INTISAAR Ramuwar Kaddara By Khaleesat haidar

Author :  Khaleesat Haidar Category :  Romance

Chapter   2 / 41

3K to 6K   out of 122.8K words

gudu xatabarwajen, dukan fitar hnkli ta dinga yi mata dadukakarfinta, hajiya ma ta xo ta sa hannu, kukaihsaan ta dinga yi tana kwalawamommynsu kira,sai ko gata ta fito, ta kallesu bata ce komaiba,ta juya ta wuce abinta, su fadila da kursumduksun fito, hka aka dinga hayaniya, dukansunaxagin intisaar, "wllh sai naga bayan ku da
uwarkua wannan gidan, shegu munafukai kawai,tunda Kuka shigo gidan nan muke.... Muryar inna
dasuka ji na ya katse su, sai ummah dake tataunan cingam, "me xan gani hka Aisha?"
cewarinna knan tana duban Hajiya baki bude,ummahtace cin halin ko in kula, gata nan kitambayetamana, hajiya ta maxa tace "kashe min 'ya
xatayida har xata danneta tana duka?" innah tadubiintisaar dake ta faman rusa kuka ita daihsaan,
tace "nashiga uku ni Rahmatu, yanxu me'yar nantayi maku da har xa kuyi mata taron dangi?
Harda gore gore ina ji?" nan fa inna ta dingarusamasu kuka har da durkushewa a wajen,dagahajiyan har umma suka tabe baki, hajiya
tace "toinna da yafi da ne?" sunan momyn intisaarinnata shiga kwalawa tana cewa "zainabu,
zainabu,da sauri ta fito tana cewa "na'am inna?"inna tasharbe majina tace "ke wai wace irin sha-sha sha
ce, ynxu kina ciki ana neman kashe makiya'ya kin ki fitowa? To Allah ya isa ban yafe ba, wllhtllhsai naci uban mutum yau, ta fadi tana kallonhajiya da 'ya yansu gaba daya, Zainab ce takaraso da sauri dan dama bata gidan, tanacewa
"inna me ya faru,?" inna ta ciro wayarta dasauri
ta mikawa xainab tace "maxa ki lallubo min number Abubakar, jikinta na rawa ta saka nmbrAbbansu
ta mikawa inna, inna ta karbe da sauri tace"Abubakar maxa ka dawo gida yanxunnan,.. A'a
idan kaxo ka gani, ta mikawa xainab wayantace"kashe min kayana, sannan ta kamo hannunintisaar din ta wuce sashinta da ita, ihsaan
nabiye dasu. Tab! Hka hajiya tace cikin tashinhnkli, yanxu hadasu tayi da Alhaji sbdawannanAgolan, lallai akwai sake, nan xainab tabarsu atsaye ta wuce, momy kuwa tuni dama takomasashinta, ummah ta dinga gyada kai tanacewa
"yau munga ikon Allah agola ta fi masu gida,nansuka dinga tsakar wa momy habaici damaganganu marasu dadi, ita dai bata tanka ba
tana daki abinta, Haisam ya shigo yanadubansu,
mamaki ya bayyana a fuskarsa yace "momymeyafaru, hajiya tace "agola ce tafi ya'yanmasu
gida, yau munga ikon Allah, tsaki yyi ya barwajen kawai, ya samu xainab tana kwashekayanta, ta gya masa abinda ya faru, saikawaiyyi sashin inna, tana xaune sai rusa kukatake
tana Allah wadai da matan Abubakar, danko itabasu ganin girmanta, kuma yau tasu ta kare
agidan nan, intisaar na xaune ta xubawa TVido,
dan ita bata ga abin kuka a nan ba da innaxatadinga yi, ihsaan kuwa na lullubeda towelalamar
wanka tayi, haisam yyi sallama ya shigo,batajiraya xauna ba ta dinga jero masa abinda ya
faru,sai ka rantse kace tana wajen, hkuri ya
dingabata, amma kmr yana xugata, dan hka sai yajuya ya dubi intisaar yace "ki yi hkuri
intisaaridan Abba ya dawo xasuyi bayani, da sauri
innatace sake kira min Bukar din, ko abinda yke
yiyafi kiran nawa ne, a lkcn Abba ya shigo
gidandamotarsa, haisam yace to gashi can ma yadawo,
