Garkuwa 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   21 / 72

60K to 63K   out of 214K words

*GARKUWAR FULANI*
=???
=??=?J?????=?
?>?4?
*GARKUWA*

PAGE 15

NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*

=??????>?4?

*Littafin GARKUWA na kuWine, daga wannan PAGE 15 da 16 FREE PAGE sun ?are, turo katin mtn na Wari uku kacal ta wannan number 09097853276, ko ki turo dubunki Waya rak dan shiga Special Group, wanda anfi yawan posting, ta wannan asusun zaki turo 1k Win 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai ki turo shaidar biyanki ta wannan number dai 09097853276.*

```Dan Allah da Manzonsa da darajar iyayenki in dai kin san kin sayi littafina ne ko zaki sayane Wan ki fitar min dashi na ro?eki da Allah da Manzonsa=?O?

Akwai kayyakin gyara namu mata setin amare da masu jego, da masu kwaskwarima, idan kina bu?atar saya ko sari, tuntuSi wannan number tawa 09097853276.


Hannu tasa ta jawo pepeyin jin yana ce mata.
"Kici kije da gudu ki kira Mata, tazo in gaya mata, su Ya GiWi sun kusa dawowa ta dena kuka, anji lbrin inda suke".
Rufe akoshin tayi kana ta mi?e da sauri tace.
"Da gaske ya Ba'ana an ji inda suke?".
Cikin haWe fuska yace.
"Na taSa yimiki ?arya ne?".
Da sauri ta jujjuya kanta kana tace.
"Bari inje in gaya mata tazo sai inci naman a gida".
Da sauri yace.
"A a jeki kirata, in tazo sai ki tafi da naman, kije kuci keda Ummiy da Bappa da ita ?awar Mata, ita kuma zan bata nata a nan".
Ai tana jin hakan ta juya ta tafi, da sassarfa.

Tana isa gida, ta kamo hannun Shatu, cikin haki tace.
"Adda Shatu taso, taso muje ya Ba'ana zai gaya miki inda su ya GiWi suke, yace anji lbrinsu".
Wani irin zabura tayi, hakama Rafi'a dake bakin ?ofar kitchin Winsu.
Cikin tarin kaWuwa tace.
"Ke Junainah, kada kiyi mana ?arya".
Cikin haki tace.
"Wallahi tallahi, haka yace min zo muje kiji".
Da sauri ta kamo hannun Rafi'a tace.
"Adda Rafi'a kema zo muje tare".
Cikin jin daWi Rafia tace.
"A a Junainah kuje, Ni kuma kafin ku dawo nayi mana abinda zamuci, da sauri tace.
"A a Adda Rafi'a ki bari kar kiyi girki, Innar ya Ba'ana ta aiko mana gasassun zabbi yanzu zan amso mana su sai muci".
Murmushi tayi kana tace.
"To sai kinzo".
Ita kam Shatu tuni ta fita, ta nufi Garkensu Ba'ana.

Ita kuwa Ummiy ido kawai ta zuba, musu tana son ta kira Shatu ta hanata zuwa amman ta kasa.

Ita kuwa Rafi'a kitchin Win ta shiga.

A can garkensu Ba'ana kuwa.
Yana hango Shatu, ya saki wani irin ajiyan zuciya, ido ya zuba mata,
Gaba Waya ta rame tayi fiyau da ita, fuskarta tayi jazir alamun yawan kuka, kana, ga kumbura da idanunta sukayi.
Da sauri take tafiya, sai dai tanayin takun a hankali ne, doguwar rigace a jikinta ta atampa, hijabi da ta saka wanda yazo mata har guiwa.
Ta Wan ja hulan kan hijabin dan ya Wan kare mata kumburarrun idanunta.
