Kutkale Book 1 Complete Hausa Novel

Author :  Sajida Niger Category :  Love

Chapter   27 / 54

78K to 81K   out of 159.5K words

ya yi ,
Shi kansa irin tasa rayuwar ta yanzu, wace yake tantiri fitinane a idon mutane da yawa,
Kai innalilahi wa.ina ilaihi raj.une, shi kam bai ga ranar kudi ba,
Kudi sun saka familynsa a halaka,
Shi da kudin nan na haramun ne, ba zai zauna a cikinsu ko na second daya ba,
Sai dai kudin irin gadon nan ne na iyaye da kakani,
Irin kudin nan na da, manyan kudade da kadarori masu albarka, shi shi daya,

A hankali ya kai idannuwansa kan wandon dake jikinsa,
Jikinsa ya ga ya canza yannayi kamar yanda ya ji a jikinsa.... *mace* yake bukata, mace yake so a yanzun! Wannan lamari ya saka shi dora hannauensa gaba daya saman kansa, wannan wace irin masifa ce aka hada shi da shi? Shi kennan za yana jin bukatar mace kamar yanda yake da bukatar cin abinci a kowani lokaci?
Ni.ima ce ta fado masa a rai,
Ya yi mata zuwan biji biji, wanda bata taba sannin.harkar nan ba aman sai da ya mata zuwa biyu, wai a hakanma ya mike yana shan iska ya koma ne yarinyar nan ta fado masa daki,

Juyawa ya yi ya kurawa waje guda ido, kafin kuma ya saki murmushi, a fili ya ce" makashi, baka da mutunci, wato so ka yi ina ciki ka kashe ni, na jibgunma yarinyar mutane sannan kowama ya ga tsiraicina ko? Harda wannan piciciyar yarinyar domin sai an zare ni daga jikin Ni.ima....
Murmushi ya yi ya juyar da kansa yana mai hangen maganin da ya saya da niyar fara sha, domin ba zai koma harkar da yake a da ba, baya son komawa, ya gwamace ya yi ta kawo matan a matsayin na aurensa yana bin dakin kowace kowani dare har ruwan jikinsa ya kare idan ya mutu ai shikenan kowama ya huta!

Haka ya yi ta abu, bayan ya sha maganinma shi dai ya ji ya dan rage nauyi, aman ba wai wani sakayau ya ji shi ba,
Dan haka alwallah ya dauro ya zo ya hau darduma ya shiga gabatar da sallah.

Ta jima tsaye wajen da ya fice, idannuwanta lumshe, gaba daya ta raja.a tunaninta kansa , yannayinsa, irin abubuwan da yake yi tamkar mai aljannu, kai harma da irin yanda ya shigo da ita da niyar kowace wace, aman kuma da ta tabata ta tabo gaskiya cikin lamarinsa sai kawai ya fice a dakin,
He's a brave man? Or Bodyguard?

A wannan tunnanin ta silale jikin karfen ta jinginar da kanta,
Zurfafa ta yi a tunanin da kulawa da kuncewa,
A fili, kuma muryarta na rawa tamkar zata fashe da kuka ta ce" *shi, nasa iyayen basama duniyar*,

Hawaye ne suka shiga bin kumatunta, hawayen tausayin kanta, da kuma kulaliyar maganar da ta tsinta tasa, innalilahi-wa-ina-ilaihi-raj.une.
Lamarinka, lamarinka ya fi nawa hargitsi..........zan san ko kai waye!


