Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   9 / 38

24K to 27K   out of 112.1K words

ka tuna

ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan

Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido

Kenan

Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi

Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane

Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana

Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta

Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad

A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi

da sauri Yusuf ya kamo hannushi.......

FAHIMTARWA

Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh

Manar mi wasmiti dai yana nufin

NAYI NADAMA

Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama

Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan

Ina godiya da kulawarku

KINA RAINA UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni

Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADANA

MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace

Biyaye meke damunka ?

Baka da lfy ko?

Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ?

Shiru dai baiyi mgn ba

Cikin damuwa yace

Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru

Ji yadda gaba daya ka rame

Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya

Dan ka boye yadda ka sauyane ?

Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki

Yace

Ni wlh matsala ta da kai kenan saurin

rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin

Tabbayoyi

Toh wacce tabbaya daya nasan

Zan amsa maka

Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada cikin son gane me Ahmad din ke son boyewa musu

Dry yayi cikin qarfin hali yace

Bani da wata matsala ni kam

Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata?

Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido

Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a woje

Yusuf ne ya kirashe biyaye

Na,am ya amsa masa

Yace juyo ka kalleni

Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan

Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala

Cikin sauri yayi gasa da kanshi

Dan yasan muddin ya bar idon Yusuf cikin nasa toh zai gano halin da yake ciki

Dan su tun suna yara sukan laqanci halin da Dan uwansu yake ta cikin qwayar idan juna koda ko ya boye a fuskarsa

Part dinshi ya nufa riqe da hannun lamido

Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro

Wlh tsoro nakeji

Adam kalli yadda Ahmad ya dawo

Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su Bappa Yaya

Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso

Itace burin ranshi

Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita

Adam meyasa

Suke son

Sabautamin rayur Dan uwana

Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi

Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi

Amman ina abin yaqi

Da qarfi ya riqe hannu Adam yace

Biyaye ni

Banajin kaina banajin Aysha

Dan uwana nakeji

Adam ni

Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool

Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad

Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu

Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki

Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne

Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi

Cikin rawan murya Adam

Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy

Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa

Cikin murmushi takaici yace

Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira

Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace

Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi

Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito

Har yazo baking qofar fita

Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk

Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin

Tuhuma yace

Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ?

Shiru yayi

Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi

Cikin inda inda ya kama cewa A.a

Ai dama

Damafa

Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky

Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji

Dadiba Yusuf

Ka fiye bincike da qididdigar mutane

Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa

Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi ya zargu da jinnan da ya gani

Har zasu fita Adam yace bamufa ga qauwar tamuba

Ras Ahmad yaji gabansa ya fadi har sai da ya fafe qirjinshi danshi har ga Allah mantawa yakeyi da wata a cikin gidan

Lkci daya kuma yaji kunya ta rufeshi ko ba komai Maryam bata cenceci haka daga gareshiba Dan ba laifinta bane

Muryar tane ta katseshi da tunanin da yakeyi

Cikin Dan sakin fuska tace laa ya Adam Hamma Yusuf ya lamido sannuku da zuwa

Da sauri ta nufi kitchen tana bari Na kawo muku abinci Yaya

Ta fada tana kallon fuskarAhmad din shi kuwa da sauri ya kauda ganinshi daga gareta Dan kunyarta yaji sosa

Yusuf ne yace a a Alhamdulillah mun gaisheku wucewa masallaci zamuyi

Cikin Dan tsoro tace

Ayyah Hamma Yusuf da sauri haka

Ko ruwan Baku shaba

Toh mubar sallan kenan ya fada fuska a daure 😑

A ranshi kuma yace ba gashi ba har sun fara tsare mutane da raini

Cikin sanyin murya tace A,a

Toh Ku gaida su Ummi

Harara ya kuma watsa mata yace suwayen yan Aiken naki mu zaki aika

Kai ta girgiza gudun kar ta kuma mgn ya zama laifi

A ranta tace shi kenan Aysha am ke kam kin kade zama da wannan masifeffen

Tare suka fita

Ahmad Na bayan su

Har yazo baking qofar sai ya kuma komawa yazo dab da ita ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta cikin rauni da

sanyin murya yace

Maryama kiyi haquri ki gafarceni

Rau rau tayi da ido alamar kuka da sauri ya zaunar da ita kan kujera yace ki yafemin ba nufina kenan Na cuxguna miki ba kimin afuwa yake yar uwata

Cikin sanyin murya tace

Ni baka min komaiba ya Ahmad kuma ko ka minima Na yafe

Cikin farin ciki ya subbaci goshinta ya

fita yana cewa rabbi ya miki albarka

Amin tace cikin jin dadin addu,arshi gareta

3:30 pm su inna sukayi sallama da su Ummi suka kama hanyar Yola sun tafi suna kewan juna

Yau saura kwana 2 Yusuf ya bar Nigeria

Da yamma su Abba da baba bello Na zaune a harabar gidan nasu Yusuf ne yashi cikin nitsuwa ya isa gunsu

Cikin biyeyya yace sannuku da hutawa baba

Abba yanxu naje hospital baka can anata nemenka kawai suna ganina suka tsareni

Baba bello yace a to kace yau ka Sha aiki kenan

ehh wlh baba har C,S nayiwa wata mata

Ayyah me aka cire

?

