INTISAAR Ramuwar Kaddara By Khaleesat haidar

Author :  Khaleesat Haidar Category :  Romance

Chapter   13 / 41

36K to 39K   out of 122.8K words

tuno
kalamanta sae ransa yyi mugun baci, ya ma
daina ganinta kwata-kwata a cikin gidan,
har yyi tafiya xuwa lagos basu hadu ba.
faruuq kam kullum suna manne da juna,
idan bae xo ba to xai kirata, shakuwarsu ya
wuce misali, shi kullum matsalarsa ta
xamomatarsa, dn yaxo ya sami inna tace ya
bata wata guda suna shawara ne da abba,
to gashi har anyi wata biyu shiru, intisaar a
ko da yaushe cikin kwantar masa da hnkli
take, takan ce masa ae babba baya magana
biyu, tunda inna tace ya kwantar da
hnklinsa an bashi, kawaeya daina tada
hnkalinsa ita din tasa ce. yau kam wajen
innarta ta shirya xata je suyi hira don ita
bata cika hira da momy ba, falon abba ta
fara shiga da sllamrta tana tunanin ko dae
ta jaraba abinda maryam tace mata a kan
karatunsu, "ya dae fatima ba matsala ko?"
abba ya tambayeta bayan sun gaisa, tayi
murmushi tace "dama abba ca nayi don
Allah ka bar mu muci gaba da karatunmu,"
abba yyi murmushi yana kallonta yace
"karku damu fatima, xakuyi karatu sosai
ammaa gidan maxajenku, don hka tsarin
inna yake, kinga nafisada kike ganinta ita
ma a gidan mijinta ta karashe karatun ta
kuma kinga ynxu tana aikinta," tayi shiru
kanta a kasa, duk da bata so hkn ba, kawae
tace masa "to abba ngd" Abba yyi murmushi
yace "dama ina san magana dake intisaar,
wannan yaron da yake xuwa wajenki
faruuq kin tabbatar kina sonsa?" tayi shiru
ta kasa cewa komai ga kunya da ya
lullubeta, abba ya cigaba dacewa"manyansa
sun xo sun sameni ne, amma nace su
dakata don akwae wata shawara da mukeyi
da inna, duk me ake ciki nace xan sanar da
su," ke kina sonsa?Ta sunkuyar da kai bata
ce komai ba sae wasa
.
... Salon ku batawa dana suna daga ke har
gantalalliyar yar taki, to ahir dinku, aure
kuma kmr anyi an gama ne indaiina raye,
ina nan ina lissafi yau shekara daya knan da
ta kaso aurenta ta dawo mana gidan nan
take ta tsula tsiyarta kun sa mata ido, umma
a fusace ta mike tana rike da kugu tace "to a
kanki take xaune a gidan ko kuma ciyar da
ita kke ko....." tsawa abba ya daka mata ya
mike yana kallnta a fusace "fice min daga
falo," inna da tuni ta fara matsar kwalla tace
"wllh ka korata idan ba hka ba ni xan bar
maku falon," umma tace "ko bka fada ba
dama, amma wllh tllh baku isa kuma 'yata
dole ba" ta juya fuu ta fice, fadila ta mike ita
ma tana kuka xata fice Aliyu ya daka
matatsawa "gidan ubanwa xaki, c'mon get
back kar na ballaki" ta koma tana goge
hawaye ta xauna, abba ya dubeta fuskarsa a
hade yace "ki sa a ranki cewa nan da wata
biyu ne bikinki, kuma daga yau bna sn ko
kusa da gate ki je," inna ta cafke "ae wajena
ma xata dawo har ranar bikin, kinakomawa
ki tattaro kayanki ki dawo bangarena" abba
yace kin dai ji, kuma bna son a tunasar dake
a kan hkn, hajiya ta rike haba cike da jimami
tace "abu dae bae yi ddi ba, kuma nasan
wannan xugi ne akayi, amma Allah ya fi
koma wa yyi," ta fadi hkn ne tana satan kalln
momy da tayi jigum tana sauraransu, abba
yyi tsaki yana kallon hajiyar amma bae ce
kmai ba, ita kuwa sae girgixa kafa take
bakinta a tabe, haisam kam tv ya kafa ma
ido, abba ya dubi haisam din yace "ya
maganr da mukayi da kai haisam," haisam
ya danyii murmushi yace "abba ni na
amince ae xabinku shinenawa," abba yace