Wani zafi yakeji a ransa, Allah ya sani baya son ganin Shatu cikin damuwa duk ?a?antar-ta, yakanyi komai na zalumci, amman baya yi kan Shatu, shi kanshi ya yarda shi tantirine, azzalumi, kuma mugu, hakanan kuma ya yarda so gsky ne kuma so Waya ne tak kuma ya sani duniya ta sani yana son Shatu,
yana son sama mata farin ciki a rayuwarta, yana son su rayu tare. Shiyasa yake son rabata da kowa nata wanda suke ?o?arin ganin sun hanasu Kasancewa mata da miji.
Wani farin buzu ya shimfiWa mata a bakin ?ar bukkartasa, tun kafin ta ?ara so.
Tana isowa, murya can ?asa tace.
"Assalamu alaikum."
Ido ya zubawa fuskarta cikin tausayawa yace.
"Mata ki zauna". Murya a disashe tace.
"Ya Ba'ana ka amsa sallamar mana".
murmushi ya Wanyi kana yace.
"Mata na amsa bakijini bane".
A hankali ta zauna bisa buzun, cikin sanyi ta lumshe idonta da takeji sun tsastsafo da zafafan hawaye, murya na rawa tace.
"Ya Ba'ana, wai anji lbrin su ya Gaini?".
Matsowa yayi bakin bukkar, ido ya Wan zubawa fuskarta, sabida lumahe idon da tayi batasan yana kallontaba ganin hawayenta na zubowa ne yashi yin mgna, a hankali yace.
"Mata, kiyi ha?uri, ki kontar da hankalinki, in dai yayunki suna raye, zan nemisu, ko dan farin cikinki, ki bar kuka Mata, bana son ganin hawayenki inajin ?una a raina".
Ya ?arishe mgnar murya can ?asa.
Cikin rawan murya tace.
"Ya Ba'ana, ya zanyi? Ina zansa raina in ji sanyi, zuciyata tana ?una, Yayuna huWu kab na rasasu lokaci Waya, bani da wa wanda zan nuna a faWin nahiyar nan ince ga wani na a duniyar, babu ya GiWi, wanda shine tamkar aboki ?awa aminiya, abokin faWata abokin dariyana, Babu ya Seyo, yaya mai kamar uwa, sabida yawan tausayinshi da nuna ?aunarshi gareni, ko uwa iya abinda zata nunawa Wanta kenan, babu ya Gaini da yake tamkar uba, babusu babu gawansu babu lbrinsu.
An kashe min ya Lado da yake GARKUWA a gareni.
Ya Ba'ana, ya zanyi in banyi kukaba, Ina zan fara nemansu, Ni macece inada rauni, ta ina zan nemosu? An kashe mana Innarmu".
Ta ?arishe mgnar tana mai kife kanta bisa ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????guiwowinta ta saki wani irin kuka mai tsuma zuciya, cikin kuka taci gaba da cewa.
"An kashe Inna, sanadin haka Ummiy na ta zama tamkar zautacciya, duk gidan dake cikin Rugar Bani babu gidan da ba'a kashe a ?alla mutun biyarba a ?aramin kari, suwaye ne ya Ba'ana, me mukayi musu? Me suke nema damu? Me muka tsare musu? Me laifinmu dan mun kasance Fulani makiyaya?".
Karon forko a rayuwarsa da yaji rauni har ta kaishi ga zubda hawaye, koda yake raunin soyayyace, cikin zubda hawaye murya na rawa yace.
"Mata gani, zan zame miki madadin uwa, uba, yayunki, Inna, zan zame miki Garkuwa, in sha Allah bazan bari ki cutuba, zan bada raina domin kare naki, zan nema miki farinciki da dukkan abinda na mallaka na duniya, zan zame miki adalin miji, Mata ki dena kuka, kiyi ha?uri".
Cikin shesshe?an kuka ta Wago kanta, ta zuba mishi ido, tabbas kuka yakeyi kamar yadda ta zata, cikin mamaki tace.
"Ya Ba'ana meyasa kake kuka?".
