INTISAAR Ramuwar Kaddara By Khaleesat haidar

Author :  Khaleesat Haidar Category :  Romance

Chapter   4 / 41

9K to 12K   out of 122.8K words

karfe goma ba, ita dai intisaarhankalinta na wajen abinda takeyi bata cemasukomai ba. Ya haisam ya shigo yace idan sungama su rufe masa dakin, xai je wajenummarsayyi mata sallama, kursum tace "ayya yayaxanbika don Allah, abba baya bari muje wllh" yadubeta yace to xo muje, nan rahma ma tacexatabisa, yace duk su xo su tafi, ya tambayi
xainabko tana da sako dan xai je wajen hajiyarsuma,tace aa kawai dae ya gaisheta. Nan yakwashekanninnasa sukayi gidanmahaifiyarsu donyasansunyi kewarta sosai barin Rahma autar ta.
Bayansun tafi ne intisaar take tambayr xainab inakhadija, tace mata sun fita tare da ya Aliyu,batasake cewa komai ba don tasan yana ji dakanwarnan tasa khadija duk cikin kanninsa saekumarahma da kursum. Jiya maganar aurenkufaruuqyyi da inna pa.. Intisaar dai bata ce matakomaiba ita kuma taci gaba da maganarta " tace
Yabata sati biyu don akwae wani shawara dasukeyida Abba ne," intisaar tace "uhmm" ta cigaba dabinda takeyi kawae. Basu bar dakin ba saiwajen karfe biyar na yamma, sannan sukakullomasa kofar sukayi sashin inna, hirar daxainabtayi mata, shi innar ma tayi mata, ta kara dacewa "ynxu dai nace masa ya dawo bayansatibiyu kafin lkcn mun gama shawarar dababanku"
ita kam intisaar binta tayi da uhm kawai. Suna cin abinci da daddare khadija ta shigo, innatacesae ynxu? Tace eh, ta nemi kujera takwanta,
inna tace " to ina Aliyun?" tace oho! Kamr yaknan oho? To ni da kafa na dawo don ban Sakeganinsa ba, xainab ta fashe da dariya tace
"Allahya kara," intisaar dai jinsu kawae take yi, tamiketace inna ni sae da safe don barci nke ji.
Tana tafe a hnkli cikin sassarfa kmr mara gskyatajikamshin turaren Aliyu, gabanta yyi mugunfaduwa, tasan duk yanda akayi yana nan
wajajen,nan da nan ta fara neman wajen da xatabuya,har wani rawa jikinta yke yi sbda tsoro, jikinwataflower dake wajajen ta labe xuciyarta nabugawa,
yana ko karaso wa dae-dae wajen sai yatsaya
kmr mai tunani, ganin hka ya sa ta fasa ihudona tunaninta ya ganta ne, ba karamin firgitayyi bada karar da tayi, ya koma baya da sauri yanasallati, da sauri ta fito daga flowern ta nakokaringudu, yyi hanxarin cafkota, ta kara fasa
masawani ihun, muryar Abba sukaji, yana cewa"fateemah me yafaru?" ba shiri ya cikata
tare dadurkushewa yana kallon kafarta yace
"subhanallaimae kika taka?" Abba yakaraso da sauri
wajen,me kka taka fateema, me ya faru, ta ma rasa
mexata ce, amma har ynxu jikinta bari yake,Aliyun
yyi maxa yace "ina jin abu ta taka naxowucewane naji tana ihu," tambayar Abba ya sake
jefomata muryarta na karkarwa tace "Abbanima bnsan meye ba" Abba ya ciro da torch yana
haskakafar, Aliyu ya karba yana duba mata kafaryace"sannu, amma ai ba komai a kafar, yana
makiciwo ne," tace aa da sauri, Abba yace "toAllahya kiyaye dai, me ya hanaki kwana wajeninna,?
Tace bakomai, yace "to Aliyu dan rakatacikingida," yace to Abba, tashiga gaba yana biyedaita a baya, Abba kuma yyi nasa parlon.
