INTISAAR Ramuwar Kaddara By Khaleesat haidar

Author :  Khaleesat Haidar Category :  Romance

Chapter   7 / 41

18K to 21K   out of 122.8K words

ko
meye ma
oho dae, su dae hka suka dinga lekosu har
daga
karshe suka ga ya sauke ta ya mata mgna a
hnkli ta ruga sashinsa da guda, ba ajima ba
ta
dawo rike da chocolate, suka ji yace mata
"run..
Momy tana wajen inna je ki sameta," da
gudu
kuwa tayi sashin innar. Idan ba don intisaar
da
ta dinga rike xainab ba da tuni ta mike ta
bar
wajen, ita kam tsoran abinda xai yi masu ne
yasa ta dinga rike xainab kar ta tona masu
asiri.
don sun gaji sosai gashi aliyu yaki barin
wajen
har sunyi kusan awa biyu a durkushe,
momy da
ihsaan ma tuni suka xo suka wuce. Ba su
suka
bar bayan flowern ba sae da aka kira la'asar
Aliyu ya wuce massallaci. Tana xaune gefen
inna
da ta dage tana ta kirgan kudi 'yan dubu
daddai,
da ta kirga sai ta mikowa intisaar ta duba
ko dai
dai ne, intisaar kam ta xuba mata ido don
bata
san inda ta samu kudin ba, har dae daga
karshe
suka gama kirgan kudaden inna ta dubi
intisaar
din bakinta a wangale tace "nawa knan
gaba
daya?" intisaar tace "dubu dari biyu da
hamsin,
ina kika samo su inna?" ba tare da inna ta
kalleta
ba tana kkrin hada kudaden waje daya tace
"fili
na na saida." intisaar ta xaro ido hade da
bude
baki tana kallon inna. Sallamar haisam ya
sanyata rufe bakinta, inna ta amsa mashi ba
tare
da ta lura da halin da intisaar ta shiga ba ya
shigo, suka gaisa yace "kina sha'aninki inna,
ina
kika samo kudi hka?" ya tambayeta yana
karewa
palon kallo, a xuciyarshi yana cewa kar dae
wani
abun inna ta kuma saidawa, don saranta
knan, in
dae bata da kudi to bata ki koh plaxman
palonta
ta saida ba, hkn kuma na bata wa abba rai
sosai
ba kadan ba, don duk abinda yke mata bata
gani
sae ta saida wani abun palonta ko daki,
"wllh fili
na na saida haisam" haisam yace "mene?"

