Author : Aisha Aliyu Garkuwa Category : Romance
/>
Yace 'Yusufa
Kaga ribar bin mgnar iyaye ko?
Kaga illan bijire musu
Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa
Sabanin baya da kake ganin
Mun qwareka mu samman ma ni.
Kai ya jinjina cikin
Sanyi
Yace ' Bappa Yaya
*MI,WASMITI* ko mi wadi ha wakkati to do,
*NAYI,NADAMAN* abinda Na aikata a wancan lkcin
Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi
Ya bar min
Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba.
Innayi tace ' komai ya wuce yanxu kam
Fatan rabbi ya Baku zuriya d'aiyiba,
Amin ya amsa cikin
Zumudi da jin dadin addu,ar.
"Haka sukayi ta Dan Hie ransu
Biyar dai dai
Yusuf ya
Miqe cikin
Kammala shirinsa
Da Na Aysha
Ya kalli su innayi
Cikin
Qaunar kakannin nasu
Yace
' mukam zamu tafi
Sai
Next week
In munzo,
Bappa Yaya
Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa
Zasu takuru
A dole ya barshi
Ya dauke yar matarsa
Suka tafi.
" cikin
Mota
Yusuf
Tuqi yake
Da hannu daya daya kuma ya jawo amritanshi
Yana Dan
Shafa bayanta
Yana
'Amrita
Bacci kike
Jiko?
Kai ta Dan gyada mai a Lamar eh
Cikin
Sanyin ya qara jawota jikinshi
Yace
Kwanta kiyi bacci
Kan cinyar
Mijinki
Kinji ko
Matata?
Itako
Ido ta tsura mai cikin
Mmk hali irin Na Hamma Yusuf
Wato
Shi Hamma Yusuf ya yarda da love
Ya Baiwa so
Amanna
Shi jin Kalmar so yake tamkar ruwan zinari
Shi Yusuf irin mazannan ne da so ke mai dasu
Bayi
Ya maidasu tamkar basu San komaiba
" A haka suka isa
Gida
Tana lafe a jikinshi
Tana baccinta.
Yana parking
Rabi,u da Usman suka iso
Cikin
Qaunar yayan nasu duk da zafibirin Na Yusuf yan uwanshi Na matuqar qaunarsa
Kye ya basu suka tattara kayansu
Suka shigar cikin gida.
Ummi Na ganin jakar Aysha
Tace
'Usman sun dawo ko?
Kai ya gyada Cikin
Leqa hanyar shiga
Yace ' wlh
Ummi Sai.kinga yadda
Autanki tayi kyau
Sai kace wata balarabiya
Sai dai ta Dan rame gsky.
Ajiyar zuciya ummi ta sauqe cikin jin dadi
Tace 'Toh ina take ne?
Rabi,u ne ya Dan Sosa qeya yana
Duba qofar shima yace
' kin Santa ai da shegen son jiki
Bacci fa takeyi a cikin
Motar ta wani
Maqale jikin Hamma Yusuf
Shiko
Ya wani rashe wai baya son ta tashi
Harda wani cewa
Mu bamu da nitsuwa bamuga tana bacciba.
Dry Ummi tayi
Cikin
Tsokana tace '
gashi a bayanku ai!
Aiko a tare suka juyo
Sai kuma sukayi dry.
" a motar kuwa
Cikin sanyi
Ya sunkuyo
Kanta hankali ya rinqa busa mata iska a kunneta
Itako jin iskar ta qara sakewa tayi
Luf ta juyo
Qirjinta sama,
Murmushi ya danyi
Cikin
Jin dadin
Yadda take
Murza shi
Kiranta yakeyi Amman shiru Sai sauqe numfashi takeyi,
Ganin haka yasa shi
Cikin
Qworewa
Ya qara manna ta jikinshi
A hankali ya tura hannushi
Bayanta
Zip Dinta ya zuge cikin
Hikima ya maidata kan cinyarsa
Hannushi
Ya Dan tura cikin
Rigarta
Lkci daya ya dire hannushi kan bres Dinta
A take kuma ya lumshe ido ya sauqe ajiyar hrt,
A hankali yasa Dan yatsanshi ya rinqa zagaye bakin bres din
Cikin
Sauyawar voice
Ya rinqa kiranta
A,ishhhh
A hankali ta bude ido
Tare da Dan tsura mai idon
Sai kuma ta Dan tura baki
Cikin
Muryar bacci tace ' Hammaaa Yusuffffffffff
Ido ya tsura mata cikin
D'aga mata
Gira
Hannushi ta Dan kama
A hankali ta jawo hannu
Shi kuwa
Kai ya karya
Yayi fuskarta tausayi
Cikin
Sanyi yace
'Aish
In Neman alfarma ki zo gareni mu kwana tare
Wlh bazan iya kwana banji duminki ba
Plxx karki manta ni
Baki ta Dan tura tana
'Hamma ni a gun Ummi Na zan kwana,
Cikin
Tausayawa kanshi
Yace
Mijinki kuma ya kwana
Da waye
Kamata yayi ya ruqqume cikin
Tsokana yace
Yarinya ki Adana mijinki
Ummi ma ba dakinta zata kwana ba.