Tana gaba yana biye da ita a baya, yanadan waige-waige yana duban kofan palonabbannasa, har dai yaga ya kashe wutan parlonalamarxai shiga bedroom dinsa knan, ya ji ddinhknsosai, ya juya da hanxari xai shige gabantaamma yaga wajen wayam bbu kowa, itakam
abba na shigewa palonsa tayi ta kanta dantasan sauran bayanin, cikin rashin sa'a ta tarda momy ta kulle kofa, a rude ta shiga jijjiga
kofartana kwalawa momyn nata kira, momyn tatamaa tsorace ta iso xata bude kofar tana cewa"lfya,
menene,?" amma tuni ya karaso wajen, taxabgaihu tana "wayyo momy ki....." bugun da yakaiwabakinta ne ya hanata karasawa, a dai-dainan Momy ta bude kofar, hkn kuma bai hanasariketakmr wata 'yar shi yana duka ba, momy tajuya takoma ciki ba tare da tace komai ba, "donAllahyaya kayi hkuri wani abu ne ke bina shi yasanayi ihu," dukanta ya dinga yi ba sassaucihar daidaga karshe yyi wani irin juyi da ita yawurgar,sannan ya bar wajen yana huci kmr xaki,kuka tadinga yi tana kiran ummanta, can dae ganinmomy ba fitowa xatayi ba yasa ta mike da
kyarta shiga palon nasu. Ita dai har tayi barcimomybata ce mata komai ba, sai ma ca mata datayixata kara mata idan bata rufe mata baki ba,
doletasa ta hadiye kukan nata har bacci yyi gabadaita. Da safe ita da kanwarta suka gamabreakfst,ta kwashi kwanukan xata je ta wankemomy tagatana dingishi, "xo nan intisaar", ta dawotanakallon momyn tace na'am, me ya samikafarki,
"yaya Aliyu ne ya buge min kafar" to yyikyau, Jeki. Haushi ya cikata sosai amma bata cekomaiba ta gama wanke-wanken ta ja kanwarta
Sukayisashin Abba su gaidashi. Inna na palon nasa A xaune rahma na kusa da ita a xaune, a taresukashiga parlon da xainab da ita ma taxo gaida
Abba, abba ya dubi intisaar da ta nemi guritaxauna yace "ya naga kina dingishi,?" innatace"me ya samu kafar," tace "bugewa nayi"garinyaya? Inna ta tambaya tana kallonta, abbayace"ko dae jiya kin ji ciwo ne?" eh kadai tacesannanta fara gaida abba, ya amsa, xainab ma tagaidashi, ya dubi intisaar yace "to bari Aliyu
Yaxo ya duba maki kafan ko?" bata ce komaiba,
sai TV da ta kurawa ido. Anjima xaku jegidannafisa ku taya ta gyare-gyare ta dawo jiyadadaddare, Nafisa kanwarsa ce, kuma autawajeninna, shekaransu goma knan aiki ya kai
mijintagermany, xainab taji ddisosai, intisaarkuwa batawani santa sosai ba, xainab tace "to abba
wa xaikai mu ne, bamu san gidan ba ai, abba yace
"ehAliyu xai kai ku dama ai," a dai-dai lkcn Aliyuyashigo palon da sallamarsa , yana sanye da
Fararshirt da bakar wando, kamshin turarensa yagauraye ko ina, ya nemi gefe ya tsugunna yagaida inna, ta amsa tana cewa sai ina? Baikulata ba ya gaida abbansa ya amsa yana
Cewaka tashi lfya? Bai ce komai ba ya maidawayarsaaljihu ya xauna. Xainab ta dubesa tace "inakwana yaya?" yace "lfya lau" intisaar ma tagaishesa ya amsa da lfya! Abba yace "yauwaxaka kaisu jan bulo gidan Nafisa ina fatan
Kasanta dawo, ya hade rai bai ce komai ba, xainabtace"ki tashi muje mu shirya intisaar," abba yace
"kugyawa fadila ma, har da ita xaku." suka ce to, sannan suka mike xasu bar palon. YauwaAliyuka dubawa fatimah kafarta dingishi take yiwaijiya bugewa tayi, ya dago da sauri yana
Kallonkafartata, ita kam da sauri tace "lah Abba
wllh bawani ciwo yke min ba ya ma daina." inna
tacemunafuka a hkn ya daina maki ciwon? Batatanka mata ba ta fice da sauri xainab ta bibayanta. Fadila xainab taje ta sanarwaabindaAbba yace, ta kama hanya abinta ta wuce.