Da namiji

Masha Allah rabbi ya raya

amin yace

Ya Dan kalli baba bello yace baba

Yanxu zan wuce mambila Dan Na kwana biyu bamu hadu da Bappa Yaya ba

toh yayi kyau ka gai dasu yaushe zaka dawo ?insha Allahu Gobe zan dawo

Abba yace (Allah yare jam wartira on jam)

Allah ya kaika lafya ya dawo da ku lfy

Ameen ya rabbi yace gamida miqewa ya je ya sallami su Ummi ya kama hanyarshi shi kadai πŸš—

Gembu Mambilah

Garfe 6 dai2 ya isa farfajiyar gidan ba kowa sai Dan hirarsu da yake juyowa daga cikin parlon baki ya Dan table gaida cewa badu da aiki sai surutu cikin gajiyar hanya

Ya bude Qofar kenan ita kuma tazo da Dan gudu gudun ta kawai sai ji yayi ta fada cikin girjinshi a take yaji jinin jikin shi ya dauke duk yaji tsikar jikishi Na tashi qoqolwar shi tayi dip duk network dinshi ya dauke

Cikin qarfin halin ya sunkuyar da kanshi Dan ganin wacce wannan

dai dai ya tabbatar ko bai ga wayeba yasan macece Dan yaji suka guda biyu a qirjinsa alamun qirjin macece ya have da NASA

Ido ya zaro woje Dan mmk da ganin....

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

MI,WASMITI page

4⃣4⃣to4⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yarinyar da ya tsana kamar yadda ya tsani abinda zai cutar da biyayenshi

Da sauri cikin jin haushin ta ya yarfa mata mari

Cikin jin zafi da sauri cikin raxana ta dago

Sosai ta qara tsorita ganin fuskar da bata qaunar gani da sauri ta juya dafe da fuska

Cikin zafi nama ya miqo hannu zai cabkota ya dirka mata Na jaki

Sadiq dake gaban ta

Yace kin banu

Aysha kauce

Da sauri ta ruga

A guje bata tsaya ko inaba sai cikin dakin innayi kan gadon mai rumfanta ta dale tana mai kukan takaici

A parlor kuma zama yayi bai kula kowa ba sai faman murtuqe fuska yake da huci

Bappa Yaya ne ya Dan kalleshi da kyau a ransa yake mmkin halin irin Na Yusuf shi har abada ba,a gane far in cikinsa da baking cikinsa ko yaushe fuska ba walwalah

Cikin kula yace

Kai Dudabe meke damunka kaketa huci

Anyi din

Toh yau kuma da bala,i kazo kenan?

Ehh da bala,i nazo

yanxu kai kuma kana da bakin mgn ne

Bala,I da fitina ya wuce wanda ka janyo mana

An janyo din nace an janyo ko

Aikin kawai Dan kaga ina binka ina sonka

Shine kake son ka samin hawan jini

Ka sawa kanka dai

Innace ta kalleshi cikin tsokana tace ayagi sarkin fada ka iso har ka fara daga shiga

Da dukan matarka kayi slm

Sannan ka sauqo kan Bappa an da kuma kanwa zaka kuma hawa

Kanki zan hau nai ta surface miki bala,i matuqar kika qara kiran waccar yar yarinyar kuma muna fuka a matsayin matata

Innayi ce tace toh dibino gwara muyi axumin mgn in ba so muke a hanamu baccin dare da sababiba

Oho dai can ta matse muku ya fada gami da daga kafada

Bappa Yaya ne yace

Toh tashi mu tfi

Masallahci Dudabe am

Bazan je da kaiba haka kawai kai ta wani kirana 'Dudabe

Nacema bana so Amman taurin kai da son ka konamin rai ya hana ka bari 😑

A haka dai sukaje sukayi sallah

Basu dawoba sai da sukayi insha

A parlor suke ta Dan hira yanxu ya Dan sauqo

Cikin kula ya kalli kakan nashi

Yace Bappa Yaya jibi in Allah ya kaimu zan koma wurin karatuna

Dan an nememu kwanannan

Cikin Dan jin sanyi yace

Ayyah dudabe zaka tafi kuma sai mai Nisan kwana

Ko zaka dawo ka samemu ko kuma shike nan an rabu

Duk da halin irin Na Yusuf yana qaunar kakannishi sosai a ranshi yana sonsu fiye da zaton mutum

Cikin qarfin hali yace ba komai kakana zan dawo Na samemu lfy

Innayi tace hmm Yusuf am ai dolene watara kam ka dawo ka samu bamu kan doron qasa 😱

hannun ta ya kama ya hada Dana inna yace insha Allah ba komai

Suna cikin hiran Bappa Yaya ya miqawa Yusuf din phone dinshi yace hingo kamo min babanku