"Tureshi ta danyi
Ta bude qofa ta fito
Shima fita yayi
Ya zagayo yazo gabanta
Cikin
Gyara net dinshi
Ya juyata
Ya tura hannushi
Ta gabanta ya lalubo
Bres Dinta ya shafa cikin
Rada yace
Zanyi miss dinki
Tabas itama taji Hamma a jikinta
Shiyasa Sai ta lumshe ido
Kawai.
Tana bude idon
Ta haqqo su ya Abubakar da Ahmad da Adam
Da sauri ta janye jikinta
Cikin
Happy ta isa garesu
Da Dan gudunta
Tana zuwa kamar zata fada jikin ya Abubakar Sai kuma ta tsaya cikin
Farin ciki
Tana '
Oyoyo ya Abubakar Na nayi missing dinka sosai
Shima Abubakar dry yake cikin
Jin dadin ganinta da yanayinshi Na tsantsar qaunar yan uwanshi
Yace Allah sarki
Aysha wato yanxu kin girma
Kin dena
Son jiki,
Dry tayi ta kamo hannushi tana
Bazan girmanwa Dan uwana ba ai,
Su Ahmad kam dry suka rinqa yi
Har suka qarisa gun
Yusuf
Cikin
Qaunar juna suka ruqqume juna
Suna dry
A hankali Yusuf ya qarisa gun Abubakar ya ruqqume shi
Cikin
Qaunar qanin nashi
Yace
*Babiker* dan
Haka yake kiran Abubakar din yana don tsokanarsa tun suna yara bare kuma da ya zama dole akwai Dan reni a tsakaninsu Na irin shi Abubakar shi yake bin Yusuf a aihuwa.
Dry Abubakar ya danyi Sai kuma ya matse Yusuf a jikinshi
Cikin
Sanyi da qaunar Dan uwana nashi yace
Hamma Yucut
Haka yake kiransa lkcin yarinta
Shima Yusuf dry yayi
Sai kuma yayi shiru
Jin Abubakar bai sakeshi ba
Kuma Sai
Zuciyrsa da yaji tana bugawa da qarfi-qarfi.
Cikin sanyi yaji
Abubakar Na rada mai
Hamma Yucut
NAYI kewarku
Ji nake kamar Na bar aikin
Sojannan Na dawo
Mu zauna nima in rayu cikin yan uwana kafin mutuwa ta rabamu,
Da sauri Ahmad yace
Haba Abubakar meyasa zaka Sa mana tsoro a zuqatanmu.
Adam yace
Gsky Abubakar banson irin zantu kan nan naka,
Dry ya danyi
Fuskarsa tai
Ra's a zahiri
Dama da yawa kance kab yaran gidan
Abubakar ya fisu
Kyau danshi
Tamkar balarabe yake
Ga qira ga cikar zati ga haiba sannan shi mai yawan fara,ane da son Al,ummah
Dan shine qarami a Kansu Amman kab ya fusu tsawo da qiba,
Cikin fara ar yace
Toh ai rebuwa ya xama dole
Brothers Na,
Aysha kam
Tuni
Ta fara hawaye Dan ita tun kan ya Ahmad bata son jin irin zantu kan,
Dry shi kam Abubakar yake tare da jansu suka tafi cikin gida.
A babban parlon suka
Zauna akayi ta hira
Aysha ko da ta ga Ummi Sai tayi qasa d kai
Itako data gane Sai ta shereta sannan ta saki jikinta..
"Bayan 2 week, Rayuwa ta musu dadi kamanni
Family ya cika da Farin ciki
Abubakar ma har yanxu yananan
Gaba daya ya qara shigewa jikin yan uwanshi
Tuni hutunsa ya qare Amman yaqi komawa yace yana son shima ya rayu da yan uwanshi
Kuma yana son ya jejje xiyara gun yan uwansu
Haka ya rinqa Jan su Yusuf da Ahmad suna kutsawa cikin yan uwa da abokan arziqi
Har qauyuka saida sukaje.
