Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   22 / 38

63K to 66K   out of 112.1K words

ratsashi

Lkci daya

Jikinshi ya rinqa macewa

Yanayinshi ya sauwaya

Bakinshi ya zaro

Gamida komawa jikin pillows ya koma ya konta cikin fidda wani irin nishi

Ita kuwa da sauri ta yunqura zata miqe

Sai kuma taji

Yana riqe da hannuta

Gam

Cikin sanyin

Murya yace

Koma ki konta

_Amrita_ ba abinda zan miki,

Toh fa yau kuma Aysha ta koma

*Amrita* kenanπŸ˜πŸ˜€

Hannuta

ta rinqa qoqarin qwacewa Amman ta kasa

Shi kuwa da yaga haka da qarfi

Ya fizqota ta fada

Kan qirjinshi da yake bata tsoron

Matseta yayi da hannu bibbiyu

Cikin rawan murya

Yace

*Amrita*

Anan zaki kwana kiga time fa yanzu 2 Na dare zaki samu sun rufe qofar shiga

Ban son kije ki haduda wani abin cutarwa a gareki ke da Yusuf qarami nawa

Amrita kinsan

Cewa Ku 2 biyayena ya barmin amanarku

Ke kin kasance amanar tawace

Shisa kika zama amrita fatan kin game ma,anan *Amrita*

Dan kar kiyi tunanin

Wani Abu akan sunan

_Zadai ka gane_😝

Ita kam kuka takeyi cikin fushi da tsoro tace

Ka sakeni in tafi

Gwara Na hadu da komai ma ai Kaine babban abin cutawa ta

Bai kulata ba sai

Jawota kawai da yayi

Ya daura qafarsa daya kan mazaunenta

Hannushi kuma ya daura kan qirjinta

Kanta ya daura kan kafadarshi

Cikin tsawa yace maza kiyi bacci

Kar ki tayarmin da yarona da rikicinki.

ta bude baki zata kuma mgn ya cabko

Harshen ta

Zai fara tsotsa ta ture kanshi tace nabar kukan

Murmushin

Mugunta yayi yace aiko da kin kyautawa kanki

A haka cikin qirjinshi

Baccin tsoro da wahala da firgici ya kwasheta

Shi kam Yusuf yadda yaga rana haka yaga dare Daren wannan rana ya mishi duhu da tsawo

Yasha maganinshi har ya gaji

Amman bai samu nitsuwar da yeke buqataba

Tana baccinta Amman shi kwana yayi yana zirga zirga

Ya kuma yiwa kanshi alqawari bazai mata abinda bata soba sai da yardarta

Yaje parlo ya dawo kan gadon ya tsura mata ido

In ya gaji yasa hannu ya Dan shafi mamanta sai ya kuma rinqa sauqe ajiyar zuciya

A haka dai har aka kira sallah

Da gyer ya samu yaje masallaci

Dan ma a cikin gidan yake

Dan gaba daya ciwon Mara ya addabi rayuwarsa

Yana shigiwa ya samu har yanzu bata farka ba shima Yusuf qarami Dan albarka ya bar Abbanshi ya Dan Shana

Sai yanzu yake qoqarin tashi

A hankali ya qarisa bakin

Gadon

Cikin sanyin murya da tsotsa lips dinshi

Ya rinqa kiran ta

A hankali

Amman bata motsaba

Sai da ya Dan sunkuya cikin sanyin hannushi ya

Shafo qirjinta

Gami da cewa

*Amrita* ki tashi ki maida yaron nan gun mamsnshi a bashi nono

Cikin razana da firgita ta miqe

Sai kuma tayi saurin rufe qirjinta da hannu

Shima kai ya sunkuyar cikin murtuqe fuska waishi kar a rai nashi

_su Yusuf manya wai a dole kar a rainashi_

Ita kam sai hawaye a fuska share Dan tsabar takaici

Shi kuma juyawa yayi

Hijabinta ya dauko

Ya wurga mata ya koma gefe ya dauko qur,aninshi ya fara karatu

Sa hijabin tayi gamida ruggumar Yusuf qarami

Ta fita tana sharar qollah da Jan Allah ya isa

Binta da ido yayi

Cikin ransa ya ji murmushi ya Dan kufce mai

Sosai yake tunata yadda ta tsorita a Daren jiya

A fili yace dama matsiwaci ya kan kasa CE matsoroci ai

Ita kam Aysha tana shiga taci karo da Nenne

Da sauri ta sunkuyar da kanta ido cike da qollah

Gani take kamar kowa yasan abinda Hamma Yusuf ya mata

Dakin Maryam ta nufa

Tana shiga ta samu ita kuma ta fito daga wonka

Kenan

Da sauri ta qarisa gunta

Cikin zubda qolka ta daura Yusuf qarami kan cinyar Maryam tace Maryam bashi nono ya Sha

Itako Maryam sai leqa idanta takeyi

Dry tayi cikin sanyin

Tace

Daga zuwa karbo

Inabi sai kuma aka tsaya karban pakala ko?