Ba tare da inna ta kallesa ba tace "nace
mka fili na na saida. Ko bka ji ne" ya nemi
kujera
ya xauna yana kallonta cike da mamaki yace
"wani filin inna?" don dai shi yasan a ynxu
hka
inna bata da fili, idan ba dae wanda ake
mata
gini taje ta saida ba, "wannan din da
babanku ya
siya min" ta fadi tana mikawa intisaar
kudaden
ta kai mata daki. Haisam ya yo waje da ido
"yace wani filin abba ya baki?" inna ta hade
rai
tace "na jan bulo mana" haisam ya saki
salati
yana kallon innar, inna tace "kai ni don Allah
ku
rabu dani, ina da bukatar kudi kuma baxan
saida
kaddarana ba?" haisam yace "ya salam!
Ynxu
inna abba ca yyi maki filin naki ne? Daga ya
baki
takardu ki ajiye masa sae ki je ki saida fili?
Wai
ma nawa kika saida filin?" "ni dubu dari
biyu da
hamsin aka siya," inna ta fadi a marairaice.
Haisam ya mike da sauri yana kallonta ya ma
kasa cewa komai," filin abban kika saida
masa
dubu dari biyu da hamsin? Kin san nawa ya
sayi
filin inna, haisam ya girgixa kai yana kallon
innar
cike da takaici, ita kam sai wuri-wuri take
da ido.
Aliyu yyi sallama ya shigo yana cewa "har
kin
dawo daga yawon inna?" ya kalli haisam da
yanayinsa ya sauya xuwa bacin rai yace "me
ya
faru guy?" Aliyu filin abba taje ta saida dubu
dari
biyu da hamsin wae" haisam ya fadi cike da
jin
haushi, Aliyu ya xaro ido yace "wat?" filin da
yke
cewa xai fara gini cikinsa nxt yr?" dariya
Aliyu ya
dinga yi har da dafa bango, intisaar kam ido
ta
xuba masu tana kallonsu ita ma tasan inna
bata
kyauta ba, tuni inna aka fara hawaye, irin
dariyar
da Aliyu yake yi ne ya kara kullar da haisam,
to
meye abun dariya a nan, ta rangada wa
abbansu
asara, don ko shi bai sayi filin hka ba, cikin
karkarwar murya inna tace "to ni ina nasan
filinsa
ne, da naga bai sake min mgna ba ai nayi
xaton
ya bani ne, kuma Aliyu ba kai ka bani
shawarar
ba to?" Aliyu ya xaro ido yace "wa? Aa karki
sake
saka ni cikin wannan case din Hajiya" inna
tace
wllh kai ka sani, kana ji ko haisam, jiya ya
shigo
da daddare nake ce mashi bnda kudi kuma
ga
bikin jikar aminiyata ya taso bari bukar ya
dawo
na tambayeshi kudi, sae Aliyu yace min ae
Bukar
bai da kudi ynxu hka sae dae idan xan saida
kujeruna ne na biya bukatata, to naga dae
taya
xa ayi na saida kujerun palona, palo ya
xamo
wayam, kuma kwanakin baya ma da na
saida
fridge dina ma ae sae da bukar yyi min
masifa,
to yana fita a jiyan sae na tuna ai akwae
takardun filin da bukar ya bani......" Aliyu ya
daka
mata tsawa yana cewa "ke inna rahmatu
wllh kar
ki saka ni cikin wannan case din na gya
maki,
idan dae mutum ba hauka ya fara ba ta ya
xai
kin kima kujerunsa ya saida don an bashi
shawarar, ni dama wasa nke maki, kuma
magana
ce na gya maki." tuni inna aka fara kuka
wiwi,
Aliyu ya fice yana dariya, Haisam kam kasa
cewa
komai yyi, tun ba yau ba yasan Aliyu mugu
ne,
idan ba hka ba taya xa a saida kaddarar
mahaifinsa mai muhimmanci yayi ta dariya.
Ya
juya ya fice kawae ba tare da yace da inna
komai
ba, to waye ma yyi mata jagora taje tayi
wannan
aika aikan, Aliyu na fita yaje ya sami
hajiyarsa
yana ta dariya ya bata lbrin abinda inna tayi,
ta
hade rai tace "to meye abun dariya a nan
Aliyu,
gadonku fa ta walakanta kke dariya hka?"
ya
mike yana kallon umman tashi yace "ni
banyi
depend a gado ba mum, Allah ya hore min
don
