Author : Khaleesat Haidar Category : Romance
sllhr isha'i, Abba yyi sallama ya shigo
palonnasu, ta ce "sannu da xuwa abba, ina
yini"
yace "lfya lau fatima ina momyn taku?" tace
"tana cikin daki" bai ce komai ba ya shiga
dakin
da sllma, ba kasafai Abba ke shigowa
bangaren
matan nasa ba sai da babban dalili, ta mike
ta
kwashe kwanukan da suka ci abinci ta fita
dasu
ta wanke don momynta ce tayi girki, sae da
tashiga kicin ta kwaso sauran kwanukan
wanke-
wanken mutan gidan sannan taje bakin
famfo
tana wankesu don tana tsoran wankesu a
kicin
kar 'yan gidan su rutsa ta, tun da safe dama
momy bata barta ta fito ba, ita tayi duka
ayyukanta sae xainab da ta fake idon
hajiyarsu
ta dan kama mata. Tana gama wanke
kwanukan
ta kwashesu tayi kicin din don ta ajiye ko
wanne
a maxauninsa, Aliyu ta gani tsaye yana hada
coffee, ta juya da sauri xata bar wajen taji
yace
"one more step, yhu are in trouble."
mutuwar
tsaye tayi a wajen xuciyarta na dukan uku-
uku,
yau ta shiga uka dukanta xai yi tasani " ya
karaso inda take ya xagayo ya tsaya
gabanta
yana mata wani irin kallon, tuni kwalla ya
taru a
idonta, yyi murmushin mugunta yace
"yaushe
kuka fara samun liver a gidan nan daga ke
har
uwarki," amsar ki kadae xata ceceki yau a
nan,
idan ba hka ba wllh tllh sae na fasa kanki a
nan
wajen, save my tym ki bani amsata, am ol
ears.
Ya fadi da tsawa " kuka ta fara yi tace "ni
dae
don Allah don annabi kayi hkuri ka....."
muryar
Abba suka ji yana cewa "wat's goin on in
there?"
ya fadi da xolaya, Aliyun ya kirkiro
murmushi ya
fara kame-kame, No Abba.. Kawae taimaka
mata
nke ne... Sae kuma ya karbi kwanukan dake
hannunta ya fara kkrin ajiye su inda suke,
Abba
yace "uhum ok yyi kyau hkn, idan ka gama
kaxo
ka sameni, we hve an issue 2 discuss"
Aliyun
yace "yes sir" batare da ya kallesa ba sannan
abba ya bar wajen, da gudu intisaar ta juya
ta
bar wajen bayan Abba yyi gaba, wae
juyawar da
xai yi sai ganin wajen yyi wayam ba kowa,
ya
cije lebe cike da takaici sannan ya ajiye
kwanukan hannunsa ya juya ya bar kicin
din
yana tunanin irin abinda xae mata idan ya
kamata. Bayan kwana biyu komai ya dawo
nml a
gidan, da momy ta dauki xafi sosae amma
abba
na xuwa ya bata hkuri sae ta ajiye fushin da
tayi
da tace masa komai ae ya wuce, ya ji ddin
hkn
sosae don idan ba wannan karan ba ma bai
taba
ganin bacin ranta ba kuma ya gano ita ke
da
gskya bayan yyi bincike sosae a kan lamarin,
su
hajiya kuwa ya je yyi masu kashedi mai
girma
akan su fita harkar matarshi, idan xaman
gidan
da suka je sukayi na kusan wata hudu bai
ishesu
ba to xasu koma ne, hkn yasa suka kame
kansu
don sun san shi sarai. Ranar laraba inna ta
dawo
gidan da mota shake da kaya, har gida aka
kawota aka ajiye, su intisaar da xainab suka
dinga shigowa da kaya kowa na murnar
dawowan ta, ita kuwa baki har kunne ta
dinga
fadin irin yanda aka dinga karramata a
gidan
bikin don inna akwae son girma, bakin
kofarta su
hajiya suka tsaya sukayi mata sannu da
xuwa
sama-sama suka yi gaba. Ta ja dogon tsaki
tace
"munafukan bnxa kawae da alamar ma
basu yi
farin ciki da dawowa na ba." intisaar dake
ta
faman bubbude kayan da suka shishshigo
da
bata tanka wa inna ba. Momy ma taxo tayi
mata
sannu daxu suka danyi hira sannan ta
wuce,
falon ya rage daga ita sae jikokinta tana ta
faman kullawa kowa tsarabarsa a leda.
