Author : Aisha Aliyu Garkuwa Category : Romance
/>
Yace ya dai biyaye ?
Tsaki
Ya Dan ja cikin daqilewa yace
Number Yarinyar nan nakeso ka ban.
Sarai
Adam ya gane Amman Dan ya cinnashi ya fada da bakinshi yace
Ai yaran suna da yawa wacce daya kasan yan matan da suke sonka basu da adadi
A hatsale
Yace can da shirmenka
Ni Na taba cema ka ban number watace bare ka tallatani
Cikin dryar mugunta yace
Toh number wa kakeso?
Cikin yamutsa fuska yace
Dan iska
Number qanwarka zaka ban
Dry yayi sosai sannan yace
Shege ai
Taurinkai
Kashe maishi yakeyi
Shiko katse kiran yayi
Ba a jimaba yaga number
Da sauri
Ya daga
Cikin zumudi
Ya kirata
Har kiran ya katse bata dagaba
Kamar zai bari sai kuma yaji ya kasa
Haquri
Ita kuwa tana kitchen
Tana ta aiki Dan baba bello Na hanya
Bayan ta gamane ta koma daki da niyar yin wonka
Har ta shiga toilet taji woyarta Na Neman agaji
A hankali ta fito
Daure da towel
Cikin sanyin murya
Tai slm
Ganin sabon number
Ne
Ajiyar hrt ya sauqe da qarfi jin voice dinta
Cikin sanyi yace
*A,ishhhhh*
Shiru tayidan tuno wannan sabon sunan
Wanda tasan
Mutum dayane ya rada mata shi Kuma ya shiga ranta
Muryarshi ta qara
Katseta
Cikin mutuwar jiki
Yace *Habitti*
Me kikeyi INA kike nai ta kiranki byake daqawa
Shin bakisan zakisa zuciyar Yusuf ta fasheba
Cikin jin katsala ta qara narkewa jikin pillows
A hankali taji
Yana huramata iska
A kunne ta cikin woyar
Ajiyar zuciya ta kuma sauqewa
Cikin narkekkiyar murya
Yace
Aysha
Bata Amsaba
Cikin shauqi ya qara matso pillows cikin qirjinshi
Yaci gaba da cewa
Dan Allah kiyiwa mijinki mgn kina sani firgici
A,ish ko byeke ji nane
Habitti
Cikin sanyin jikin tace
Hmm ahh INA jinka
Toh me kikeyi?
Wonka zanyi!
Cikin kasala yace ki zo nayi miki a nan
Shiru batayi mgn ba
Cikin karya murya yace
*ishat* dina kizo hammanki ya miki
Ko inxo nandinne?
Cikin Shauqin da ta samu kanta a ciki da mmkin hali irin Na Hamma Yusuf
Tace
Sai kazo din ai
A dakin Ummin?
Cikin furza iska
Yace cike inxo din mana ki gani
Fuska ta tabe tace toh
Kazo
Angama yace
Ita kuwa katse kiran tayi tana ai dai duk fitinarka ka nitsu
Cikin sanyi ta shiga toilet din
...
Shi kuwa yana miqewa cikin
Miqar jaraba da begenta
Ya juyo kenan ya ga Adam tsaye a bakin qofa ya harder hannu a qirji ya zuba mai ido
Cikin tuhuma
Ganin haka yasa ya gano cewa ya jima a gun
Murtuqe fuska yayi cikin kauda kai
Yace kai
Kauce
Cikin tsura mai ido yace anqi a kace din
Ina zakaje
Kollonshi yayi cikin isa yace
Gun matata zanje ko kana da mgn?
Dry Adam yayi yana lallai
Yusuf wlh baka da kunya
Ni kake gayawa haka ka manta zantu kanka Na bayako?