hka, 4 ol i care," ya fice yana ci gaba da
dariyarsa don yasan drama xa ayi a gidan
yau
idan abba ya dawo. Abba ne tsaye kan inna
yana
faman bambamin fada kmr xae maketa,
inna ba
baki sae idanuwa, "kinsan nawa na sayi filin
ne
xakiyi min hka inna, daga baki ajiya sae ya
xama
naki, ina aka taba yin hka? Bbu shawara
bbu
komai xaki je ki walakanta min abun da
akalla
xan iya saida shi miliyan daya da rabi."
hajiya da
umma dake palon ji sukayi kmr su shide
don
murna, Aliyu ya kasa hadiye dariyar dake
cinsa
ya fasheta, abba ya juyo kansa ya dinga
masifa
kmr xai maresa, ba shiri ya kame kansa, don
ran
abba yyi mugun baci ranar. Ganin ba sarki
sae
Allah yasa inna ta fashe masu da kuka tana
cewa "tunda yusufa ya rasu dama nake
shan
wahala a duniyar nan, daga kai har 'ya
yanka
bakwa tsinanani da komai, ni ke yi ma kaina
duk
bukata, Abba ya bude baki yana kallonta ya
ma
kasa cewa komai, shi din ne baya mata
komai?
Gnin ta dage sae rera msu kuka take ne
yasa ya
shiga bata hkri, tce "hka kawae baxan
kyautatawa
aminiyata ba jikarta xatayi aure, kuma
nasan idan
na tambayeka ba bani xakayi ba," Abba ya
girgixa kai yana mamakin uwartashi, duk
juma'ah
sae ya bata dubu goma bayan abubuwan
da yake
siyo mata duk karshen wata sannan ya
damka
mata dubu ashirin ko tana da bukatar kudi,
amma yanxu kiri-kiri tace bbu mai taimaka
mata
a duniyar nan sae Allahnta, komai ita take
ma
kanta. Abba yace "to shknan inna, Allah yasa
hkn
shine mafi alkhairi, kudaden sun isheki de
ko? Ta
dan fara kame kame tana goge kwalla tace
"ni
idan san samune akara min dubu hamsin,
ko
kuma dari ma." takaici yasa abba gyada kae
kawae, ya dubi Aliyu yace anjima ka ciro
mata
dubu hamsin Ali, xan bka, "tab! Ai ni abba
accnt
dina ko dubu goma bai kai ba ina ga ma."
... Inna ta galla masa harara tace "Allah ya
dauwamar dasu a hka," Haisam yace
"anjima xan
ciro na kawa maki inna." nan ta dinga sa
masa
albarka, abba yyi mata sallama ya fice daga
palon nata cike da jin haushin hali irin nata,
Aliyu
ya bi bayansa yana cewa "wannan ai sata
kiri-kiri
ne kawae, daga an baki ajiye sae ki
maidashi
naki" bai jira me xata ce ba ya fice da sauri
yana
dariya. Haisam na fitowa daga palon innar
umma
ta aika a kira mata shi yaje, nan kuwa ta
balbalesa da masifa tana cewa" kai dinnan
soko
ne wllh, Aliyu ya fika wayo nesa ba kusa ba,
kana tunanin idan ka dauki kudin naka har
dubu
hamsin ka bata Alhaji bka xai yi ne? Kai dae
bn
san wani irin yaro bne Allah ya bani, don
meyasa
baxakayi koyi da Aliyu ba, duk ka bi ka tare
gurinta sae kce ta asirce, wllh idan baka yi
gaggawan sauya wannan mugun halin
naka ba
sae na saba mka" haisam ya girgixa kai cike
da
takaicin hali irin na uwartasa yace "Allah ya
kyauta! Sannan yafice a fusace. Shi kam
Aliyu
hajiya yaba masa ta dinga yi tana sa masa
albrka, shi dae bai tanka mata ba. Da
yammacin
ranar Haisam ya kaita gidan aminiyartata
bayan
ta shiga kasuwa tayi kaca-kaca da kudin, a
dole
ita wae sae ta kyautatawa kawartata tunda
bikin
jikarta ce. Su hajiya kam sun ji ddin xuwan
inna
gidan bikin don kwana biyar tace xata yi, ko
ba
komai xasu dan samu sarari a gidan su
sheka
tsiyarsu yanda suke so. Intisaar na daki
wajajen
karfe goma na safe tana duba wani Novel
na
turawa taji hayaniyarsu hajiya a tsakar
gidan, ba
shiri ta fito ta tarda su hajiya sun saka