Dakyar xainab ta lallaba intisaar ta shirya donkukata dinga mata wai bbu inda xata Aliyu kashe Taxai yi a hanya, tun xainab na dariya har ta
daina,tace "wllh bai isa yyi maki komai ba..
Ba don ta yarda da maganar Xainab ba tagama shirinta, don tasan kila ma ya damketaxainab din ba tsayawa xatayi ba. Su ka yiwamomy sallama, ta hada su da ihsaan suje, a
Canbangaren inna suka sami Aliyun, inna tace"maxaka kai su Aliyu, bai ce komai ba ya mike yaficesuna biye dashi a baya, intisaar duk a
Tsoracetake, kofar gida suka yi gaba daya, xainab
dai saikallon ikon Allah takeyi, suna fita ya cirodububiyu ya mikawa xainab yace "gashi ku haubike,ni ina da waje mai important da xa ni," bani
wayarki na sa maki nmbr Nafisan idan kinjecanki kirata..... Ta mika masa yasa mata nmbrsannan ya mika mata wayanta, yyi wajen motarsa dake parke a gurin, ya bude knan ihsaan tace "uncle amma kai dady yace ka kai mu,"yajuya yana kallonta sannan yace "xo nan,"
intisaarta ruko ta da sauri dan xuwa xatayi, waniirinkallo yyi mata ba shiri ta sake kanwartata, tatafi
kuwa da saurinta, "me kika ce?" ta sakemaimaitawa tana kallonsa, rankwashi ya kaimata a ka har sau uku, ta fashe da kuka,
yace"na taba wasa dake ne?" nan da nanhawaye yaciko idon intisaar, xainab ma ta hade raiammabata ce komai ba.... Daga ta yyi sama ya sako
gaban motar sannan ya kulle motar ya ja tasukayi gaba, intisaar ta xaro ido tace "ya tafi daitaxainab," xainab tace "mu tafi kawae ae xai
dawoda ita," ba don ran intisaar ya so ba xainabta jata suka yi busstop, don duk hankalinta na
wajenkanwarta, kuma taso taje ta sanar da momyamma xainab ta hanata, wae ai ba gudu xai
yi daita ba. Anty nafisa tayi farin cikin ganinsusosai barin yanda taga sun xa ma yan mata gabadaya. 'ya'yanta biyar suma duk sun girma,
Antynafisa tana da kirki sosai, aiki suka je taya taamma bata bari sunyi komai ba sai hirar dasukadinga yi, basu bar gidan ba sai wajen karfetakwas mijinta ya mai dasu gida, ta cika sudatsaraba sosai, sannan tace ita ma xata xogobe.
Amma abinda ya daure masu kai bai wucerashinganin fadila a gidan ba amma basu cekomai basuka ja bakinsu sukayi shiru. Ko da suka
Koma gida Aliyu bai dawo ba, hnklinta ya tashisosai, ta
gyawa momynta da ihsaan ya fita tun dasafe,momy bata ce komai ba tana ta harkargabanta,
ganin hka ne yasa tayi sashin inna ta gyamataita da xainab, inna tace "duk inda suka jexasudawo, meye abun damuwa, ba kanwarsa
bace,"
ita dae hnklinta bai kwanta ba. Xainab tabajewainna tsarabar da nafisa ta basu, tana ta saalbarka. Karfe tara da minti hudu Aliyu ya
shigopalon, yana rungume da ita tayi bacci...