Tureshi ya danyi
Cikin cewa koma dai mene ai dai mata tace mallakina
Ni wlh matsala ta da kai Adam ka fiye Sa ido
Babban banza
Kawai😡
Ya fadin haka yayi cikin gida
Da sauri Adam ya bishi a baya
Yana wlh kai kam Yusuf sai
Allah ne kadai yasan sirrin ranka
Mutum sai muna furci kanaso kana kaiwa kasuwa
Shi dai tsaki yaja ya wuce part din Ummi
A hanyar shiga bedroom Dinta sukaci
Karo da ita
Cikin kauda kai
Yace
Ummi yunwa nakeji
Wucewa tayi cikin parlon
Sai da taje har kan kujera tare da amsa SLM Adam da kaka da suke shigowa tare
Lkci gufa kuma ta juya gun da yake
Sai wayam baya gun
Cikin mmk tace
Toh
INA yashiga kuma
Hira sosai su kaka da Adam da Ummi keyi Amman ita hankalinta Na kan Yusuf din
A can kuwa
A hankali ya bude
Qofar toilet din
Cikin
Sanyi ya maida qofar ya rufe
Ita kuwa
Ta cika baf din da ruwa ta murza sabulu a jikinta ta kada ruwan kumfa ya cikashi
Tayi luf a ciki
Idanta a lumshe
Cikin ranta kuma gaba daya
Tunanin Daren jiyane a ciki
A hankali tasa hannuta ta shafa qirjinta
Dan tuno yadda Hamma Yusuf ke shafa qirjinta
A ranta tace
Banji abin da nakeji ba in Hamma Yusuf ya shafa qirjina ba
Baki ta Dan tura cikin
Qara rumtse ido
Tace hannun Hamma Yusuf da bane Dana kowa a duniya
A fili tace
Meyasa meyasa hakan ne
Hamma Yusuf
Cikin sabule kayan jikinsa
Ya shiga cikin
Ruwan
Bakinshi ya kai kan kunneta
Yace
Mekuma NAYI ganifa nazo
Da sauri cikin tsoro da mmk ta bude ido
Sai kum taji kunya ta diran mata
Shi kuwa
Jawota
Jikinshi
Yayi cikin
Sanyi
Yace menene a nan din ya fada yana shafa qirjinta
A hankali ta sauqe ajiyar zuciya
Cikin Sa hannu ta sanqalo
Wuyanshi
Murmushi
Yadanyi cikin rada
Yace
I miss you
My dear
Qara maqaleshi tayi
Cikin kidima ya hade bakinsu
Wuri daya
A hankali qabbansa suka rinqa sakewa cikin mutuwar zaune
Ya kamo harshen ta da ta rinqa lasar jajayen lips dinshi da suke bata dry in suna karkarwa
Lasar lips din take cikin salon da itama batasan tanayiba
Dan Hamma Yusuf cire mata hankali ta yake a jikinta
Maida ita yake irinsa
Kama harshen yayi yana tsotsa yana kuma murza bres
Dinta ga sanstin ruwa ga Na sabulu gana fatarta
Tuni ya kidime ya kidima ta
Sai numfashi yakeyi sama sama
Ita
Kuwa a hankali
Take
Ki ranshi cikin mayen love
Tana Hamma Yusufff
A dakin Ummi fa
Ummin kuwa yanxu ta shigo
Dakin cikin
Mmk take jin alamun mgn a toilet din batayi zaton yana cikiba
Ta matsota bakin qofar da niyar cewa Aysha lfy take mgn a bayan gida
Dai dai lkci
Yusuf kuma ya tashi cikin kidima yana lalubo bres Dinta ya samu yasa a baki
Ganin yadda yakeyi yasa ta gano me yake muradi shisa cikin
kidima itama
Ta tallabo kanshi kamar yaro ta Dan dago qirjinta
Cikin rumtse ido
Ta tura mai bres Dinta
A bakinshi
Cikin kidima da gigita ya cabke yana sarrafata
Ita kuwa cikin wani irin Abu da ya ratsata
Ta qara maqaleshi
Cikin sakin Dan qara
Tare da cewa
Hamma _Yusuffffffffff_
Bai iya amsawa ba sai nishi Dan yakeyi
Jin haka yasa Ummi kuwa
Barin dakin da sauri
Kunya CE taji ta rufeta ba iyaka ji take kamar ta nitse
A fili tace
Na shiga
3 yaushe Yusuf ya koma Mara kunya da dai nasanshi da kunya
Parlon takoma gunsu kaka
Shi kam Adam shima zaman jiran ganin ta INA Yusuf zai fito
Ne yakeyi
Su kuwa a toilet
Aysha ta haukata Yusuf shima ya haukata
Duk sun zama tabbabu
Ba abinda
Take cewa
Sai qiranshi take cikin
Rada tna
Hamma ```Yusuffffffff```
Da gyer ya dago ya kalleta cikin tsura mata ido
Da shafa
