Author : Khaleesat Haidar Category : Romance
nan gidan nata, danta tasa yayankamin rago aka sa min fateemah, Sauran
bayanandai ne duk na manta. Da yake lkcn ba wani
wayogareni sosai sosai ba ban wani nunadamuwanada yawa ba, washegarin ranar inna ta kiradantamuka je meetn din mkrantar tare. Inna tamanaabinda ko na jininmu baxai mana ba, innatatausayawa mahaifiyata sosai, duk da dailkcn dukwannan abun da take ba da san ran dannatabne, dan baya san yanda inna ta makalemanadaga ganinmu ba wai saninmu tayi bakuma tayrda damu, amma ta nuna masa bai isa yahanata abinda tayi niya ba. Lkcn ina da 3 yrs
inna ta tilasta ma danta yyi mana visa mukajeegypt nemo mahaifina, har da ita. Da kyarummata ta iya gane gidan abban nawa,amma koda suka je, sai suka ga wai stepmum dita tasaida gidan, hka muka sake dawowaNigeria.
hankalin momyna a tashe, inna ta dingakwantar mata da hankali tana cewa wataranaabbana xaixo gareta, wannan ba komai bne illa aikinasiri damuguwar abokiyar xaman tata tayi kawai.
Tundaga lkcn inna ta dauki ummata kmr yar ta,
Ta nemo wata yar aikin daban dan yanxu waimunxama yan gida.sai abinda baxa a rasa bakaidaimomy ke mata, inna da ta tashi sani amkrnatsai ta sani a mkrntar kudi, Abba na biya,ummata
gani tayi kmr inna ta daurawa dan natanauyinmune, dan shima yana da nasa iyalin, dan lkcnmatansa biyu da ya'ya shidda, dan hkamomytace wa inna ta barta dan Allah ta nemiwanidan aikin da xata dinga yi, inna ta nunabacinranta sosai, tace momy kar ta sake matahka,
bbu ruwanta da lamarinta da na danta dantsakaninsu ne, sau dayawa duk bayan satibiyusai jikokin inna sun xo gidanta, ba karamintsanata sukayi ba baya ga xainab dake sonasosai, kuma dama sa'a ta ce, na sha hantarawajensu da na iyayensu, basa sona damomyna,sun tsanemu, bn san ko dan muna cin arxikinsu bne, Abban nasu kuwa tun yana dauremana da,har ya sake mana sbda yanda yagamahaifiyarsake sanmu sosai. Ya maida ni kmr yarsa,
komaiyyi ma yayansa sai yyi min nima. Tun asalidama yaya haisam yana ji dani sosai, ya daukeni kmrkanwarsa kuma yana girmama mahaifiyata.
Inada shekara 12 lkcn ina jss2 inna ta hadaaurenmahaifiyata da danta, wato AbbansuHaisam.
Ba karamin tashin hnkli momyna tashigaba dan babana bai sake ta ba ai, inna tadingamata jaraban wai ynxu kusan shekara 13 knan tana jiran wanda kila yanxu ya mace, kumama aia musulince ta halatta tayi aure tunda yadderabon da ta gansa ko sanin inda yake. Hkananinna tasa Alhaji Abubakar ya aure ummata,
Shibai nuna abin ya damesa ba, dan dukabindamahaifiyarsa take so shi yke yi. A hka ni damomyna muka koma gidansu dake shagariqtres,
wato wannan gidan na yanxu... Uhum tadanyishiru sannan taci gaba ganin yanda faruuqkekallonta a raunane, tun daga ranar har yauni daummata bamu samu farinciki ba gidan nan,saiwajen Abba da inna, sai kuma xainab dastepbrother dinta Haisam, sun tsane mu,basason mu, sun takura mana, kumahar yau
basutaba shiri da ummata ba, ita kuma tundatakebasu taba mata abu ta tanka masu ba,shiyasahar gobe Abba ke alfahari da ita kuma yanaji daita, momyna tana da hkuri sosai, da kau dakaiakan abu. Ihsaan kadai momyna ta haifa anangidan, bayan nan bata sake haihuwa ba,
Yanxu ihsaan shekaranta kusan 6 knan. Sbda irinyandasuka samu gaba ne ya sanya inna ta sa abba
Yagyara mata sashinta na nan gidan ta dawo,dandama can yayi-yayi da ita ta dawo nan daxamadan ya kula da ita da kyau amma taki dan bagirmamata matan nasa ke yi ba. Hkn yakarawamomyna tsana a wajensu hajiya, dan innatafififfitata a kansu, kuma tafi son ni da ihsaanakanya'yansu, a makaranta daya muka gama secsch
da xainab, fadila da kursum, khadija darahmakuwa suna ss2 ne ynxu hka.