Inakukaje hka Aliyu, yace "in da kka aikeni," batasakecewa komai ba, ya kwantar da ita sannanyace"sae da safe" ya fice. Da sauri intisaar ta
Miketaje kusa da ita da durkusa tana tada ta,
Innatace "ya haka tana barci xaki tashe ta, je kishinfide ta a daki" ta dauketa tashiga daki
Takwantar, sannan ta fara duddubata don ita
Batayarda da Aliyu ba kilama cutar ta yaje yayi, sai Da inna ta kirata sannan ta dawo parlon, inna
Tace"Aliyun ya shiga ya gaida nafisa,?" duka suka yiwuri-wuri suna kallon inna, intisaar ta maxa
taceeh," to meyasa fadila baku dawo tare ba?
Tun takwas ta dawo ita, xainab tace "ohonmata," nandae inna ta dinga yi masu surutu, harintisaar ta
mike tace "inna ni dae sai da safe bacci na keji,"
kamar warce ta tuna abu kuma tayi saurincewa
"au na manta a nan xan kwana, sannan tashigedakin inna," sae da tayi wanka tayi shirin
Baccifaruuq ya kirata, sun jima sosai suna waya daga bisani sukayi sallama ta kwanta.
.
.... Yau wajen watan su Hajiya uku basagidan, bbu yanda momyn intisaar bata yi daAlhaji ba amma yaki hucewa, inna kuwaidan kana son ganin bacin ranta kayi matamaganansu, ko kayi nuni da cewar tayihkuri tabar Abba ya dawo dasu, nan da nan xaku Batada ita. Yau Aliyu ya cika sati hudu da dawo
wa,har ya gaji da yi ma Abbansu magiyan yabaruwarsa ta dawo gidan, Anty nafisa ma taxo
tayima inna magana da ta fuskanci abinda akeciki,amma tace lallai sai sunyi shekara daya agidaniyayensu, abun yana damun Aliyu sosai,xainab ma harta fara damuwa, ita kuwa fadila daman satan hanya take yi taje wajen mahaifiyar ta suyi ta sake sake da kwance kwance.
Yaukam abin ya ishe Aliyu yaje suyi tata kare da inna,tana xaune gaban akwatin talabijin waetanakallo, intisaar tana daki lkcn tana kwance,
Aliyuya nemi gefe ya xauna yace "inna wajen kinaxo,"
tace "to sannu da xuwa" ya danyi tsaki yace “nifa inna na gaji da rashin uwata a wannangidan, ke waye ya raba ki da danki da harxakirabamu da uwarmu sbda wani dalilinbanxa, toni de na gaji wllh, idan xaki kira danki kiyimasamagana ya maido min da hajiya ta gidannan to,idan kuma ba hka ba wllh na bar gidan nansaekun sake ganina, ta juya tana kallonsa tace"kwantar da hankalinka, uwartaka tacidarajarintisaar xan sa a maido ta, amma ba donhka bawllh sai na nuna masu ni na haife Abubakar,
yace
"darajar wa?" inna tace "intisaar," dondaxun nantaxo ta sani gaba tana kuka, kuma don hkaxansa a maido Aisha da shafa, wani irin bakin
Cikida takaici ya mamayesa, ita intisaar dinwaceceda har xa aci darajar ta, lalle inna, ya dubetayace " intisaar din banxa, ai sae daimahaifiyatataci darajarmu ba ta wata intisaar ba,wayanintisaar dake palon ya fara kara, inna takwalomata kira taxo ta dauki wayarta kuma wayeyakirata," ba karamin tashin hnkli Aliyu yashiga bada ya gano intisaar na dakin, a sanyaye tafito tadauki wayartata ta koma ciki, ya mike a fusace yana duban inna, "wllh idan kika sake
Takuramauwata a gidan nan hajiya Rahmatu sai na......
