Addininmu Book 1 Complete Hausa Novel

Author :  S Reza Category :  Love

Chapter   9 / 37

24K to 27K   out of 109.2K words

ya kasa kwanciya, kuma ga yasan A.J baya gari, tin jiya Hajiya Babba ta kirashi tace masa zasu kwana a can sai yau zasu dawo, hakanne yasa Salis ya nufi gidan su Nana, domin yasan Nana bata barin waya da nisa hk.

Abuɗe ya samu ƙofar gidan, hakanne yasa ya samu yaro ya tura ya kira masa Nana, aikuwa yaron ya ce "Wasu sojoji da ƴan sandane suka zo ɗazunnan suka kwashe su itada innar su, kuma sunada yawa. Ganin Salis bai fahimci abunda yaron kecewa bane yasa ya ƙarasa gurinda yaga wasu samari na zaune. Tambayar su yayi gameda abinda yaron ya ce. Aikuwa nan take suka sanar masa da komai. Cikin tashin hankali Salis ya tambaye su wani police station aka kaisu? Sukace walhi basu saniba. Haka Salis ya shiga bin duk wani police station da yasani amma ko ina yaje zancen ɗayane wato basu san inda a kakai suba. Yayi yawo a cikin Benue MKD amma bai samu gurin da a kakai suba, hakanne yasa ya dawo gida yana tinanin shin mesukayi haka harda sojoji!.

Washe gari laɗifa ta shirya izuwa gurin Umar. Dama ƙawarta Yusra sun daɗe da barin unguwar, hakanne yasa bata ma san inane a salin gidan ba. Bayan tazo unguwar ne ta kalli unguwar taga an sakeyin gine-gine, sai tarasa gane wannene gidan. Tana nan tsaye saiga wata rarinya kusan sa'ar ta zata huce. Laɗifa ta ce "Jimana yarinya?

Yarinyar ta kalleta ta ce "Wacce yarinya?

"Idan bakeba wacce agurin nann ko kina nufin keba yarinya bace?

Cikin jin haushin sunan da takirata dashi na yarinya tazo har gabanta ta ce "Kalleni nafi ƙarfin kikirani da yarinya walhi, domin na huce nann, duk abunda kike taƙama dashi inadashi sabada haka karki sake cemin yarinya.

Laɗifa ta buɗe baki da hanci tana kallon ƴar ƙaramar yarinyar da kecewa tanada komai. Ai kuwa ta ce "Ina komai ɗin yake anan kina tafiya kamar wata sabuwar kamu babu ko kintsi, hakanne kuma baza'a kiraki da yarinya ba?

Nan fa yarinyar ranta ya ɓaci ta ce "Uwarki ce mara kamun kai! Kalli irin shigar da ke jikinki ko gyale babu bare hujjabi wai a hakan ke musulmace! Kai Allah ya wadaran irinku da basa ɗaukar ADDINIMU da muhimmanci...ai bata rufe bakiba taji sauƙar tagwayan mari...

Jikake tass-tass. Itama zata rama Laɗifa ta riƙe mata hannu tana cewa "Idan kika sake wannan ƙazamin hannun naki suka taɓani sai kin gane Allah ɗaya ne. Aikuwa hankalin mutanan dake kusa da gurin ya dawo kansu ganin Hadiza riƙe da kumatu. Da mamaki suka nufo gurin ganin yau ansamu wacce tafi Hadiza rashin kunya harda marinta. Ai kuwa Hadiza ganin ƴan unguwar su sunga marin da a kamane yasa ranta ya ƙara ɓaci. Duk unguwarsu kowa tsoranta yakeyi daga maza har mata, batada kunya ko kaɗan ga rena na gaba da ita. Kafin laɗifa ta ankara taji sauƙar mari har biyu. Dai-dai mazan sun iso gurin. Nann fa faɗa ya ɓarke da kyar aka rabasu Hadiza sai zagin ta takeyi tana cemata karuwa.

Laɗifa kuwa ranta yayi mugun ɓaci, wani saurayi ne yazo yana tambayar ta meya haɗata da wannan mahaukaciyar? Laɗifa ta kasa magana sai jan nufashin ɓacin rai takeyi. Ana cikin haka ne Umar yazo gurin wanda shiɗin yayane ga Hadiz. aikuwa yana ganin laɗifa ya ganeta da sauri ya iso gurin da take ya ce "Amm umm, alamar dai yana son tuno sunan ta. Ai kuwa laɗifa na ganin sa taganeshi. Umar ya ce "Kaman nasanki? Amma maiya haɗaki da wannan yarinyar har kika biye mata kuna faɗa, ƙanwata ce batada kunya?