Hajiya Aisha itace
matar Alhaji ta farko, ya'yanta uku, yayaAliyu,xainab da khadija, ita kuma umma shafaya'yanta
hudu, yaya haisam, fadila,kursum da rahma,saijikanta yusuf dan fadila ta taba aure ammasunrabu da mijin. Faruuq yyi ajiyar xuciya yace
"toshi yaya Aliyun yana ina?" ta dan xaro ido tace
"nima ban sani ba wllh," amma baya gidanynxuhka, ok xainab ce kanwartasa knan, eh...tacekanta a sunkuye, to meye na kuka intisaar,
Wllhnaji na kara sonki ne ma, ya ciro
handkercief yagoge mata fuskarta. "i luv you my intisaar,"
tagyada kai kawai ta kasa cewa komai, ki baniixinina turo gidanku plss, ta danyi jim, sannantace tosai nayi shawara da innata, yace o.k gobemaxan xo ai wajen innar, da kyar ya bartatashigaciki dan duk ya birkice mata ta amince masakarta ya dashi, shi din mai sonta ne da gskya,harbakin gate ya rakota ta shiga sannan yawuce,
Taji ranta yyi fari sosai, taji ta kara sonfaruuq…….
Washegarin ranar da magrib faruuq ya bargidansu, sun dde suna hira da inna dagabisannitace idan tayi shawara da danta xatagayamasalkcn da xai turo, har gate ta rakosa, yaya haisamya shigo suka gaisa da faruuq, ya danxolayeta Sannan ya wuce, faruuq ya dubeta yace
"yanaaiki ne haisam,?" tayi dariya tace kaibarrister nehka pa da ka gansa, a Abuja yake aiki kila
hu2yaxo nake ga, yace " to shi da Aliyun wayebabba?" ta danyi jim sannan tace "ya Aliyunemana" o.k shi kuma Aliyun wani aikin yakeyi?
Ko bai fara ba? Tace "wllh nima bn sani ba,"ya
dubeta da tuhuma yace "baku interact dashine?"
tayi murmushi tace aa ni bamu san junasosaiba,
o.k... Duk xamanki gidan nan baya nan ne?
Tadan xaro ido tace "a'a yana nan mana,"
Faruuqyyi murmushi yace "ko bae sake maki bne?"
Tadanyi shiru sannan tace uhm, dan ita batamasan ana tuna mata ya Aliyu ko kadan, duk takagu ya rabu da ita da xancen Aliyu, shi kammurmushi yyi yace "to shknan intisaar, nixan tafi,ya ciro kudi mai yawa ya bata," tace hava na
Mene yaya, yace yau juma'ah shi yasa, tace a'a nagode,ka barshi kawai, ya bata rai yace "tundamukedake na taba baki abu intisaar? Wllh nasanabinda nakeyi, ki karba nace, da kyar takarbatayi masa gdya sosai, sannan tayi sashinsudasaurinta. Xaune take a kasan parlon Abbayanaduba jarida, can dai ya dubeta yace "me ya
Faruintisaar ya akayi ne?" a hankli ta faramaganamuryarta na rawa, Abba dan Allah danannabikayi hkuri ka bar su Hajiya da umma sudawo,Abba ya katse ta da sauri yace "to ai ni bnida tacewa a nan, sai abinda kakarku tace, dan itakeda iko dani, kinga kuwa bni da laifi a nan."
