Garkuwa 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   22 / 72

63K to 66K   out of 214K words

sarkin ?ofa bai bamuba,
Tunda ya bawa Ya Muhammad, Galadima, yana rasuwa, madadin a maida sarautar Galadima kaina, ko kan Hashim tunda shi ubanshine Galadima, sai ya Wauki wannan sarautar ya bawa, Jafar shi Wan rashin adalci."
Murmushi Baba Bashiru yayi tare da cewa.
"To ai kuma dai gashi ya haukace ko? Ina dai yanzu sarautar tafi ?arfinsa, dole dai ya barta".
Cikin fusata Baba Nasiru yace.
"To Waya barta ya haukace Win ma, ya maidota ga ?an Wakinmu ne, inji, wancan tsohon ya bawa, waishi ya bawa ?aninshi, ai shima Wan tsohon sarkine
Sannan kana ganin yadda ya kuma Waukar sarautar GARKUWA ya bawa Jabeer, sannan babban tashin hankalin kanaga yau tare suka fito Wakin labbare dashi wannan munafikin yaro, waishi Sheykh Wan iska anyi asiri anyi tsafi duk baya kamashi yadda mukeso".
Barrister Kamal ne dake gefensu, yayi Wan wani guntun tsaki cikin tsuke fuskarsa, da jin haushin yan uwan nashi yace.
"Ya Nasiru kufa, ji tsoron Allah, ku tuna, cikin Masallaci kuke, kuma ba kyau liman na huWuba ana. Surutu."
Wani irin mugun kallo Baba Bashiru ya watsa mishi tare da cewa.
"To Wan masu matacciyar zuciya, wa'azin da yakeyi ai tun kan a haifi uwarshi mun sani".
A kufule Barrister Kamal yace.
"?aryane, da kun san abunda ya sani wala Allah da zuciyarku ta tsarkaka".
Shiru yayi tare da fuskantarta Inda limamin take jin yana cewa.
"Halaccin kallon matar da mutun yakeso ya aura.
Ha?i?a munsan matarka abokiyar rayuwarka ce. Kuma gonarka ce da zakayi shuka a cikinta, sannan kuma gareta zaka samu konciyar hankali. Kuma shi manufar yin aure ya hana kallon wata ko wasu matan wanda ba nakaba da dai makamantansu Irin hakan.
IN KUWA HAKANE TO LALLAI AKWAI BU?ATAR SAI MUTUN YA ?ARJE! YA ZA?A. Haka kuwa baya yiwuwa sai ka kalleta sosai da sosai. Saboda mahimmancin haka nema shariyar musulunci ta yardar maka da ka kalli wacce kakeso zaka aura da kyau. Don ka tabbatar da wancan abubuwan da aka ambata a sama.
Kuma wannan dama da Shari'a ta bada ta bada shine, a matsayin halasci na wurin mafi yawan malamai, kuma wannan Halascin da akace halasne ya haWa da cewa. Shin ta yarda ka kalleta, ko bata yardaba, halasne in dai ka kalleta. Kuma wannan hukuncin haka yake a wojen mafiya yawan malamai, sai dai Malikiya, sunce shi hukuncin Halascin ya dogara ne, in ta bashi izinin amma in bata bashi izinin ba to bai halasta ba.
Haka kuma shi wannan hukuncin halascin an samo shine daga, hadisin Abu Huraira (Allah ya ?ara masa yarda) yace, wani mutun ya nemi auren wata mata, ?ar Madina, sai Manzon Allah (S.A.W) yace masa: "Shin ka kalleta kuwa?". Sai mutumin yace, wa Manzon Allah (S.A.W) "A'a ban kalleta ba". Sai Manzon Allah (S.A.W) yace.
"Tafi ka kalleta, domin mutanen Madina sunada wata illa a idanunsu."
A wata ruwayar kuma da Abu Dauda ya ruwaito.
Daga Jabir Bin Abdullahi cewa: Lallai Manzon Allah (S.A.W) yace.
"Idan Wayanku zai nemi aure to idan ya sami ikon kallonta wato kallon abin da zai burgeshi zuwa ga aurenta, to ya aikata hakan, (ma'ana ya kalleta) Jabir yace sai na nemi wata mata, daga cikin ?abilar Banu Salma na kasance ina bibiyanta har sai da naga abin da zai birgeni a aurenta.