Ai ni wlh dama nasan wayone kawai Hamma Yusuf yake yi

Wai kibiyoni kixo ki karba shi dai yasan abinda yake so

Taci gaba da cewa

Su kuma haka Allah ya yisu

Haka ya Ahmad yake da

Kuma kinga ya Adam ma ba sauqi

Ita kam Aysha kuka ta saki gamida

Kontar da kanta kan

Gado

Maryam tace toh lallai abin naki nayine

Cikin kuka tace

Maryam wlh ni bansan abinda Hamma Yusuf yake nufi da niba

Wlh so yake ya kashe ni

Yanzu gaba daya sai kinji yadda nakeji

Qirjina

Duk ya lallatsemin

Mamana sunyi jazawur

Mutum kamar maye

Cikin sanyin Maryam tace to Aysha ai Hamma Yusuf yama yi haquri yaufa kusan kwananku

18 Amman bai nemi haqinshiba

Aysha kam ta gano Maryam bata San wanne irin zama sukeyi da Hamman nasuba

Shisa cikin kuka

Ta shige toilet tayi Alwala ta fito tayi

Sallah

Da Nenne ta shiga sai tai maza ta rufe ido

Wai ita maiyin bacci

Ita kuwa Nenne dadi takeji ganin yanzu komai ya daidaita tsakanin yaran nasu

Ita kam Aysha tun daga ranan take wasan buya da Yusuf

Shi kuwa Yusuf Allura ta tono mai garma



Ya gomce bai tsakalo jarabarsa ta tsiyar nan ba zuwa yanzu

Koyasha mgni basa mai aiki

Randa Adam yazo ya sameshi yana ta daura magunguna

Yasha tsiya kam

Har ya hatsala

Yanzu Sam bai iya bacci

Da ya rufe idanshi

Qirjinta zaike gani

Kullum sai yayi mafarkinta

Sosai yakejin nishadin in ya tuni yadda tsoron shi ya kamata ta rumtse ido sai

Zuba kuka takeyi

Mmki yake yadda lkci daya tsiwar tata ta gudu sai tsoro

Yau kwana 5 kenan da faruwar abin

Bayan sallan isha Yusuf ya nufi dakin umminshi

Dan yunwa yakeji ga bege da buqatuwa

Yana shiga

Ya samu Aysha ita kadai

A dakin tana kan sallaya daga dukkan alamu

Ta Idar da sallah ne

Amman gani Hamma Yusuf ne yasa ta tashi

Cikin hikima ta rinqa jero nafilfili

Kai ya jinjina cikin ajiyar zuciya Dan ya ganota sarai

A hankali ya koma bayanta kan sallayar dai dai lkcin da tayi zaman tahiya......

*πŸ‘€πŸ‘€kai masu son ganin qoqof duk wannan idon leqen Hamma Yusuf toh Zan jamusu labule*😝😍😘