Tayishiru, sannan ta mike tace "to Abba shknan"ta Fice ta bar palon. Yyi murmushi dan yasanuwarta ce ta turo ta, dan ya nuna mata kartasake masa mgnarsu Aisha kwanaki uku da
Sukawuce tana basa hkuri. Intisaar na fita sashininnata nufa, ko da tayi mata mgna ma bata rai
Tayisosai, tace "maxa fice ki bni waje ka finraina yabaci, idan ma uwarki ce ta turo ki kije kicematanace tashiga hankalinta, idan ba naci ba mamutanen da ba sonta suke ba ta wani damukanta a kansu" intisaar ta fice mata dagapalonnata a fusace dan ita bata san me inna take
Nufiba, to don me baxa su ci darajar ya'yansuba maa barsu su dawo gidan. Ita kam tausayinxainabdasu kursum take yi sosai, shi kam haisam
ko ajikinsa dan ko xancen ma baya so. Tana tafetana waya da faruuq, ynxu kam shakuwarsuyawuce misali, dan inna kadai yake jira tayi maabba magana dan shi a shirye yake, kuma yace xai dauke mata nauyin kara2n ta gaba daya,dariya tayi sosai tace "kai ya faruuq wajeninnapa xani ba wani gun ba, yace "ohk ai nayi xaton fita xakiyi ne shiyasa nace hkan," a hka takarasosashin inna tana ce masa "yayana ko sllh mapabn yi ba" yace "hva de kanwata gashi harwajenkarfe takwas, to kiyi alwala a bakin tap, nanwajen kafin ki shiga mana," tace "dama hknxanyi yayana, bn gama abinda nkeyi bnedaxunshiyasa lkcn sllhn ya wuceni" ko da ta isabakintap din ma sai ta tarar ana alwala, tace "kgayaya haisam ma na alwala a wajen," yahaisam,yayana yana gaisheka wai, hka nan suka ci
gabada hira da faruuq tana jiran haisam itamatayialwalan sai ta shiga ciki, "hmm to shknankanwata yi alwalarki anjima mayi magana,"faruuq ya fadi yana kkrin kashe wayan, tacea’a
ai ya haisam bai gama ba, dariya faruuq yyiyace
"baki gajiya da jin muryata ko bbynah?"
kunya yakamata tace "lalle ma yayana to bye" oh srry
myintisaar wasa nke maki, a dai-dai lkcn maialwalan ya dago, sukayi ido hudu da yaAliyu,wani irin muguwar faduwar gaba yaxomata,bakinta ya fara karkarwa ta ma rasa nemomgnar da xatayi masa, kallo daya yyi matayadauke kai ya shige parlon inna.
Faruuq kamyakira sunanta yafi sau biyar, duk da wayanna karea kunnanta amma ta kasa cewa komai, haryagaji dan kansa ya kashe. Kasa koda motsitayidaga gun da take, ta dai dake a hnkli ta juyaxata koma sashinsu taji inna ta kwado mata
kira,
da sauri ta dawo amma ta kasa amsawa, tajiinna nacewa "Aliyu ba muryar intisaar nake
jidaxu a waje ba?" shi dai baice mata komaiba illadardumar da ya dauko ya shimfida, a'a
baxakamasallaci bne, yace eh... Ya tada sallansakawai.
Sai da inna ta leko tayi ma intisaar mgnasannantayi alwala tashigo palon, gabanta namugun
Faduwa.
Sai yanxu kika ga daman xuwan knan,
intisaar ta dube innar tace "aiki nke yi ne" tokeda faruqu kke waya ko wa? Tayi shiru batace Komai ba sai hararan innar da takeyi, innatatabe baki taci gaba da dama furar da takeyi,
Aliyu ya idar ya mike, inna ta dubi intisaartace "ba ki ga yayan naki bne ba ke," ta dubesa dasauri tace "ina yini yaya," lfya kadai yace ba
Tareda ya kula ba ya nemi guri ya xauna, inna ta Nunamata dardumar da ya mike daga kai tace
"kijekiyi sllh ga shimfida can, ta mike take ta tadasallah tana dan satan kallon Aliyun. Har taidar.