?an zagaitawa yayi kana yayi gyaran murya tare da cigaba da cewa.
"To matasanmu na yanzu suna, fakewa da waWannan hujjojin, suna fakewa da guzuma su harbi karsana, suna fakewa da hadisai suyi haramtaccen kallo, wata sun fake da rama suci Wanyen gari. Hattara gareku iyayen yara maza da mata, GargaWi gareku matasa, bari in tuna sar daku wuraren daya halasta ka kalla a jikin matar da kake son ka aura.
Dangane da inda ya kamata ka kalla, a jikin macen da zaka aura. Malamai sun kasu kan wannan hukuncin, saboda ba su, sami hadisin da ya yi bayani keSantaccen wuri wanda aka keSe ko aka ce nanne kawai za'a kalla ba, wannan shi ne musabbabin da suka karkasu kamar haka:
1 Mafiya yawan malamai sun tafi, cewa in mutun yana neman auren mace, yana iya duban fuskarta da tafukan hannunta.
A Duba Fi?hu wadi Juzu'i na 2. Shafi na 20 sannan kuma a cikin Fi?hu Sunnah Juzu'i na 2 shafi na 24 wasu malamai sun ?ara yin bayani da cewa idan mutum ya dubi fuska mace, zai gane kyawunta, in kuma yadubi Fuskarta zai iya fahimtar cewa, mai ni'imtaccen jiki ne wato mai tattausan fata jiki, ko kuma mata marar ni'iman jiki.
Sheikh imamul Al-Auza'i yana cewa.
"Mai neman aure yana iya kallon wuraren nama dake jikin mace da zai aura.
Duba cikin Fi?hu Sunnah Juzu'i na 2 shafi na 24.
Sheikh imamul Dauda kuwa yana cewa:
Mai neman aure yana iya kallon dukkan jikin matar da zai aura, shima an samu daga Fi?hu Sunnah Juzu'i na 2 shafi na 24.
?an tsagaitawa yayi tare da Wago kekyawan tsintsiyar hannunshi ya kalli agogon Daimond dake Waure samfarin Gucci,
Ganin lokacin salla ya ?ara tone yasashi yin gyaran murya tare da ci gaba da mgna gaggauce, yace.
" A wata ruwayar kuma da aka samo daga Abudurraza? Umar Sa'idu Wan Mansur yace,
(Amirul mu'minin) ya nemi auren ?ar Sayyidina Aliyu (R.A) wanda ake kira da Ummul-Kulsum, sai, Aliyu ya ambata masa ?an?antarta, sai yace.
Zan turo ita idan ka ganta tayi maka matarka kenan, sai ya aiketa wuri shi. Lokacin da taje sai ya yaye suturar da ya rufe ?waurinta.
Sai tace.
(Ba don kai Amirul mu'minin bane da na tsole ko buge idonka, (wato da na mareka) idan muku dubi, wannan in har maganar ya in?anta to ana iya yin hakan.

Anan kenan in har ka kalleta batayi maka ba, to ka kama bakinka kayi shiru. Kada ka faWi wata magana wanda zata iya cutar da ita.
In kana ganin kai bata baka sha'awa ba, to tana iya bawa wani sha'awa ya aureta, domin ko wanne icce da ma tsincinsa, kuma abincin wani guban wani.
Allah yasa mu dace, lokacin salla yayi, bari muyi salla sai in Allah ya kaimu sati mai zuwa sai muyi bayani kan halaccin mace ta kalli mijin da zata aura.

Daga nan yayi addu'an kana, ya juya ya fuskanci gabas, tare da tada i?ama bayan yayi addu'an.

Bayan an idar da sallane, suka fito, a jere.
Ta ?ofarsun dai suka shiga, inda duk ahlin masarautar suke bin nan bayi da hadimai da sauran fadawa kusa, duk ta babbar ?ofar suke bi.