momynta
a gaba sae maganganu suke gya mata fadila
na
taya su, "idan banda rainin wayo tun asubar
fari
take ta facakala da ruwa sae kace ita daya
ce a
gidan, ynxu idan ruwan ya dauke mu da
wanne
xamuyi ayyukan mu, mun xo muna mata
mgna
kuma ta maida mu mahaukata, to dae mai
daure
maki kugu a gidan bata nan, idan kikayi
wasa...."
xainab ce ta karaso wajen da sauri ita ma
tana
cewa hva hajiya meye yyi xafi hka da
sassafe xa
ku sa momy a gaba kuna..." kyakkyawan
mari
hajiya ta watsa ma xainab din tana cewa
"wuce
ki bni waje munafuka kawai, dama tun ba
yau ba
kike nuna ni ba komai bace a wajenki, idan
bnda
hka taya xa a maida ni mahaukaciya baki xo
kin
tsaya min ba xaki gya min mgnar bnxa, baki
ga
yanda fadila take yi bne don ubanki,"
intisaar ta
kalle momynta da ta tsaya tana kallonsu
kawae
bata ce komai ba, umma ta hankade xainab
tana
cewa bace mana da gani mara xuciya
kawae
warce bata san ciwan kanta ba. Girgixa kai
momy tayi kawae taci gaba da wankin da
take yi
a bakin famfon, hajiya ta fixge bokitin a
fusace ta
xubar da ruwa da kayan dake ciki sannan
tasa
kafa tayi ball da sauran bokitan tana cewa
"don
babanki baxa kiyi wankin nan ba yau wllh,
mu ma
muna da bukatar ruwa" umma ta kashe
famfon
tana kwadawa rahma kira ta kawo mata
kwado
su kulle. Intisaar ta goge hawayen idonta ta
dubi
momynta da ta tsaya kallonsu kawae ba tare
da
tace uffan ba, tace "momy ki bari anjima xan
je
waje na debo makii ruwan wankin, xo mu
tafi" ta
fara jan hannun momyntata su bar wajen,
momy
kam kasa barin wajen tayi, ta xubawa fadila
dake ta faman xaxxaga mata xagi tana
cewa
"mutum ya xame mana annoba a gida,
kuma idan
ana magna ya dinga yi kmr kurma don
tsoro,
wllh hajiya ni kawae da kun bari watarana
na
lallasa ta na nuna mata....." ji kke tass! Momy
ta
xuba mata tagwayen mari masu rai da lfya,
hava
wa! Nan fadila ta gigice ta fasa ihu don
batayi
xaton marin ba, cike da mamaki hajiya da
umma
suka dinga salati suna cewa ita fadilar kika
mara? Hajiya ta fixgo fadilar tace "xage ki
rama
fadila, wllh sae kin rama," umma kam tuni
aka
shige gida da gudu anje shirin dambe, don
tace
wllh sae ta rama ma 'yar ta. Fadila ta dage
xata
mari momyn, intisaar ta fixgota da karfi
tana
cewa "ke yar karamar 'yar iska, ni xakiyi
facing
ba momyna ba," nan intisaar ta dage ta
dinga
xuba mata mari tana tana cakume da
kwalar
rigarta. Nan fa gida ya hautsine, umma ta
fito da
gudunta bayan ta canxa kaya, tayo kan
momy da
gudu tana cewa "ae yau sae dae ni ko ke?"
tam
nan fa momy ta xage ta kai umma kasa suka
dinga cin dambe. Su rahma da kursum suka
hadu suka dinga dukan intisaar din da taki
sakin
fadila har ynxu bayan ta kaita kasa ta haye
kan
ruwan cikinta tana jibgarta iya karfinta.
Hajiya na
ganin an kai umma kasa ana ta nakada, ta
fice
waje da gudu tana kiran jama'ah su xo su
ga
xainabu xata kashe Shafa. Xainab na shiga
daki
da kukanta dama abba ta kira amma yaki
xuwa,
ya Haisam ya tafi kaduna tun jiya, don hka
kawae sae ta kira Aliyu tana kuka ta gya
masa,
sannan ta fito taga irin damben da ake ci,
kuka
ta dinga yi sosae ta ma rasa abinda xata yi
ga
muryar Hajiyrsu can a wje tana aibanta
momy,
mata suka dinga tururuwa cikin gidan duk
da wsu
gulma ya shigo dasu, ihsan ma kuka ta
dinga yi
a kusa da xainb tana cewa "Anty kice
momyna ta
bari.