Intisaar
ta kai nasu gida, hka ma xainab da kursum.
Fadila ta shigo gaida inna, inna ta saka
sallati
tana kallon fadilar tace "hatsarin mota kika
yi
fadila?" ta tambaya ganin yanda bakin fadila
ya
kumbura da fuskarta, xainab dake cikin
bedroom
tana gyara ma inna daki, ta toshe bakinta
ganin
dariya na neman subce mata. Fadila ta
harari
innar tace "hatsarin jirgi nayi ba ta mota
ba." ta
juya ta fice fuuuu. Inna ta kwashe da dariya
tana
cewa "ikon Allah," xainab na gamawa ta fito
tana
dariya tace "inna ki min alkawari idan na
gya
maki maganar nan xaki barshi a cikin ki"
inna
tace "hva Abu, sae kace wata yarinya sae
naje
ina cewa ga abinda xainab tace min."
xainab tace
"yauwa inna." nan xainab ta xauna ta
xayyane
wa inna abinda ya faru kwana hudu da
suka
wuce a gidan." bata kai karshe ba inna ta
mike
tana cewa " kut! Ae yau sae sun gya min ko
pampopin gidan nan na ubansu ne, sae sun
gya
min me xainabu ta tsare masu a gidan nan"
xainab ta mike a rude tana cewa "nashiga
uku
inna don Allah ki rufamin asiri abba yace kar
wanda ya gya maki, ballani xai yi wllh" shi
bukar
din yace kar a gya min? to xai dawo ya
sameni
shima," inna ta fadi a fusace ta fice daga
palon."
da gudu xainab tayi sashinsu ta shige
bathroom
ba tare da ta bari hajiya ta ganta ba jikinta
na
bari. Inna ta karaso tsakar gidan cikin daga
murya tane cewa "ina munafukan gidan...
To don
ubanku ku fito ku gya min ko ubanku ne ya
dasa
ma da'na famfofi a gidan, ku fito ku gya min
ko
nairan ku nawa ne a ciki na biya ku. Sbda
me
xaku sa min 'ya a gaba a cikin gidan nan,
uban
me ta tsare maku? Ku fito ku gya min me
xainabu ta tsare maku nace matsiyata "
cikin
daga murya inna ke ta xuba masu rashin
mutumci.
Momy ta dube intisaar fuskarta daure tace
"don ubanki sai da kika je kka gyawa inna
wannan mgnar bayan abinda....." intisaar ta
xaro
ido a tsorace tace "wllh momy ban gya ma
inna
komai ba, tana bani tsarabar mu ae ban
sake
komawa ba ma." abin ya daure wa momy
kai, to
waye ya gya ma inna wannan mgnar? Hajiya
kuwa kasa xaune tayi sae kaiwa take tana
komowa a palonta, ynxu xainabu sae da
taje ta
gya ma tsohuwar nan wannan mgnar. Hka
ma
umma dake ta lekar innar ta taga da 'ya
yanta,
tsinuwa kam sun sha shi ba adadi . Ganin
inna
taki barin tsakar gidan ne tana ta masifa
yasa
momy ta fito ta dinga bata hkuri ta koma
sashinta, amma kememe inna taki ta dinga
xunduma masu ashar tana cewa ae yau sai
tasa
sun bar gidan nan, momy tayi sumsum ta
koma
sashinta ganin ba sauraranta inna xatayi ba.
Tun
a kofar gida haisam da Aliyu suka dinga jin
muryar inna kmr speaker, Aliyu ya tabe baki
ya
koma mota ya ciro apple dinsa da ya manta
a
ciki, haisam kadae ya karaso gate din ya
shiga
gidan ransa a bace, wannan wani irin
masifa ce
hka, kullum sae anji hayaniya a gidansu sae
kace
makaranta, yana shiga gidan ya ga irin
rashin
mutuncin da inna ke xubawa a gidan ya
juya ya
bar gidan kawai. Dariya Aliyu yyi ganin
yanda
Haisam ya fito daga gidan, ko kallonsa
Haisam
bai yi ba ya shige motarsa yyi gaba. Aliyu ya
shiga gidan ya dauki farar kujerar roba ya
xauna
gefen wani flower yana ta kallon inna yana
cin
apple dinsa with much interest. Tana ta
masifa
har da kukanta, "wllh kwado xan sa wa
duka
famfofn gidan, duk shegen da xae yi amfni
da
ruwa yaje waje ," tana kai wa nan ta fice
daga
gidan tana gunjin kuka. Dariya Aliyu ya
dinga yi
har da buga kafa, hajiya ta fito jin muryar
dan
nata, ta rike haba tana cewa "ka ga makirci
ko
Ali, ynxu bayan duk abinda Alhaji yace sae
da
wannan tsinanniyar matar ta gya wa
wannan
mayyar tsohuwar ko?" shi dai bai ce komai
ba
yana ta cin tufarsa. Umma ta fito ita ma tana
cewa " wannan anyi makirar mace....."