inna bata daina mitan da takewa Aliyu ba narashin son xuwa gida ba, don ynxu ma badanubanshi ya kirasa ba, ba xuwa xai yi ba, shi
kamhankalinsa na wajen news din da yke kallogabadaya, hka tayi ta surutu intisaar na kallonsukmrtayi dariya, inna tace "iyye!! Gamahaukaciya namagana ko? Shi kam bai ma san tana yi ba,
innatace "ba mgna nke mka ba Aliyu," ganin baisantana yi ba yasa ta daka masa tsawa ya dawodaga kallon a dan firgice, "wai meye ne hkainnarahma?" ya tambayeta a fusace, ta mike takashe TVn, kan ta juyo shima har ya mikexai fita, ta juya tana dubansa tace "ynxu Aliyu ni ka maida mahaukaciya," to hva inna news pankekallo kke takurani hka, ta tura kofarta ta
rufe,tana cewa "sai ka tambayi haisam yandaakayi anews din" yyi murmushi ya xauna yace toinajinki tsohuwa, ta koma ta xauna ta dinga
masabnasiha ya daina abubuwan da yake yi, yagirgixa
kai yace "to menake yi inna?" kusan kullumsaiBukar ya kawo min kwamplan a kanka,dariya yyisosai yace "to ayi hkuri Hajiya" ta hade raitaceka tsaya ka saurareni ni dai," nan tacigabadabatunta, shi kam wayarsa ya fito da ya na tadanne danne. Ganin wannan nasihar ba maikarewa bane yasa intisaar ta mike tace"inna niguga xanyi, xan tafi," ehh dama tsifa xakiyi
minkuma xainab da kursum sun min daxu,gobe dasafe dai ki xo, tace "to inna, amma baki bnifurarba," inna ta dubi furar dake gaban Aliyun
tace"ga na Aliyu bai sha ba ki dauka kije dashi"intisaar ta dago kai ta dubi Aliyun ta gakallonta yake yi, suna hada ido yyi murmushin da takasa gne ko na mene, amma dai tasan bna arxikibne ,
ya kalli inna a fusace yace "to sai nace makibaxan sha bane" inna ta tabe baki tace "je ki
kidauko kofi ki diba," kai dai ban san waniirinmutum bne, har yau baxaka canxa halinkaba ko,
wae ma dan meyasa baxakayi koyi daHaisam bane, nan kuma ta fara sabon fadan, intisaardai tadeba wanda xata deba tace "to inna sai da
safeni na wuce" Allah ya kaimu. Inna ta fadi batareda ta kalleta ba. Ta dan saci kallon Aliyun dayamike tsaye yana duban inna kawae kmr yamareta, intisaar ta bude kofar ta fice, ya juyashima ya fice, inna tana baxaka sha furarbnekuma, bai ce komai ba ya fice abinsa.
Intisaar natafe tana waige-waige, can ta hangosa daganisashima ya fito ta xuba a guje, taji taci karo damutum, ta daga kai a tsorace sukayi idohudu daHaisam, yana kallonta yace lfya? Tana mai danumfashi tace tsoro nke ji ne, Aliyu yakaraso,
haisam ya dubesa ya dubeta, yace "ina yinibro,"ya amsa hanklinsa baya wajen, sannan ya
dubiintisaar yace "wllh wllh ki ka sake ganinakkakwasa a guje kmr kinga uwarki to sai naciubanki,na maki dukan fitar hankali, kanta a kasa
tace "nisauri nke yi ne shiyasa nke gudu," bai bi takantaba yyi gaba abinsa yana cewa "ko ma uban
mekke yi ni dai na gya maki" haisam ya dubetayace
"ki daina gudu idan kin gansa, shima aiyasan koyyi hauka ne baxai taba ki ba," bata cekomai batayi ma Haisam sai da safe sannan tayihanyar
sashinsu. Tana isa ta tarda rahmatu daxainab aparlonsu, ba abin mamaki bne don tagarahmatua sashinsu don duk fitsararta ita da kursumsunashigowa khadija da fadila dai ne basashigowa,
wajen karfe tara da rabi ta rakasu sashinsu,
xainab na mata dariya tace " kinga babankidaxua wajen inna," tayi murmushi kawai dansbdayanda take mugun tsoran Aliyu suke cemasababanta, don ko momy da Abba batabtsoransubhka, ita kam duk duniya bbu wanda taketsorokmr Aliyu, baxata taba iya mantawa da Aliyuba arayuwarta..
