wuyar fahimta.
A can sashin Hajia Mama kuwa,
Wata kekyawar budurwa, ce.
Konce kan gado gefen Mama, datake zaune bisa sallaya.
jiyo muryashine ya sasu saurin juyowa, suka kalli juna,
Cikin tsananin farin ciki da tarin shau?i budurwar ta diro daga kan gadon gaban Mama ta zauna cikin za?uwa tace.
"Lah Mama, yaushe ya dawo! Muryar Sheykh Jabeer nake jifa! Mama ko dai dama yana nanne?".
Wani irin kallo Mama tayi mata cikin sanyi da murmushi a fuskarta tace.
"Batul shine, ya dawo!."
Wani irin sassanyan numfashi ta sau?e cikin tarin shau?i tace.
"Yes Mama, farin cikina ya dawo, kamar yasan, nazo.
Alhamdulillah, Mama Allah yana sona, ki gani ina zuwa, na samu baya nan, naji ba?in ciki kamar in mutu jiya kafin inyi bacci, sai gashi Allah ya turo minshi cikin dare Waya."
Murmushi Mama tayi, tana mai jin mmkin yadda Batul ke masifar son Sheykh har take gaza Soyewa.
cikin haWe fuska tace.
"To yanzu dai, sai ki tashi kiyi salla, tunda kinji muryar da kikafi so a duniya, kin sau?o kan gadon, sau nawa ina tadake, sai kiyi mi?a ki kuma konciya".
Cikin jin dadi tace,
"Wayyo Mama baccinne bai isheniba Allah ko jiya kwana nai ina zulumi, sai 3:44 na asuba na samu bacci."
Murmushi Mama tayi kana ta mi?e ta kabbarta sallan.
Ita kuwa Batul, mi?ewa tayi da sauri ta shige, bathroom tana cewa.
"Bari inyi wonka inyi salla, in shiga kitchin yau nida kaina zan mishi breakfast."
Tana faWin haka ta shige ciki.

A masallaci kuwa, ana idar da salla kamar koda yaushe, da yawa basu fitaba saida sunata lazumi.
Yayinda Sheykh Jabeer Habeebullah Nuruddeen Bubayero da kuma Sarki Nuruddeen Bubayero, da Habibullah Nuruddeen Bubayero, suka jero, suka fito a jere, domin su kullum ana idar da sallan asuba, suke fitowa su koma cikin masarautar, inda kowa zai wuce Side Winsa,
Yayi karatun qur'ani da kuma, Dua Azkar, inda har sai rana ta fito, kana suke Wan maida bacci, to kuma sudayin breakfast sai 11.
Suna isowa tsakiyar masallaci, Sheykh yaji an ruggumeshi ta baya, yasan mutun Waya ne rak zai mishi haka a cikin masallacin,
Ya Jafar Winsu.
Yana juyowa kuwa yaga shiWin ne.
Ruggumeshi yayi gam-gam Jalal, kuwa ido ya zuba musu,
shi kuwa Sheykh hannu yasa shima ya ruggume Wan uwan nashi.
Yayinda ya zubawa Jalal kwayar idanunshi, ya rame sosai, hancinsa ya ?ara fitowa, sai sajenshi daya ?ara yin lib, da uban gashin daya tara, yayi wani kafurin aski.
Ramar da Jalal yayi ta daki zuciyarsa sosai baya son ganin ?annen nashi cikin halin matsala,
a hankali ya janye kwayar idanunshi ya maidasu kan Jamil da Affan dake gefen damanshi,
Calikan ?anenneshi kenan ba,
she?iyancinsu Waya, baki suka haWa wurin cewa.
"Sabahul Noor Al'Sheykh".
A hankali ya Wan motsa laSSansa, yana mai kallonsu yace.
"Sabahul khair ya Uktih".
murmushi sukayi, suna mai jin son Wan uwan nasu,
Abbs da Maimartaba kuwa, kai suka Wan jinjina kana sukayi gaba,
Ganin hakane suma suka bisu, a baya,
shi kuwa Sheykh hannu yasa ya shafa kan Imran da yanzu ya iso gabanshi cikin sanyi yace.
"Hamma Jabeer barka da safiya".
jin yana shafa kanshine ya sashi lumshe ido, inama ace yadda Hammanshi ke nuna mishi so haka zai shirya da Mom Win shi, yana masifar son Wan uwanshi baya jin daWin yadda yake ganin wata iriyar mu'amala tsakanin Mom da yayunshi.