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

MI,WASMITI 9⃣7⃣,Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

?πŸ‡πŸ‡πŸ‡

```Ina qaunarki da alfahari dake

Khaleesat Hydar```😍

Qara motsota ya kumayi

Tare da manna faffadan qirjinshi kan bayanta

Hannushi ya zaqoyo ta gabanta

Ita kam Aysha

Tun da taji

Motsinshi kusa da ita taji gaba daya tsoro ya rufeta tsikar jikinta ne yatashi yarr

A lkcin da taji

Yasa bakinshi ya kamo zip

Din rigarta ya zugeshi

Da sauri ta juyo cikin tsiwa tsiwa

Tace

Me hakan me nayin halin akuyanci

Ni gsky banson takura katsakeni

Ni ban iya rashin kunyaba.

Bai kula taba

Sabida zuwa yanzu

Ya fara daburcewa

a hankali ya cusa hannushi cikin rigar tata

Cikin sabon salo

Ya daura hannushi kan bres dinta

Cabkesu yayi kamar a kidime ya fara shafasu da luguiguitasu

Gaba daya ya birkice sai wani irin numfashi yake ta

Fizga

Ita kuwa

Abin ya wuce saninta

Zuwa yanzu kokonto ya fara kamata

Anya kuwa

Hamma Yusuf ne yake mata

Wadan nan sabbabin darusan kodai

Aljanine

Cikin kidiman d qoqarin kwace kanta daga gareshi ta juyo

Dan taga shi din ne kam

Shi kuwa samun haka ya sashi samun damar daura kanshi kan cinyarta

Harshen shi ya zura cikin hudar cibiyarta

Da Dan qarfi ta saki

Qara gamida ci gaba da janye jijinta

Kuka ta saki

Tare da cewa

Na shiga uku

Kai mayene

Cinyeni zakayi

Wayyo Allah Na.

A hakali

Cikin shan yaji

Gamida tsura mata ido

Murya a daburce

Yace waye Dan akuya

Sannan waye mayen

Duk maganar da yakeyi hannushi Na kan abinda yafi komai fidda mai hankali a jikinshi

Ya dage sai cakudasu yakeyi

Hannuta ta Sa

Tana jawo nashi

Ganin bazata iyaba

Yasa tasa kan yatsunta ta rinqa Jan

Gashin hannushi

Tana ka sakeni ni sallah zanyi

Ido ya kuma tsura mata cikin murtuqe fuska yace

Garya ne

Ba sallan da zakiyi

Ai kin idar

Ganina ne yasa

Kika wani ci gaba da sallah

Toh wannan sallah da kikeyi INA da damar katseshi

Qara matsota yayi ya cire

Hijabin jijinta

Rigar ya ya tartare ya maidata kan wuyanta

Kanshi ya nufa kan bres din nata da sauri tace me hakan

Cikin isa yace

Akuyancin

Zan goda miki

Tini ya manne bakinshi

Ya fara sarra fata

Cikin qorewa da karantar abin

Bakinta kuwa tuni

Ya mutu sai hawayen dake

Zuba shi kuwa

Murzata yake iya son ransa

Wai ko zai samu sauqin

Abin

dake cinsa

Suna cikin haka

Kamar daqa

Sama yaji

Slmar

Usman

Da sauri cikin murtuqe fuska ya jawota ya kifata kan cinyarsa

Zip din rigar ya zuge ya hadamata shi miqewa yayi cikin taqqal tanqqal

Kamar bugegge ya koma kan kujera ya zauna gamida da

Zaro phone dinshi

Ya rinqa latsawa

Sannan ya amsa slmar

Ita kam tuni ta miqe cikin gyara daurin zaninta

Tare da ninke sallayar

Usman Na shi

Yace

Hamma Yusuf barka da

Hutawa

Kanshi a qasa ya Dan geda mai kai alamar youwa

Ganin su biyu ne a dakin yasa Usman kuwa juyawa

Da sauri tabi bayanshi

Har taje bakin

Qofa

Taji shi

Cikin narkekkeyir

Voice

Yace

*Amrita*

Tsayuwa tayi bata fita kuma bata juyoba

Takowa yayi

Cikin qarfin hali

Ya Dan sunkuyo

Kanta gashin ya tattara ya tubke mata

A hankali yace

*Amrita*

Yunwa nakeji

Hannuta ya komo

Ya tura cikin rigarsa

Qasan cibiyarshi

Ya daura hannun nata cikin ajiyar zuciya yace

Kijifa cikina ba komai

Sai yunwa

Ita kuwa ido ta zazzaro

Jin inda yake qoqarin tura hannuta

Da sauri ta fizge hannun

Cikin azama tayi

Babban parlonsu inda nan suke taruwa suyita hira