"Wai saboda na tambayeta shekenan zatamin rashin kunya!

Umar ya ce "Kidaina biyewa irin wannan yaran barinma ita da kowa yasanta a unguwar nann bata da kirki, nima yayanta bata barniba. Amma ina zakije? Cewar Umar?

Bata bashi amsaba, tsabar haushin abunda ya faru, kuma tayi alƙawarin saita ci uban wannan yarinya dukda kuwa ƙanwarsace. Haka ta shiga motar tamasa alamar ya shigo, ai kuwa ya shiga, suka bar unguwar.

Tun lokacin da tayi magana ya gane itace yarinyar da Samuel yake nema, amma bai gane itace ta masa wannan cin mutuncin ba domin kuwa abun ya ɗan daɗe. A bakin titi ta tsaya sannan ta kalleshi ta ce "Ina fatan ka ganeni ko? Umar ya ce "Eh naganeki...kece ta club ko? Laɗifa taji daɗin da bai tuna abun da tamasa ba.

Ya ce "Jiya munje domin biyanki kuɗinki amma bamu haɗuba lfy kuwa?

"No jiya banje ba... sannan wani kuɗi? Dama ni auro na baku?

"A'a Samuel ne yace muje ya biyaki.

"Samuel Samuel, ta mai-maita sunan a ranta sau biyu sannan tace "Please yanzu ina zan ganshi?

Umar ya ce "yanzu dai bazaku haɗuba saboda baya gari, amma zan baki number sa, kuma kema kibani taki number zan masa bayani dama shima nemanki ya keyi. ( Yamata ƙaryar cewar yayi satane😆)

Cikin jin daɗi ta bashi number ta sannan Itama ta amshi ta Samuel ɗin da kuma ta Umar ɗin. Aikuwa ta zaro kuɗi ta bashi haɗida masa godiya sannan tayi gida. Yayinda Umar ya girgiza kai alamar dai da wani abu a ƙasa.

*HAJIYA BABBA.* *A.J*

Haka ta rabashi da komai na jikinsa ta cigaba da gudanar da sunna. Tabbas Hajiya Babba tayi mutuƙar ƙoƙari wajan danne zuciyarta daga aikata zina. Hajiya Babba tanada mutuƙar juriya domin kuwa ita ɗin ta daban ce acikin mata. Abun da yafaru da ita da AJ kenann a wannan daran.

Tin tanayi ita kaɗai har A.J ya fara jin sauyin yanayin sa, ai kuwa yana buɗe ido ya saukesu a cikin na Hajiya Babba akansa. Abunda AJ bai taɓa yiba kenann. Cikin tashin hankali yayi ƙoƙarin tashi amma yaji babu hanya, gakuma abun sa acikin.....h.

Tin A.J yana ina biye mata dayake ta shayar dashi abubda baiyi tunaniba, sai ya ce yagaji amma ta ce ita bataji komaiba, tin A.J na jurewa harfa ya kasa domin kuwa takai shi bango, da ƙarfi yake ƙoƙarin tureta amma yaji sai wani nishi takeyi alamar fa ita yanzu za'a fara. Tin yana jin daɗin abun har ya fara jin komai ya tsaya masa. Ai kuwa ya ce "Please Hajiya Walhi na gaji zan mutu! Yayi maganar kamar yayi kuka. Inaaa Hajiya bata san meyakecewa ba.

Ai kuwa ya kurma wani uban ihuu haɗida cewa "Waiyoooo Allah zan mutu walhi zan mutu ki taimakamin nagaji abuna zaifita, walhi na gaji. Ai kuwa Hajiya Babba ta ce "Please walhi yanzu na fara samun gamsuwa ka ƙaramin minty talatin. Cikin kuka A.J ya ce "Walhi bazan iyaba dan Allah kiyafeni na tuba kuma wallhi bazan iya ko minty ɗayaba? Kai AJ fa kuka yakeyi sosai yana baiwa Hajiya hauƙuri.