" shiko Yusuf yakan Dan lallaba ya dauke matarsa su arece
hotel ya dirka mata qwoya suje sui ta macewa juna,
Gaba daya yanxu
Ya maidata
Fulawarsa abin qawanyarsa.
"Yau da dere
Suna parlon suna cike suna hira
Abubakar ya Dan gyara zama
Cikin
Kallon yan uwanna shi
Yace
'Ya Adam
Gobe nefa zamu je yolan
Dan
Inaga Na kusa komawa wurin aiki
Gashi Hamma Yucut kuma saura
2 weeks
Ku koma Saudia ko?
Kai ya gyada mai cikin
Tsurawa Dan uwana nashi ido
Yace
'Ko Sai yaushe zamu kuma haduwa ne Babiker kam?
"Cikin dry yace
'Wata qil har Abadan!
!Gaba daya suka zuba mai ido
Cikin
Fada baba bello yace
Kai Abubakar wannan wanne irin furucine
Ummi kuma
Kai ta rinqa juyawa
Tana
Allah ya rufamin asiri
Nenne CE tace
Amin
Rabbi ya hanemu qara ganin wani gibin,
" shiko dry yayi cikin cewa Yoh ai mutuwa ta zama dole dama rayuwa wata ran Farin ciki wata ran bakinci,
A haka suka watse
Sai Yusuf da duk jikinsa
Ya mace
Ya kalli Aysha da ke shirin
Fita cikin
Muryar tausayi
Yace
Amrita zoo,
Kamar ta fita Sai kuma ta juyo
Cikin
Sanyi
Tazo
Gabanshi
Hannushi ya miqa mata
Cikin
Mutuwar jiki
Yace
' tai maka min in tashi
Kamo hannu tayi ta ja
Shiko ya yunquro da gyer
Ya miqe,
Sai kuma
Ya fiz gota jikinsa
Cikin
Rada yace
Muje ki taimaka kamin
Ko kuzarina zai dawo
Wala Allah d'umin jikin ki ya farfad'o dani
Haka ya jata har zuwa
Dakinshi....
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Kan gado suka zauna
Cikin sanyin jiki
Ya zame ya kwanta kan cinyarta
Yasa hannu ya zagayo bayanta ya tura kanshi tsakiyar qirjinta yayi luf kamar mai bacci Sai numfashi yake sauk'ewa a hankali
Gaba daya jikinshi yayi nuk'ui
Ita kuwa jikin gadon ta Dan jingina Dan har cikin ranta take jin tausayi Hamma Yusuf din nata
Hannu tasa ta tallabe kanshi
Kamar K'aramin yaro
Ya k'ara
Nanuk'arta
A haka har zuwa wani d'an lkci
sannan ya d'an d'ago cikin
tsura mata ido
yace
"Amrita ki kwanta ko"
Ido ta lumshe cikin
Sanyi ta zame tayi luf
Jikin pillows
Shima k'ara matsota yayi
A hankali ya manna ta jikinshi
Jikin a sanyaye ya sabule
Rigar jikinta
Ya barta daga ita sai
d'an gajeren wondo
Shima hakan yake
Jawota jikinshi yayi
tare da da daura hannushi kan cikinta ya rink'a shafawa da d'an latsa cikin,
cikin rada yace
"A,ish
Kina mana addu,a kuwa?
A sanyaye tace
"Addu,ar me fa?"
K'ara matsota yayi cikin d'an
Rawan jiki
yace " addu,ar samun ciki mana
Wlh inason baby inson inga jinina gashi har yanxu shiru"
Baki ta d'an tab'e cikin
yanayin ba damuna tace " ciki kuma aihuwa kuma yanzu gsky ni kam ban isaba"
!Cikin mmk da jin tsoro da zafin mgnar ya tashi zaune ya tallabota
Murya Na rawa
Yace
"Ayshaaa Sai yaushe kenan?
Me kike nufi da baki isaba
Plss ki taimaka kar ki datsemin hanyar
Samun cikar burina da zuriya ta
Yanxu ke ko
Yusuf k'arami da Ahmad basa baki Sha,awa?