Da sauri ya kalleshi cikin tuhuma yace

Me zaka cemai

Kafasan ni bansan gulma

Dan basu San jibi zan komaba Na kuwa sanka da barin zance yanxu zaka shafa musu zancen

Cikin mmk da Al,ajab yake kallonshi

A ranshi yake cewa wato so yake ya zulle ya bar matar shi a nan toh lallaiko yaro shirinka yayi nitsa

A daqile yace

Ina mgn kayi banza dani

A Dan fir ya dawo daga nunanin da ya tfi

Dry yayi irin ta yaro man kaza kenan

A fili kuma cewa yayi toh Na FASA kiranma ba shike nanba?

ehh gwara kam

Ya fadi tare da miqewa ya nufi dakin innayi yana innayi zo kiban tea

Toh tace gamida bin bayan shi

Suna shiga ya hau kan mairumfanta ya kishin qida yana kallon rumfar gadon da yasha kolliya a ranshi yake cewa tabbas wannan gado yayi a rayuwarta kuma insha Allah sai Na shigarda gadonnan cikin tarihin rayuwa

Haka kawai shi kam yake son gadon kakar tasa haka kawai yake jin nishadi in ya hau gadon da farin ciki

Innayi CE ta katsemai πŸ€”da yakeyi tana toh ga shayin ko a kan gadon zakasha ne?

A a zan sauqo mana Amman ajiyeshi ya Dan huce

Toh tace gami da dire cup din a qasa

Itako Aysha tunda ta shigo ta.kwanta kan gadon

tana kukan marinta da yayi a.haka bacci ya saceta

Baccinta take cikin jin dadin gadon

Shiko Sam bai lura da ita a kan gadonba

Shiyasa yayi kwanciyarsa

Can cikin bacci ta Dan fara juyi a hankali ta daqo hannuta daya cikin sanyin baccin ta dire hannun kan qirjinshi

Lkci daya kuma ta mirgino da qafarta ta daura kan ququnshi cikin sekon 10 duk ta kanainayeshi

Cikin firgita ya bude idan shi da sauri ya tashi ya zauna har jikin shi Na bari

Cikin takaicin gani wacece ya

Daga hannushi sai da ya dubu kan fuskarta ya watsa mata maruka har 3 ajere cikin kidima da firgici ta saki kuka mai qarfin gami da bin bayan shi ta diro daga kan gadon

Cikin kuka dataje baking qofar ta juyo ta kalleshi cikin tsana tace mugu azzalumi Allah ya isana wlh bazan yafe maka ba ko qabarinka naci da wuta



😳😑ya zaro mata cikin zafin nama ya diro daga kan gadon yana fadin ke πŸ‘‰πŸ»ni kike zagi ?

Ehh din an zageka azzalumi

Aiko cikin zalumcin ya nufi kanta Dan yana iya babbalata in ya kamata ganin yadda ya nufuta kamar wani ma yunwacin zaki yasa ta arta a guje πŸƒπŸ»β€β™€cikin

Zafin nama ya rufamata baya

bata tsaya ko inaba sai cikin dakin Bappa Yaya

Da sauri ya riqota yana ke Ayshatu lfy kuwa ke da waye

Ita dai ihu take da.iya qarfinta tana

Hamma Yusuf ne Bappa Yaya wlh ka tare shi ka Sani baida imani zai kasheni

Toh me kika masa

Wlh.ni ban masa komaiba shine ya sameni INA baccina kawai yakama dirkata

Shi dai Yusuf huci kawai yake Yayea qoqarin fixgota

Cikin tsawa kakan nasu ya jawata ya turata bayanshi yace je kiyi zamanki kai kuma ficemin a daki ko yanxunnan Na kira ubanka nace kazo dukana

πŸ˜‘πŸ‘‰πŸ»baki ya ciza gamida kada kai yace wlh zaki shiga hannu Na kuma zaki gane kurenki yayi woje yanata huci

Bayan fitashi ne ya miqowa Aysha woya yace kamo min bello

Karba tayi ta ki rasa sai da ya daga sannnan ta miqa mai ta shige toilet

bayan sun gaisa

Cikin rada rada yace kai bello kasan Dudabe nata shirin tfy jibi jibinnan ko

Ehh yace mai Na Sani Amman shi yana tsamman ban saniba Adam ya zo ya gayamin

Toh batun matarsa fa ?

Ehh ai tare zasu tfi ko baya so Dan yanxu haka Na gama mata shirin tafiyarta kab

Dry yayi cikin jin dadi yace yauwa Allah ya muku albarka daku da zuryarku baki daya

Amin ya rabbi ya fada cikin jin dadi



Sannan yace toh ka kirashi gobe da safe kace ya taho da ita Dan in Nina fada bazai yardaba

Toh shi kenan Bappa

A haka sukayi SLM ya kashe woya yana dryar cin nasara

9 / 38