*************************⬇**********************
************* Top Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Visit > https://www.thn.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > tophausanovels@gmail.com

******* FOLLOW US ******

Facebook: Top Hausa Novels

Twitter: Top Hausa Novels

Telegram: Top Hausa Novels

Watsapp Group: https://chat.whatsapp.com/BRN8VEA8BczD61ZGjoOUod

********************** ⬇ **************************
*************** Top Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************


" da kyar matan suka kwace umma a
hannunm
momy, sannan aka raba su intisaar shi ma
da
kyar don intisaar komawa tayi kmr
mahaukaciya
duk tayi ma fadila kaca-kaca hka ma kursum
dake..

Xainab ta karasa kusa da intisaar da
hanxarinta
bayan an rabasu, ta fara janta ixuwa
palonsu,
fadila kam ihu ta dinga yi tana fixge fixge
daga
rikon da akayi mata wae a barta sae ta
kashe
intisaar yau, momy ta ja bokitin ta ta tara a
famfon tana cewa "kuma wanki yanxu na
fara,
bnga uban da ya isa ya hanani ba, kuna
tunanin
shirun da nake maku tsoro ne, wllh duk
wanda
yace baxae kame girmansa ba a cikin ku xai
ko
sha mamaki." rirrike hajiya aka shiga yi wae
sae
tayi ma momy duka, hka ma umma ko
kunya
bbu. Wata yar dattijuwa da tashigo gidan ta
dube
momy tace "to ke 'yar nan tunda gaba suke
dake
ki bari anjima kiyi wankin mana, ina ce
sunce aiki
suke son suyi da ruwan su ma" momy tace
"ki
bari kawae baaba wllh munafukan mutane
ne,
idan bnda hka famfofin gidan nan sun kai
biyar
pa, kuma ko wanne na da nasa pampon a
bangarensa, nan bangarena ne amma sbda
neman mgna suka kwaso jiki suka xo wae
baxanyi wanki ba, kuma wllh baaba tank
din
gidan nan babba ne, ko xan kai washegari
ina
wanki bbu abinda xae ragu a ruwan amma
dayake jirana sukeyi shi yasa nayi laifi, toh
bari
kuji, wllh tllh daga yau duk shegen da yace
xae
sake takani a gidan nan sae ya sha
mamaki."
hajiya tace "mu kke gyawa magana hka
xainabu,
dama ashe kina mgna hka amma don
munafurci
idan kinga Alhaji sae ki dinga yi kmr na
kirki?
Don Allah ku sakeni na gwada mata hnkli."
momy
tace "ku kyaleta don Allah" umma ta dinga
dura
mata ashar ta uwa ta uba tana daga inda
take,
don bata sake gigin matsowa kusa da ita
ba, a
dai-dai lkcn Aliyu ya shigo gidan, ya girgixa
kai
cike da takaici ya jingina gefen gate din
rungume
da hannuwansa yana kallonsu, muryar
momy yaji
tana cewa "don Allah don Annabi ku kyaleta
ta
dokeni, wllh tllh Aisha sae kinyi da kin sanin
sani
na, don laga-laga xan maki kuma ba lallai ne
mijin ki ma ya gne ki ba. A fusace Aliyun ya
karaso cikin tsakar gidan yana kallonsu
daya
bayan daya, basu ma san yashigo ba, ya
dubi
fadila da bata da maraba da hauka gashin
nan
yyibuya-buya, daga ita sae leggings, intisaar
ta
dube fadilar dake xaginta ta uwa ta uba
tana
kiranta da 'yar tsintuwar innarsu, tace " duk
da
hkn dae ban xage ina karuwanci ba, na fita
tun
asuba na dawo karfe takwas din dare."
fadila ta
kara rudewa ta shiga galla wa masu rikonta
cixo
wae sae sun saketa ta mata duka, sae kace
ba
ita aka kwata da kyar daga hannun intisaar
din
ba ynxu, Aliyu ya karaso wajen ya sa kafa ya
kwashe fadilar ta xube kasa sannan yashiga
ball
da ita yana cewa "yau xaku ci ubanku gaba
daya,
go down on ur kneels, i said go down on ur
kneels." ya fadi cikin tsawa sannan yyi kan
intisaar din da tuni ta juya a guje xata bar
wajen
ita ma ya cafkota ya watsa mata mari
lafiyayye,
momy ta karaso inda yke da sauri tana
cewa
"kai! Kai! Wllh kar ka kuskura ka taba min
'ya,
cika ta, ta fixge hannunsa daga rikon da yyi
wa
intisaar din, cikin tsawa tace mata shiga ciki,
ta
ja ihsaan ma suka bar wajen" binta yyi da
kallon
mamaki, ya juya kan su hajiya dake ta cacan
baki amma an rasa wanda xae tunkareta
yace
"wllh hajiya kina bni mamaki, ynxu meye
amfanin
