Garkuwa 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   19 / 72

54K to 57K   out of 214K words

bata sauya zaniba, kwanaki uku da suka wuce wata tazo daga, Kano wai ita ?awarshi ce, kwananta biyu, a sashin Juwairiyya, da Abbanku ya samu lbrine ya korata".
Cikin sanyi yace.
"Ummi waya gayawa Abba?".
Kai ta jujjuya tare da cewa.
"Allahu alamu, yadai ji har yace zai kori Jamil ya bar mishi gidanshi, to da yake Jafar yana wojen ne, sai ya ri?e hannun Jamil yayi ta kuka, hakane yasa ya barshi, Mamanku kuwa kuka tayi- tayi".
Wani irin zazzafan numfashi ya fesar kana, ya juyo ya kalli Haroon a hankali ya kuma kalli, Jakadiyarsu, cikin sanyi yace.
"Basaji Ummi suna samin tunani a raina, ga wannan kuma shima ?ato dashi, sai ya ruggumi waya yayi ta chatting ko waya Da waccar yar mitsitsiyar yarinya Jannart Win.
Da asuba nayi ta tadashi yafi sau uku baya tashi, sabida bai bacci da wuriba, gashi ko cikekken jam'i bai samuba".
Ido Haroon ya lumshe tare da cewa.
"Jiya dai ba chatting ko waya da Jannart bane, ya hanani baccin da yasani makara, Ummi ?arshen darefa muka iso sabida ya sani dole sai mun taho nan."
Murmushi Ummi tayi kana tace.
"To Haroona ka kiyaye batun tsaida salla kan lokacin ta, kaji ko?."
Hararan Sheykh yayi tare da cewa.
"To Ummi".
Ita kuwa Jakadiyarsu cikin muryar kula tace.
"Haroona yaushene bikin naku kam?".
Kanshi ya Wan shafa kana yace.
"Uhum Ummi saura watanni bakwai in Allah ya yarda, Ni dai zanyi aure in bar babban tuzurun".
Bai kulashiba saima tashi yayi ya nufi bedroom.
Ita kuwa Jakadiyarsu cikin yin ?asa da murya tace.
"Yauwa ya dai-dai ta da Jazrah ko?".
Baki ya Wan turo tare da cewa.
"Uhum Ummi gudowafa yayi, kuma wlh in ba dagewa kukayiba, wannan bauWeWWen Wan naku, ustazu bazaiyi aureba, mutun duk yadda akayi dashi sai ya kauce".
Kai ta Wan juya ta kalli ?ofar Wakin daya shigan,
cikin yin ?asa da murya tace.
"Uhum ga zahiri ko mgnar aure akayi sai ya bar wurin."
Haka sukayi ta hira da yake akwai sabo tsakaninta dashi.

A sashin Hajia Mama kuwa, ita da kanta da kuma, Batul suka shiga kitchin sai kuma yardaddun hadimanta mutun biyu.
Breakfast mai kyau suka, haWawa Sheykh.

Yayinda Aunty Juwairiyya ma ta shiga kitchin da kanta, ta haWa mishi breakfast.

Jakadiyarsu kuwa da Jamil da Jalal da Affan Haroon suna falon sunata hirarsu.


A tare hadiman Mama dana Juwairiyya suka kawo, abin kari.
Suna fita ba da Wewa, hadiman Gimbiya Aminatu kakarsu kenan.
Suka shigo suma da abun kari.

Suka jera komai kan babban dinning table dake dinning area'n dake falon.
Bayan sun fitane.

Suna cikin hira, sar?in ?ofa, ya shigo, ya shaida musu, ga sa?o an kuma kawowa.
Jamil ne ya bada daman a shigo.
Nan ya juya ya fita,
jim kaWan, aka turo ?ofar.

Cikin mamaki suka zuwa ?ofar ido.
Ganin M....!



*Wannan shafin nakine ke Waya MRS SARDAUNA, Sheykh yana godiya da soyayyarki gareshi. Domin duk masoyanshi bayanki sunka biyo*








By
*GARKUWAR FULANI*
=???
=??=?J?????=?
?>?4?
*GARKUWA*

PAGE 14

NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*

=??????>?4?