Ganin Sheykh yaja hannun Ya Jafar sun tafine yasashi bin bayansu.

?ofar dake cikin masallacin wacce zata Sulla cikin masarautarsu sukabi.

Suna shiga, kowa yayi sashinsa sabida sun sani ko sunbi Sheykh yanzu ba lokacin mgna bane, karatu zaije yayi.
Shi kuwa Sheykh yana ri?e da hannun Ya Jafar Winsa suka shiga side Winsa,
inda ya samu hadimai masu tsaron ?ofar, suna tsaye.

Suna shiga, tamtsetsen falon nashi kai tsaye ya nufi wannan babbar kusurwar da zata sadashi da.
Big part Win shi,
Suna shiga suka Sulla cikin wani mashahurin, falo, wanda yaketa tashin ?amshi mai masifar sanyi da daWin sha?a,
a hankali ya zauna bisa kujerar 3 str kana yaja hannun Ya Jafar Win suka zauna, tare.
A hankali ya juyo kanshi ya zuwa Wan uwanshi idonu,
Karatu yakeyi kamar koda yaushe, yanayi cikin tsantsar lugga da tajwid, kana ga kushu'i,
Suratul yaseen yake karanta,
bisa alamu kenan ya kusa yayi sau?a, domin step by step yake bin surorin, in yayi sau?a sai ya sako daga sama, baya mancewa, kuma baya birkitashi,
Wannan rahamar da Allah yayi mishi, duk da anso a maidashi majanuni, sai Allah yayi mishi muwafa?a da littafinsa maisarki, yazama sihirin yayi mishi tasiri tako ina, amman banda gefen addininshi.

Wasu irin hawa masu ?unu yaji suna tsatstsafo mishi, cikin jijiyoyin kekyawan idanunshi,
sabida ganin yadda Ya Jafar Winshi ke karatu yana, kuka ya za'ayi ya sama mushi farin ciki a rayuwarsa ta ina, zai san me ke cin zuciyar Wan uwan nashi.
Jin yadda ransa ke ?una da tafasa ne, yasashi. Komawa ya jingina bayanshi da jikin kujer, kamar yadda Jafar yake mahaddacin haka shima settin kab tana kanshi,
Ido ya lumshe tare da yin bisimilla kana ya fara karu inda ya Wauko daga forkon suratul. Noor ya farayin ?asa.

Saida sukayi awa Waya cur kana,
Suka fara Azkar, wanda sai da sukayi 23 minutes suna, jero addu'o'in cikin harshen dake nuni da cikekkiyar jimla ta larabci da lugga.
Koda suka shafa, sai ya Wan kalli Wan uwanshi dake ri?e da hannunshi gam.
Ya lura Ya Jafar na tsoron kada ya kuma tafiya ya barshine, yasan duk sanda yayi doguwar tafiya ya dawo, haka yake li?e mishi.
Hannunshi yasa, ya share mishi hawayenshi kana,
ya mi?a tare da jawo hannunshi,
yasani yanzu lokacin yin baccinsa ne,
Side Winsu, ya nufa dashi, ta wata ?ar siririyar hanyar dake tsakanin sashukansu.