irin wannan abun, don me baxa ku kama
girmanku ba, dube yanda yar cikin ku tasa
ku
gaba tana gaggaya maku maganganu, sae
faman
kumfar baki kuke," kai Aliyu kasan me ya
faru
ne? Kasan irin abinda tayi ma umma?"hajiya
ta
fadi tana xaxxaro ido, yyi tsaki yace koma
me
tayi maku kuka siyar wa kanku. Ya dube su
kursum da har ynxu suka ki yin shiru ya
daka
masu tsawa yana cewa "bna son naga ko
wani
dabba a tsakar gidan nan ryt now, get out"
da
sauri duka suka watse suka yi sashinsu,
shima
yyi nasa bangaren ya bar umma da hajiya a
wajen..
Gaba daya mutan gidan sun hallara a
falon Abba washegari da safe, Momy na
xaune
kan 1seater fuskar ta a daure ta xuba ma
plasman ake manne jikin bango ido, intisaar
na
gefenta a kasa a xaune, hajiya da umma na
xaune a 2seater suma rai a hade, sauran
'yan
matan ma gaba daya sun nemi gu sun
xauna a
palon, ihsaan kadae ce ke gefen abbanta a
xaune, Aliyu ya shigo da sallamarsa a dalilin
kiran da abba ya aika ayi masa, ya nemi gefe
shima ya xauna. Abba yyi ajiyar xuciya ya
dubi
intisaar yace "fateemah ki gya min abinda
ya faru
a gidan nan jiya bayan na fita" nan intisaar
ta
koro masa duka abinda ya faru a jiyan, ya
jinjina
kai yace "ikon Allah" hajiya ta yi saurin cewa
"kaji
munafuka amma ai baki gya masa irin
fitsarar da
uwartaki ta dinga mana ba" abba ya daka
mata
tsawa ransa a bace yace "ki shiga
hankalinki." ta
ja bakinta tayi shiru tana hararar sa. Abba
yyi
shiru sannan ya nisa ransa a bace yace
"xainab
ban san ki da irin wannan halin ba, amma
gskya
jiya kin ban mamaki, a tunanina ko da ace
abinda yafi xagi shafa ta maki bata cacanci
ki
rama ba bare har ki hau ta da dambe ba,
kinga
kina da laifi a nan tunda dae shafa ba
sa'arki
bace, don me baxaki jirani na dawo ba ko ki
kirani a waya? Har xagi dubi tsabagen idon
Aisha
baki ji kunyar 'ya yanta ba kice mata
karuwa.?"
tsam momy ta mike tayi masa wani irin kallo
tayi hanyar fita daga palon ba tare da ta ce
komai ba, kiranta abba ya shiga yi amma ko
waiwayowa bata yi ba har ta fice daga
palon.
Hajiya tayi murmushin takaici tace "ka gani
wa
idon ka ko? Wllh jiya na dde ina naxarin
anya
kuwa xainabu ce wannan, rirrike ta fa aka
dinga
yi xata min duka bayan an rabata da umma.
Umma ta tabe baki tace "uhum ae ni naga
abun
mamaki jiya, yarinyar da mutum sae ya
rantse ya
dada rantse wa yace ko kuda baxata iya
kashewa ba, amma ashe duk wannan shiru
shirun
da take yi don taga inna na nan ne, jiya ta
nuna
mana ko ita wacece." Aliyu kam tunda ya
shigo
falon yake ta daddanna wayrsa bae ko daga
kai
ba. Abba ya dube su intisaar din gaba daya
yace
"daga yau na sake jin abu makamancin hka
ya
faru a gidan nan wllh tllh sae na karya
mutum,
kuma bna son naji wata magana ya fita
daga nan
har yaje kunnan inna, idan na kama mutum
da
karya wannan dokan sai na saba mashi
kwarai
da gaske, ku tashi ku ban waje shashashan
bnxa
kawai" duka suka mike suka bar palon,
intisaar
kam jikinta yyi sanyi sosae. Hajiya tace tana
nuna intisaar "har da 'yar mitsitsiyar 'yar
nan, ta
dubi tsabagen ido na tace min mayya" sae
kuma
ta fashe da kuka tana girgixa kai tace amma
bbu
komai ai tun farko idan muka ce mka ga
abinda
xainabu tayi bka yarda ynxu kam ai ka gani
da
idonka, Aliyu ya mike yana kallon abban
nasa
yace "kayi hkuri abba," sannan ya fice. Nan
hajiya da umma suka dinga aibanta momy,
hajiya
sae matse kwalla take, abba kam tv ya xuba
ma
ido bai tanka masu ba, umma tace "har ca
tayi
wae fadila ba 'yar ka bace karuwan....."
tsawa
abbaya daka masu ya mike yana cewa "ku
fitar
min a palo don Allah, sannan ya shige
bedroom."
hajiya ta bude baki hka ma umma, hajiya
tace
"da yake ran matan so, kuma yar gwal ya
bace
dole duk ka fice hayyacinka ae. " nan da
suka
gaba babatunsu su mike suka fice daga
palon
kowa da takaicinsa.
Intisaar na xaune kan darduma bayan ta
idar da

7 / 41