Hannun yasa ya sharce hawayenshi, karon forko a rayuwarsa da yayi abu ya gommace bayiba karo na forko a rayuwarsa da yayi mugunta yaji dana sani kan sace su Gaini. Da yatsarsa manuniya ya nunata, da mamaki tace.
"Nice na saka kuka?". Kanshi ya gyaWa mata, cikin al'ajab tace.
"Me nayi maka?". Motsowa yayi ta bakin bukkar sosai can cikin sassanyan murya yace.
"Kukanki ne yasani kuka Mata,
farinci bazai samu gurbi a rayuwataba, muddin ke kina cikin ?unci, dan Allah ki daina kuka,".
A hankali tasa tafin hannunta ta share hawayenta.
Shi kuwa Ba'ana, wani babban kura tanWu yajo, cikin sanyi ya ajiyeshi gabanta a tsakiyarsu. Cikin sanyi yace.
"Shatu". Da sauri ta Wago kanta ta kalleshi domin yauce karo na forko rana ta forko a tarihin rayuwarta da taji ya kirata da Shatu, cikin mamaki tace.
"Na'am ya Ba'ana".
Girgiza kanshi yayi kana ya fara fito da wasu sabbin aska cikin zabirar da yanzu ya jawota, a hankali ya Wago ya kalleta cikin ya?ini yace.
"Shatu, zan faWa miki abinda, babu wanda ya sani a kaina a duniya, Shatu zan nuna miki abinda duk duniya ban yarda da in nunawa kowaba, sabida ban yarda da kowaba sai ke Waya rak Shatu, nasan zuciyarki ciki da woje, ke mai imanice, bazaki taSa zalumtata ba, bazaki bari a kuma zalum ceniba. Na amince da soyayyarmu, zamu rayu a tare har gaban abadan."
Ido kawai ta iya zuba mishi.
Ganin Junainah ta iso wurin ne, yasashi jawo akoshin gasassun zabbin gabanshi.
Ita kuwa Junainah da sauri ta kuma sa hannu zata jawo akoshin.
Kanshi ya jujjuya mata alamun ta bari.
Cikin kwaSe fuska da Wan karen kwaWayi da yunwar da takeji yana azalzalar ?a?an hanjin cikinta tace.
"Yah Ba'ana ka bani mana yunwa nakeji".
Cikin sanyi yace.
"Bazan bayar ba".
Da sauri tasa hannu ta zari akoshin tayi gaba
Shatu ce ta fara kiranta tana.
"Junnu! Junnu!!! Junnuhhh!".
Ina bata kulata bama bare ta juyo.
Shi kuwa Ba'ana ajiyan zuciya yayi tare da mgnar zuci.
"Uhummm ?uda garin kwaWayi kya mutu, kwaWayinki ne zai karki". Kai ya gyaWa wa Shstu kana ya juyar da kanshi.
Ita kuwa Aysha shiru tayi tabi Junainah da ido.
Shi kuwa Ba'ana cikin sanyi ya wore ?afafuwan sa,
takalmin roba na sau ciki wato, tashi kabi shanun dake ?afarsa ya zare.
Sabbin askan ya Wauka, kana ya fito da wasu ?an kananun layu guda biyu.
cikin ya?ini yace.
"Shatu, kinga waWannan layun?".
Kai ta gyaWa mishi cikin yin kici-kici da fuska.
Jinjina mata kai yayi kana yaci gaba da cewa.
"Wadannan sune, ma?urar, mgnin kariya da zan saka a jikina, zan sasu a gaban idonki, wannan ?aramar ita zan saka a dundunyar ?afar dama, itace kuma layar, ?arfe, mudin wannan laya tana jikina, to wlh babu wani ?arfe dake kan doron duniya da zai shiga jikina".
Cikin mamaki tace.
"Koda bulet ne!?".
Kanshi ya gyaWa mata tare da cewa.
"Koda menene, kuwa su wannan sabbin layune, wanda babu makarinsu, sai dai ina na ciresu a jikina,
ita wannan da zan saka a ?afar hagu, layar zanace.
