Kutkale Book 1 Complete Hausa Novel

Author :  Sajida Niger Category :  Love

Chapter   43 / 54

126K to 129K   out of 159.5K words

MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
????































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




5?? 6??


Hannayensa ya miko a hankali ya janye gashin da ya zubo ya kare masa ganninta da kyau

A hankali ya mayar da gashin saman kanta , fuskarta ta bayana sosai da sosai

Idannuwansa ya sauke a hankali wajen jan lebenta , jajajir da shi yana kallonsa ko ya ce yana harararsa

Idannuwansa ya lumshe kuma lokaci daya ya saka duka kaf hannayen nasa ya janyota

Da yake a firgicen dirowar da ya yi mata ya sameta sai kawai ta tafi gaba dayanta luuuu cikin kirjinsa

Da sauri ya rintse idannuwansa sakamakon jin wani shok da ya yi tun daga kafarsa har cikin idannuwansa

Kara tintse idannuwan nasa ya yi yana jin wani irin kanshi sansanya da take fitarwa

A hankali ya dora hancinsa a dokin wuyanta,
Idannuwansa ya lumshe dan abin ratsa shi kawai yake, jinsa yake har saman kansa

Caji ne ya fara hawa lokaci daya,
Caji mai karfin gaske kuwa

A hankali ya fara jin jikinsa ya fara dan daukan rawa,
Wata tafia tafia ce ya fara ci a cikin sumar kansa tamkar wata kusa ce a kan nasa ta kunce

Idannuwansa ya buda sanadiyar jin tana jan jikinta daga gare shi

A hankali Hafsat ta zare jikinta daga nasa, rungumetan da ya yi ya saka gaban rigar ya kara saukowa sosai, aman kuma bayan sai ya rufe wato pant dinta ya rufe

Idannuwansa ya kai saman gabar rigar nata,
Sun yi luhu luhu da su daga sama, daga yannayin rigar da ta saka yana iya hangen jajayen kawunansu, sun yi wani bulbul da su sun bada kalar pomme

Wani irin yawu ne ya hadiye, wanda ya saka dabinon makogwaronsa yin sama da kasa tare da yin wani makot da su

Baya son kifta ido, baya son wani motsi a irin wannan lokacin

Da sauri ta juya bayanta daga tsayen da take a gabansa

Kafafuwanta ta daga da sauri da niyar barin wajen sai dai meh, jin muryarsa ta yi ya ce" Kauriyata

Muryar a wani irin kurya ta fito, a shake sosai ya yi amanta hakan ya saka Hafsat juyowa ta dube shi

Bakinta ta dan yatsine sai kuma ta juya, ita fama take ta je ta suturta jikinta domin wata irin kunyarsa take ji, Abdul ne ke kallonta a irin wannan shigar? Harma ta fada cikin jikinsa a haka? Kai gaskiya an yi sakara itama!


Yana ji yana gani take kokarin shigewa dakinta hakan ya saka shi daga kafarsa ya matsa kusa da ita sosai ya ce" malama meye haka inai maki magana zaki bani baya?

Gannin ya kusa cin mata ya sakata daga kafarta ta fada dakinta da sauri ta saka kys

Ido Abdul ya zaro daga inda yake tsaye,
Muryarsa ya daga ya ce" ke, meye haka ne? Ya zaki min irin haka ne? Ba zaki tarbeni ba? Ba zaki bani ruwa ki yi farin cikin ganina ba?


Daga inda take tsaye ta tabe baki itama ta ce" Abdul aikenka na yi ne??


Idannuwansa gaba daya tamkar zasu fado ya fifido, meh? Shine abinda ya fada a zuciyarsa a fili kuwa ya ce" kin isa ki aike ni ne? Meye kike yiwa sauri ki rufe? Wannan berayen abubuwan naki da basu nuna ba? Ke Hafsat kin san karamar bab ce ke! Ki fito ki fada min wanda ya baki izinin buda facebood da whatsup a gidan nan!

Bakinta ta kara tabewa ta haye saman bed dinta ta ki yin magana

Hannunsa ya saka ya shiga dukan kofar, tun yana jijigawa har ya tsaya yana huci ya ce" Hafsat magana nake maki fa, ki kiyayi ranar da zan rike ki da niyar hukuntaki fa, ni ba sakaran namiji bane da matata zata shiga yanar gizo fan tsabar wulakanci harda doro hoto? Kowani banza ya kale ki kennan, ciki harda sakaran tsohon saurayinki ko?