Kamin duka ko? Inna ta karasa masa, danbnxanyaro fitsararre, mai halin bnxa kawae, yajuyayana dubanta yace ni? Tace a'a uwarkaAisha, yyihuci yace shknan mu xuba dake, ya juya yaficea fusace, a gaban wannan jakar inna kexaginsa,tab lallae, inna ta fashe da dariya tana "donubanka ya ka wuce, ka tsaya mana muga ni Dakai waye tatattce, bai tanka mata ba yyigaba,
Yaron bnxa kawae, kai Allah dae ya shimaHaisam Albarka yaro mai kirki, mai hankalidabiyayya, intisaar ta fito tace "hva inna donAllah
ki dena biye yaya Aliyu, inna tace "mantadashi dai dai nke dashi dan uwarsa, kuma bariuban
nasa ya dawo, kece shaidata kinga daiyanda yaxaxxageni, intisaar ta xaro ido a tsoracetace "A'a wallahi ni ba shai'dar ki...
Tana kwance a palon momyn ta suna kallon tashar Kidscov ita da ihsaan, momy kuma tana bedroom kursum tashigo, "intisaar ana kiranki," ta dubeta da sauri tace "wa?"
Kursum tace "inna" ta mike da sauri kmr dama jira take tace "momy inna tana kirana," momy tace "sai kin
dawo" kursum tace "ina kwana," lfya lau, momy ta amsa daga ciki sannan suka fice, a hanya
intisaar ke tambayarta ko aiki inna xata sa ta, kursum tace "oho tana dai palon abba," su
ka shiga da sallamarsu palon, inna na xaune kan carpet xainab na kusa da ita, Abba na xaune
yana kallon Aliyu dake durkushe a gefensa kamar me neman gafara, fuskar nan tasa a hade, nan
da nan taji gabanta ya fadi, ta daure ta nemi gefen xainab ta xauna, ta gaidasu.... "ehe , ki
gayawa babanku abinda Aliyu yyi min jiya, don ya karyatani ynxu," inna ta fadi tana kallon
intisaar ranta a hade. Abba yace "intisaar ki gaya min me ya faru jiya, me Aliyu yyi ma Inna?
Intisaar tuni ta firfito da idanuwa a tsorace tace "ni?" inna tace "kwarai kuwa ke kadai ce
shai'data a nan don ya karyatani," Ni Hajiya ki daina cewa na karya taki don.... Abba ne ya katse shi da
tsawa "wllh ka sake bude bakin ka a nan Ali xan watsa maka mari," Abba ya dubi intisaar yace "ina
jin ki fateema," ita kam tuni ta fara rawan dari, ta juya ta sace kallon Aliyun, ta ga kallonta
yake yi, idon nan nasa yyi jajur. Ta girgixa kai muryarta na rawa tace "wllh Abba ni ban
san komai......" inna ta daka mata tsawa tace "to ke din ma karyatani xaki yi, bayan nace kina
wajen kuma kece shai'data,?" aa inna, ta fadi tana kokarin maida kwallar da ta taru a idonta, xan fadi
gaskiya. Ta juya ta kara sacen kallon Aliyu, har yanxu kallonta yake yi, ta ma rasa wani irin
kallo yake mata, can dai tace "Abba dama yaxo ya same inna ne akan maganar dawowarsu
Hajiya,
shine sae inna ta fara masa masifa......" fashewar dariyar xainab ne ya katse ta,
Abba yace "meye haka,? get out" da sauri xainab ta mike ta fice tana dariya. Inna kam tuni ta
Bude baki tana kallon intisaar, Abba yace "ina jin ki fateema" ta dan gyara xama tana kallon
Aliyun sannan taci gaba " shine sai bai ce mata komai ba, tana ta fada har......" murmushin da taga
Abba yayi ne yasa tayi shiru. Sai a lokacin inna Ta saka salati tana tape hannu baki a bude,
Abba ya dube intisaar yace "je ki fateema" ta mike da sauri ta bar falon ba tare da ta kalle kowa ba.