tashi tayi da sauri taje ta samesa, haisam yagirgixa kai ya mike ya dauki ihsaan yace"srrykinji ko bby, yau nasan ai Abba sai yyi masubulala tunda suka tabo mamarsa, dariya
kawaiihsaan tayi, sai ga Abba da inna sun shigo,
haisam ya mike ya bar parlon bayan yagaidaabban nasa, intisaar a xata tashi inna tace"dawoki xauna, sannan inna ta fara jawabinta
tanamatsar kwalla, ya ma rasa mai xai ce, kawaisaiya mike, yace "ina xuwa baba, ya fice, sashin
hajiya ya nufa direct, ya dinga kwada matakira,
Aisha, Aisha, tace na'am Alhaji sannan ta fitodasauri tana cewa lfya kke kwada min kirahka,
yace "maxa ki bar gidan nan ki tafi gidanku,danban aure macen da xata sa mahaifiyatakuka ba,bai jira cewarta ba, yyi sashin Shafa, watoumma,ita ma ya gya mata hkn sannan yace dukwandaya dawo ya samu bai tafi ba to a bakinaurensa,ya juya ya koma wajen inna, hka ya dingabatahkuri sannan ya tabbatar mata da duk suntafigida, nan inna ta samu natsuwa dan itakadaitasan irin wlkcn da matan nasa suke mata,dakuma yanda suka sa xainabu da yaranta agaba,
sai da ya tabbatar ta hkura sannan ya daukiihsaan yyi hanyar sashin su intisaar din,intisaar
ta mike taje tayi wanka a bayin inna, ko datafitosina xaune da haisam tana tayi masa mita,intisaar tace inna wllh kin cika mita, inna
tace"nayi din, sannan taci gaba daga inda tatsaya,"
da kyar haisam ya samu ya lallabata ya barmatadakin, Abba kuwa ya kira su kursum dakhadijagaba dayansu yyi masu ta tas, sannan yasasukneel down a tsakar gidan, ya tabbatarmahaifiyarsa ta sakko sannan ya komaoffice,
Su Aisha da Shafa kuwa tuni suka bar gidandansunsan Alhaji baya magana biyu.
Washegarin ranar suna xaune ita da xainab
Dr faruuq ya kirata, taki daga wa har sabiyu xainab tayi mata mgna sannan ta daga,
Sukagaisa, tayi masa ya jiki, yace "jiki da saukiintisaar, ya su momy?" tace "lau suke" ohk..Inakofar gidanku... A dan firgice tace "me?"yace
"eh".. Kaga bna san hka malam ka rabu danidanAllah, ta katse wayan da sauri. Xainab taceb"waye?" intisaar tayi tsaki tace "oho nimaina nasani, wai wani gashi a kofar gidanmu saikace nagayyato sa, wllh xan bata ma ummi rai ne, ni
Tadaina min shisshigi," xainab ta mike hadeda tabebaki ta dauki hijab, intisaar tace "ina xaki?"ba
tace komai ba har sai da ta isa bakin kofasannan tace "am cummin" sannan ta fice. KofarKofargida ta nufa, bakin gate ta tsaya tana waige-waigen inda xata hango bakon intisaar din,hardai ta hangosa jikin wani flower yana tsayeyanadanna wayarsa, ya daga kai yana kallonta....Nan
ta gane shine bakon, dan da alama waniyakejira, tace "kai ne faruuq wai?" ya dubeta dakyauyace eh nine, tace "bisimillah wai ka shigo,"yace"to ngd sosai," tare da binta har cikin gidannasu,
tayi masa iso har sashin inna. Tana xaunetasaTV a gaba wai tana kallo, xainab tayisallamahtashiga tana cewa "inna kinyi bako," innatace"waye?" xainab ta xauna gefenta tana yardariyatace "saurayin intisaar ne, wai kunyar kawomaki
shi take yi," da fara'a sosai inna ta tarbesa,tabude fridge ta kawo masa ruwa da lemotana samasa albarka, hkn yyi ma faruuq ddi sosai
yadinga gdya, nan dai inna ta dinga jan sa dahiratana basa lbrin Intisaar, xainab kam saidariyatake yi, ta mike da sauri ta barsu tayisashinsuintisaar, intisaar tana xaune tayi shiru,alamar
tana cikin damuwa, xainab tace mata "meyafaru?" tace "wllh xainab ni bna sanwalakantawannan mutumin amma yasani gaba...