Inteesar Tana xaune a balcony tana ferewa momydankali, momy na wanke-wanke a bakintap, tadubi momyn tata tace "momy yaushe yaAliyu yadawo?" momy ta juya ta watsa mata harara
Tace
"ya xa'ayi na sani ni kuwa, kinga yaxo
Gaishenihar ynxu, bare nasan ya dawo ko kumayausheya dawo?" intisaar bata sake cewa komai ba
Tacigaba da abinda take yi. Xainab ce ta karasodasauri, tayi ma momy sannu da aiki sannan tadubi intisaar tace "inna tace na kiraki" takammala abinda take yi da sauri, sannan tanemiixini wajen momynta, tace "to amma kiyimaxa kidawo xaki min abu ne" to! kadai tace sukawuce.
A hanya take tambayar xainab me xata yiwainnar, xainab tace "aikenmu xatayi wai" abakinkofar inna suka tarda ya Aliyu tsaye, yana taxuba, xainab tace "kai yaya har ynxu bakaragewannan surutun naka ba sai ma....." da sauriyajuya yana kokarin cafkota yaga tare suke daintisaar, nan da nan ya hade rai, ya lekaparloninna yace "inna ni na tafi," tace aa har mungama hirar mai gidana,? Bai ce komai ba yabarwajen, xainab tace kai! Yaya kaga yandakayiwani irin fresh kayi kyau? Tab! Inna ce tafito dasaurinta tana cewa "Aliyu xo dan Allah." har
Yyinisa ya juyo tare da cewa ya akayi? Xo danAllahnace. Yace "aa ni baxan iya dawo wa ba."sannan yyi gaba abinsa, inna tayi tsaki tacegantalalle kawae, dama hanya nke son yaragemaku wllh, intisaar tace "aa bama so inna,
Da mayaya Haisam ne." dole ta basu kudin motardaaiken da xasu kai wa kawarta hajiya maimuna. Sun isa gidan suka bata sakon, tayi ta samasualbarka sannan ta basu dari biyar su haumota,
Jikarta murja ta rakosu har inda xasu haumota,sannan ta koma. Xainab ta dubi intisaar tace
"kk muyi save din kudin mu, mu taka kawaitunda bawani nisa, da kyar ta lallaba intisaar sukafaratrekkin don da kin yrda tayi. A dai-dai wanikatonpharmacy faruuq ya fito rike da leda ahannunsa,xainab ce ta fara hangosa, tace "lah..Intisaarkinga faruuq," da sauri intisaar ta juya suka
Hadaido, ya sakar mata murmushi ya karaso dasauriyace "daga ina hka?" suka gaya masa dagaindasuke, bayan sun gaisa ya bukaci da ya rage Masuhanya, bbu musu suka shiga, yyi drop dinsuakofar gidansu, suka fito suka yi masa gdya
sannan ya kashe wa intisaar ido, ya ja motaryawuce hade da cewa sai munyi waya, kugaidamin da inna." Aliyu suka ci karo da a gateyanatsaya, cak suka tsaya ganinsa a wajen,xainabtayi karfin halin cewa "yaya me kke yi anan?" yaxura wayarsa cikin aljihu sannan ya ddubet dakyau yace "motar uban waye kika shiga?" tahade rai tace "saurayin intisaar," ya bude
bakiyana kallonta, ganin yanda tayi mgnar kotsorobbu,kika ce me? Ya sake tambayarta, tamaimaita ranta a hade, mari ya watsa matamairai da lfya, tuni intisaar ta fara karkarwa,xainabkuwa ta fashe da kuka, ya fixgota , ta turasadakarfinta, ta xuba a guje sai bangaren suintisaar,bin ta yyi da saurinsa, intisaar kuwa naganin hkatayi wajen inna da gudu gabanta nafaduwa.