Abinda yake tafiya da imaninshi wato bres Dinta
Murya a daqile
Yace
Aysha
Haka zamuci gaba da rayuwa
Aysha bazaki tausaya manaba
Kiga halin da muke cikifa
A hankali ta matsoshi ta manna kanta kan faffadan qirjinshi
Tasa hannu daya tana wasa da tattausan gashin qirjin nashi
Ido ta lumshe
A ranta tace
Hamma Yusuf nima ka gama min illah bansan lkcin da ka karyamin zuciya ba
A fili kuwa
Lumshe ido tayi
Cikin tura baki
Tace
Ni ka tafi kar Ummi tazo
Tallabo fuskarta yayi cikin rada
Yace
Aysha shekarunki
Nawa yanxu
Cikin kasala tace
20
Qara matsota yayi ya manna qirjinshi a nata
Yace
In dai kina da lfy to wlh bazaki juri irin zamannan da mukeyuba
Wlh ni kam bazan iyaba
Ina cutuwa
Aysha nifa ba waliyi bane
Dole INA da buqarta matata a kusadani
Ina buqatar kulawarki
Wlh yau dinnan zan iya rada raina muddin
Baki matso gareniba
Haquri Na ya Gaza
Kimin tallafi
In ba so kike Na mutuba
Duk ya qara rudata
Da sabon salonsa
Cikin shogoba tarinqa
Dan bugun qirjinshi
Tana
Hamma Yusuf ka tashi ka fita
Ido ya tsura mata qaunarta Na ratsashi
Cikin sanyi ya kife guywarsa duk biyu
Murya Na rawa
Yace
Kimin alqawarin zakizo gareni yau
In dai kina son Na rayu
In kuwa da gsky ke kuke son Na mutu toh ba yadda Na iya
Itama
ido ta tsura mai
Cikin sanyi ta miqa mai hannu
Tace bazan iya tashi ba
Daqo ta yayi cikin
Kada kai yace nima zan iya faduwa ko a hanya ne kema kinji
Bakida qarfi bareni
Yana dagota
Ya miqa mata towel
Zata daura a qirjinta yace a qasa zaki daura
Cikin tura baki tace sabida me?
Sabida ban tafiba tukun kuma ban gaji da kallon abina ba
Cikin jin tsikar jikinta Na tashi ta matsoshi
A hankali
Ta manna qirjinta
Kan nashi tana gogawa
Shiko ido ya tsura mata cikin mmki
A fili kuwa cewa yayi
Wlh kin kusa ki qarisani
Bata kalleshiba ta juya ta hada bayanta da qirjinshi
Cikin hikima ta kamo hannayenshi duk biyu ta daura
Kan bres Dinta
Da qarfi ya saki ajiyar zuciya gamida
Komawa jikin gini
Ita kuma cikin murmushi mugunta
Ta fita tana juya mai ququ
Tana fita ta zura rigarta tayi
Parlon
Cikin nishadi
Taje gun kaka
Dake cin
Fruits
Zama tayi itama tanaci
Tana ya Adam yanxu kam tunda Amira ta dawo gida kullum sai an ganka
Cikin dry yace wato da bana zuwa kenan ?
Dry sukayi
Gaba dayansu
Dai dai lkcin
Yusuf ya fito
Fuska a murtuqe
Har zai wuce
Kaka tace
Kai wannan d'a da baqin hali kake yanxu wato bamu kaima ka kellemu ba
Adam kuma miqewa yayi da sauri
Yana zuwa hannushi
Ya tura cikin gashin kan Yusuf
Shi kuwa tabe baki yayi yace
Ni banma gankiba
Sarkin mita
Ummi kuwa ita kunya kallon ida sukema takeyi
Suna fita Adam yace
Wlh Yusuf iskanci ka ya girmi shekaru na
Kasan Allah ka fara ban tsoro
Zaka cinyemin yar uwa ka toskeni
Ni INA bin taka yar uwar a hankali
Cikin
Rawar murya kamar mai shirin kuka yace
Adam zadai ta kasheni ita
Wlh Ummi bata saniba zata rasa danta a banza abin yamin yawa
Allah sarki Adam sai yaji tausayi yinshi
Cikin
Sanyi
Yace
Yusuf Aysha matar kace
Insha Allah bazata kashe ka ba
Yau zan samo ma mafita
Tunda kaga dama nima yanxu a gida zanke kwana tunda Amira ta dawo gidan itama
A haka ya Dan bashi qarfi guywa
Tun da akayi sallan insha Adam ya jashi suka koma parlon Ummi
Baba bello
Kuwa da yaje Abuja
A dole Ahmad ya biyoshi da yasan halin da Yusuf ke ciki Dan Adam Na gaya mai komai
Gashi tafi yar moto
Sukeyi dan Ahmad
Yace yana son ganin gari
Kuma zasu biya
Yola
So haka yasa zasuyi isan dare
Wata qil su isa irin qarfe 1 zuwa 2 haka.