*Daga gobe ne, FREE PAGE zai ?are, in da zan saki page 15-16 daga su kuma in kin sake ganin littafin GARKUWA a woje ba cikin groups Win da na buWe nasa wanda suka biya ba, To na satane, na waWanda basu san darajar iyayenka da girman Allah da Manzonsa suka fitar ne, to ke kuwa in kin san darajan iyayenki da girman Allah da Manzonsa, kada ki karanta na sata, akwai group Win Wari uku kacal ban tsauwala ba dan nasan halin TLC da muke ciki a ?asar nan ga mai wadata wacce take da dama taga zata iya biyan na Special Group 1k ne rak. Zaki turo ta asusuna 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo shaidar biyanki ta wannan number dai 09097853276, kuma ?an 300 zaku iya turowa ta ac na Win, in kuma baki da dama to turo katin mtn na Wari uku kacal ta wannan number dai 09097853276. Dan Allah da Manzonsa in kin san zaki fitarmin da littafi biyoni PC ki gaya min wlh zan baki kuWinki in fiddaki group salum-alum, ina kuma jin san saya zakiyi ki fidda na ro?eki da Allah da Manzonsa wanda bayansu babu wani kada ki saya ki ri?e kudinki ki barni in ri?e littafina>??*


FREE PAGE, daga gobe dai zasu ?are ki biya kuWin ki in kinada niyan saya.



Ganin Mom ce, yasa fuskokinsu ya baiyana abinda ke cikin zu?atansu.
Cikin ?asaita, Mom ke tafiya, hadimanta biyu na biye da ita da manyan kuloli na al'farma.
Jakadiyarsu ce tayi murmushi mai kama da ya?e, tare da rusunar da kai, cikin girmamawa tace.
"Barka da shigowa, Gimbiyar ahlin masarautar JoWa.
Cikin isa da ?asaita ta gyaWa mata kai bayan ta zauna, gefen Jamil dake ruggume da waya kamar, abin masifa,
Kanta ta Wan juyo ta kalli Jalal daya haWe fuska,
Juwairiyya yace ta Wan gyara zamanta tare da cewa.
"Barka da safiya Mom".
Murmushi mai wuyar fassarawa tayi, tare da taSe baki, a gyatsine tace.
"Barka dai". Sai ta kuma juya ta kalli inda Jakadiyarsu ke zaune, cikin isa tace.
"GARKUWAN YA FITANE?".
A da?ile Jalal yace.
"Yana ciki kuma hutawa yakeyi".
Ko inda yake bata kallaba tace.
"Jakadiya ina bu?atar ganinshi, yanzu".
Cikin biyeyyarta tace.
"Ranki ya daWe, in zaton bacci yakeyi".
A ta?aice tace.
"A tadoshi".
Haroon dai ido ya zuba musu yana ganin ikon Allah, kowa ji da kai da ?asaita.
Juwairiyya ce ta Wan kalli Haroon Win cikin sanyi tace.
"Ukhti, shiga ka sanar mishi".
To kawai yace, kana ya mi?e ya shiga bedroom Win, da Sheykh ya shiga mituna ashirin baya,
kasake yayi a bakin kofar ganin babu kowa a cikin bedroom Win.
A hankali ya tako ya shiga ciki, bakin ?ofar bathroom ya Wan matso, kunnenshi ya kasa wai a lissafinshi ko zaiji mitsin ruwa.
Shiru babu kowa a Wakin da kuma bathroom Win.
Ko ina yayi tsit sai wani fitinenne sanyi daya cika Wakin, wanda sai sautin
A/C dake busawa shuuuuu a hankali.
Waige-waige yayi ganin babushi babu, motsinshi ne, ya sashi Wan Waga murya yace.
"Jabeer! Jabeer!! Jabeer!!!".
Jin shirune yasashi sa hannunshin ya Wan ?on?osa ?ofar bathroom, still shiru.
Hakane yasa ya Wan tura ?ofar, wayam baya ciki.
Ganin hakane ya sashi juyawa,
shima Win cikin takun ?asaitar ya fito gefen Jalal ya zauna tare da kallon Juwairiyya,kana yace.
"Baya cikifa".
Wani irin kallo Mom tayi mishi, wanda yake nuna abinda ke bakinta, cikin Wan sakin fuska yace.
"Allah kuwa Mom baya ciki".
Kanta ta gyaWa tare da yun?ura ta tashi tsaye.
Kana a hankali tace.
"Uhummm". Sai kuma ta juya ta kama hanyar fita, hadimanta na biye da ita a baya.
Har yaje bakin ?ofa ta juyo tare da cewa,
Ga breakfast Win Garkuwa".
Haroon ne yayi godiya kana ta juya ta fita.