Washe gari karfe tara na safiya ya fito daga dakinsa da ya sakawa kys ya gama ibadarsa ya huta ,
Tun da ya bude ya fito, su su uku dake tsaye suka dan juyo dan gannin wanda ya bude dakin,

Su duka sun sha mamakin a yanda ya bayana yau kuma,
Hashin kansa da ya taran nan ya zauna ya bashi lokaci wajen yi masa gyara irin na samarin america , wato askin nan na yan basket ball mai salo da kyan kallo a ido, sai dai sak irin na yan duniya ne!
Ya rage bajewar sajen fuskarsa ya siririnta shi a fuskar tasa, haka kuma gemunsa ya rage shi sosai ya bar dan kadan da ya yiwa fuskar das da ita ta bada kala,
Lebensa na kasa ya fi na sama girma, yau wajen broshing ya sha garzar da ya saka ya dawo fresh yanda yake da, wato kalar pink mai dan duhu duhu da shi na kasan na saman kuwa baki,
Kamar wanda ya caje gashin idonsa, yannayin kulawar da ya bashi da kayan kulawar ya saka harta da gashin idon nasa ya yi tsai kamar barkonon tsohuwa kirikiri ba tsoro ba kunya yana kallon mutane, haka kuma dara daran idannuwansa sun kara fitowa suna kallon du wanda ya kale su ido cikin ido,

BS da jibrin suka juyar da kansu daga dubansa inda Hafsat gabanta ya yanke ya bada wani irin sautin da bata shirya ba, hakan ya sa ta lumshe idannuwanta tana adu.ar da ta bata karfin gwuiwar controling din abinda take ji wanda ta baiwa kanta amsar hakan ya faru ne dan jiya ta ji wani yanki na sirrinsa , yau da take tunanin ba zai iya mikewa bisa kafafuwansa ba sai gashi ya fito a ba zata, cikin yannayi na karfi,.....eh ta yarda da abinda Ni.ima ta fada a yanzu da safe da ta je gannin ko can ya kwana dan ta dora masa break fast ta tarar da ita zaune bakin bed ta fito a wanka daure da tawul tana gyara fuskarta cikin yannayi na kamar ba abinda ya dame ta,
Da ta tambayeta sir fa?
Sai ta tsura mata ido, can kuma ta girgiza kai ta ce" bai shigo ba tukunnan,

Har hafsat din zata juya ta ji ta ce" Bodyguard,

Juyowa Hafsat din ta yi tana kallonta, nan Ni.ima ta mike daga zaunen da take, ta nufota da wata irin tafia ta tatata ta tsaya gabanta ta ce" ki kular min da tashinsa, zaman sa, motsin sa, cin abincin sa, komaima, hakin kula da shi a wuyan ki, idan har suka cin masa....ke kika kashe shi, ni kuwa ina numfashi ne da numfashin sa, kin ga kin kashe rai biyu! *Ina son mijina, komai irin halayensa*

tunaninta ne ya katse, sanadiyar jin an dauke hular gashin da ta dora ta yau mai shigan blonde,
Da sauri ta zaro ido sakamakon farar rigar dake cikin Costume din jikinsa da ta hanga domin ya matse mata waje irin sosai din nan,

Da sauri ta saka hannayenta ta tare hular gashin wace a lokacin da tana kanta tamtar irin fararan americain din nan, aman yana cirewa ta dawo kamaninta irin filanin nan masu dukan ido da zuciyar mai kallon su.

Da wani irin yannayi ta dago da dubanta ta kai wajen hular gashin, ya riketa taf ya ki sakar mata abinta,
Dubanta ta maido kansa,
Sai da gabanta ya yanke ya fadi sanadiyar idannuwanta da ta saka cikin nasa,
Wani nauyi ta ji idannuwanta na neman yi mata , sai dai ta ki ta cire dubanta a kansa danma kar ya dauka wani tsoronsa ko wani abin ne,
Tana kallonsa shi ya lumshe nasa idannuwan, sannan ya fuzge hular gashin ya jefawa BS da ya kuma juyowa jin shirun ya yi yawa,

A gimtse ya ce" ni da ba arne ba, yaya za.a ringa bina da gashin arnawan!