"to Allah yyi maka albarka," yace "ameen
abba," abba ya dubi maryam din Anty nafisa
yace"daughter kema dae kin amince ko?" ta
rufe fuskarta bata ce komai ba, abba yyi
murmushi yace "to Allah yyi maku albarka,
yasa hkn shi yafi alkhairi," gaba daya falon
suka ceameen, inna baki har kunne sae sa
masu albarka take, Aliyu yyi dubara ya koma
gefen haisam murya can kasa-kasa yace
"wae da maryam abba xae hadaka kace ka
amince?" haisam ba tare da ya kallesa ba
yace "um" Aliyu ya wara ido da mamaki yace
"gosh, amma an cuceka, kai din yaro ne da
xa a xaba mka mata, me xakayi da wannan
kwailar da bata wuce 18 ba battun ga big
babes a gari? Kaiian cuceka wllh, ae abba
yasan baxanyi toleratn hkn ba shiyasa bai
dosheni da wannan wawan xancen ba," in
kagayanda ran Aliyu ya baci sae ka rantsa
kace shi aka xaba mamata a lkcn, amma
haisam ko a jikinsa don bai da wata mafita
tunda abba ya dde yana masa mgnr ya fito
da mata,kuma abba sae da ya nemi
shawarsa kafin ya hadasa da maryam, kuma
dae maryam kanwarsa ce, bayan hka ma
maryam kyakkyawa ce ga ilimi both, sannan
ga hnkli da nutsuwa shi kam bae ga aibunta
ba shiyasa bae ma yiwa abbansa musu ba
don yasan warce ya so a rayuwarsa baxae
taba samunta ba, wato intisaar. Hajiya kanta
sae faman hararar haisam din take kmr ta
makuresa amma yaki dago kan, yau dae xafi
Alhaji da uwarsa sukayi niyyar tarawa
umma, tunda gashi 'ya yanta biyu gaba daya
auren hadi xa a yi masu, tab ae ita kam
baxata yi tolerate din wannan ba. Intisaar
sae tsunkulin maryam take yi tana 'yar
dariya tana cewa "amaryar yayanmu,"
xainab ma hka ta dan dinga tsokanrta
murya can kasa, ita dae bata ko daga kai ta
kallesu ba, Abba ya kira Aliyu dake ta
hararar inna da 'yar ta nafisa don yasan
sune kan gaba akan wannan abun,ya dago
kai fuskarsa a dan daure yace "na'am" abba
yace"ya maganar aure fa?" ya dan yatsine
fuska yace "ban shirya ba abba" abba ya
tsura masa ido yana kallonsa kanayace
"matarce bbu ko kudi?" ya tabe baki yace
"duka" don bae ga dalilin wannan tambayr
da abba yake masa gaban yan sa idon nan
ba, har da inna yake nufi da momy, dama
shi daya abba ya kira ya tambaya da xae ce
masa yana da safeenah, amma ba gaban
wannan group din da ya tara ba. Hajiya taji
ddin yanda dan nata yaba uban nasa amsa
har ta kasa boye hkn sae murmushi take,
abba yyi murmushi yace "to yyi kyau,"
sannan ya juya yana kallon intisaar yace "ke
inna tace akwae me nemanki ko?" gabanta
yyi mugun faduwa ta sunkuyar da kai bata
ce komai ba, abba ya nisa yace "baxan iya
bashi ke ba fatima, ke din tamu ce baxan
bari ki fita daga gidan nan ba sae daeyyi
hkuri, amma idan har yaga akwae wanda
yake so a gidan nan xan iya bashi, don naga
inna ta yaba da hnklinsasosae," kmr saukar
aradu mgnr ta dinga xuwa ma intisaar ta
kasa dago kanta sae jirin da take gani daga
xaune, falon yyi tsit kowa na kallon abba, ita
kanta xainab sae da tayi mutuwar xaune
don maganar ta girgixa ta sosae, abba yyi
shiru sannan yaci gaba da magana kmr hka,
"ynxu abinda nke son kowa ya sani a nan
shine, Ni da mahaifiyata munyishawara
daga karshe muka kawo conclusion a kan
cewa, na hada auren 'ya ta fateema da Aliyu,
kuma ni din xan masa komai na auren
tunda yace bae da kudi," final decision din
da na ynke knan, don hka bna son wata
magana kuma indae a kan wannan ne daga
bakin kowa, ya fadi yana kallon su gaba
daya.