shigowar
inna ce ta sa su yin tsit. Kananan
kwadunaye
inna ta shigo da har guda biyar, su ka bita
da
kallon mamaki. " idan akwae shegen da ya
isa ya
matso kusa da famfofin da na ya gani." hka
inna
ta dinga dasa wa famfofin kwado tana mita,
sashinsu intisaar da nata kadae ne bata je
ba,
Aliyu binta yke tayi da kallo har ta gama, ta
dawo tsakar gidan ta dauki kujera ta xauna
tana
girgixa kafa. Sumsum su hajiya da umma
suka
shige gida, Aliyu ya mike yyi hanyar kicin sae
gashi ya fito da tabarya, yyi hanyar daya
daga
cikin taps din, bugu uku yyi ma kwadon ya
balle,
inna ta taso da gudu tana cewa xan ci
ubanka
wllh idan ka sake shiga gonata Aliyu....
Tsawa ya
daka mata yana cewa "to me kke nufi hajiya,
baxan wanke hannuna ba kuma ko meye?"
yyi
tsaki ya bude tap din yana wanke
hannayensa,
ranar dae hka Aliyu ya maida inna
mahaukaciya a
tsakar gidan, tana yi, yana ta kyalkyale
dariya,
hkn yasa ta dinga rusa kuka wae bukar take
jira
a tsakar gidan. Abba yyi jigum yana
sauraran
maganganun uwartasa da bae da ma'ana
kuma
bai da tushe, ya jira har ta kai aya sannan ya
mike yana kallonta rai bace "to wae baaba
meye
na tada maganar da ya wuce kwana da
kwanaki,
meyasa kike yin hka ne fisabilillahi, ynxu ca
akayi
maki xainab din bata hkura bne ko kuma su
hajiya basu amsa lafin nasu bne?" inna ta
marairaice fuska tace "to ni ina nasani, ca
nke ae
maganar tana nan ne har ynxu," Abba yyi
tsaki
yace "wannan wani irin abu ne don Allah,
ko ma
bai wuce ba ina ruwanki cikin maganar,
tsakanina
ne da iyalina," inna dae sae wuri-wuri take
da ido,
su hajiya kmr su yi shewa don murna, ya
dube
gaba daya 'ya yan nasa dake falon fuskarsa
a
tamke yace "cikin ku waye ya gya ma baaba
wannan maganar? Kuma duk wanda yyi
min krya
sae na yi mugun saba masa wllh" yasan
momy
baxata taba gyawa inna wannan mgnr ba
duk da
su hajiya sun ce masa ita ta gya wa innar
amma
bai tanka masu ba, don yasan wacece ita.
nan
xainab ta dinga cunkulin inna alamar ta rufa
mata asiri jikinta na bari, hankadata inna
tayi
tana cewa "ke don ubanki ki rabu dani sae
shisshigeni kike yi sae kace yarinya," xainab
saura kadan ta saki fitsari don ca take inna
tona
mata asiri xatayi. Aliyu ya daka ma
kanninnasa
tsawa yana cewa "ba magana ake maku ba
wawaye kawai," inna ta kalle Aliyun kmr me
naxari, can sai tace "to ni Aliyu ne ya gya
min
wannan mgnar ba kowa ba." Aliyu ya firfito
da
ido yace "ni inna," ta galla masa harara tace
"munafuki kawai, shine ya gya min bukar,
ko
karya nayi mka?" Abba ya juya yana kallon
Aliyun
ransa ya dada baci, Aliyu xai yi magana abba
ya
daka masa tsawa yana cewa "karya knan
tayi
mka," inna tace "Atoh dae, ina xaune yaxo
ya
sameni ya gya min, intisaar ae tana wajen
lkcin,
ko krya nayi intisaar?" ta tambaya tana
kallon
intisaar din.