Kusan a jere a jere suke tafi.
Kasan cewar zasuyi tafiyar zuwa Rugar Bani ne yasa Mai martaba LamiWo ke sauri.
Hakama Sheykh Jabeer, wanda Jalal, Jamil, Jafar, Haroon, Imran, Hashim ke tare dashi,
A hankali ya tsaya jin muryar bappanshi ?anin Abbanshi Baba Nasiru kenan na ce mishi.
"Kai! Jabeer tsaya".
Tsayawa yayi cak ba tare daya juyo ba,
Suma sauran duk tsayuwa sukayi,
Kusan a tare Baba Nasiru da Baba Bashiru. Suka isosu.
Cikin haWe fuska Baba Nasiri yace.
"Jabeer, in dai aure kake so ai gwara ka fito fili ka gaya mana, mu bazai gagara ba mu aurar maka koda yar baiwace, tunda shi ubanka zuciyarshi ta mace, baya iya tsinanawa kansa komai."
Da sauri ya rumtse idonshi,
Jalal kuwa wani irin kallo ya watsa bappanun nasu,
Shi kuwa Jabeer shiru yayi bai tanka musuba, Baba Basiru ne ya ne ya bugi kafaWarshi tare da cewa.
"Kodai kafi ganewa yawon zinace- zinacen daka saba Win ne? Kafin burin a barka ba mata, kana zaune ka tsufe a gida ka fake da rigar malumta kana iskanci a cikin tsarkakekkiyar masarauta ko".
Ido ya zuba mishi babu ko kebtawa, ganin haka Baba Basirun ya Wauke hannunshi dake kan kafaWarshi.
Dai-dai lokacin kuma Barrister Kamal da Dr Aliyu suka iso wurin.
Suna isa Ya Jafar yayi saurin kamo hannun ?anin shi Sheykh Jabeer, ya fara ja da sauri alamun su tafi su bar wurin gaba Waya, jikinshi rawa yakeyi.
Ganin hakane Haroon ya kalleshi cikin larabci yacewa Jabeer.
"?an uwana mu tafi".
Barrister Kamal ne ya kalli Jabeer cikin sanyi yace.
"Jabeer jeka, ku tafi kada ka biye musu, tunda sun girma basu san sun girma ba."
Jin hakane yasa Jabeer ya juya ya fara tafiya.
Jalal kuwa wani harara ya watsa musu kana ya juya yabi bayan yayunshi.

Jafar kuwa Jan hannun Jabeer yakeyi a kiWime gaba Waya jikinshi karkarwa yakeyi tamkar mazari.
Ganin haka yasa Jabeer ya jashi ya kaishi sashinsu, ya dam?a hannunshi wa Juwairiyya kana yace mata ta kula dashi, yanzu zai fita shida LamiWo.
Jiki a mace Juwairiyya ta mishi fatan a dawo 'lfy.

?arfe biyu da rabi dai-dai suna cikin motoci, wanda a ?alla sun kai su goma.
Motar forko Waziri ne wanda yake Wane ga Yayar LamiWo.
Sai Galadima, da Wambai,
?aya motar kuma ?an iyane da Sallama, da sarkin Dawaki, da sarkin fada,
Sai motar da LamiWo ke ciki, shida Garkuwa wato Jabeer sai Haroon sai kuma Hashim da Laminu, ?anin Hashim wanda duk yaran Gimbiya Saudatu ne matar babban yayansu Habibullah wato Abbansu Jabeer, wanda da shine Galadima. ?aya rasune aka bawa Ya Jafar sarautar wanda kwananshi goma da sarautar, komai na rayuwarsu ya sauya.

Sai motar dake binsu wanda Jalal, Jamil, Imran Sulaiman Wan Barrister Kamal, suke ciki.


Sai sauran motocin fadawa kamaru, ?an kazagi, mai yiwa sarki fadanci da kuna dogari mai ri?ewa sarki laima, da sarki mota da dai sauransu.
A jere a jere motocin ke tafiya.
Gudu sukeyi mai Wan yawa sabida ganin yamma ta ?arato, gashi basu je bama bare su fara shirin dawowa.

Gudu sukeyi, kana fadawansu, rirti?e da bulalin dogaye.