Tana shiga ta samu su baba bello dasu Nenne da Ummi da ya Adam suna zaune

Daga dukkan alamu

Mgna CE mai girma da ma himmanci sukeyi

Shi yasa sai kuma ta juya a hankali

Ta nufi

Cikin

Kitchen

Tana zuwa sukaci karo

Da Lami mai aiki

Riqe da cup

Din tea

Hannu tasa ta karba cikin cewa youwa tawa nagode

Da sauri Lami tace

Ke Aysha Na

Yusufa ne fa

Karki Sha.

Cikin tsiwa tace

To sai me in nashi ne wlh shanyewa zanyi muga ta iko da mulki

Wai ke mama in dai Hamma Yusuf ya saki aiki

Toh sai ki wani ajiye aikin kowa sai nashi

Shi kuma sai wani mulki yake shinfidawa

Fada take tana tafe

Kanta a kasa

Tana yau sai dai ya kwan da yunwar

Da sauri ta daqo

Kanta jin taci

Karo

Da mutum

Cikin zaro

Ido ta miqa mai

Cup din tare da cewa

Ni kam ga tea dinka ba ruwana.

Dry ta bashi sosai

Da ta zage tana mai iyayi

Amman daga ganinshi ta daburce

Sosai dryar taso kubce mai

Amman sai ya kuma murtuqe

Fuska yace

Wa zaisha sauranki

Duk kin zuba yawunki

A ciki qazama kawai

Ni zaki bawa jogolgolonki

Allah ya kiyaye

Ya tabe baki gamida yamutsa

fuska ya kalli Lami yace a karo min wani kar a samun a wannan cup Din

toh tace cikin mutun tawa

Shi kuwa juyawa

Yayi ya fita yana ai sai ki shanye yawunki

*lol su Yusuf to wanne yawun kuma ya rege da bakashaba kai jin kai dai zai wahal da kai ka gama tsotse bakin year mutane sannan ka fito kace wai baka sha yawunta baπŸ˜‚πŸ˜*

A parlor kuma

Cikin hikima da qirma baba bello da Abba ke yiwa su Ummi da Adam nasiha

Cikin sanyin Abba yace

Na tabbata kun sheida Allah shike rayawa kuma shi ke kashewa nakwo San kun yarda macecce bai dawowa sai dai idan dama suna yayi

Ko?

Nenne da zuciyarta ke ta bugawa tace

Wannan haka ne mun yadda da haka

Dan Allah a gaya maba meke faruwa

Cikin ajiyar zuciya

Abba yace

Shekara 1 da ta gabanta

Munyi kuka munyi jimami mun shiga tashin hankali Na rashin Ahmad

Cikin rashin sanin Ahmad suna yayi ba mutuwa ba.

😳😳 cikin rashin fahimta Ummi da Nenne da Adam suka firfiti da ido woje cikin kidima d firgicin zancen da suke jin.

Kai Abba ya Jinjina musu

Cikin gsky da gsky

Ya fara basu lbrin yadda abin ya kasance



Randa Ahmad ya rasu

Mun dauko gawar da niyar zamuje muyi mata wonka da sutura

Ni da hydar da Dr Umar ardo

A wurin wonkanne

Hydar ya kalli yatsar Ahmad Na harbawa cikin tsoro da firgici

Ya ke sheida mana da fari mun dauko gizone kawai Dan firgicin rashinshi ya samu hakan Amman daga baya sai mukaga

Jijiyar kanshi da ta dunduniyar qafanshi suna harbawa

A take Dr Umar ya goggo dashi anan take muka gano doguwar suma yayi kuma tabbas zai iya rasa ran nashi ko yaushi

Toh ganin haka yasa a Daren Dr Umar ya fita yaje ya shirya mana komawa India Amman sai ta Yola

Ganin bamu da tabbas din rayuwar Ahmad yasa mukaqi sheidawa kowa hydar ma muka hanashi fada

tun cikin Daren muka fita da Ahmad zuwa kamanni hospital

Sannan muka dauko wota qawar da aka rasa yan uwanta mukazo ni da Hydar muka mata wonka muka mata sutura

Koda gari ya wayyi ita aka sallah ta

Kuma ita aka binne

In Baku mantaba a ranan

Ni da hydar muka tafi India

Tare da cemuku

Nine ban da lfy hawan jinjina ya yau

Shi kuwa Dr Umar zaku

Iya tunawa sai dare ya dawo gun gaisuwar makokin

Bayan yaga mu jirginmu ya tashi zuwa Abuja canma muna zuwa muka kuma miqewa India

India

Qoqarrun likitocin zuciya

Suka dugufa sosai

Wurin cetoh

Rayuwar Ahmad

Babban matsalan a samu ya farfado sannan ai matsa aikin tiyatar zuciya