Intisaar tayi narai-narai da ido cikin
karkarwar murya tace "don Allah don
annabi inna
ki rufa min asiri ni wllh ina gidanmu lkcn, bn
san
kun yi ba" inna tace "au hka ne kuma, daga
ni
sae shi a palon lkcn." haisam ya kalli Aliyun
da
ya ma kasa cewa komae sae kada wa da
idonsa
yyi yana kallon innar ko kifta ido baya yi, sae
dariya ta subce masa, abba ya juya yana
kallonsa a fusace, ya mike yyi saurin barin
palon
yana yar dariya, shi dae yasan inna sharri
tayi
ma Aliyu don Aliyu bai da surutu kawae dae
yasan ramuwar irin abinda Aliyu ke yi mata
a
gidan tayi ne. Ranar kuka ne kawae Aliyu
bai yi
ba, don wanki babban bargo Abba yyi masa
"tashi ka bni waje karka sa na watsa mka
mari,
abinda yaci ace kanninka ne sukayi sai
gashi wae
kai da knka kayi" Abba ya fadi cikin bacin rai
bayan yyi fadan har ya gaji, Aliyu ya mike
kmr
xaki ya fice fuu daga palon, inna ta rakasa
da
cewa "munafuki kawae." hajiya ta mike a
fusace
ita ma ta fice daga palon, sae bayan ya fita
su
kursum suka fashe da dariyar da suke
hadiyewa
tun tuni, inna ma ta taya su dn ta rama
iskancin
da ya dinga mta a tsakar gida jiya, har
xainab
sae da tayi dariyar, intisar kadae ce bata yi
ta ba
ta hade rai. Intisar na tsakar gda tana taya
xainb
tsifan kanta aka bude gate din gidan gaba
daya
suka maida hnklinsu wurin gate din su ga
wanda
xae shigo, Aliyu ne da safeenah su ka shigo
gidan, xainab tace "tab, amma wannan
yarinyar
jaka ce mara xuciya, ynxu sae da ta sake
xuwa
gidan....." da sauri intisaar ta katse ta da
cewa
"kinga ni ba ruwana ki bar xancen nan
xainab"
bangaren hajiya suka wuce bayan intisaar
da
xainab sun gaisheta tayi masu bnxa, shi ko
ya
watsa masu harara. Xainab ta fashe da
dariya a
hankali tana cewa "ina ma Allah ya kawo
inna
nan mu ci dariya wllh," intisaar tace "ki dae
ci
dariya amma bnda ni" xainab tayi dariya
tace
"shegiya matsoraciya, dubi fa kayan da tasa
yau
har gwanda na ranan nan," intisaar ta mike
tace
"kinga idan baki son tsifan nan ne na wuce
don ni
bbu ruwana wllh karki ki jaxa min" xainab
ta
fixgota tana dariya tace "to yi hkuri nayi
shiru xo
ki karasa min." suna wajen har bayan kusan
awa
biyu sannan suka fito, hajiya sae wangale
baki
take yi tana cewa "Allah yyi maki albarka
safeenah, mun gode sosai, ki gaishe min da
hajiya kice sae naxo, umma ma tafito tana
cewa
"Allah dae ya nuna mana wannan abun
arxikin"
leda kato su hajiya da umma suka cika mata
da
tsaraba khadija na rike da ledan kmr xata
shige
jikinsafeenar dake ta murmushi tana gdya,
hajiya ta hade rai ganin xainab da intisaar
tace
"don ubanki kin xo kin gaida antynki ko sae
na
taka ki a nan," ta galla wa intisaar harara
tace
"tashi ki ba mutane waje munafuka kawae."