Xainabtace "to kuma meye abin damuwa bayan kinkoresa?" intisaar ta tabe baki tace bbu!
Xainabtace gskya kam, inna dai tace na kiraki tanajiranki, xainab na kai wa nan ta fice ta barmata
parlon. Jikinta a sanyayye ta dauki hijab tayisashin inna, tayi sallamah, inna ta amsa dakarfinta har abin ya ba intisaar dariya, koyaufarin cikin me inna take yi hka? Duk da
takalminda ta gani bakin kofar inna bata kawokomai a kaba, dan a tunaninta ya Haisam na ciki ne,
tanashiga palon tace "ya Haisam ka min promise
ndfail ko? Cak ta tsaya ganin faruuq xaune aparlon, kanta ya dinga mata wani irin juyi takasafahimtar komai, ya dago kai yana dubantakawaiba tare da yyi mgna ba, dakin inna ta shigedasauri, inna tace "yo kunyar me xaki ji kuma?Saikawai ta fashe da dariya" intisaar taji wani
irintakaici ya lullubeta, yanxu xainab ta kyautamataknan?
Sa ta tayi taje wajensa bare har tashigodashi gidansu kuma ma wajen innarta,
Sallamanya haisam da taji ne ya sanya ta kararudewa,inna kuwa sai xuba take ta wa faruuq,
shima yabiyeta suna ta yi, inna ta amsa wa haisamsllmaya shigo, tana wangale baki tace "haisamwannan saurayin intisaar ne yaxo gaisheni,haisam ya kallesa da mamaki suka gaisa dafara'arsa, sannan yace "to ina intisaar dininna?"
inna tayi dariya tace "wai ita kunya tun daxuta shige daki," haisam ya kirata ta fito gabantana
faduwa ta nemi gefen inna ta durkusa tanagaishesa, ya amsa yana daria yace "wayewannan?" ta kalli faruuq tace "nima ban san
shiba " dariya haisam yyi yana kallon inna, shi
kuwafaruuq yyi murmushi ya dukar da kansakawai,
hka Haisam ya ci gabada xolayarta amma itahnkalinta na waje daban, tunani kala kala yakasu a ranta, da daga kai ta dan saci kallonfaruuq din suka hada ido ta kauda kanta da
sauri,hka suka ci gaba da hira gaba dayansu
ammabnda ita da ta kurawa plasma ido. Wayan
haisamda yyi ringin ne yasa inna ta dakatar dasurutunta tana tambayansa waye, salanta
knan,da taji wayarka yyi ring xata tambayekawaye dasaurinta, yace mata mijinki ne, sannan yadaga,bai jima yana mgna ba sukayi sallamah yakashewayan. Inna tace Aliyu ne ko wa? Yace "eh
shine" inna ta girgixa kai tace "oh yaronnan baida kirki, halinku ba daya ba da nashi, bai dakirkiko kadan, bai yo halin Bukar ba, halinsa saknauwarsa... Haisam ya maxa ya katse ta yace
"toxabiya, ni xanje GRA ne ynxu sai na dawo"tace
to... Amma me Aliyun yace mka yanxu,?
Yausheyace xai dawo,? yana ina ne yace mka? Kode
yana hanya ne? Cike da kufula Haisam yacekaini inna ban sani ba, ca yyi na gaida innaRahmatu kawai, sannan ya mike sukayixchange
din nmbr da faruuq, yyi masu sallama yafice,
intisaar ta mike da sauri tace "inna bari narakasa gate ina xuwa"inna tace to kiyi maxamaxa ki dawo, tace to. Sannan tabi bayanhaisam da sauri.