Da sauri ta shige palonsu, momy dake xaune ta dubeta tace "lafiya?" ta kirkiro murmushi tace
Ba komai. To ranar dai Intisaar ko nan da kofa bata fita ba, tana palo a xaune har da yamma,
Xainab ta shigo tana ta tuntsirar dariya, ita dai bata Ko kalleta ba ma, ta dae gama dariyar ta ta fita.
Wajen karfe biyar taji muryar inna da alamar sashinsu xata yo, da sauri ta figi hijabinta ta
fice, momy tana ina xaki amma tuni ta fice, ta canxa hanya don ma kar su hade da innar,
Ta sashinsu xainab ta bullo, xainab tace "daga ina haka? Ina xaki" ko kallonta ma bata yi ba tayi
gaba abinta, dariya xainab tayi tace "yau yarinya ta watsa ma innar ta kasa a ido," hanyar gate
intisaar tayi har wani xaxxabi ma take ji, xaune taga Aliyun a kusa da gate yana waya......
.. Yana ganin ta kuwa ya mike, ta tsorata sosai ta juya xata gudu, yayi hanxarin fixgo ta,
Ta saki kuka tace "na shiga uku me nayi....." tura ta da yayi ne ya sanya ta hadiye sauran
Maganar tata, "Allah ya taimake ki yau da sai nayi gunduwa gunduwa da ke" ita kam babu baki
Sai gyada masa kai kawai takeyi, tashi a gaba kar nayi ball dake, da sauri ta fice daga gate din
Ba tare da tasan inda xata ba. Gidan wata kawar xainab dake nan layin ta shiga, farida tayi
mamakin ganinta don tasan baxuwa gidansu intisaar take ba, nan dai ta tsaya har tayi
maghrib sannan ta kama hanyar gida, yanxu tsoranta daya gamuwar ta da momynta don
tasan inna ta gya mata. Tana isa gate tayi jigum a bakin gate din ta kasa shiga, can dae sai
ta fara leke-leken cikin gidan, taji an kirata, da sauri ta juya a dan firgice suka yi ido hudu da
faruuq,
"lah.. Ya faruuq yaushe kaxo?" yace "hmm” leken
me kike yi a cikin?"
no xainab nake jirane, mu shiga ciki," tayi saurin shigewa gidan, ya bita a
baya yana murmushi, yasan ba gaskiya ta fadi ba.
Ta juya ta dubesa tace kaje can wajen inna gani nan xuwa dama momy ce ta aikeni," to bari
Na fara gaida momyn mana," da sauri tace "a’a kadai je gun inna idan xaka tafi sae ku gaisa,"
yace ok
sannan yayi sashin inna.
Tana isa kofan parlonsu sae da tayi kusan minti biyar sannan ta shiga,
momy da ihsaan na cin abinci, ta nemi gefe ta rakube, momy ta harareta bata ce komai ba.
A haka suka gama cin abinsu. momy taje tama ihsaan wanka, ita dae tana nan a bakin kofa
A xaune. Xainab ta shigo da sallama tace "ke yar walakanci ce pa yarinyar nan, shine xaki bar
bawan Allah tun daxu yana jiranki," ta mike da sauri tace "bari nayi wanka na manta ne,"
sannan ta shige bathroom tana satan kallon momy dake shafawa kanwar tata powder. Ta saka
kayan barcinta sannan ta dora dogon hijab har kasa ta fito, ta dubi momy tace "ina xuwa momy,"
ko kallonta ma bata yi ba ta fice a sanyaye, ko me inna ta tsara mata oho. Tana isa sashin inna
ta nemi gefe ta tsaya sannan ta fara kiransa, bugu daya ya dauka tace "ka fito ya faruuq ina
nan waje," yace "baxaki shigo....." da sauri ta katse sa ta hanyar cewa "aa ka dai fito ina jiranka
sannan ta kashe wayan" ya dubi

4 / 41