Hajiya Babba kuwa da takejin kamar yanzu ma sha'awar ke ƙara zuwar mata tayi WUFF ta koma. Ai kuwa AJ tin yana ihuu har ya daina muryarsa ta dashe sai ajiyar zuciya ya keyi. Tin yana iya jin abun da takeyi har ya saki jikinsa aikuwa Hajiya Babba ta samu damar yin komai yanda takeso. Shikuwa gogan naku numfashin sa ne ya ɗauke take ya suma ko numfashi bayayi. Madam kuwa batasan ɓarnar da tayiba sai aikin gaban ta takeyi😲........📝





*PAGE* 1️⃣3️⃣


....... *HAJIYA BABBA.* Saida ta ji komai zam-zam daga gareta kafin ta sauƙa tana mai jin komai ya mata dai-dai, lumshe idanuwanta tayi tana jin wani irin nutsuwa na shigarta ta ko ta ina, afili ta furta... Auran namiji mai jini a cika shine rayuwa, kai gaskiya addinin musulunci yayi wajan halarta auran ɗan cikinka, kai A.J Allah ya saka maka, aure kuwa mutu ka raba, yau ɗinnan ma zamu bar ƙasar domin kuwa bana son komai ya taƙura mana daga cin amarci. Hannunta ta kai tana shafo angon nata domin taji ko yana jin me take cewa, ita a tinanin ta shima idonsa biyu. Sai taji kamar ma a sanƙare yake, ai da sauri ta sauƙo daga kan gadon ta kunna hasken ɗakin.

Mai zata gani!. Ganin A.J tayi a kwance kamar babu numfashi, ai da sauri ta hau kan gadon tana mai taɓa ƙirjinsa ko zataji yana motsi. Toilet ta shiga ta ɗebo ruwa ta watsa masa, amma bai farkaba. Ita kanta ta manta da cewa babu komai a jikinta. Ruwa mai sanyi ta haɗa sannan ta je ta ɗaukoshi kamar wani ɗan jinjiri. Dama ba komai a jikinsa, ai kuwa ta tsoma shi a cikin ruwan, itama ta shiga ciki. Ruwan take ɗiba a hannunta sannan ta zuba masa a kai, saida tayi sau biyar ana shidanne ya saki wani dogon ajiyar zuciya, wanda yasa Hajiya Babba yin wani murmushi.

Buɗe idonsa ya keyi a hali har ya saukesu a kan ƙirjin ta wanda idon nasa ya tsaya a haka yana kalllonta kamar yasumu tibi. Tariyo abunda ya faru yakeyi wanda cikin lokaci kaɗan ya fahimci abunda ya faru. Kafin yayi magana yaji hannuwata a wani ɓangare daga jikinsa. Sai a lokacin ya sake dawowa cikin haiyacinsa, ganin dagashi har ita tsirara suke, ya meƙe tsaye wanda yayi dai-dai da miƙewar Hajiya Babba itama, aikuwa sai gasu tsirara shida ita, wanda lokaci ɗaya A.J ya koma cikin abun wankan yana rufe ido.

*ZAINAB VOP*

Kowa dake gurin ya nutsu sosai domin kuwa waƙar ta ɗau hankalin mai sauraro. Kaman yanda ta ce, sunan waƙar buɗaɗɗiyar wasiƙa, tabbas hakane, buɗaɗɗiyar wasiƙarce, domin kuwa tayi maganganu masu kamada tanayi da wanine ko wasune. Ana cikin haka, manyan mutane suka fara mata ihisani, wasu suna mata kyutar guɗi wasu mota wasu kuma addu'a. Saida ta gama tsaf, suna cikin haɗa kayan su zasu tafi, taji ana kiran sunan ta cikin dariya.

Da gudu Maryam ta ƙaraso gurin haɗi da rungumeta ta na cewa "Saiyada Zainab ni masoyiyar kice sosai tin ba yauba naso in ganki amma Allah baiyiba. Cikin mamaki Zainab take kallon Maryam domin kuwa tasan ta, Kasan cewar duk family Shek Kabiru kabuga, ba ɓoyayun fuskoki bane ga al'umma. Amma Zainab ta kawar da mamakin ta ce "Aiya ya kk?

Maryam ta ce "Ina lfy ya ƙoƙari da haƙuri da mu?

Zainab tayi jimmm! Sannan ta ce "Haƙuri ai sai ma'aiki...mudai muna kwai-kwayansa ne.

"Hakane...to yanzu zan iya samun number ki? Ta faɗa har yanzu tana murmushi.

Zainab ta ce "Ba damuwa. Sannan ta bata wayar tana satar kallon Maryam ɗin, tana ganin yanda yarinyar ke kama da Abdalha kamar an tsaƙa kara.

Saida Maryam ta gama sa sunan sannan ta kira, tana kira sai taga wayar na ƙara, ta ce "Maryam shek Kabir kabuga.

Itama ta ce "Zainab A Ambato.

Maryam ta ce "Waye baisankiba a faɗin Nijeriya?

Zainab ta ce "Shek Kabir kabuga shine ma haifinki?

"Kin san shi ne? Tafaɗa domin taga me Zainab ɗin zatayi.