da
sauri intisaar ta mike ta bar wajen tayi
sashinsu,
safeena tana yatsine fuska tace "wae hajiya
wacece wannan yarinyar?" hajiya ta tabe
baki
tace "agolar gidan ce" safeenah tace
"tabdijam"
umma tace to ya muka iya. Aliyu ya fito da
makullin mota don maida ta gida xai yi yace
"ta
yi maki wani abu ne dear?" ta tabe baki tace
"muje kawae" har gate hajiya da umma
suka
rakota suna sa mata albarka, hajiya tace "ki
fa
ba wa hajiya sakona," tace "xan bata hajiya"
sannan suka wuce ita da Aliyun. Umma tace
"gskya amintakan ku da hajiya mairo yyi,
tunda
har ta dauki tilon 'yar ta xata ba danki,"
hajiya
tayi murmushi tace "ae ni bbu abinda xance
da
mairo, baki ji yanda naji ba ran da ta kirani
take
gaya min irin rashin mutuncin da tsohuwar
nan
tayi ma safeenah da bama gidan, wllh naji
takaici
sosae" umma tace "to ae laifinsa ne, don me
yasan bama gidan xai daukota ya kawo ta
bayan
yasan yan hassada ne a gidan, idan kin
bibiya
ma xainabu ce ta xuga innar tayi ma
safeenar
hkan." hajiya tace "ae ba takanas ya dauko
ta ya
kawo ta gidan ba, hanya ce ta biyo dasu ta
nan
shine yace bari ta gaida kakarsa, ae tasan
bama
gidan." muryar inna da suka ji tana kwada
wa
fadila kira ne yasa suka yi tsit, kursum tace
"bata nan" inna ta rike haba tace "ohh ni
rahmatu
yarinya ta maida kanta gantalalliya kmr
akuya
anki tsawatar mata, amma ba laifin kowa
bne, na
bukar ne, ae da ya aurar da ita da duk hka
bata
faru ba." tayi gaba tana ta mitocinta. Hajiya
da
umma suka tabe baki, umma tace "randa
wannan
tsohuwar xata mutu ae sae na xuba ruwa a
kasa
nasha," hajiya tace "ae ba ke kadai ba
shafa."
Abba yace "gani inna," bayan yaje kiran da
mahaifiyar tasa ke masa. Dama bukar dubu
ashirin xaka bani nayi ma yaran Nafisa
tsaraba
don gobe xanje gidanta, Abba yace "to inna
bari
haisam yaxo ya ciro maki." tace "yanxu fa
nake
so ni dae wllh, don bn yarda da wannan
wayon
naka ba, sau dayawa hka kke min" Abba ya
jin
jina kai yace "ynxu xai kawo maki baaba."
cike da
jin haushi yyi maganar ko sati uku ba ayi ba
da
ta saida masa fili sannan ya kara mata da
dubu
hamsin amma har tana tambayar wani dubi
ashirin din. Haisam tasa ya kaita sukayi
shoppin
din, ta jida kayan kusan dubu talatin, dole
shi ya
cika sannan ya maido ta gida. Washegari ta
samu Abba wae ya samo wanda xai kaita,
haisam baya nan, don hka dole yasa a kira
masa
Aliyusukayi
Aliyu na shigo wa palon Abban nasa ya
nemi gu ya xauna ya gaida shi a ladabce
sannan
yace "gani Abba" Abba ya hade rai yace "ka
gaida
inna ne yau?" inna ta tabe baki tace "ae ni
rabon
da Aliyu ya gaida ni tun ran da na ce shi yyi
min
wannan gulman" Aliyu ya xaro ido yace "kai
inna
ki dinga jin tsoron Allah mana" inna tayi
salati
tana kallon dan nata tace "wllh Bukar tun
ranar
Aliyu ko bangarena baya xuwa, ko ya gan ni
sae
ya kauda kai." Abba ya dube Aliyun yace
"gidan
nafisa xaka kai ta anjima," da sauri inna tace
"xuwa karfe sha daya dae" Aliyu ya mike
yana
kallon Abban nasa fuskarsa a tamke yace
"gskya
Abba ina da urgent meetin da xan wuce
ynxu...."
Abba yace "ni kke gayawa hka?" ya kauda
kansa
bai ce komai ba, inna kuwa ta dage da cewa
"wllh shi xai kaini, dolensa sae ya kaini, Allah
kai
xaka kai ni Aliyu" Aliyu ya juya yana mata
wani
irin kallo kmr ya maketa don haushi. "iyye
yaro
bashi da mutumci ba shi da kunya sae kace
ba
jininka ba Bukar, wllh bae yo halinka ba,
Haisam
kadae da xainab suka yo halinka a gidan
nan"
abba yyi murmushin takaici ya kalli Aliyun
yace
"je ka kawai." Aliyu yyi maxa yace "ohk naji
xan
kai ki ki shirya" inna tace "kaci sa'a wllh"
fice wa
yyi ba tare da ya bari sun hada ido da
abbansa
ba. Tare da intisaar da xainab inna xata,
amma
hajiya na ganin hka sae ta tura xainab gidan
wata kawarta wae ta karbo mata sako, duk
don
kar ta bi innar, don tasa xainab ko ta hanata
xuwa ba ji xata yi ba shi yasa ta bullo da
hkn.