Daga daki Hafsat ta mike ta karaso kusan kofar ta tsaya ta ce" Abdul, ka daina zaginsa, dan ba abinda ya yi maka, kuma Facebook ni ba wanda na tambaya ni na saka kaina

Wani irin ihu Abdul ya yi daga kofar da yake ya kaiwa kofar wani mahaukacin duka ya ce" ma zage shin, shege Allah tsine masa mai kallon matan mutane! Ke zaki jaza masa har ubansa na rufe shi ba shi ba sannan ke kuwa na kakarya ki, Hafsat kika kuma saka wani kato a ranki ban yafe ba, Allah ya mana shara.a da ke, kuma ba karya wuyanki kowama ya huta

Shiru Hafsat ta yi a hankali ta zauna kusa da kofar, murmushi ta yi a hankali a ranta ta ayanna ashe irin kofar nan nada rana? Gashi dai ya kasa budeta da karfi ko motsi ta kasa yi

Abdul kam ji yake tamkar ya kona kofar,
Dukan kofar kuwa ya yi ya fi a kirga har hannunsa da kafarsa zafi suke

A hankali ya dora kansa jikin kofar daga tsayen da yake, muryarsa a shake ya ce" Hafsat, so kike ki kashe ni ne?

Hafsat dake zaune, muryarta ta sanyayar ta ce" aa

Abdul ya ce" to bude min kofar kin ji?

Hafsat ta dan zaro idonta sannan ta ce" ba zan iya bude maka ba ka kashe ni Abdul

Abdul ya ce" kin san dai gidana ne ina iya na shigo maki ta wani wajen ko??

Murmushi ta yi sannan ta ce" da zaka shigo ta wani wajen , da ka shigo tun dazu *Abdallahna*

A hankali ya ce" ba zan iya koda taba gashin kanki da niyar cutar da ke ba, ki bude min kauriyata

Murmushi ta yi, ta ki budewar

Abdul ya kara sanyaya muryarsa ya ce" ki bude min, wayarki zaki bani kin ji?

Hafsat ta mike jiki a sanyaye ta dauko wayar

Tana zuwa ta yi tsaye da hijab a jikinta ta rasa ta ina zata fara?

A hankali ta bude kofar

Tana budewa yana tsaye a waje guda

Ido cikin ido suke kallon juna

A hankali ya mika hannunsa na dama dake masa rawa ya damko hannunta

Janyota ya yi a nitse ya kawota wajen kujera ya zaunar da ita

Zama shima ya yi , ya karbi wayar nata ya shiga

Yana nan zaune ya goge komai da ta yi a facebook bayan ya duba da wa da wa take abota sannan da wanda ta yi magana

Yana gamawa ya fita ya shuga whatsup, shima sai da ya goge komai sannan ya fita ya goge su a wayar

Daidai da opera mini dinta sai da ya goge sannan ya tsurawa wayar ido

A hankali ya dago da dubansa ya kaleta

Yanda gabansa ya doka masa sai da ya ji tamkar ya saki wayar, irin yanda ya ga ta yi masa a idannuwansa

A hankali ya mike daga inda yake ya matsa kisa da ita, ita kuwa ta dan hade jikinta dan du ta tsorata kar ya kai mata duka ta san halinsa sarai

Yana zama ya kuma tsurawa fuskarta ido,

Dan yatsina fuskar ta yi , hakn ya saka shi dago da yatsarsa karama ya shafa girar fuskar tata

A hankali ya ce" *KINA DA KYAU HAFSAT*

Hafsat da ta rintse ido na tsoro da sauri ta bude ta tsurawa fuskarsa ido

Saje ya mugun gyara masa fuskar, ta zama wata mai ni.ima, gashin girarsa a cike hakama na dara daran idannuwansa
Idonsa bai taba yin fari ba, kulun cikin jajaja kadan yake, kwayar ciki kuwa baki kirin da ita sannan mai girma ce
Lebensa basu da kananta, haka kuma ba manya sosai bane, hancinsa mai dan girma ne sai dogon karan hanci da ya kawata fuskar

Gashin kansa kuwa ya sha gyata, ba mai santsi bane aman akoy cika
Kanshin turaran Xmen ke tashi a jikinsa mai gida blue wanda ya ciza

Tana kallon nan nasa, yake matsowa inda take zaune.......
A hankali ya dora lebensa saman nata,
Idannuwansa ya lumshe yya shiga bata wani irin kisss mai laushi

Hannunta ne ta jimke sakamakon jin jikinta ya fara rawa,

A hankali ya ja hijabin fake jikinta ya cire mata shi baki daya
Yana fitarwa rigar nan ta jikinta ta bayana, a yanzunma hannayenta du sun fadi

Saman doguwar kujera ne suke a zaune, dan haka sai ya ja ta da kyau saman kujerar shi kuwa ya dora kafarsa saman kujerar daya, dayar kuwa ya sauketa kasa