Zainab ta buɗe baki da nuyar yin mgn sai tayi ido biyu da Abdalha wanda ke fitowa daga cikin gidansa ganin al'ummar gurin sun ragu, ai kuwa dama idonta gurin yake kallo, ai kuwa shima dayake yafito a zuciye sai kawai ya kai kallonsa gurinda yake tinanin zai ganta. Ai kuwa yana ɗaga kai sai suka haɗa ido.

Kallonsa takeyi tana jin faɗuwar gaban da takeji tun da tazo yana ƙaruwa. Da sauri ta kawar da kanta tana haɗe fusaka. Yayinda ita kuma uwar surutu wato Maryam. Ganin Zainab ɗin bata bata amsa bane yasa ta cigaba da cewa...shine ma haifina kuma karkiyi tunanin ko nuɗin irinsuce, a'a ni ba haka nakeba, ni kowa nawani mutuƙar ADDINIMU ɗaya, saboda haka karki damu ni fan ɗinki ce kuma..."Bata ƙarasa ba tayi ido biyu da Abdalha dake tsaye a kusa dasu yana binta da wani kallon da yasa cikin ta ya bada ƙuuuuuu. Ai bata an karaba taga yana dariya haɗi da buɗe mata ƙofar gidan gaba alamar ta shigo sutafi.

Cikin tashin hankali Maryam ta gyaɗa masa kai kamar zatayi kuka. Abdalha kuwa yayi kamar zai fito daga cikin motar ai kuwa Maryam bata ko tsaya tayiwa Zainab sallama ba ta nufi gurin abdulha ta buɗe motar ta shi sannan shima ya shiga yana mata murmushi yaja motar yabar gurin.

Take Zainab ta saki wani dariya mai kama da murmushi, sannan ta ce "Kagama duk wani muna furcinka, ni nafi ƙarfin tarƙonka, Kuma indai nice ina dai-dai da ku. Tana gama faɗa tacewa masu haɗa musu kaya suyi sauri su gama

Ta samu kyautar mota, guda biyu a gurin, hakanne yasa ta ce da halifiyar ta ta da ta hau ɗaya daga cikin sabbin, shima ɗaya na mijin da sukazo tare haka, ita zata hau wacce sukazo da ita. Tana kan hanyarta ta tafiyane ta kira, yayanta Isa ta sanar masa da cewar Abdalh fa yana shirya mata wani abun. Nann take ta faɗa masa duk abunda ya faru tsakanin ta da Maryam.

Ai kuwa yace karta yarda da yarinyar, sannan kuma ta san irin mutanan da zatana hurɗa dasu. Haka suka gama wayar yayinda Isa yake tsokanarta da cewar, wannan waƙarfa sai ta jawo kace nace, kuma fa waƙar tabada salo. Baifi minty ɗaya da kashe wayartaba, taga wasu motoci guda biyu sun shiga gabanta, ɗaya ta hagu ɗaya ta dama.

Hakanne yasa ta yi saurin taka burki. Aikuwa kafin kace me...har sun sauƙo daga motocin, sun buɗe nata motar, ɗaya daga cikin su ya buga mata ginɗin bindigar dake hannusa, ai kuwa nann take ta suma.

Suka bar motar tata a gurin suka kwashe komai na cikin motar sannan suka sakata a motarsu suka bar gurin.

*ABDALLH* *POV*

Bai tsaya a ko ina da Maryam ba sai gida. Bai ce mata komaiba har suka shiga cikin gidan. Ɗakinta ta nufa cikin tsoro amma Abdalh ya daka mata wani abun tsawa wanda yasa tayi saurin dawowa baya tana riƙe siket ɗinta dake ƙoƙarin kadata. Hannunta ya kama ya shiga parlon Daddy ai kuwa ya samesu dukkaninsu harda Mommy da su Sadiya.

Da sallama ya shiga hannusa na cikin na ta, kafin a amsa masa sallamar ya yi wurgi da ita sannan ya ce "Gatanan Momy kince a daina dukanta ko!? To na barta ban daketaba amma daga yau bazata ƙara amfani da wayaba, kuma daga yau ban yarda konan da ƙofar gida tajeba har sai an dawo hutun makaranta. Abdalha Yana maganar hansa na masa kamar ya kamo ta ya karkaryata.

Alhaji kuma Shek wato Daddy. Shek Kabir kabuga babban malamin sunna na ƙasar Nijeriya wanda ko ina an san dashi wajan baiwa addinmu wato addinin Musulunci gudun mawa sosai.

Ya ce "Abdalha samu guri ka zauna. Babu musu Abdalha ya zauna yanayi kamar ya mari Maryam wacce ta fara kuka jin abunda ya ce. Tabbas tasan duk abunda Abdalha ya ce a kansu to Daddy baya musu, hakanne yasa ta fara kuka tun yanzu.