Shi dai BS tarewa ya yi ya mikawa dayan abokin aikinsa, shi kuwa ya juya da gudu ya koma ya ajiyeta ya dawo,

Gaba yake, tafiya yake hankalinsa kwonce, takalman kafarsa sau ciki bakake sidik sababi fil sai bada kala suke a cikin yannayin tafiarsa,
Bayansa Hafsat ce itama sanye da bakaken kayan wando da riga, sai bakin gashin kanta dake fili ba dan kwali, sai gilas baki da ta saka dan madaidaici tana lure da dukan wani motsins, wanda gilass din na aiki ne.

Motocin da aka janyo ne ya saka shi dubansu, wasu motoci ne da ba nasa ba,
Aman bai yi tambayar ko na waye ba, dan ya san ba zai fice su suka kawo su ba,
Maduban motar da aka bude masa ya shiga ya duba,
Bayan ya zauna Hafsat na zaune facing dinsa, BS na gaba kusa da direban da su suka kawo abinsu, ya mika hannu ya daki madubin motar wanda hakan ya saka su kallon shi gaba dayan su,

Murmushi ya sakar masu ya dage girarsa guda ya ce" dan na kara yarda idan har wanda bulet din baya ratsawa ne,
Kunfa fara jan attention dina, ba laifi kuna kokari..m

Ba wanda ya bashi amsa, saima hankulansu da suka maida bakin titi ana jan motar,
Irin kallon da yake binta da shi, irin tsareta da idannuwansa da yake ne ke sakata tsarguwa walahi,
Banzan kallo ne da shi, irin kallon nan na kurewa mutun waje,
A hankali ta sosa keyarta ,
Ta kale shi a sace ta ga dai shi ko.ina na jikinta ne yake bi da kallo,
Gashin kanta ta saka hannunta sosa, ta kara sosawa irin ta samu kwarin gwuiwa ko zai gane ya daina yi mata wannan kallon,
Aman tana kuma dubansa ta ga ita din dai yake kallo,

Gilashin idonta ta cire, ta wara kafafuwanta, ta dora hannayenta saman gwuiwoyin kafafuwanta ta tsura masa idon itama tare da cuno bakinta da kuro idannuwanta irin kale ni da kyau din nan=?D?

Murmushi ya saki shima ya yi exactly yanda ta yi , hannunsa ya dago ya ka8 wajen hancinta da nufin shafawa, sai dai ta kauce tana hada fuska,
Sai da ya kara sakar mata murmushi ya ce" idan ba Allah ba, ba wanda ya isa ya zana mutun ya fito das da shi, ke wollah kina da kyau, wa kika biyo? Maman ki ko baban ki?

Da mamaki ta dawo da dubanta wajensa, sai dai bata gama mamakin hakan ba ya ci gaba da magana hankali kwonce, wanda du abinda yake fadi kowa na jin sa, ya ce" kin ga, kyakyawar halita da ke, yar caras, ga kugu...
Ya saki murmushi , ya ci gaba da fadin...ga gashi, ga ido, ga dogon hanci, ga dan baki mai dadin tsotsa=?A?.....
Murmushi ya kuma yi, ya ce" ke karantar jikinki da kasancewarki gardi kawai ya bata, kin ga jikin ki karami ne sosai, haba namiji na son ya ringa damka, ba wai ya ringa tsakura ba, kuma yana son ya ji lema ba wai kamas ba,
Kin ga yawo jiki a bude, na busar da mace, ruwan jikinki yanzu haka ba komai , du ya tafi, haka kuma
Shut up!
Ta fada ranta bace, fuskarta har ta yi ja dan masifa....
Sai fai kafin ta yi shiru da hakan muryarsa ta daukaki tata, ta fi tata nuna masifa ta hanyar fadin" *u shurrrp!*

Karya na maki ne? Uban me ya kawo ki harkar aikin da maza ke yi kuma ki ce sai an kiyaye harshe wajen yi maki maganar da ake yiwa maza?
Na fada maki Ke gardi Bodyguard nonsense! Ni zaki biwa rayuwa? Aikin ki, ki tare min harbi, ba wai ki min bincike ba,
Na maki alkawarin sai na binciki taki rayuwar nima!