Duk sihirin mutun bazai karyashiba, zan iya Sacewa inje ko ina, makarinta abu Waya ne!".
A hankali tace.
"To menene makarinta?".
Cikin sau?e wani nannauyan numfashi yace.
"Idan wata rana dubuna zaicika za'iya kamani, to ammanfa tabbas, zan iya Sacewa sai dai in ba'a barni na sha ruwaba, amman muddin akabani ruwa nasha zan iya Sacewa."
Da sauri tace.
"Ya Ba'ana dubunka ya cika kuma, kamar wani mugu ko maiyin mugun abu".
Da sauri ya fizge mgnar da cewa.
"Eh to ai yanzu zan fara fataucin nemo. Suya Yaya GiWi ne, kinga kuwa, sai yadda hali yayi".
Ajiyan zuciya ta sau?e kana tace.
"To ita layar Satan da ta ?arfe menene makarinsu?".
Kanshi ya Wan jingina da bakin bukkar ido ya Wan zuba mata, kana cikin sanyi yace.
"Uhum makarinta sai in an samu maza tagwaye, da matar da bata al'ada sunyi tuwon sabon geron da za'a shuka a tsakiyar garken fulanin kana tuwon za'ayishi da garin dakan hannune, kuma maza tagwayen sune zasu tu?a tuwon kana matar da mijinta ya tara da ita batayi wonkan tsarkiba, ta kwashi tuwon , to su kam in naci, tuwon gaba Waya sihirin jikina zai karye, in kuma ba haka sai dai ina an tsaga dundunyar ?afar tawa an ciresune kafin makami ya iya min illa".
Cikin wani irin sanyi tace.
"In sha Allah zaka nemosu lfy ka dawo dasu lfy, zanyi ta addu'a Allah ya baiyanasu."
Kanshi ya tan?wasar kana a hankali yace.
"Uhum sai daifa Shatu akwai wasu bulalin da aka bani tabbacin zasu worwore duk wani asiri da kafi da nayiwa jikina,
Amman duk da haka bazasu worwore waWannan layunba, sai dai an bani tabbacin, muddinfa aka dakeni da wannan bulalin zan ji azabar dukan, da zai iya Wauke raina".
Cikin mutuwar jiki tace.
"Bazama su dakeka ba, Ya Ba'ana".
Kanshi ya mirgina kana, yasa hannu ya Wauki askarnan, kawai sai ya datsata kan dundunyar ?afar damanshi,
Da ?arfi Shatu tasa salati tare da rufe idonta, gaba Waya jikinta rawa yakeyi murya na rawa tace.
"Innalillahi ya Ba'ana zaka kashe kanka".
Cikin harshen fillanci yace.
"Ai bazanji zafinba Mata, bari yanzu in Winkesu, buWe idonki ki gani."
Cike da tsaro tace.
"Bazan iyaba, ina tsoro".
Jin hakane yasa bai kuma ce ta buWe idonba, har saida ya gama cusa layun kana yasa ?ayar aduwa ya rin?a hudawa yana Winkawa da zaren, gashin bindin shanu, saida ya gama yace ta buWe idonta.

Cikin tsoron ta zubawa wurin ido, ga jini ya Sata ko ina,
Sai kuma ta ?urawa ?afafuwan ido ganin yana shafa musu man shanu sai wani tafasa wurin yakeyi, cikin mintuna uku duk wurin yayi tib-tib kamar ba shiba.
Cikin tsoro tace.
"Ya Ba'ana, ka dena irin wadannan abubuwa, wallahi shirka ne, tsafine babu kyau! Haramunne."
Ganin yadda ya haWe fuska ne yasa tace.
"Kayi ha?uri, shiyasa tun forko ina son ince maka ba kyau bana son kana irin wadannan abubuwan".
Murmushi ya Wanyi kana yace.