Juyawa tayi cikin
Yatsuna fuska tana " ni bacci nakeji"
Abin ya bashi haushi shiyasa cikin
Hatsala ya juyota gareshi
A fad'ance yace
"Sau nawa nake sheida miki ba,a juya min baya
Meyasa bakya jin mgna ta
Nace miki
Muddin muna kwance tare ki dena juya min baya ba tare da izinina ba wlh
Aysha kina cutar da zuciya ta da jikina duk sanda kika juya min baya
Ki gaya min mana inma kin gajine Sai mu canza gefen kwanciya mu duka ba tare da kin juya min baya ba"
Shiru tayi a ranta tana
Na shiga 3 da hali irin rin Na Hamma Yusuf
Yanxu ko kwanciya Sai ya tsara min,
Shiko
Juyata yayi shima ya juya
A hankali ya dire hannushi kan bres d'inta
murya na rawa
Yace
"A,ish dan Allah ki dena juya min baya
Ki tausaya min wlh ni kadai nasan zafin da nakeji in kika bani baya.
Shiru tayi Sai
Jikinta da ya fara sakewa da mimmik'ewa sabida sak'onnin Hamma ta da take karba
A hankali ta
Narke cikin jikinsa
murya a sanyaye
Tace
" Hamma Yusuf bacci nakeji
Plxx kayi haquri
Yau ka barni Na huta"
Kai ya gyada mata
Cikin
K'ara ruggumota
Tare da rada mata
" ba abinda zan miki
Kiyi baccin ki"
a haka suka kwana cikin jikin juna
Har zuwa safiya
Bayan ya dawo masallaci
Cikin gida ya wuce
A parlon ya samu Abubakar da su
Usman
Duk suna riqe da carbi
Abubakar ne ya kalli Yusuf cikin
Murmushi yace
"Hamma Yusuf
Gwara aje a fara shiri.fa
Dan su Usman kam har sun shirya"
Fuska ya yamutsa tare da cewa
" Sara kunan yawo ai su da sunji tfya jikinsu har bari yake,
Dry Abubakar din yayi gami da cewa toh nima dai kaga tfyata bari inje in shirya,
Yana fita shima Yusuf ya fita bayan ya gaida iyayenshi.
Tsayuwa yayi yana k'arewa gadon kallo bata nan
Har ya juya Sai kuma ya jita a toilet alamar wonka takeyi
Zare jallabiyar jikinshi yayi gamida tura k'ofar
ya shiga
Itako jin motsin shigowarsa yasa ta bude ido
Lkci daya kuma Sai taji kunya ta rufeta ganin yadda ya tsura mata ido
Shiko matsota yayi ya tsuguna gefen ta
Yasa hannushi cikin ruwan
ya d'an d'ibo ya zuba mata kan kirjinta
Yasa hannu ya dauko sabulu
cikin sulbi
Ya rinqa murza sabulu kan k'irjinta
yana shafawa,
A take yanayinshi ya canza ya fara piki piki da ido
Lips dinshi suka fara rawa lkci daya sukayi jaa
Tuni ya kamo gefen lips d'in ya fara tsotsa
Duk ya cika ruwan da kumfa
ita ko ido ta tsura mai a ranta tana jinjina halitta irin ta Hamma Yusuf
Mutum kamar maye.
Cikin sanyi taji
yana mgn
"Ohhh shmmmhhhht Amrita Sai kuma ta jishi
Tsulum cikin ruwan
Lkci gida kuma ya fara yamutsa ta
Tuni ya birki tata itama Sai
Lafewa take a jikinshi
K'ok'arinshi
ya samu kanta ya rege zafi
Ita kuwa tak'i
Sai nok'ewa take
Suna cikin haka yaji ana buga musu k'ofa.
aiko ta yamutsa ya cukuikuyeta son ranshi
Itama ta taimaka mai Don ta samu ya barta
Sai da ya d'anji gamsuwa sannan
Ya fesa mata wonka Ragusa kanshi
Ya mik'e ruggume da a barsa
Sai hada fuska fa yayi
Shi a dole an takura shi
Ba a barshi ya shanaba.
Ta gane sarai
Shiyasa suna fita ta zura rigarta har taje bakin k'ofa
ya kirata
Cikin isa.
Gabanshi ta Dan tsaya
Shi kuwa mai ya mik'a mata
Fuska a hade
Yace
" kina k'o'karin tafiya
Wazai
Shafa min mai? Karba tayi ciki
tura baki a ranta kuwa
Cewa take
Wlh Hamma Yusuf ya fiye kalen fitina,
Shiko zama yayi Ra's yana tsura mata ido
Dole ta rink'a shafamai
Har ta gama
Y klta cikin
Sigar k'auna da Sha,awa
yace
" jeki shirya
Habitti yau zamuje
Yola"
Sosai taji dad'i Dan batayi zaton dasu za,a jeba
Cikin happy
Ta tallabo
Kanshi
Ta hade bakinsu
Ta laso lips dinshi
Sannan
Ta sauk'o zuwa k'irjinshi
Ta rink'a shafa sumar k'irjin
Tana sakemai kiss tako ina
Sai kuma ta juya da gudu tayi cikin
Gida.