Cikin mmki Haroon ya kalli Jamil tare da cewa.
"Jamil baya cikifa".
Murmushi Juwairiyya tayi tare da cewa.
"Kun dai haWa baki, kun?i ya fito, ya gaisa da Mamanshi".
Jalal ne ya ?ara tsuke fuskarsa tare da cewa.
"Mamarshi ko makirarshi".
Jakadiyarsu ta Wan gyara zama tare da cewa.
"Uhummm, sanin halin mutum sai Allah".
Sai kuma ta kalli Haroon tace.
"Haroona kace mishi yazo yayi karin kumallo, kace mishi daga sashin Gimbiya Aminatu ce, ga kuma na Juwairiyya".
Cikin jaddawa yace.
"Allah kuwa Ummi baya cikifa".
Da mamaki a fuskokinsu suka Wan kalleshi, Jamil ne yace.
"Bai fita bafa".
Juwairiyya ce, ta amshi zancen da cewa.
"To kuma dai bai biyo nanba, tunda ya shiga bai fitoba".
Shi dai Haroon Ido ya zuba musu, ganin kamar basu yarda Jabeer baya cikiba.
Kuwa hakanne, saida Jamil yaje ya duba babu shi a ciki babu alamarsa.

Cikin tarin mamaki ya sanar musu, baya nan Winfa.
Jalal ne ya Wan kauda tunaninsu da cewa.
"To kunata surutu, ta ina zakuga sanda ya fita, kai Jamil hankalinka duk na kan waya ina zaka ganshi."
Cikin kula Jakadiyarsu tace.
"Kaga fitarsane?".
Baki ya Wan taSe tare da cewa.
"Ni ban ganiba, na dai san shi ba kuWi bane bare ya Sata, ku jira zaku ganshi".
Da haka sukayi amanna dan a zatonsu yaga fitarshi kawai bauWewarshi ne yasa bazai sanar musuba.

A can cikin fadar Masarautar JoWa kuwa, falon sashin mai martaba LamiWo, cike yake da ?a?anshi maza, ziryan, wanda kullum iwar hakan suke haWuwa domin gaidashi kana su gaisa da juna, ya tambayi lfyar ko wanne Wanshi da ahlinshin.
To yau ta kasance jumma'atu babbar rana, wanda kuma, duk safiyar jumma'a.
Cikin wani Wakin gadon sarautarsu, yakan shiga shida kanshi, yake tsabtace wannan Wakin duk ran jumma'ar duniya, a tarihi da tsarin masarau???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?tarsun babu wanda zai shiga Wakin sai wanda yake, matsayin Sarki.
Babu wani wanda ya taSa shiga wannan Wakin, sai wanda yake sarki.

Suna cike a falon a ?alla sun kai su bakwai dukansu. Manyan mutanene masu tarin wadatar duniya, jinin sarauta na yawo a jikinsu.
Suna zaune kamar yadda kullum suke zama, suna Wan hira a tsakaninsu.