.
.....Har daren ranar Intisaar bata daina kuka
ba,ita kam tunda take bata taba shiga tashin
hnkli irin na wnn rana ba, momy tayi
lallashin har ta gaji ta kyaleta ganin kamar
kara tunxurata take, ita gani take kmr momy
ba sonta take ba tunda har taki cewa
komae a falon, Zainab da maryam ma sun
gaji da lallashin sun kyaleta, hka ma Anty
Nafisa da ta hau ta da fada ganin lallashin
nata da ake kmr xuga ta ake tayi ta kuka,ita
kam ta rasa abinda ke mata ddi a duniya.
Karfe tara da minti biyar na dare Haisam ya
shigo falon nasu, momy na xaune ita da
ihsaan suna cin abinci, ita ko tana kasan
tiles a xaune ta kife kanta da kujera tun safe
take a hkn, sllh kadae ke mikar da ita kuma
da tayi xata dawo ta xauna taci gaba da
aikin kukanta, dama tuni momy ta fita
harkarta, don abincin ranar da ta xubo mata
ma kin ci tayi, hkn ma yasa bata xubo mata
na daren ba tunda abun nata kmr iskanci
ne. Haisam ya gaida momy taamsa da
fara'arta ta bar masu falon, ya dawo gaban
intisaar ya durkusa yana kallonta kmr shima
ya taya ta kukan, wani sabon kukan ta fashe
da tana kallonsa gwaninban tausayi, ya
xauna gaban nata hade da dago kanta cike
da damuwa yace "haba intisaar, so kike ki
janyo ma kanki wani ciwon ko," xubewa
jikinsa tayi cikin kuka tace "ka taimakeni ya
Haisam, ka ba ma Abba hkuri wllh bna son
ya Aliyu, kasheni xae yi idan....." ya rufe mata
baki hade da rungumota yace "ya isa hka
kanwata, bbu abinda ya isa ya maki wanda
Allah bai maki ba," a hankli ta fara kkrin
hadiyekukan nata sae ajiyar xuciya da take
yi, har lkcin yana rungume da ita, murya can
kasa tace "ya Haisam," shima murya can
kasa yace "kanwata" ta girgixa kai a hnkli
tace"da ma kai ne" ya dagota yana kallonta
yace "ni ne me?" wasu sababbin hawaye
suka gangaro bisa kuncinta, ta maida kanta
ga kafadarsa cikin rawar murya tace "dama
kai ne Abba ya bani,
Bayan sati biyu da faruwar lamarin, tana
xaune ita dazainab da kursum a tsakar gida,
su suna cin gyada suna hirar irin abubuwan
da xasuyi a bikin fadila da ya rage saura sati
biyu don abba ya maido dashi kusa a dalilin
fitsarar da taje tayi ma inna wae sae tace
ma abba ya janyemaganar aurenta da mai
'ya ya har uku tunda ita ce ta xugasa ya
hadasu dama, kowa dai yasan umma ce ta
sa taxuwa tayi ma innar hka, inna ko ta
kwashe abinda ya faru da wanda ma bai
faru ba duk ta tsara mar abba tana
matsarkwalla, har da ce masa da bulalarta
taxo wae xata mata duka, kuma daga Aisha
har shafa bbu wanda ya hanata suna
kallonta, abba yasa Haisam ya xane ta snn ya
maida bikin kusa. intisaar tayi xurfi cikin
tunanin da tke yi, xainab ta kwashi bawon
gyadar da suka gama ci ta watsa mata su,
ba shirita dawo daga duniyar tunanin da ta