Kai tsaye Rugar Bani suka nufa.
Koda suka iso cikin garin Shikan, sunga alamun garin babu lfy, har yanzu dan sai matasan ?abilar Sachama da hausawa suketa yawo a garin ko wanne na bawa yankinsu kariya.

Suna isa cikin Rugar Bani.
Gaba Waya mutanen Rugar duk inda suka gilma sai a bisu da ido,
Yara maza da mata sunata guduwa suna shiga cikin gidajensu.

Kai tsaye tsakiyar garin suka nufa wanda nanne fadar ArWo Bani taken kuma lokacin duk manya da yara maza tsoffi da dattawan garin duk suna harabar wurin sabida yau jumma'a duk suna dawowa kiwo da wuri.
Kuma duk a tsakiyar garin suke taruwa sabida bawa garinsu kariya, domin har yanzu suna cike da taraddadin abinda akayi musu.
Kuma ya rigada yanzu an ?ure ha?urinsu sunata shirin Waukan fansar rayukan da aka kashe musune. Fiw-fiw haka motocin keta gilma mutane suna wucewa tara da tada ?ura sabida babu kolta a garin sai yashi. Sai sauti da ?ugin mitocin ne ya cika kunnuwan mutanen garin baki Wayansu.

Motocin na isowa wurin. Gaba Waya mutanen Rugar dama ba?in mutanen ma?otansu sauran rugage duk suka mi?e tsaye.
Tare da gya tsayuwarsu, suka gyara ri?on da sukayiwa sanduna su.
Ba tsoro ba fargaba sukayiwa motoci goma nan zobe, suka sasu a tsakiya.
Cikin sauri Sarkin dogarai ya buWe marfin motar da yake ciki, ya fito tare da zungureriyar bulalarashi. A take kuma ?an zagi ma ya fito.
Da sauri duk sauran fadawanma suka firfito kowa da zungureriyar bulalarashi.
Cikin Waga murya Wanzagi yake cewa.
"Ta kawarka lfy Sarki Nuruddeen Bubayero JoWa, sarki Wan sarki jikin Sarki,uban sarki kakan sarki. Jama'ar gari sun gaisheka,
Da sauri duk sauran fadawan suka, firfito cikin motar.
Sar?in motane yazo ya buWe wa Sar?i ?ofar.
Dogari kuwa matsowa yayi da sauri ya buWe wata ?atuwar laima, gaba Waya sukayiwa ?ofar motar labule da mamyan jajayen rigunansu, yayin su duk sawunsu babu takalma, sannan kawu nansu naWe cikin wasu ?atti-?attin rawanunnuka masu girma babu kunne ko Waya a jiki.

Gaba Waya mutanen Rugar kuwa, sai ?ara tsuke fuskokinsu sukeyi, cikin jin haushin zuwa sun.