Habibullah ne, zaune a can tsakiyarsu a matsayinsa na shine babban Wa ga LamiWo, hannunsa ri?e da.
CarSi, sai gefen damansa, Alhaji Sani, sai kuma Barrister Kamal, kana sai. Dr Aliyu, kana sai, Badamasi, Nasiru, basiru.
Dr Aliyu ne, ke gefen daman Habibullah, bisa alamu duk mgna yakeyi mishi a kan lfyarsa.
Bappa Nasiru, wanda shine, yake bin Habibullah a girma sai dai uwarsu ba Waya ba, gyara zama yayi tare da jan dogon tsakin da yasa duk suka meda idonsu kanshi.
Cikin kula Habibullah yace.
"Lfy dai Nasiru?."
Wani irin kallo mara daWin gani ya watsa mishi tare da cewa.
"Yes lfy lau, sai dai mu nan duk muna da aiki, ba zauna gari banza, irinka bane, kowa yanada hidimar yi gashi har yanzu,
LamiWo bai fitoba".
Murmushi yayi ba tare da yaji ciwon abinda ya gaya mishibs, a hankali yace.
"To Nasiru, ai duk saurinka kayi ha?uri dai ya fito, kaga lfyarsa yaga taka, tunda shi bai gajiya da bincikar lfyarmuba, ai muku wa bazamu gazaba.
Domin abune mai wucewa".
Wani irin kallo mai cike da tsana da tsoggoma ya mishi tare da kauda kanshi.
Basiru ne yayi dariya alamar jin daWin kallon da Wan uwanshi yayiwa Babban yayansu da suke ?an uba.
shi kuwa Habibullah Abbansu Sheykh, kauda kai yayi kar bai ganiba.

Kusan a tare suka mi?e gaba Wayansu,
tare da haWa baki wurin cewa.
"Barka da fitowa, Mai alfarma LamiWon JoWa."
Murmushi yayi tare da kallon ?a?an nashi Waya bayan Waya, a hankali ya ?arasa fitowa, hannunshi sar?afe da hannun Jabeer.
Wanda baiyanarsa yasa, gaba Waya suka zazzaro ido. Cikin tarin mamaki, al'ajabi, firgici, kaWuwa, gamida tsayawar idanunsu kan Wan babban yayan nasu, cikin wani irin daskarewa, suka juyo suka fuskaci, junansu wannan ya kalli Wannan wannan ya kalli wancan.
Murya a daburce, Nasiru ya nuna Jabeer dake tsaye, cikin wani masifeffen al'kyabbar mai masifar kyau da zadan gaske, cikin ?afewan yawun baki yace.
"Ka gafarceni LamiWo, me idonuna ke gani, daga ina ka fito da Jabeer? Me kayi dashi? Meye ma'anar hakan? Mu duk ?a?an ka bamu kai ka shiga damu ba sai shi?".
Cikin tsare fuska irin ta manyan sarakai dattawan,
ya zubawa, Nasiru idanu, wanda dole tasa ya hadiye rahowar maganar tasa.
Habibullah kuwa, wani irin rawa da karkarwa jikinsa ya fara.
Wani masifeffen tsoro da fargabane ya rufeshi akan Wan nashi, koda dai baya jinsu a ranshi kamar sauran ?a?anshi, hakan bai hanashi tsoro da fargabar abinda zai cutar dasuba. Barrister Kamal kuwa.
Wata irinyar madifeffiyar zuface ta keto mishi daga saman kanshi har tsakiyar tafin sawunshi.
Lokaci Waya yaji wani irin abu ya saki ?ahon zuciyarshi,
Ma?o?oronshi ya bushe ?amas,
duhun daya rufe mishi idone yasashi komawa zaune.
Dr Aliyu kuwa, wani irin murmushi yakeyi yana kallon Wan babban wansun.
Shi kuwa LamiWo hannun Jabeer ya kuma ja, wanda yake motsa laSSansa a hankali yana tasbihi kamar yadda ya saba.
Zama yayi kujerarsa ta musamman, kana Jabeer kuwa ya zauna gabanshi.
Cikin tattaro yawun baki Barrister Kamal yace.
"Barka da safiya. Sarkin JoWo.
Sai ya kuma danne tarin ba?in cikinsa yayi mishi rumfa da fuskarsa ta zahiri kana ya kalli Jabeer da ya Wan sunkuyar da kanshi tare da gaidashi.
Cikin dakiya yace.
"Sheykh Jabeer Habeebullah Nuruddeen JoWa.
Yaushe a gari".
Kanshi ya Wan kauda tare da cewa.
"Daren jiya".
Nasiru ne ya katsesu da cewa.
"LamiWo, Wakin sarautar sarakunan JoWa kuma ya zama kowa zai iya shigane?".
Bai kulashi ba, har saida suka gaisa gaba Wayansu, kana, ya fuskancesu, duka cikin hikima da, kaifin basira yace.
"Rigar sarautarsu ta GARKUWAN FULANI, na bashi.
Sabida akwai tafiyar gaggawa da zamuyi zuwa, Rugar Bani, da ?aSilun wurin suka far musu da kisa."
Kai suka gyaWa alamun gamsuwa, kana duk, ya sallamesu.