Shiko murmushi ya rink'ayi yana shafa sajenshi da k'irjinshi
Dan yasan guraren Na burge Ayshansa.
Haka dai suka kammalah
Shirin su.
K'arfe 9 dai dai
Sukayi SLM da iayensu
Sannan suka yi musu addu,a
Suka shiga
Mota suka tafi
Mota 2 ne
1 Abubakar ke tuk'i
Ahmad Na gefenshi
Aysha da Maryam Na baya
Yusuf Na baya shima gefen Ayshan Sa
Sai dayan kuma
Adam ke tuk'i Amira Na gefenshi
Sai Usman da Rabi,u dake
Baya
Tafiya suke cikin nishadi
Motar su
Na biye da juna.
Sunyi tafiya mai d'an nisa har zuwa
Wuraren *zim*
Sun fara hank'o
*Mayo balwa*
Aysha da tun sanda sukayi nisa a tafiya jikinta
Ya mace tayi nuk'ui jikin
Mijinta
Sai nuk'urkusarsa take
Tana ita murd'a takeji
Aman kuwa yak'i zuwa Sai yanzu.
Ta samu ya tokarota
Cikin
Wahala.
Ta kamo hannushi ta rik'e
Jikinta har rawa yake
Cikin
Kuka tace
"Hamma Yusuf
Amai zanyi
Amai"
Shiko Yusuf da gaba daya
Ya rude dukkan tausayinta ya cikashi
Cikin
Kula ya tallabota
Ahmad dake gaba rik'e da Yusuf k'arami
Ya zaro
Blanket din yaron
Ya mik'a mata yana
"Hingo biyaye bata tayi aman a ciki"
Karba yayi ya shinfida kan cinyarsa.
aiko ta rink'a zuba amai
Kafin kace kobo
Duk tayi laushi
Sai numfashi take sama sama
Maryam kam sai sannu
Take tayi mata
Shiko
Abubakar gudu ya k'ara yana
"Sorry sis
Bari nayi sauri mu isa
Asbiti ma zamu wuce
Cikin
Aman tace
A a ya Abubakar ni Ku kaini gida inma mutuwa zanyi Na mutu a gida.
Da sauri Yusuf ya ruqqumota cikin
Rawan murya yace
" a a insha Allah ba abinda zai sameki.
Haka dai suka isa
Itako gaba daya ta gala baita.
Dama tuni marya ta gayawa
Baba Umar
Tuni
Shiko
Dr Umar ardo
Ya tanadi Norse
Guda biyu
Allah sarki Yusuf gaba daya ya rud'e
Duk jikinshi
Amai
Suna isa
Ya ciccibota
A parlon ya direta kan 3str
Ayyah. Hydar shima gaba daya ya rude
Fifita yake mata rik'e da hannuta
Yana sister
Ki bude idanki
Ga ya Hydar dinki
Goggo Aysha ma duk Sai
Jikinta ya mutu
Tana Farin cikin ganinsu gashi wannan Abu ya kassarasu.
Shi kam Yusuf
Tallabeta yayihar zuwa sanda
Baba Umar ya iso
Gida
Suna zuwa
Suka fara yiwa Aysha
gwoje-gwoje
Lkci daya
Suka gano
Ciwon dake haddasa mata aman
Cikin tsantsar Farin ciki
Baba Umar
Ya kalli
Yusuf
Da yayi kalan tausayi
Yace
"Congrats
Yusuf
Sai kuma yai
Murmushi ya fice
Yana
An mata allurar bacci
Yancu tayi wonka
Tana tashi komai zai
Normal.
Abubakar ne
Ya mik'e cikin Farin cikin ya ruggume Dan uwanshi
Yana dry
Yace " Alhamdulillah
Hamma Yusuf
Allah ya amsa addu,a ata
Ase ba zanyi
Kukan rashin aihuwa ba
Hamma Yusuf wannan cikin
Ko macece ko namiji ne
Ni za,a bawashi
Shima Yusuf murna da tsantsar farinciki
Kawai Sai ya ruggume k'aninshi
Yana mai zubda qollan Farin ciki
Yana
" Babiker
Na bakashi
Insha Allah kome aka samu.nakane
Babiker ba zakayi
Kukan rashin Aihuwa ba Dan uwana.
Allah sarki
Gaba daya Sai
Suka cika da Farin