Can cikin motar kuwa Haroon ne sa?ale da wayarshi a kunne cikin sanyi yake mgn sabida kada LamiWo ya jiyoshi, haka kuwa babu mai jinshi sai Jabeer.
Cikin sanyi ya Wan kalli Jabeer kana yaci gaba da mgna a hankali yace.
"Umaymah ni dai hankali na ya tashi, da irin wasu mutane da wasu abubuwan da akeyiwa su Jabeer a masarautar su, Umaymah, meyasa bazasu bar musu sarautar da Masarautar tasu gaba Waya bane, sai kinga fa yadda Jazlaan dinki ke fuskanta ?alubale fa."
Cikin wata iriyar murya Umaymah tace.
"Yanzu kuna inane?".
Kanshi ya Wan jujjuya kana yace.
"Uhum ni ina zan san inda muke, na dai san munzo wata Rugar fulani ce, wai GARKUWAN FULANI nasu ya kawo musu ziyara dan ja-janta musu abinda ya faru, kuma gaba Waya mutanen rugar naga sai
Wani irin kallo suke mana kamar dai zasu huce a kanmu ne".
Cikin wani irin tattausan murmushi mai nuna jin daWi tace.
"Bawa Jazlaan wayar".
A hankali ya mi?a Jabeer wayar tare da cewa.
"Umaymah ce".
Cikin sanyi yace.
"Kace tayi ha?uri sai mun koma zan kirata".
Da sauri ya like mishi wayar a kunne jin tana cewa.
"A a amshi wayar".
?an haWe fuska yayi kana ya amshi sallamar da tayi mishi.
Kana ya meda kai jikin kujerar murya can ?asa yace.
"Umaymah, Na gaji tunda muka dawo ban hutaba, yau da sassafe wannan tsohon ya sani shara kamar wani bawanshi haka ya sani na share mishi wannan Wakin nasu na gado wanda in dan ta nine rusashi za'ayi gashi yanzu kuma ya kwasoni zuwa wata rugar FULANI da duk makamaine a hannunsu, ko wa zasu daka".
Cikin wani irin jin daWin daya bashi mamaki mai yawa tace.
"Ko kai zasu dakane Jazlaan, Sheykh Jabeer, yasha zana a hannun Fulani".
Cikin sanyi yace.
"Su kashe Ni dai Umaymah, ke kin sani tunda nake a duniya, ba'a taSa dukana ba, sabida koda iba yaroma ban taSa yiwa Mama da Ummi laifin da zai kaisu ga yimin dukaba, Abba na kuma baya dukanmu, Umaymah kema baki taSa koda marina ba, to kuma wa kika ga zai dakeni a faWin duniyar nan banda ruwan sama".
Murmushi tayi wanda har saida yaji sautin cikin sanyi tace.
"Allah ya tabbatar da al'khairi cikin tafiyar naku, ka dai lura kaine GARKUWAR dole da duk abinda zai cutar da LamiWo ko masarautarku ko sunanta dole kai ne zaka zame musu Garkuwa, so dan Allah bana son kayiwa LamiWo musu bare gardama a cikin duk abinda zai umarceka".
Cikin sanyi yace.
"To Umaymah, in na koma zamuyi mgna".
Daga nan sukayi sallama, cikin mamaki ya kalli yadda gaba Waya manyan hakimai sun firfito, ga LamiWo ya fita amman yana tsaye bakin ?ofar motar.
Cikin sauri ya kalli Hashim tare da cewa.
"Hashim Lfy kuwa naga duk suna tsaye, garin basu da abin zamane daza'a karrama ba?i?".
Cikin nitsuwa Hashim yace.
"Uhum cewa sukeyi, wai sun yafe ziyara da ja-jantawar LamiWo".

A wojen kuwa, cikin Waga sauti Danzagi yace.
"Hattara dai fulani mai ?asar ne gaba Waya, ke tsaye tsakiyar garinku, maza ku bada masau?i".
Ya ?arishe mgnar yana jujjuua bulalar hannunshi haka sauran fadawan.
Cikin fillanci Wan aiken ArWo Bani ya buWe murya da ?arfi cikin harshen fillanci tare da cewa.
"Maza ku bada hanya mai martaba ya iso fadar ArWo Bani".
Jin haka gaba Waya taron al'ummar fulanin suka fara buWa hanya,
Har gaban rumfar da ArWo Bani ke Wauke ba?i, inda aka shimfiWe wurin da manyan taburmaii kana aka malale manyan kilisai irin namu na fulanin dawa.
Bappa Malam Liman Alhaji Haro Alhaji Umaru, Musu, da kuma Ardo Duno da ArWo barwa ma?otansu, duk suka mimmi?e tsaye sai dai gaba dayansu fuskokinsu babu wal-wala, asalima wasun cikinsu jikinsu har Sari yakeyi, dan fushi da zafin zuciya.

A can cikin ?auyen Bonon kuwa, Ba'ana da sauran ?abilum Samawam duk suna gaban dodon tsafinsu Bonon Win,
Da gudu Maman Ba'ana ta iso wurin cikin Yaren Sacamancin ta sanar dasu zuwan, sarki LamiWo da tawagarsa, jin hakane yasa, Ba'ana ya mi?e jiki na rawa ya nufi rugartasu.
Su kuwa sauran yace in yaje yaga da matsala zai kirasu.
Nan ya tafi su kuma sukaci gaba da dariyar mugunta.