Duk suka fita kowa da abinda ke cikin ransa, da zuciyarsa.


Bayan fitansu ne ya kalli Jabeer cikin, tarin kula yace.
"Kaje ka shirya kazo mu tafi".
Kanshi ya kuma rusunarwa cikin ladab yace.
"Allah saine, mu bari sai bayan sallan, jumma'a ina munyi jam'i anan, mu tafi gudun kada muje bamu dawoba kafin lokacin sallan."
Gyara zamanshi yayi tare da gyaWa kai kana yace.
"Ha??un kayi, gsky to mu bari sai an sau?o mutafi, in yaso muyi sallan la'asar a can."
Da Wannan shawarar suka bari sai bayan sallan, azahar Win su tafi.
Sun daWe suna tattaunawa kafin, ya sallameshi ya tafi, shi kuma ya nufi fada.


A falonshi kuwa, yana shigowa duk suka zuba mishi ido, da mamaki cikin za?uwa Jamil yace.
"Hamma Jabeer wai ta ina kabi ka fitane? Duk bamuga fitankaba".
Kanshi ya mirgina, alamun gajiya, kana a fakaice ya kallesu baki Wayansu, tare da cewa.
"Sama".
Murmushi sukayi baki Wayansu, sabida fahimtar amsar daya basu, na nuni basuga sanda ya fita bane.