shiga, ta hade rae tace "meye hka xainab,"
xainabta dawo gefenta taxauna tana
kallonta tace "haba intisaar ke baki da aiki
ynxusae tunane tunane, dubi fa yanda duk
kika bi kika lalace," intisaar tayi narai-narai
da ido kmr xata yi kuka amma ta kasa cewa
komai, xainab tace "ynxu tsakaninki da Allah
meye matsalarki ki gya min," nan da nan ta
fara hawaye tana kallon Zainab din tace "ya
faruuq," xainab tayi tsaki tace "yyi pick din
cal din naki ne," ta girgixa mata kai a
hnklitace "A'a, he ix nt still respondn,"
xainab ta tabe baki "to tunda ke kuma
shashasha ce 'yar wahala ae sae ki ta
kiransa, nan a gabanki ya haisam yyi ta
kiransa ranar kinga ya daga, mutumin da
har office ma ya bi sa, sae dae ace masa
baya nn, alhalin kuma yana nn din,
kwanakin baya kusan kullum sae inna ta
kirasa kinga yana daga wayar, mutumin
daya gujeki lokaci daya idan ba ma wauta
ba meye na damuwa dashi," cikin kuka
intisaar tace "haba xainab ba dole ya guje ni
ba, ai tunani xae yi na yaudaresa ne, kuma
ko..." xainab ta buga tsaki tace"gskya ne, sae
ki tayi ai," snn ta bar ta wajen tayi gaba,
kursum ma ta mike tace"duk kin bi kin daga
ma mutane hankali akan wanda bai ma
damu da ke ba, idan har sonki yake da
gskya, ai baxae guje ki lkci daya ba, kuma
idan shi dan mutunci ne bai ci ace ya ma ya
Haisam abinda yyi masa ba" ita ma tana kai
wa nn tayi gaba, ta kife kanta kan
gwiwowinta, kuka take kamar ranta xae
fita, ita kam ta ga rayuwa, ynxu bbu wanda
xae fahimce abinda take ji a ranta, momy
damatuni ta dawo daga rakiyarta, ga wani
irin sabon tsana da hajiya ke mata a gidan
don ji take kmr ta kasheta ta huta, hkn yasa
bata da ikon ko lekowa compound, ynxu ma
bata gidan shine dalilin fitowar ta tsakar
gidan dasu xainab. Budewar gate din da taji
ne yasa tadago kanta a tsorace don tayi
tunanin su hajiya ne suka dawo, wani irin
muguwar faduwar gaba yaxo mata ta dalilin
hada idoda suka yii da ya Aliyu, tuni jikinta
ya fara bari tayi saurin mikewa tsaye, tana
kakkabe jikinta duk na karfin hali. Sae da
taga ya wuce ta snn murya na rawa tace"ina
yini," shima don gudun kar yace bata
gaishesa bane, ta ga ya juyo yana
dawowata inda take kuma, salati ta shiga yi
a xuciyarta gabanta na ci gaba da bugu, shi
knn ta ja ma kanta, da ta sani da bata
gaishesa ba ma, gab da ita ya tsaya yana
kallonta, ta kasa dago kai ta kallesa don
tsoro,"kika ce me?" ya tambayeta cikin daga
murya, ta fara kame-kame. "aa.. Dama ni em
gaisheka nayi dama," ya fixgota hade da
dago kanta yana kallonta, ta tsura masa ido
ganin yanda ya rame sae idanuwa, lips din
nn nasa yyi wani irin pink sae sheki suke.
Wasu sababbin hawaye sukagangaro bisa
kuncin ta.