A hankali ya dorata jikinsa ......romancing dinta yake cikin nutsuwa, gaba daya jikinsa kuwa rawa yake haka kuma tun da ya fara taba jikinta bai buda idannuwansa ba

Rawa jikinsa yake sosai da sosai, haka itama nata jikin , sannan tana zubar da hawayen da bata san ko na meye ba haka kuma ta kasa koda daga hannunta ne bale har ta kwaci kanta

Rigar jikinta yake kawo hannunsa, sai ya kama kamar zai cire mata sai ya bari

Gaba daya yannayin jikinsa ne ya canza hakan ya saka shi sakadukan hannayenta ya dago rigar jikin nata ya cire mata ita baki daya

Fari kal din pant ne a jikin manyan mazaunanta, sai fara kal din rigar mama dake jikinta irin rigar mamar nan ce mai rufe iya rabin mama sauran kuwa su ciciko daga sama

Cikinta ya wani irin shafewa, aman cinyoyinta ne ya bi da kallo, ba gashin jiki ko kadan sannan sun tafi sambal da su sai sheki suke
Gaba daya jikinta kala daya ne, sannan wani irin santsi da kamshi mai dadi dake dukansa

Kansa ne ya kwashi wani irin ciwo lokaci daya ,

Da sauri ya saketa ya mike

Wani irin taka kafafuwansa yake har ya bar dakin

Da sauri Hafsat ta mike daga yannayin da ya yi mata ya haye kanta

Sai kuma ta koma da sauri ta duka ta rufe fuskarta da tafunan hannayenta,
Ajiyar zuciya take saukewa cike da tsoron menene wannan? Abubuwan da ta ringa ji a lokacin da yake raba jikinta ya girmami tunaninta.....wai dama haka ne abin??????



Abdul na fita ya fada dakinsa bai zame ko.ina ba sai cikin bayin dakinsa

Yana zuwa ya shiga kasan pampo ya kunawa kansa ruwa masu sanyi

Hannayensa gaba daya ya daga ya dora saman garun, idannuwansa ya rintse , sai ga halitarta ta bayana a idannuwan nasa

A hankali yake jimkar wajen da ya rike da hannayensa

Innalilahi wa.ina ilaihi raj.une, ka cuce ni, ka cuci rayuwata, mema ya kai ni zuwa na dauko ki? Gashi kin shiga rayuwata kuma sanadiyata an maki balshe, ashe gudun na haihun da nake a banza ne? Ina gudun na haihu a taba min yayana ni a tunanina wayo na yi na kaurace tunda ban haihun ba ba wanda zai lalata min y'a bale aya ta kasance a kaina ashe ashe ban tsira ba???

Allah, kai ka saka min mugun shakuwa da yarinyar nan, ni kaina ban san irin girman yanda nake kare mutuncinta ba, sai gashi wani ya keta min hadinta? Ina son kusantar iyalina ina tsoron zuciyata ta tsaya idan na je na ji yanda ya mayar min da abina, yanzu mamuda a haka ka kallar min halitar Hafsana? A haka ka wulakanta min ita da nakasashiyar halitar jikinka? Ashe idan ba.a rabar min yar da na haifa ba za.a rabar min Hafsat? Ashe ciwon abin nan zai hana ni kadaicewa da ita? Yaya zan yi? Ta ina zan fara? Yaya zan yi na iya zuwa inda ya dace da ita? Shin bana sonta ne? Aman ai ina girmana lamarinta, kuma ni ba kishi nake ba! Sannan ba kyamarta nake ba, ban tsaneta ba, hasalima birge ni take sosai da sosai

Abdul kam ya jima cikin bayin nan kafin ya fito

Daga shi sai tawuk ya dauki wasu kayan ya saka ya shinfida darduma dan gabatar da sallah

Bayan ya gama ne ya tsurawa waje daya ido,
Jikinta laushi, komai nata santsi ga kamshin jikinta har yanzu jinsa yake a hancinsa
Halitar jikin Hafsat, bai san akoy irinta a africa ba
Jikinta tamkar na jariri sabuwar haihuwa

Wani murmushi ya yi yana shafar kansa, a fili ya ce" *Kina da kyau Kauriyata*.......


>???=???>???=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>???=???>???


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




5?? 7??