Bisa wata tattausar doguwar kujera ya zauna.
Kana ya fuskanci ?annen nashi da kyau.
Jalal ne ya Wan sunkuyar da kanshi, ganin yadda Hammanshi ya zuba mishi ido, Jamil kuwa, kanshi ya Wan rausayar tare da katse wayar da yakeyi, ya fuskanci Wan uwan nasu,
Cikin yin fiki-fiki da idanu yace.
"Barka da safiya Hamma Jabeer, ya hanya?".
Alhamdulillah, yace mushi a ta?aice, kana ya Wan gyara, hiramin dake bisa kafaWunshi.
Jalal ne ya Wanyi baya tare da lumshe idonshi cikin saisaita muryar da indai da Hammanshi zaiyi mgna to sai ya nitsu ya gyarata,
Domin yakanji yanada rauni duk sanda yake gaban Hammanshi, yana ji tamkar a gaban mahaifinshi yake.
Cikin sanyi yace.
"Ina kwana? Hamma Jabeer, ka dawo lfy t
yasu Sitti?".
Ido ya Wan kauda kana yace .
"Alhamdulillah, Jalal ya jikin Ya Jafar?".
Kanshi ya Wan jujjuya kana a hankali yace.
"Kalmace dai ta musulmi, koda cuta babu sau?i ya zame mana Wa'a muce, da sau?in, amman a zahirin gsky ciwon Ya Jafar babu sau?in, komai yaci tura, abubuwan sun yawaita".
Ya ?arishe mgnar tamkar zaiyi kuka,
ganin hakane yasa Jabeer Wan kauda kanshi, Allah yasani, baya son ganin ?unci ko ba?inci ko wata damu a fuskarsu, sabida ya Wauka cewa Allah ya barshi da rai da lfy ne a tsakiyarsu, su da akewa kallon marasa lfy ya zame musu Garkuwa. A hankali ya mi?e cikin kula ya kallesu, murya a Wan macce yace.
"Kuzu kuci abinci".
To sukace baki Wayansu, kana duk suka nufi, dinning table Win.
Wanda yake cike da abinci kala-kala.
Juwairiyya ce ta sakawa kowa abinda yake bu?atar ci,
Shi kuwa Sheykh sai jujjuya mata kai yayi alamar babu abinda zaici.
Ya dai zauna yana kallonsu,
Ummi kuwa, tana gefenshi.
Kanshi ya Wan juya ya kalli Haroon dake shan tea kuma still wayarshi na kunne yana, mgna da Jannart,
Wan gajeren tsaki Jabeer ya ja, jin Haroon na cewa.
"Ina yin breakfast ne, ke me kikeyi? Bacci? Ko kwaliya? Ko kallo?".
hannunshi yasa ya zare wayar kana ya katse kiran tare da mishi nuni yaci abinci kafin ya tsaya yin waya.
Cikin haWe fuska Haroon yace.
"Ka ganka ko? Ni shiyasa har tsoron zama kusa da kai nakeyi, sabida tsarabe-tsarabenka nada yawa, yanzu zaka fara jawowa mutum aya da hadisai, kana wani, abu kaza ba laduban kaza bane, in an jika kayi doguwar mgn to an sosa maka wuri biyu, ko ayar Allah, ko wannan mulkin da kake cewa an li?a maka jaraba".
Jamil ne yayi ?ar dariya tare da cewa.
"Mulkin nema jaraba a wurin shi ko? Gacan wasu na neman, zaunece sabida Garkuwan da aka bashi".
Jalal ne ya Wan tsuke fuskarsa tare da cewa.
"Ni kaina Wannan GARKUWAN bai wani burgeniba, sabida baya cikin, masu iya gadar mulki, sabida shi ai ba jikan sarki ta wurin ?a mace bane, jikanshi nefa ta wurin Wa namiji ta yaya zai bashi Garkuwa?".
Ummi ce taja wani dogon ajiyan zuciya tare da cewa.
"Uhummm ta yaro kyau take bata ?arko, to kai Jalaluddin, yanzu Jafar da aka bashi Galadima, wani hali yake ciki? Tun randa aka naWa masa sarautar me mutane suke kallon ya zama? Dukfa duniya kallon majanun akeyiwa Jafar".
Juwairiyya ce ta Wan rumtse idonta tare da cewa.
"Ni banyi fataba, banso a sake bawa Kowa wani mulkin da nasan baza'a barku lfy ba, shi LamiWo, meyasa ko ?a?an nashi babu wanda ya bawa mulkin komai?".
Da sauri Ummi tace.
"Sabida muddin yace zai basu sarautu, to wasu zasu hallaka wasu".
Cikin da?ilewa Jalal yace.
"Ok shine sai ya zaSi ?an Wakinmu a matakan zakarorin gwajin dafi? Ya bawa Ya Jafar Galadima, yaga yadda aka medashi dare Waya, da rashi da bazamu samu madadinshiba a duniya, an cire hankalin mahaifinmu a kanmu, sannan ya kuma bawa Hamma Jabeer wani mulkin, salon a sabautashi kenan, nest target nasu kuna, wato a kanshi ne?".
Shiru sukayi jin Jabeer na cewa.
"Azzannu zambu walau kana ha??un, na haneku da irin waWanan zantukan, babu wanda ya isa, ya cutar da wani sai Allah, domin shine mai rayawa, kuma mai kashewa, mai badawa, mai hanawa, mai cuta mai waraka. Ummi har kema, ya zakiyi ki zauna kina gaya musu hakan, to waye zai cutar damu, acikin ahlinmu, daga ?annen mahaifinmu fa, sai ?annen kakanmu, sai matasansu da jikokinsu, sai kuma ?an uwanmu, dan Allah ku bar munanawa mutane zato."
Juwairiyya ce ta Wan girgiza kai.
Shi kuwa Jabeer, cikin bada umarni yace.
"Juwairiyya jeki duba Ya Jafar, nasan zuwa yanzu ya tashi daga baccin."
To tace, kana ta mi?e ta nufi tsakiyar falon. da sauri ta tsaya tare da Wan raSawa gefe, sabida ganin Gimbiya Saudatu, na tsakiyar falon.
Da sauri ta Wan rusuna tare da cewa,
"Barka da fitowa Gimbiya Saudatu".
Zama tayi bisa kujerar da Jabeer

19 / 72