.
Abba na barin wajen, Aliyu ya fito yyi hanyar
gate yana hararan inna da har ynxu ke tsaye
tsakar gidan tana kuka, inna ta bisa da
gudu ta datse gate din tana cewa gidan
uban wa xaka? Sae kuma ta shiga kwada
ma Abba kira"Bukar maxa ka fito gashi nn
xae gudu wllh," Abun dariya abun takaici, su
fadila da kursum dake leke ta taga suka
dinga dariya har da faduwa, nn da nn Aliyu
ya saita murya ya marairaice mata yana
rokan ta ta bude gate ya fita ynxu xae
dawo, inna taki sae faman kwala ma Abba
kira take tana cewa xae gudu, Haisam ya
fito yyi bangarensu intisaar, ba a dau lkci ba
suka fito tare da momy suka shigafalon
Abba, duk wnn abun da ake akan idonsu
hajiya dake leke ta taga ne, wayar Aliyun yyi
ring ya duba ya ga Abba ne, ya maida aljihu,
yace "don Allah inna ki bani waje na wuce,
kati xan je siya," inna ta galla masa harara
tace "ae wllh bbu inda xaka sae bukar ya ci
min ubanka yau," dariya ta kubce masa, ya
ko dinga yi har da buga kafa, karar da
wayarsa ta sake yi ne yasa yyi saurin juyawa
yyi bangaren innar, inna tace "gidan uban
wa xaka, kar ka kuskura ka dosa falona," ko
kallonta bai yi ba yyi saurin shan kwana, sae
ga Abba ya fito fuskar nn tasa bbu alamar
wasa xae yi bangarensu Aliyun inna tace
"yyi bangarena maxa ka bisa" bai kara bin
ta kanta ba yyi sashin nata, Aliyu kam bae
tsaya sashin inna ba don yasan biyosa abba
xae yi, yyi nisa da bangaren inna ya tsaya
kare ma fence din gidan kallo duk electric
wire ne, baxae yiwu ya dira ba, yayi jim kmr
mai naxarin yanda xae yi sae kuma ya xaga
kawae har bangarensu intisaar, ta gama
dauraye kwanukan da suka ci abinci knn a
bakin famfo ta juya xata shiga falonsu ta
gansa, ta tsorata ainun, ta yo waje da ido
cikin tashin hnkli,shiknn ta shiga uku gashi
Abba ya kira momy ta tafi, ita kadae ce
wajen don ko ihsaan ma na bacci a sashin
inna, ihu ta bude baki xata kwada jikinta na
bari yyi saurin fixgota hade da rufe mata
baki ta fado kansa ya ja ta suka shige falon
nasu ya kullo kofar.
.
69..... Suna shiga falon ya turata yyi xamansa
kan kujera, sai kuma ya mike ya bude fridge
ya dauko ruwan gora ya dawo ya xauna
yana sha, ita ko jingina tayi jikin bango
xuciyarta na harbawa tana kallonsa,ya
xabga mata harara"da'alla get out malama
ki bar kallona idan ba hka ba na fasa maki
ido," da sauri ta dauke kanta tayihanyar
bedroom, ya daka mata tsawa,"cum back
hia dabba gidan uban wa xaki, ba aiki kike
ba" ta tsorata da yanda yake mata maganar
ta dawo da sauri kuma ta bude kofar falon
ta fita ta dauki broom ta fara sharan dole, to
me ya kawo sasashinsu, Abba ta hango
yana tahowa inna na biye da shi a baya
"Bukar wllh yana cikin gidan nn baxae yu
ace ya fita badon na datse gate din, bari dae
mu duba ko nn ya yo," itakadae ke xubar ta
don Abba ba sauraranta yake ba ma,
intisaar taajiye broom din hannunta ta
shige falonsu da sauri ganin basu ganta ba,
kwance ta gansa kan kujera yana kallon
tashar Mbc2,shi ynxu ko shakkar momy ta
xo ma ta sameshi bayan abinda yyi mata
yau baya yi, ya galla mata harara yace "ke
fice ki banwaje kar na taka ki a nn, kar ki
sake shigowa falon nn sae na fita," ta
girgixa kaitace"A'a Abba ne naga yana
xuwa nn....." ya mike xaune da sauri yace
"nan yake xuwa?" ta gyada masa kai, yyi
shiru sai kuma ya tabe baki yace "Allah ya
kawosa lfy, get out ke kuma," ta juya xata
bar falon sae kuma ta sake waigowa tace
"har da inna fa," ya xaro ido yace "wat?