A cikin Rugar Bani kuwa, Bukar Baban Ba'ana ne yayi wata iriyar fitinenneyar murmushi mai cike da mugunta dan son haddasa fitina, ta yadda zai samu masarauta JoWo da kanta ta shiga matsala.
Kutsawa yayi tayi cikin mutane har ya samu ya shigo gaba-gaba.
LamiWo kuwa da tawagarsa taku sukeyi cikin al'farma da ?asaita.
Su Waziri, Galadima, Wambai, ?an iya, Wan buram, duk suna biye dashi a baya,
Dogari na rike mishi da laima, fadawa kuma na zazzaune a ?asa, gefe da gefe, ?anzagi kuwa muryarsa ce cika wurin baki Waya duk da hayaniyar da wurin kedashi.
A hankali Jabeer ya sako sawunshi woje, yana taka ?afarshi ta dama kan ?asar garin, yaji zuciyarshi ta buga da azaban ?arfi har saida ta kaishi da rumtse idonshi tare da ambaton.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun".
A saman red lips Winshi.
da ?arfi yasa hannunshi ya dafe ?ahon zuciyarshi, tare da kuma maimata.
"Hasbunallahiwani'imanwakil".
Sabida ji yayi tamkar zuciyarshi zata fasa ?irjinshi ta faWo ?asa. Jalal, Jamil, kuwa ido suka zuba mishi, sabida ganin yadda ya rumtse idonshi, sabida suna bakin ?ofar motar, sune ma suka buWe mishi marfin.
Haroon kuwa da Hashim da Laminu, jira suke ya fita kafin su fita.
Cikin mugun tsana Laminu ya kalli Jabeer Win da ya yun?ura ya fita,
zuwa yanzu, wani irin harbawa da tsalle zuciyarshi keyi, wani irin masifeffen fargaba, da kaWuwa ne suka dirar masa lokaci Waya.
A hankali duk suma su Haroon suka fito, a tsakiya sukasa Jabeer kana bayinshi na biye dasu a baya.
A hankali ya gyara tattausan al'kyabbar jikinshi, tare gyara hiramin kanshi ya kange kekyawar fuskarshi.

Takun da yakeyi ne ya ?arawa shigarsa ta al'farma daraja,
ya fito tamkar balarabe, gaba da baya, kamalarsa da kwarjini shi ya cika dukkan idanun bani adam dake kan doron ?asar wannan wurin.

Ya Hashimu ne da ya samu ya dawo gida jikinsa da sau?ine, yayi wani irin kabbara mai ratsa zuciya, cikin sanyi yace.
"Ziyararku tayi haske sabida kun zo mana da mai hasken addini a jiki da zuciyarshi".
Ga mamakinshi sai yaji ?anzagi na cewa.
"GARKUWA ya amsa Sheykh Jabeer Jikan sarki tsatson sarki gaba da baya".
Shi kuwa Sheykh Jabeer a hankali yake takunda yasa al'kyabbar sa buWuwa tana bajewa, sabida Waga hannunshi da yayi yanai musu sallama irin ta addinin Musulunci.
Mafi akasarin mutanen tafukan hannunshin suka zubawa ido, sabida kai da ganin tafin hannunshi kasan ya gauraye da ni'imar ambaton sunan Allah da rike littafi al'?ur'ani, da kuma jin daWin.
Shi kuwa Jabeer ?ara sar?afe carSin shi yayi cikin yatsun hannunshi, kana, ya fuskanci gefen hagunshi, ya Wanga musu hannu tare dayi musu sallamar kamar yadda yayiwa yan gefen damanshi.
A haka har suka isa tsakiyar ?aton filin.
Inda LamiWo da sauran tawagarsa ke zaune.
Bisa fararen kujerun robar da anka jera musu cikin rumfar suka zazzauna.
Bayan sun amsa musu sallamar da sukayi.
Cikin nitsuwa LamiWo ya kallesu tare gyara zamanshi.
Muryar ?anzagi ce ta karaWe wurin da cewa.
"Gyara kimtsi. A saurara dai LamiWo jikan Wan

22 / 72