Haisam ya dubeta yace "saurayin naki yahadu intisaar, ta ce "bna so yayana, ni ba ninakawosa gidan nan ba, yyi dariya yace "bndakarya dai kanwata" nan ta marairaice masa
Tayimasa bayanin yanda suka hadu da faruuq Harxuwa yau da ya xo, yyi dariya sosai sannanyace
"to amma kanwata naga ai bai da aibukumayanada hankali, ki dan basa dama mana."ita daibata ce komai ba har suka iso gate sannan
Yadubeta da kyau yace "kar fa ki ki komawakanwata, kinsan dai walakanci bai da kyau,kibasa dama ku saba, tace "to yaya baxangudu baxan koma" yauwa kanwata gud of you.
Nan sukayi sallama ya wuce ita kuma ta koma
Sashininna. Suna hira har ynxu, ta nemi gefe taxauna,tana jinsu kawai sai dai tayi murmushi. Sai
Wajenkarfe shidda yyi sallama da inna, ya batakudimai yawa, ta karba tana godya, hkn yyimugunbata wa intisaar rai, kamr warce ke jiramaimakon tace ya barshi, har bakin kofainna tarakosu sannan ta koma ciki tana masa Allahyakiyaye hanya. Suna tafe ne bbu wanda yacekomai, can dai ya dubeta yace "ngdintisaar,"bani ce da gdya ba, ta fadi ba tare da takallesaba. Yace to waye? Bata kallesa ba tace
xainab,yyi murmushi yace gskya ne, bbu wanda yasake
mgna a cikinsu har suka isa gate sannan yadubeta ita ma ta kallesa, sai ya sakar matamurmushi , ta sunkuyar da kai da sauri,bata
sanlkcn da itama tayi murmushin ba. Yyi ajiyar
xuciya yace "to kira min xainab din muyisallama," aa dare yyi ka bari sai wani lkcin,
yaceba nan gidan take bane?" eh nan takeamma
ynxu ta shiga gidansu. Yace gskya ne. Tointisaar i am vry grateful, ngd sosai, tagyadamasa kai kawai sannan ya juya ya fice, ta bisa
da kallo, ya juya suka hada ido kunya yakamatatayi saurin rufe gate din sannan tayisashinsu.
Gabanta yyi mugun faduwa ganin su
Kursum labe ta windo suna kallonsu, da sauri tayisashinsu tabude kofa ta shige. Ko da tashiga ta tarar
Momybata ciki, tayi hanyar kitchen, ta ganta daxainab Suna raba abinci, taimaka masu tayi sukagama
A tare, ita ta kai ma inna nata, xainab kuwa takaima su kursum nasu, intisaar bata ce daxainab
komai ba, itama xainab din haka.su hajiya kamyau kwanansu uku basa gidan, xainab batadamuba, hka ma haisam ko a jikinsa, su kursum
dai nehankalinsu a tashe, momyn intisaar tayikkrinshawo kan Alhajin amma hkn bai yiwu ba,innakam ko a gyalenta, dan gidan ma sai yyi
mataddi. A kwana a tashi intisaar suka shaku dafaruuq sosai, fiye da tunaninta, faruuqmutum ne
mai kirki da fara'a, duk gidansu an sanshidanduk jumm'ah sai yaxo gaida inna sannan yashigaya gaida momy. Su fadila da su kursum kambakin ciki kmr xai kashesu, gashi yau wajensatiuku knan Alhaji yaki barin iyayensu su Dawo.
Intisaar ta samu kwanciyar hnkli sosai agidandan bbu mai takura mata ynxu, yawanciIdanfaruuq yaxo gidan tare suke xaunawa har
Daxainab suyi ta hira, a wajen ummanta kuwabatada hiran da ya wuce na faruuq, hka ma awajen
inna. Abba kadai ne bai san dashi ba a gida,amma har su Hajiya da umma da basa gidan
'yayansu su kirasu sun fesa masu. Yau ma kmr kullum faruuq yaxo gidansu da yake Friday ce,
wajen karfe shidda ta rakosa xai wuce sukaiskefadila da khadija a kusa da gate a tsaye, dukdasun gansu amma basu yi kkrin matsawa
dagagate din ba, faruuq dai bai ce komai ba dantundayake shigowa gidan basu taba bude baki
sungaishesa ba, shima bai taba masu maganabadukda ba ma ganesu yke yi ba, bayan ga xainab.