Intisaar bata san Aliyu xai kai su ba da
baxata
fara bin inna ba, wae sae da suka fito
tukunna
inna ta fara kwada wa Aliyu kira a tsakar
gidan
wae ya fito sun shirya. Intisaar ta dafe kirji
tace
inna shi xai kai mu dama, nayi xaton adai-
dai ta
sahu xamu hau ae, inna harareta tace "ka ji
shirme, gidan dan nawa da motoci xan hau
motar
haya, inna ta sake kwada wa Aliyu kira sae
gashi
ya fito fuskarsa daure yana sanye da polo
fari da
baki, da 3quatre fari kal, shi dae kam yana
san
3quatre, intisaar ta fadi a xuciyarta, inna ta
xabga salati tana tafe hannu tace "uban wa
xaka
bi a hka yaron nan?" Aliyu ya hade rai yace
"kmr
ya wa xan bi a hka?" tace "nashiga uku ni
Rahmatu nace uban wa xaka bi da wannan
dangalallen wandon?" yyi tsaki ya ce "idan
xaki ki
wuce na kai ki, don ina da gurin xuwa
hajiya,
meye ruwanki da abinda nasa" inna ta
girgixa kai
kmr xatayi kuka tana cewa "la! Wlh baxan je
da
kai a hka ba kaji min gantalallen yaro." Aliyu
ya
tabe baki yace "to Allah ya raka taki gona,
dama
ni bnyi niyar kai ki ba ae," sae ma a lkcn ya
kula
da intisaar da ta labe a gefen innar, duk
wannan
abinda akeyi su hajiya na labe a taga suna
lekowa, hajiya taji ddin yanda dan nata yyi,
inna
ta lalubo waya tana kallon intisaar tace "kira
min
bukar" da sauri intisaar tace "bn iya ba ni
xainab
ce ta iya."a fusace inna tace "amma kin ji
haushi
kuwa" nan ta dinga kwadawa fadila kira
taki
fitowa, sae tayi waje don neman wanda xae
ciro
mata nmbr dan nata, a dai-dai lkcn Abba ya
kirata, ta dauka da sauri tana cewa "Bukar
ne?"
Abba yace "nine baaba kun tafi ne" tace "ina
fa,
wandon shaidanu yasa wae xae bini dashi,
irin
wandon nan dae da ya saba sa wa a gida"
Abba
ya kashe wayan ya kira a Aliyun, kasa daga
wayan yyi ji yake kmr ya makure inna don
takaici, can dae ya daga bai ce komai ba har
Abba ya gama sannan Abban ya kashe
wayan,
idonsa yyi jajur, ya juya fuu ya shige ciki,
inna
tace "Atoh dae." bai jima ba ya fito da
dogon
wando yyi hanyar motarsa inna ta ja
intisaar
suka bishi, tana cewa "hka kawae ya janyo
mana
kallo a gari, yaro sae kace kafiri." shi dae bai
tanka mata ba har ta ja intisaar suka shige
motar, intisaar dae jikinta bari yake, don
bata
bari sun hada ido dashi ba, "to uban wa
kuka
cewa da wannan yarinyar xan kai ku?" ya
tambayi innar fuskarsa a murtuke, inna tace
"ubanka muka cewa" to bata isa ta xauna
baya
ba na ja ta don bata kae wannan matsayin
ba
tun wuri ta dawo gun da ya dace ta xauna,
gaban intisaar ya fadi ta kalli inna, to ina
xata
xauna, ita fa wannan tafiyar ba dole sae ta
koma
gida, dama don taga tare da inna ne kuma
baxai
iya yi mata komai ba don inna baxata bari
ba
shiyasa ma bata ce ta fasa ba, amma da ace
da
su xainab ne to fasawa xatayi, inna tace "to
bbu
gun da xata xauna da ya wuce nan, bai sake
cewa komai ba don baya son magana, ya ja
motar suka wuce. A hanya hka inna ta dinga
magana a hnkli a