Mun zauna tsawon wata 7 Ahmad bai San inda yakeba sai numshin da yake fitarwa da taimakon Na ura

A haka wata tana ya farfado

Farin ciki a gunmu ba a mgn

A take Na kira Dr Umar Na sheida mai toh ase lkcin Dana kira suna tare da yaya bello

Toh shima anan Dr Umar din ya mai bayanin komai

Dama kuma yana zuwa duvani a tunaninshi ni dinner ba lfyan da gske

A cikin week din akayiwa Ahmad aiki

Daga nan kuma ya sake komawa rayuwar bacci har tsawon wata 4

Sukuwa doctors sun bamu tabbacin insha Allah zai tashi cikin lfy

Toh yau kimanin wata daya kenan da farfadowar Ahmad kuma ya miqe garau sai dai an dorashi kan magunguna

Sannan

Mun mishi bayanin komai

Tun daga ranar da Hydar ya dawo

Duk motsin da akayi a gida sai ya tura mai ko hira akeyi sai ya kira ya ajiye phone shima yayi ta jinku

Ahmad ya shiga rudani sosai

Shi ko yaushe Nenne Na biyaye Na Adam a wanne halin suke ya maryama take kullum sai ya sani a gaba da kuka kamar yaro shi dai

Biyayen shi

Ya matsa min sosai.

Cikin zumudi da tsantsar farin ciki su Nenne suka rinqa sharar qollah Adam miqewa yayi cikin kaduwa yana

Yusuf INA kake

Da sauri Abba ya riqo hannushi

Cikin hada fuska yace ai matsalar Ku kenan Ku 3 nan muddin kaji Abu sai Yusuf da Ahmad sunji suma kuma haka suke shima kanshi Ahmad

Walahi sai da yamin alqawarin bazai kirakuma Amman za ake hadaku yanajin muryarku

Kai ya kada cikin sanyin jikin yace Abba wazai tayani farin cikin rayuwar Ahmad in ban gayawa Yusuf ba?

Mu zamu tayaka

Ya bashi amsa gamida jawo shi ya zaunar

Cikin sanyin Abba yace

Mu har yanzu bamu gamsu da zaman Yusuf da Aysha bazamu bar Ahmad ya dawo ba har sai mun tabbatar duk sun ruggumi juna da tausayawa juna da kula da juna kuma ba abin da zai sasu hakan sai rashin Ahmad a kusa

Bazan bar Ahmad ya dawo ba har sai randa muka gamsu da zamansu

Har sai naga Yusuf ya yarda da ita amatsayin matar aurensa tukun

Dan shi kam Ahmad tuni ya dauki Maryam a matarsa sannan ya cire batun Aysha a ransa

Cikin sanyi

Baba bello yace wannan shine yanzu abin da ya rege mu ga yanayin zaman Aysha da Yusuf

Din

Cikin zumidi

Nenne tace wlh yanzu Yusuf da Aysha sun daidaita Kansu

Kawai Ku barni naje Na Duba Ahmad

A hankali baba bello yace

Ba komai dama Ahmad mun dawo dashi yana cikin Abuja

Kuma dama nima a kawai wata sheriyar da zamuyi

A satinnan kuma a abujan ne za muyi dukda dai mutanen nan Taraba ne

Jukunawa ne sai Ku tayani da addu,a Dan zasu iya yin komai a kaina

In zanje xamu tafi tare

Toh Allah ya kaimu suka amsa baki dayansu rabbi kuma ya kareka daga sherrinsu

Amin ya amsa tare da rufe musu yaron da addu,a

Wata ranar Jumma,a

Da yamma liqis Yusuf ne tafe cikin qorewa yake dravin

Cikin nitsuba yayi parking a harabar gidan kaka

Cikin takun miskilanci

ya nufi cikin gidan

A parlor ya sameta riqe da mayafinta

Tana ganinshi tace yauwa

Aysha kiyi sauri ki fito mu tafi ga Dudabe yazo zai regemana hannya mu huta tafiya da qafa

Ko Dudabe ? ta fada tana kallon idanshi

Fuska ya kara murtuqewa ya kalleta a yatsine yace da yake ni bawanku ne ko ?

Da banxo bafa

Kawai daga ganina sai ki wani CE ni zan kaiku

Ehh din sai ka kaimu

Kam sarkin baqin hali kawai.

Toh zan gani ai!

Yace cikin yatsine.

Daki ta shiga da sauri sai gata kuma ta fito

Tana mita

Mutum ya shiga wonka kamar mai canza fata Dan jaraba har yanzu fa ko wonkan bata fitiba

Bai kulata taba

Kuma baiyi mgn ba

Tsaki ya Dan ja

cikin.

Ranshi kuwa

22 / 38