"In kin sake min mgnar, bulala Waya zan Wauko cikin bulalin shaWi na, in zaneki da ita sau Waya kiji irin zafin da masu gangancin cewa suna sonki, sukeji a jikinsu."
Cikin tsoro tace.
"Bazan sake bama Ya Ba'ana wadannan, bulalin da kake tsumasu da dafin kunama ai Ni kam na sani bulala Waya zakamin zan mutu".
Da sauri yace.
"Azubillah, Mata kada ki sake cewa zaki mutu, domin duk randa kika mutu nima zan mutu, sai dai batun gsky ko Mata, duk mutumin da kikaga ya iya jure bulalin shaWi na, har ya kai matakin nasara, to wlh ki sani ki shaida, jarumine, irin jaruman da sunyi ?aranci a duniya."
Hannu tasa ta kange fuska daga wani irin kallo mai cike da so da yake mata,
Tabbas Ba'ana ba barbarene, amman yanada wani irin kyau mai ban mmki, a hankali tace.
"Ya Ba'ana wai da waye kake kamane?".
Cikin murmushin da ya bayyana kyawawan ha?oransa yace.
"Ni da kakata Maman babana nake kama, ita kuma ba kanuribace, fulatamare ce ita".
Cikin sanyi tace.

Murmushi ya Wanyi kana yace.

Cikin sanyi tace.
"Haba shiyasa mana kake da kyau sosai".
Wani irin kallo ya mata tare da cewa.
"Eyeh ashe Ni kekyawan ne Mata, ke dama shine baki taSa gaya min ba inji daga bakin wacca nafiso fiye da komai a duniya dan inji daWi, kin bari sai wasu can keta cemin wai ni kekyawan ne".
Da sauri ta mi?e tare da cewa.
"Sai anjima, Mai kyau ka tashi kaje ka tafi masallacin kaga lokacin sallan jumma'a yazo anata tafiya".
Da murmushi ya rakata. Ita kuwa da haka ta tafi gida, sabida tuni wasu masallatan har sun fara huWuban sallan jumma'a.

Tana shiga gida ta samu.
Rafi'a, Junainah, Ummiy da Bappa, gaba dayansu a.


Cikin Babban birnin ?adamaya, a cikin masarautar JoWa, kuwa.
Tuni masallacin LamiWo Nuruddee, ya cika yayi ma?il da bani adam tako ina zuwa, akeyi.

Masallacin ya cika tab tamkar zai fashe, shiru kakeji babu wani amon sautin Wan adam dake tashi, sai sautin muryarsa.
Yana tsayene cas kan ?afafunshi,
Wata dan datsetsiyar, shaddar Super Nour ce a jikinshi wacce take Brown color a ?alla kuWinta zai kai dubu Wari da ashirin, shaddar irin mai mai Winnane,
Yayi kauri cikin kayan ko dan yanayin suturar da ya sakane, boxes ce fara ?al yasa a ciki, sai snglet itama fara ?al, kana sai Rigar half jomfar yaddan dake jikinshi sai wonWota, wanda sunyi cib-cib da madaidaicin jikinsa,
Kana sai watta tattausar doguwar al'kyabbar sa, Golding color, sai wani irin she?i takeyi, sai hirami fari daja irin mai Wigo-Wigo nan, yayi masa sakin manyan Dattawan bai lon?osashi, ya barshi a zube bisa kafaWunshi, sai ta gaban goshinsa da ya Wan matseshi ya bada Wan tsini dai-dai kan karan hancinsa,
Sai ba?in zagayen daya Waura bisa kam hiramin.
Kana sai wasu takalman shi dake can bakin ?ofar shuga masallacin ta ?ofar liman, takalman irin na sarauta ne half cover, wanda suma fari da Wigon jane.
Yayi wani irin kyau mai Waukar hankali haibarsa da kimarsa da dottakunsa sunyiwa fuskarshi ?awanya, sajen nan nashi yayi lib-lib tamkar anayi wa koren ciyawa bayi, sai wani irin sassanyan ?amshin turaren OudKareem Win sa, dake tashi a jikinsa.