A babban falon suka samu Juwairiyya.
Tana ganinsu, ta mi?e da sauri, fuska Wauke da murmushi kana ido na tsatsafo da hawaye tace.
"Barka da dawowa, Sheykh, Alhamdulillah zamu samu nitsuwar Ya Jafar".
Kanshi ya sunkuyar sabida bai son ganin hawayenta,
Hannunshi Waya yasa yana shafa, kam Mimi data ruggumeshi ta ?afafunshi,
cikin murmushi ta nitsuwa yace.
"Mimina anyi sallako?".
Cikin sauri ta gyaWa kanta alamar eh,
Shi kuwa kanta ya kuma shafawa tare da cewa.
"Kinyiwa Ya Jafar Wina Addu'o'in Allah ya bashi lfy ko?".
Kanta ta kuma gyaWawa tare da cewa.
"Eh nayi mishi".
A fakaice ya Wan kalli Juwairiyya dake rugume da yarsu karamar, cikin sanyi yace.
"Kukan bashi da wani amfani, muyi ta mishi addu'a, in sha Allah dukkan tsanani yana tare da sau?i.
Ina ro?on Ubangijina mahaliccina a cikin dukkan Ayyukana, daya aramin rai da lfy, kada ya Wauki raina ko na Waya daga, cikinmu, har sai ya nuna mana lfyar ya Jafar, ya faWa mana abinda ya maidashi haka a dare Waya, nasani shine Waya rak yasan meya faru, a dare mai duhu da muni na rayuwarmu".
Cikin sanyi tasa tafin hannunta ta share hawayenta.
Shi kuwa Sheykh, wucewa yayi da Ya Jafar Win har cikin Wakinshi,
bisa gado ya zaunar dashi, kana yacewa Juwairiyya dake biye dasu a baya.
"Yasha mgninshi ne?".
Mi?o mishi gorar ruwa da magungunan tayi tare da cewa.
"Ya?i sha, dan daren jiya kwana yayi, baiyi bacciba,
Jalal nan abin tausayi, ko nanda can bai isa ya fitaba,
sai ya bishi,
Kullum sai Jalal yayi kuka".
Wasu tafasassun hawaye ne suka cika masa ido,
A duniya shi baya son yaga ko yaji na miji na kuka, domin shi ya sani, duk abinda kaga yasa na miji kuka to abun ya tsananta musamman maza irin Jalal yasan ba ?aramin raunine zaisa Jalal zubda hawayeba.
Shiyasa, shi kukan mace bai taSa damunshi ba a zuciyarshi, domin mutane sunce in kaga mace na kuka to kayi dariya kafin ka tambayi meya sata kukan. In kuma kaga namiji na kuka to kaima ka fara kukan kafin ka tambayeshi meya sashi kuka.
Shiyasa shi kukan mace, bai shiga ranshi, sabida yanaga mata sun iya kukan munafurci da kukan gulma dana ha'inci da yaudara,
shiyasa in yaga mace na kuka haushinta yakeji a ransa.

Maganin ya bashi sannan ya kontar dashi kafin ya wuce, ya koma sashinsa.


Yana shiga, falon, ya samu, Haroon ma zaune, shida Jakadiyarsu,
tana ganinshi ta faWaWa fara'arta cikin kula da so mai zurfi tace.
"Farin gani, Garkuwa, Sheykh, Limamin Masallacin Moddibo JoWa Jikan sarki mai hatimin sarauta."
Gefen Haroon ya zauna tare da rumtse idonshi cikin nitsuwarshi yace.
"Ummi ki bari mana, babu wani sarkifa sai Allah, Ummi nace ki dena min irin waWannan zantukan masu sa kan Wan adam girma".
Murmushi mai cike da tarin so, sabida ita dai jinshi take tamkar Wan da raina a cikinta ta kuma haifeshi,
Koda yake hakan baya rasa nasaba, da cewar itace jakadiya gareshi tun randa aka haishi bacci kawai ke haWashi da Mamanshi. Sai dai takanzo inda suke su sashi a tsakiya sunai mishi wasa da kallo mai cike daso."
Ganin tayi kasake tana kallonshi ne ya sashi Wan gyara zama, cikin girmamawa yace.
"Ina kwana Ummi, ya su Jalal?".
Murmushi ta kumayi tare da cewa.
"Lfy lau Alhamdulillah, Jalal ya zama mazaunin gida, tunda ka tafi sabida, duk inda yaje , Jafar zai bishi,
sai dai kuma abokanshi masu shigar banza har gida suke biyoshi,
wani sa'in kwana kiWe-kiWe da rawa sukeyi a sashinsu, suna shan sigari.
Wasu lokutan dole, Jamil yake gudowa ya bar musu can yazo wurina yake kwana, ko ya shigo nan wurinka".
Kanshi ya Wan maida baya, a hankali yace.
"Ummi Jamil da mata?".
Kai ta Wan kauda kana a hankali tace.
"Tafiyar

18 / 72