Su kuwa su Yusuf
Suna zaune Adam ya tasa Amira a gaba
Yana ta tura kan Ahmad qarami wai yasha nono
Ummi Na kallonsu cikin tsokana tace Adam wannan da nakafa kurane
Cinye mana diya zaiyi
Cikin tsokana Adam ya kalli Yusuf dake ta
Bin Aysha da ido
Yace Ummi ai wlh
Yusuf ya gado
Shi kuwa Yusuf bata fuska yayi ya miqe yabi bayan Aysha.....
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI*,Page 1⃣0⃣2⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Da sauri ya Sha gabanta cikin
Karya murya da lumshe ido yace
A,ish
Bata kulashiba ta kauce ta juya zata
Fita da sauri ya kamo
Hannuta
Cikin rada tare da tsura mata ido yace Dan Allah ki saurareni
Plxx ki daina wahal dani haka
Wlh ina azabtuwa.qara matsota yayi cikin tausayawa kanshi yace wlh
Ji nake kamar zan mutu
Ki tausayawa Dan umanki
Da sauri ta Dan tureshi
Cikin murguda mai baki tace
Sai me ni me nawa a ciki
Ba abin da ya shafeni
Inma mutuwa CE ai ba kanka aka faraba kuma ba kanka za,a qarebe
Hanyace kaje
Muma muna zuwa
Ai in maye ya manta uwar da baici ta manta ba
Banza Sokuwa kuma
Me zata iya maka wanne taimako zan maka
A hankali ya farajin ranshi Na tafasa
Cikin murtuqe fuska ya kamota ya matse ta jikin gini ido a juye yace
Na mutu ko baki da matsala da mutuwa ta ko
Aysha ni kike gayawa haka
Kin kyau ta
A hankali ya kuma sakinta
Cikin sanyin yace
Ki sani
Koda yau ko gobe ko next week ko next month ko next year
Na rasa raina ko lfy ta
Kece sila
Ke kika kasheni
Juyawa yayi cikin cize lips inshi ya fice
Kamar zay hadiyi zuciya
Yana fita
Sama ya haura
Kai tsaye parlon baba bello
Yaje ya kwana kan 3 str dan
Bai son damuwa
Bayan azabar da yake Sha
Adam ne ya miqe yabi bayanshi
Cikin sanyi
Ya shiga ya sameshi
Konce ruf da ciki
Ya tura hannushi
Ta qasa ya damqi mararsa
Cikin kula yace
Biyaye meke faruwa?
baiyi mgn ba
Sai qara matse mararsa da yayi
Sunkuyo wa kanshi
Yayi cikin kula
Yace
Kasha mgnin ka kuwa?
Kai ya gyada mai alamar ehh
Sai zufa dake keto mai
Duk jikinshi ya fara bari
Zuciyarshi ta fara harbawa da sauri sauri
Cikin mmk
Adam yace
Toh Amman Yusuf
Wannan fa ba shine mafita
Ba dama Na tabbata a kawai randa mgnin zai Gaza sama maka nutsuwa
Ka tashi mu tafi
Part namu
Ni zan turo Aysha
Da qarfi ya samu ya yunqura ya zauna cikin
Rawan sanyi
Yace
Banson
Ka barta
Adam ka barta
Meyasa?
Zan barta ya tabba yeshi cikin kulawa
Cikin tausa yawa kanshi
Yace
Aysha fa
Tace bata sona
Bata qaunar ganina
Tace ko Na mutuma
Ba ruwanta
Ita bai shafeta
Ba
Ga ummina itama
Bata qaunar ganina
Ko gaisuwata bata amsawa lkci daya
Ya rinqa karkarwa
Sai riqe Mara yakeyi
A tsorace Adam ya talla boshi
Lkcin da
Numfashinsa ya rinqa
Fita ba tare da ya komaba
Duk Sai damqe mararsa yake dafe da qirjinshi
Jijiyojin hannushi da qoshinsa duk sun taso
Sama
Sosai
Adam ya firgita da tausaya mai cikin hatsala da tsoro
ya sauqo
Dakin Ummi ya nufa
A dakin ya sameta da Aysha
Da Maryam
Harda Amira
Cikin fahimtarwa
Ummi ta musu
Bayanin dawowar Ahmad
Lkcin take sheida
Musu Ahmad
Yana raye kuma yau zai dawo
Cikin tsoro da mmk da kaduwa
Duk suka daqo ido
Suka xuba mata
Baki Na rawa Maryam tace
Ummi ya Ahmad kuma
Ummi ko dai mafarki nakeyi
Kamo hannu
Ummi Aysha tayi
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi
Bakya mna irin wasannan
Ummi wannan wanne irin zance ne
Ummi macecce Na dawowa ne
Maryam ne ta qara ruqqume
Yusuf qarami
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi kina
Nufin
Yusuf ba maraya bane mahaifinshi Na raye Dan Allah kimin bayani
Sauqowa tayi cikin
Gsky da gsky ta kamo
Hannusu
Su duka
Tace
Maryam Na taba miki
Qarya ko
Wasa?