Mu je zuwa ni da ke!

Cikin yannayin bacin rai Hafsat ta kara matsowa kusa da shi, bayan ta janye kafarta da ya take da takalminsa sako kafafuwanta suka shige takankannin nasa , ta yi zama irin na neman fitinan nan ta dago idannuwanta da suka cika da hawaye dan jin haushi tana kallinsa yana kallonta ta maida hawayenta gaba daya ta ce"


*SUNNAN KA ABDUL JABAR ABDUL BASID* , AN haifeka a cikin niger garin Niamey,
Ka kasance jikan Buraima mai cefa, dan Hajia Mariama Kabir!
Shekara goma sha daya ka yi tare da iyayenka mahaifinka ya tura ka kasar Saudiya dan larantar kasuwanci, wanda kake basaja da shi cewar kai dan kasuwa ne,
Kanwarka ta rasu a shekaru goma sha shida,
Mahaifinka a shekara hamsin da bakwai,
Mahaifiyarka a shekara hamsin da uku,
Kai a yanzu shekarunka talatin da uku da sati hudu da kwana biyar da awa tara da minti arba.in da sakwani........









=? ?=? ?=? ?=? ?=? ?=? ?=? ?=? ?=? ? anuna ko=? ?



>???=???>???=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>???=???>???


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




4?? 2??


A hankali malan ya koma ya zauna ,
Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce" da baka yi magana irin haka ba, da na bar wajenka cike da tsoro da tunani dan kuwa idan ba mahaukaci ba sai mai kishirwar ramuwa zai hadiye irin wannan lamari lokaci daya
Abdallah , imani da Allah da yarda cewa a cikin mutane akoy masu cuta akoy masu tsoron Allah,

Imani, hakuri ne kawai zasu saka ka yarda da wani mahalukin a nan duniya
Zan so ka kasance mai hakuri ka cinye jarabawar nan Abdallah

Kansa ya sada yana mai jin yanda zuciyarsa take cinkushe bata da wani yannayi na wanda zai iya samun nutsuwa,

Kansa ya kuma dagowa ya kalli malan ya ce" da idona, da kunnena na jiyo shawarar aminan mahaifina na zasu hada ni da bin mata, duda bata fadi komai ba idannuwanta sun karantar min komai
Zan so a ce ba daga bakinta haka ya fito ba ko na samu damar musawa har na fuskanci dan uwana

Malan ya kara matsa kujerarsa kusa da gadon yana kallonsa ya ce" ka rage zurfafa kauna , haka kuma ka rage zurfafa kiyaya
Tsananin kaunar da kake masa da yardar da ka bashi dari bisa dari ne ya rufe maka ido ka kasa gannin ainahin wanene shi, sannan wacece ta fada maka? Kar ka yarda ka hau kan abu ba da kwakwaran shaida ba

Idannuwansa ya dago yana kallon Malan,
Sai da gabansa ya yanke ya fadi, a lokaci daya kuma irin yannayin da ya tarda ta ya fado a idannuwansa,
Shikenan, ta dalilinsa rayuwarta ta bace ko me? Anfani ya ringa yi da ita? Shi kam me ya yiwa Muhammadu a duniyar nan? Me ya yi masa da zafi haka? Da sauri ya kali malan, tausayin malan da na Hafsat ne ya ji sun mamaye zuciyarsa, ta jure gwagwarmayar rayuwar nan, ta shiga Kutkale ta fito lafia, ta shiga gidan horon maza ta fito lafia, du bata rasa mutuncinta ba sai a dalilin bashi tsaro? Bashi tsaroma ya dace ya mayar da ita tun harbin da akai mata aman ya kasa hakan ya riketa a wajensa gashi ya jaza mata wannan balaki?