Dakyar intisaar ta iya cewa ku gafara dan Allah,ganin sun kusa minti uku a tsaye kuma sun Kibarin hanyar, ke din a su wa?
Khadija ta jefomata tambayr, tayi shiru bata ce komai ba,khadija ta kara da cewa "nan gidan ubanmu
Nedan hka ba ki isa kixo ki mana iko dashi ba"saiki bari idan kin samo ubanki sai kiyi iko dagidansa idan ma yana da" fadila ta fadi awalakance tana girgixa kafa, kuka ta sakar
Masua wajen, faruuq kam kansa ya daure, ya ma
Rasame xai ce, khadija ta dubesa "bawan Allahkanabani tausayi wllh, ga ka kyakkyawa maiasali,
amma ka rasa warce xaka bige da nema saiwarce har yau ba a san ko yar gidan uban
wayebace, sai yar tsintuwar innarmu, da sauriintisaarta juya da gudu ta bar wajen, ya bita dakallo,
bakinsa yyi masa nauyin kiran sunan natama,
fadila taci gaba tana kallonsa, "ita ba yarkowabace, sannan ta samu wajen fakewa agidanmuita da uwarta sai su dinga mana isa, yauwatadaya da sati biyu knan da suka sa Alhaji yakoreiyayenmu a gidan nan sbda ita da uwarta,kadijatayi tsaki tace "ai basu ga komai ba matukunna,sai suma sun bar gidan nan kmr yanda sukasaaka kore uwata." fadila tace "nima hka,"
sannan
suka bar wajen gate din suka shige cikingidaxuciyarsu pal da murna. Sai da faruuq yyikusanminti biyar a wajen a tsaye, sannan ya bargidanjikinsa a sanyayye..
Momy ta dube Intisaar dake ta famankuka tun da tashigo a karo na farko tayimatamgna "me ya faru?" ta girgixa kai tana gogehawaye, cikin kuka tace "momy wai ni kigya minranda xan ga abbana, na gaji da gorin daakemani," hawaye ya ciko idon mahaifiyar tata. Tayi kokarin gogewa da sauri tace "me kuma yafaru?"
cikin kuka me tsuma xuciya intisaar ta koromataduk abinda ya faru, momy ta goge hawayenidonta tace "kiyi hkuri intisaar, watarana sai
lbri,
na sha gya maki" sannan ta mike tana cewa"saikiyi ma faruuq din bayanin komai, sannan tashiga dakinta." bayan faruwan hkn da
wajenkwana uku faruuq bai ce mata komai ba,iyakadai ya kirata suyi hira sosai. Ranar watalarabayake ce mata yana so su hadu gobe da
daddarea kofar gidansu, bata yi masa musu ba taceAllahya kai mu, amma gabanta na faduwa dan
tasanbaya xuwa gidansu sai ranar juma'ah.
Washegarin ranar alhamis ta gyawa
Ummantayanda suka yi dashi, tace "shikenan, ammakarkiboye masa komai intisaar," tace "to momy."
sannan ta wuce sashin inna ta taya ta hira.
Koda wasa bata gayawa inna abinda su fadilasukayi mata ba, ta barshi a xuciyarta kawai.
Da yammacin ranar wajen karfe bakwai damintigoma faruuq ya iso gidan nasu, ta nemiixini gunmomynta ta fita da cewar ba ddewa xatayiba. KarKar Abba ya sameta a waje.
Yana xauna kanwani dakali, ta karaso wajensa, ya tare ta damurmushi, tun kan ta karaso wajen
Kamshinturarensa mai ddi ya doki hancinta, takallesahade da sunkuyar da kai, ya mike yana matasannu da xuwa. A hankali ta gaishesa, ya
Amsayana cewa "ya momy da inna?" tace sunalfya.