inna" kawae sae ya mike yyi bayan kofa da
sauri jin muryar innar, don yasan inna
akwae xugi, xatai ta xuga abba ne shi kuma
ya dauka yai ta xauna wa a ka, yasan hkn
kuma baxae sa yaji da ddi wajen abban
nasa ba in dae hajiya inna na gun. "ae yau
kam mai raba mu dashi sae Allah ko Bukar?"
Abba dae bai ce komai ba ya budekofar
falon suka shiga, intisaar dama tuni tayi
hanyar bedroom tun kan su shigo, inna ta
kwado mata kira ta fito da sauri tace "abba
sannu da xuwa," inna tace"Aliyu ya yo nan
hka?" intisaar ta girgixa kaida sauri tace "aa
ban gansa ba," inna kamrtayi kuka ta dage
ita fa Aliyu na cikin gidannn bai fita ba, Abba
ya sake dialin nmbrsa xae kira, intisaar
dama na ganin yana danna waya tasan
kiransa xae yi, duk ta rikice ta fara kame-
kame"aa,.. Ab.. Abba aibai taho nan ba, emm
kila de yana falon Hajiya ne, amma baya nn
wajajen," kmr ance ta juya taga wayoyinsa
har uku kan kujerar da ya xauna, ta xaro ido
a tsorace ga abba ya dage sai neman kiran
wayar tasa yake, cikin dubara tayi ta wajen
kujerar da wayoyin nasa suke ta xare
dankwalin kanta ta jefa kan wayoyin, sae
kuma ta xube kan kujerar da karfi, gaba
daya suka juya suna kallonta har suna hada
baki "lafiya, me ya faru?" ta dafe kanta
murya can kasa tace " kai na ke mani ciwo,
jiri nake gani," Abba yace"subhanallahi, tun
yaushe," ta sake marairaicewa tace "tun
daxu," inna tace"bari ina da maganin ibba ki
sha nasan shi ne," Abba ya bata dubu biyuta
siyo magungunan da take sha ya juya ya
fice, inna ta bi sa a baya tana cewa "wae to
yanxu ina Aliyu ya shiga jama'ah, Allah yasa
dae ba tserewa yyi ba," suna fita tayi ajiyar
xuciya ta mike tsaye ta dauki dan kwalinta
ta daura tayi hanyar kofar da saurixata rufe,
ta kusan cin karo da momy, ta xaro ido cikin
tashin hankali tace "mo momy kin dawo,"

Kallon mamaki Aliyu ya tsaya yi ma Haisam,
"ka mareni?" Haisam ya matso gabansa
yana kallonsa da kyauyace "an mareka din,"
inna tuni ta ja intisaar suka shige daki da
sauri suna rusan kuka, cikin sanyin murya
Aliyu yace masa "xaka gane kuranka," snn
ya fice daga falon, hajiya da umma na labe
bakin kofa tun bayan ihun inna na farko da
ya fargar dasu suna lekan duk abinda ke
faruwa, Haisam na fitowa umma ta bi sa da
masifa kmr ta rufe sa da duka, "wawa
kawae ko ina ruwanka oho," ko kallonta
baiyi ba yyi gaba abinsa. Karfe shidda na
yamma abba ya dawo gida bayan inna tasa
su fadila su kira mata shi ya maxa ya dawo
gida ynxun nn, abba ya dafe kansa bayan
yagama sauraren surutan inna, gashi

13 / 41