Kai ta qirqiza
Alamar a a
Cikin sanyi
Ummi tai
Musu bayani
Mai gamsarwa
Gaba daya ido
Suka rinqa
Bin juna dashi
Kowacce da tunanin ta
Maryam kam daqo Yusuf qarami tayi ta rinqa
Kissing dinshi
Da gudu ta ture Adam dake qoqarin shigowa ta nufi
Part din Nenne
A namma Nenne ta jadda mata hakan
Itako
Aysha da Amira Sai hamdala sukeyi
Cikin fada
Yace ke
Aysha
Kixo
Da sauri ta
Isa gunshi
Cikin
Murna ta sanqalo hannushi
Baki Na rawa tace
Ya Adam
Ya Ahmad Na bai rasuba
Ya Adam wanne irin
Godiya zanyiwa
Allah Na
Ya Adam
Me zanyi
A yau NASA
Ya Ahmad Na farin ciki
Cikin
Fada yace
Farin cikin
Ahmad ya kan kasancene
Yayinda
Yusuf ke cikin Farin
Ciki
Gashi ke kuwa baki da buri Sai son baqan tawa
Yusuf
Ko kin manta Ahmad kan sadaukar
Da duk wani Farin cikinsa da jindadinsa ga Yusuf ne
Ga Ahmad can ya kusa shigowa garin taraba
Kuma wlh bai begen ko uwar da ta haifeshi kamar yadda yake begen Yusuf
Gacan Yusuf
Kuma zuciyarsa na qoqarin
Fashewa
Cikin sanyi
Ta tsura mai ido
Shiko zame hannushi
Yayi ya nufi gun Ummi
Jikin a sanyaye yace
Ummi inajin tsoro
Kar randa Ahmad zai dawo garemu Yusuf kuma ya barmu
Wlh Ummi Yusuf bai da lfy
Ummi fushinki
Na cin ran Yusuf
Ummi kinsan biyaye Nada matsala zuciya kam ko?
Cikin Dan rashin damuwa
Ummi ta tabe baki tace
Adam ba yanxu ya bar nan ba
Ni banga me akayi maiba
Baqin halin shi ne kawai ya taso
Kai ya jinjina cikin
Jawo hannu Aysha
Yana zo nan
Da sauri
Ummi tace
Kai Adam sake min Y'a
Ka fitanmin daga nan
Ba inda zataje
Cikin sanyi yace Dan Allah Ummi Dan Allah kiyi haquri
Cikin fada tace
Adam fitamin daga nan
Zaiyi mgn tace
Ya isa tafi kawai zamu rufe qofa
Juyawa yayi cikin
Rashin mafita
Da sauri matarsa ta bishi a baya
Cikin kula take cewa ya Adam
Meke damun Hamma Yusuf din
A INA yake
Hannuta ya kamo
Suka haura saman
Yana zomuje kiga halin da Yusuf ke cikifa
Suna shiga
Adam ya saki hannuta da gudu ya nufi
Kanshi ganin yadda yake juyi a tsakiyar carpet din parlon
Yana damqe da Mara Sai yunqurin amai yakeyi
Kuma ba abinda yake hararwa
Itama Amira isowa tai da gudu
Tana Hamma Yusuf
Shiko Adam jijjigashi yake yana Yusuf Yusuf shi kuwa Sai bishi da yakeyi da fizgar numfashi
Da gudu Amira ta sauqo
Qasa cikin kuka
Take kiran
Ummi da qarfi tana
Ummi Ummi kixo
Wayyo Ummi kizo
Hamma Yusuf
Sai kuma ta nufi
Sade din Abba tana
Abba kazo Hamma Yusuf fa bai
Da lfy
Allah sarki Abba cikin rawan jikin ya fito
Yana Amira INA Yusuf din meke damunshi