Muryar malan ce ta dawo da shi daga dogon tunanin da ya saka shi mayar da ido ya rintse dan jin wani irin kyankyamin Aminin nasa,
Bai taba jin kyankyamin zina, kallon matan wasu ba irin na yau....sai a wannan lokacin ya ringa hasko dubunnan matan da ya ganni tsirara dan kawai ya samu biyan bukatarsa,
Sai a lokacin ya yi tunanin wa.innan mutanen fa y'ayan wasu ne, iyayen wasu ne, yayun wasu ne, kuma kannun wasu ne, duda su suka kawo masa kansu aman shi dan rashin tsoron Allah da rashin kunya ya mike ya mika masu abinda ya fi sirri a jikinsa suka lumda suka bashi nutsuwa ta hanyoyi daban daban....sai gashi shi ya ki ya haihu dan kar a yiwa abinda ya haifan aman cikin ikon Allah,
Allah ya saka masa muguwar shakuwa da yarinyar da basu hada komai ba, shekarunsu ba daya ba , fatarsu ba daya ba, shakuwa irin ta yan uwantaka wace yake jinta har cikin jinninsa, yake yi mata so daya da ba hadi... an yi mata abinda yake gudun a yiwa yayan nasa? Dama ba.a isa a zagaye ikon Allah ko a yiwa Allah dabara ba ko? Dama lokaci Allah ya ara masa na ya gama zagaye zagayensa kafin ya rike shi?
Kai, ya san ba zai iya ja da amininsa kan maganar kisan kan da ya ringa yi....wannan Allah zai saka masa! Cin amanar aminta da ya yi ..shima ba zai wani hukunta shi ba,
Aman baya jin zuciyarsa zata iya amince masa ya hadu da mutumen da ya tsaga jikin Hafsansa ba tare da igiyar aure ba dan kawai cin mutunci da wulakanci ba tare da ya gile shegiyar da ta kai shi aikata hakan ba, tabas sai ya yi masa kaciya da faratunansa zai tsinke abinda ya kasa rikewa a wandonsa sai da ya ketawa Hafsat hadi!

Shiru Malan ya yi gannin wasu guntayen hawaye na biyowa gefen fuskarsa , carbinsa ya ci gaba da ja yana mai dubansa a kasan zuciyarsa kuwa yana nema masa sauki a wajen ubangiji

A haka BS ya shiga dakin ya ja ya tsaya,

Ya jima a yannayin da yake na sarawa Abdul na kallonsa kafin ya iya daga masa hannu ya sauke hannunsa

Yana saukewa a hankali ya ce" takarda ce daga saudiya, suna bukatar a mika masu mai laifi dan an karanta masu komai an kuma tura masu dukan hujoji ta hanyar computer shine suka turo da sakon a mika masu shi can

Kafarsa dake ajiye yana karkadawa a hankali ya ce" idan aka basu shi me zasu iya yi masa?

BS ya yi shiru domin ya tabata tambayar ba ta neman amsa bace

Abdul ya dago jajayen idannuwansa ya ce" zasu saka masq fararan tufafi ne, su dauko shi su shigo tsakiyar gari da shi, su saka masa bakin yadi su rufe masa fuskarsa su dauki doguwar takarda su karanto laifinsa sannan su saka doguwar wuka sun gile kansa.....

Sai da ya tsaida idannuwansa cikin na BS ya ce" an bashi mutuwa mai sauki, bai ga duniya ba an tafi da shi lahira.....


Malan dake kallonsa sai da ya ji dar din Abdul din, dan kuwa gaba dayansa ya mike zaune ya kara kallonsa da kyau ya ce" ka bani wayoyina

Da sauri ya juya ya yafito su Hafsat dake tsatsaye

Suna shigowa ya karbi wayoyin Abdul din dake hannun su Hafsat ya mika masa su kuwa du suka juya suka layu daga kan Bs Har su Hafsat din kusan garu inda malan ya bi Hafsat da kallo dan kuwa yanzu ba hijab din a jikinta cikin damararta na aiki da ta saba

Abdul kam mikewa ya yi tsaye kan kafafuwansa da kayan asibiti a

27 / 54