Sannan ya xauna ya nuna mata gefensa, ta Dan yi jim, kmr mai naxari sannan ta xauna. ShiruShirubbu
wanda yace komai, can dai ya katse shirunyace
"i luv yhu my Intisaar," ta rufe fuskartakawaibata ce komai ba, ya kalli fingers dinta yace
"ringdin waye wannan?" tace na xainab ne, yace
Ok, ita ta baki? Uhm ko kana so ne? "yace aa da Dainaki ne" tayi murmushi kawai. 'intisaar' taji
Yakirata a hankli, tace "na'am" a sanyaye. Lbrinrayuwarki nke so ki bni yau, kinga am vrybusybut na ajiye komai aside, dan naji tarihinintisaardita. Ta kirkiro murmushi kawai bata ce komai ba. Bismillah if u re ready, tace "uhm to ta
Inaxan fara?" yace "ko ta ina ma Intisaar," nan da nan taji hawaye ya ciko idonta sannan tafara batare da bata lokaciba.
Ni sunana Fateemah Umar faruuq,
Ya xuba mata ido yana kallonta, can dai yasakarmata murmushi ya gyada mata kai alamartacigaba, ta cigaba ba tare da ta kallesa ba, ninataso ne a Zoo road nan kano da mahaifiyata,tana yi ma wata aiki lkcn ina da shekarahudu,
momy tace min a nan gidan ta haifeni in datakeyin aiki, dan ta fara aiki da sati biyu ne tahaifeni. Inna ita ce warce ummata ke yi maaiki,da farko dai ni na taso a tunanin inna ce tahaifeni, amma ita da bakinta ta kan ceminnadaina damunta ga mamata can, a hankli dainagano wacece mahaifiyar tawa, inna mutumcemai kirki sosai, ko sau daya bata tabawalakantamu ba, ta dauki ummata kmr ita ta haifeta,nikuma ta daukeni jikarta. A kwana a tashi
inna tasani a sch, lkcn har na isa primary 5,watarana asch aka ce mana kowa yaxo da babansaxa'ayimeetin, ni ban kawo komai a ka ba dannasanummata xata xo min, amma muna shiga ajisaiwata classmate dita maimuna tace min"intisaarke kina da Abba ma kuwa? Bamu sanbabanki ba,mu babanmu xai xo gobe. Tun da nake bantabakawo mahaifi a rai ba sai rannan, sai naji ba ddi ganin yanda kowa ke dokin babansa xai xo,nakagu mu tashi naje gida a gya min inda
babanayake, dan ba'a taba min mgnarsa ba, ina isagida Kuwa da tambayar da na tari mamata knantanawanke wanke, naga tashin hnkli ya bayyana a fuskarta sosai, inna ta fito da sauri tanacewa,waye ya aiko ki? Nace gobe akace mu kawobabanmu a makaranta, inna ta ja ni tashigardanidakinta tace "ki kwantar da hankalinki yarlele ta,gobe uwarki xata je, nan na fashe mata dakukanace ni dai babana ne xai je ba mamata ba.
Innata hassala tace "to dan ubanki xauna ki ji,babanki bamu san inda yake ba,mahaifiyarki natsince ta a titi ne ranar na dawo daga gidanaminiyata, tana da cikinki lkcn, a sume mukakaita asibiti mu da bayin Allahn dake wajen,
bayan kwana biyu ta farfado, cikin bayinAllahnda muka kawota asibiti ni da wata baiwarAllahkadai muka rage, dan sauran duk sun tsere
dawashegarin ranar. Ana sallamota na kawotagidana. Ita kuwa talatu, sunan matar knandamuke ta sintiri da ita a asibiti, a haife dai nahaifeta, na nuna mata xan kula da
mahaifiyarkixainab, dan itama ta damu kwarai da gaske,
tokinji dalilin ganin ki nan gidan da kikayi, inna
tacigaba tana kallona, bayan satinta daya nagatawarware sosai, nake tambayrta ita wacece.
Nanmomy tabawa inna tarihinta, tace daga
Misrataxo nan Nigeria, mijinta ne ya barta wajenwatatara knan bata san in da yake ba, sbda Bakincikin hkn ne ya sanya ta kasa gano yandaakayita baro Egypt, kawai ta ganta a nan Nigeria,
sannan tace ma inna tana da kishiya kuma ataresuke, to bayan sati daya inna tace ummatatahaifeni a

2 / 41