Parlonsu intisaar xainab ta afka, ya bita harcikiyana cewa "dan ubanki yaushe na farawasadake xainab," tayi bayan momy da gudu
Tanahakitare da goge hawayen fuskrta tana kumahararansa, momy ta dubeta tace "me ya faruxainab," ta fashe da kuka tana cewa " marina yyimomy banyi masa komai ba, kuma Allah yaisaban yafe masa ba," dan uwarki xo ki fita, yadakamata tsawa a fusace, xainab ta wasa mashiharara tace "anki din, kuma ka sake mamutanekofar su ka bar wajen, tunda a gidanku ba akoyamka kayi respect ba, bare har kayi gaisuwa."
Tuniidonsa yyi jajir yana kallonta kamr wanixaki.
Momy ta dubi xainab tace "shiga daki
xainab," tashige da sauri, ita kuma taci gaba da abindatakeyi," da kyar ya iya sake kofar parlon yaja dabaya kmr ya hadiyi xuciya, tsaye yaga sukhadija,kursum, da rahmatu suna kallon abinda yafaru,
wani irin wawan kallo yyi masu da yasasukakwasa a guje suna dariya. Kmr ance ya juya
tagefensa ya ga intisaar a tsaye, duk a birkicetake,
yana juyowa sukayi ido hudu, ta budo kofaratsorace xata shige parlonsu ya cafkota, kuka
tasaka tana cewa "nashiga uku yaya, wllh kayihkuri bni bace ba..... Bai ko kulata ba ya cire
takalmin dake kafarsa ya dinga xuba matadakarfinsa kmr an aikosa, kuka takeyi tana
kiranmomynta, yace "don uwarki an gya maki inada lkcnki ne bare na lamarinki,to ba a mota ba,ko ajirgi ne akayi park dinki a kofar gidan nanbburuwana, na dai ce maki ni ba dodonki bne,idankka sake ganina kika gudu sai na babbalaki
jakarbnxa kawai mahaukaciya, ya turata cike datsanayana huci, haisam ne ya iso wajen da sauri
yanacewa "hava Aliyu, me tayi mka hka xakabiyotahar kofar daki kana dukanta, Aliyun yahararesayace to sai ka rama mata
..
Haisam ya tambayesu me kuka yi masa,xainab ta fito tana goge hawayenta tace"inna ceta aikemu, shine don yaga Faruuq ya ajiyemusai yake xagina har da duka," ta dubi
Intisaartace "kema meyasa bakiyi wajen inna bakika xonan," ta goge hawayen idonta tace bata nanne, adai-dai lkcn inna ta bullo, ta karaso dasaurintatana dubansu tace "me ya faru, hatsarikukayi,ne? Nan da nan ta rude masu, haisam yyidariya,xainab kuwa ta kwashe duk abinda ya faru
Tasanar da inna, nan inna ta dinga bala'i tanamasifa tayi dakin Aliyun tana cewa Allah ya isar masu. Haisam ya dubi don intisaar ta rigatashiga ciki yace "momy bata nan ne?"
Xainabtace tana ciki, ya girgixa kai yace ammaAliyubashi da kunya ko kadan. Ya shiga sukagaisa da
momy, sannan ya basu hkuriya bar sashinnasu.
Suna xaune su uku suna hadawa yaya
Haisamkayansa don anjima xai komai Abuja, xainabtalinke wa, intisaar na gyarasu cikin jaka,rahma dakursum na kwance da yake a dakinsa suke,sunakallo
Xainab ta dubi intisaar tace "jiya faruuqsaewajen karfe goma ya bar wajen inna,"
intisaar
tace "hva" ba tare da ta kula ba,xainab taceehmana, ai can na kwana, kursum ta dubixainabdin tace kai xainab tara da rabi fa naga yabargidan nan. Xainab ta dubeta a fusace tace"jakabki ji abinda nace bne?" ca nayi har wajenkarfegoma, bnce