Haka Abdul ya kai har wajen karfe goma na dare kafin ya mike ya sadar da kansa dakin Na.ima domin ba zai iya yin baci a irin halin da ya shiga ba
Ko a lokacin da yake tarr da Na.ima yakan lumshe idannuwansa ne yana ambaton sunnan Kauriyarsa a cikin ransa, inda na.ima ta karbe shi suka raya ranar nan domin ita kanta a yanzu ta fara zama jarababiyar sai dai rashin juriya dake damunta, ta sha maganin , ta saka a ran nata kamar yanda aka umarta aman hakan ya kasa samuwa, a kulun lamarin sai a hankali

Sai da dare ya ratsa yana lafe da jikinta, ji yake tamkar miya ce aka lasa masa a gaba ya samu abincin, kallonta yake ta yi fayau da ita bacin wahala ya kama ta

A hankali ya mike ya leka wajen maganin da ya bata ya umarceta idan dai ya kusanceta ta tabata ta sha

Tsurawa maganin ido ya yi, dubansa ya kai wajenta ,

Har sai da ya dauko maganin da niyar zubarwa sai kuma ya mayar ya ajiye
Sosai gabansa ke faduwa yana tunanin abinda yake aikatawa, shin yana kuwa tuna da Allah ke yin komai??
Wata zuciyar ce ta ce da shi, idan ka mata cikin ta haifi ya macen duniya ta mayar da ita dokin hawanta fa?
Mayarwa ya kara yi da kyau wajensa ya juya da sauri ya nufi dakinsa ta dayar hanyar,
Kokarin yakice tunanin dake nuna masa rashin dacewar maganin dake narkar da abinda ya zubawa Na.ima a cikinta dan jar ya zama halita ba daidai bane yake, a haka har ya shige dakinsa ya nufi bayi

Bai kwonta ba sai da ya kimtsa kansa sannan ya kwonta ya nemi samun baci

Ya jima, ya matukar jimawa yana tunanin rayuwa kafin ya samu baci ya yi awon gaba da shi, Hafsat na cikin gidansa, na kwonce, Hafsat? Maman malan ....
Wani murmushi ya yi ya juya yana hangota,
A fili ya furta" na san dama ke jarababiya ce=? ?


Washe gari wajen karfe goma , Abdul ne ya shigo falon Hafsat

Zaune ya sameta saman cafet dinta , ta yi zaman makaranta ta tankwashe kafafuwanta
Salak ne gabanta cikin dan plate tana kara yi masa gutsigutsi,
Gefe guda kuwa ta yanyanka su tumatir da kwai da kayan hadi dai

Tun da ya shigo da salama a hankali da ta daga kanta ta kale shi gabanta ya yanke ya mugun fadi,
Da sauri ta sada kan nata ta ci gana da yanyankawa bayan ta amsa salamarsa

Kujerar da ta fi kusanci da ita ya hau ya zauna, kafafuwansa ya dora daya kan daya yana kallon yanda gaba daya ta haske dakin,
Ba dakin ne ya hasketa ba, ita ce ta haske dakin gaba daya

Bakar doguwar riga ce ta saka a jikinta mai karamin hannu sosai, tigar daga gaba wani sange sange ne mai haske wanda ya bayanar da saman halitun jikinta
Gashin kanta gaba dayansa ta hade shi ta saka masa dan siririn bakin ribom
Hannunta da yar karamar agogo baka sidik mai dan zagaye baki mai haske

Bata shafa komai a fuskarta ba sai kanshin turaran jiya da ya shaka a jikinta

Zaman da ya yi kallon yannayinta ne kawai yake,
Sai cacaka wukar hannunta take cikin kwanon, ta ki ta dago da dubanta ta kuma ki ta saki jikinta

Murmushi ya yi, domin karara kunya ce take karanta a tatare da ita aman tana so ta ci karfinta

Mikewa ya yi ya kai dubansa wajen hijabin dake ajiye saman kujerar

Dauko shi ya yi ya karaso kusa da ita, tana zaunen nan ya saka hannayensa ya dagota gaba dayanta tsaye

Hijabin ya zira mata mai hannu sannan ya kama hannunta

Kin tafiar ta yi kamar yanda yake so dan haka ya dubeta da kyau, a hankali ya ce " mu je mu karya ko?

Ajiyar zuciya ta sauke ta shiga bin bayansa suna tafia

Bangarensa baban falonsa nan suka nufa gaba dayansu

Suna shiga sai da gabanta ya yanke ya fadi
Na.ima ce zaune saman table ta hade cikin wani danyen boyel
Gaba dayanta ta sha wani mahaukacin mak up, sai walwali take

Gaba daya Hafsat ta ji ta raina kanta, hakan ya saka ta rage hanzarin tafiar da take

Sai da ya danganata da wajen zama ya zauna shima

Yana zama ya dana abin karaurawa hakan ya saka nan da nan mai dafa abincin ta bayana

Ita kanta abin kalo ce, irin matan nan ne na yare masu shegen kyau, ta iya shafa man shafe shafe hakan ya saka ya dauki fatarta take fitar da wani shegen haske

43 / 54