Muryarsace ta cika ko ina na yankin.
Shiru mutanen wurin sukayi kowa na jin, wa'azin yana ratsasu.
Yana Hudbane akan, wuraren da ya dace namiji ya gani a jikin matar da yake neman aurenta,
yana kan hankali, bisa wuce gona da iri da mafiya matasan yanzu keyi, a kan wannan dama da Allah ya basu.
Gyara tsayuwarshi yayi, tare da haWe hannayenshi wuri Waya, ya haWe bakin al'kyabbar jikinshin. Cikin tattausan lafazi mai ratsa kunne da zuciyar duk mai sauraro da imani yaci gaba da cewa.
"Aure wata muhimmiyar hanya ce, wanda idan aka ?ullashi zai bawa ma'auta daman saduwa, tsakaninsu, ba tare da wata ?yama ba, kuma ta hakane ma'autan zasu zama sutura ga junansu. Kamar yadda Allah maWaukakin sarki ya faWa, a Suratul Ba?ara aya ta , 187:-
(HUNNA LIBASUN-LAKUM WA, ANTUM LIBASUN-LAKUM). Ma'ana su mata suturane gareku maza, sannan ku maza suturane garesu (Su Matan)."
Gyara zaman al'kyabbar sa yayi tare da kallon tarin dubban al'ummar Annabi dake zaune gabansa, hankalin da nitsuwar kowa na kanshi.
Sai Wan haskem cameras da yake gilmawa ta kanshi da sauran na kusa dashi, shaidar ana naWar sautin muryarsa nayin huWuban. Cikin nitsuwa yaci gaba da cewa.
"Saboda haka, ya zama dole mutun, ya nitsu ya maida hankali ya zaSi abokiyar zama ta gari da zata zame mishi sutura ya zame mata sutura, wajibine kuma kayiwa kanka da jikinta iyaka har sai an biya sadaki, an kuma Waura aure, shaidu sun shaida sannan zaka samu nitsuwa da ita.
Domin shi aure, yana samar da nitsuwa tsakanin ma'auranta. ?an Adam bazai samu cikakkiyar nitsuwa a gidansa ba sai in har yanada mata, wacca ya aura. Domin zata Webe mishi kewa, ta sa shi ya samu nitsuwar hankalinshi. Saboda zamansu tare, a ?ar?ashin inuwar aure zatayi mishi maganin kaWaci. Kamar yadda Allah, (A.A.W) ya faWi a Suratul Rum aya ta 21:-
(WA MIN AYATIHI AN KHALAKA LAKUM MIN ANFUSAKUM AZWAJAN LITASKUNUW ILAIHA WA JA'ALA BAINAKUM, MA WADATAN WA RAHMA INNA FII ZALIKA LA AAYAATIN LIKAUMIN YATAFAKKARUN).
Yana daga cikin ayoyin da Allah mai girma ya halitta mana mataye daga kawunan mu. (Mataye da muke aure da su) domin su sami nitsuwa junanku, sannan kuma ya sa muku soyayya a tsakanin ku tare da Rahma da tausayawa juna. Lallai a cikin wannan al'amari akwai ayoyi abin lura ga jama'a'an da suke masu tunani".
Gaba Waya taron al'ummar babu, hayaniya ko motsi shiru kakeji,
Baba Nasiru kuwa, yana dai zaune ne cikin sahun da masallacin amman ji yake tamkar ya sha?o wuyan Jabeer sai ya kaishi ?iyama, Baba Bashiru ne dake gefenshi, ya Wan kalleshi tare da yin ?asa da murya yace.
"Ya Nasiru ka nitsu mana ka koyi danne abinda ke ranka".
Cikin tarin ba?in ciki yace.
"Haba Bashiru ya zanyi in iya danne abinda ke raina, bayan da kai sani dama duk sauran yan uwanmu, mahaifinmu ko sarautar

21 / 72