"Menene yasa kace bazata sake reƙe wayaba? Cewar Shek yana kallon magajin nasa. Nann take Abdalha ya kwashe komai ya sanarwa da shek. Sannan ya cigaba da cewa...ranarfa Daddy rawa nazo na samu sunayi a palorn ƙasa itada wasu ƙawayanta, sun kunna waƙoƙin wannan sha-sah-shar yarinyarr. Shek ya kalli Maryam ya ce...

*GIDAN SOJA*

Tin daga harabar gidan sauran sojojin da ke gadin gidan suka fara sara masa cikin sauri domin kuwa sunga yanayin ogan nasu babu sauƙi. Reƙe yake da hannun Sarah yana janta da ƙarfi sannan yana kiran sunan matar tasa, wacce itama tinda suka bar gidan take kuka ganin yana neman kashe mata yara. Ta wani ɓangaran kuma itama tana tunanin yanda Sarah ta saba da wani har yake turata ta sato kuɗi, domin ita a tunaninta AJ ɗin ba musulmi ne. Taso ta buɗe Samuel ya fita, amma sojoji ne har guda huɗu agurin suna gaɗinsa.

"Eliza!...Eliza!...Eliza!? Da sauri Mommy ta fito daga cikin ɗaki ta na mai share hawayen da suketa mata zirya. Jefa mata Sarah yayi sannan cikin yare ya ce "Luk at Yaron masu Sallah ne yake sakata ta sato mana kuɗi, yanzu gashi yaron ya gama tara kuɗin ya bar gari, hatta uwarsa da sister ɗin sa basu san inda yakeba... Ya gudu ya barsu. Ya ci gaba da cewa...damafa haka yaran musilmai ɗinnan suke, basuda hankali saboda sunsan iyayensu talakawa ne. Kuma ƴan uwansu basa taimaka musu, sai kawai suzo su ɗinga yiwa yaran mu irin haka ko! Daddy yayi maganar yana nuna mommy kamar itace AJ ɗin.

Cikin tsananin mamaki Mommy ta ce "Muslim? For this house? My daughter! No-no is laya. "Ina uwar tasa take? Daddy ya ce

"Na kaisu sell har sai yadawo idan har yana son iyayansa.

"Thank you. Sannan ta kama kan Sarah ta buga da jikin kujera sannan tace "Musulmi da yarinyata!? Kinsan suwaye mutanana, to duk cikinsu babu na kirki, wallhi da nasan kina tare da yaron da saina sa an ci ubansa tun ba yanzuba, kuma Walhi idan har ya saka ƙafa a gidannan sai ya biya komai sannan anci uwarsa. Idan kuma baizoba Walhi mamarsa da ƙanwarsa saide su mutu a cikin sell. Shegu ɓarayi matsiyata dagin marasa mutunci. Walhi na tsani musulmai na tsani duk wani abu da ya shafesu, bana son ganin su, na tsanesu! Natsanesu!!!!!!!! Ta ƙarasa cikin ihuuu!!. Ta cigaba da tattaka Sarah kamar zata kasheta.

Jin hakane yasa Sarah fashewa da wani irin kuka, ga kanta da ya fashe, ga wani biyu-biyu da take gani tsabar tashin hankali, sai ihu takeyi amma Mommy bata tsayaba. Sameul kuwa jin abunda Mommy ta kecewane yasa ya fasa faɗar abunda yayi niya. Duk da yana cikin ɗaki amma yana jin duk abunda Mommy ke cewa domin kuwa ihuuu takeyi. DADDY yasa a ka fito da Samuel ya haɗa su a guri ɗaya shida Sarah sanan ya fara magana cikin faɗa da nuna cewar komai sukaji da gaske yakeyi.

Ya ce "Samuel daga yau zuwa kwana shida ka nemomin duk inda kake kaimin kuɗi, kuma bazaka fita ko inaba, zan baka wayarka domin duk wanda kake kaima kuɗin yaji halin da kake ciki ya kawo mun kuɗina, kuma idan kuɗin ya huce kwana shida hammm! Sunanka Sorry. Kuma daga yau a cikin ɗakin kusa da kicin zaku dinga kwana dukkanku.

Ya dawo kan Sarah ya ce "Kekuma daga yau bazaki ƙara fita ko ina ba, har sai A.J ɗin ya kawo min da kuɗina kuma har gidannan, sannan ke bazan baki wayarkiba, kuma abinci sau ɗaya za'a baku, har zuwa lokacin da kowa zai kawo min kuɗaɗena.

Kai Samuel duba ɗari takwas

9 / 37