Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   17 / 38

48K to 51K   out of 112.1K words

zaro Cikin kaduwa tace kai Anuty Dan Allah me haka nifa gsky Ku daina wani cemai mijina

Ni ba ruwan dashi Kuma ban zuwa dakinshi nake yiba bare ma wannan mugun banje inda yake bama yana cin zalinah bare Kuma ace INA zuwa inda yake

Tashi tayi ta zauna Cikin kamo hannuta parlo ta fito da ita Cikin hada fuska tace maza tafi gun mijinki

Aysha ase anamki kallon mai wayo ase babu Sam

Auto indai irin wannan zaman kukeyi tofa dole kuita zama Cikin kunci haka Kuma bazaku taba man tawa da Ahmad ba in Kuma kunyi haka to Baku kyauta masaba

Ita dai Sai tura baki take tana

Ni wlh baruwa bat dashi

Fuska a hade tajawo hannuta Sai da ta kaita bakin qofar ta tura ta bude qofar

Hannu tasa ta tura bayanta tayi ciki

ita Kuma ta juya ta koma tayi konciyarta

Shi kuwa jin an bude qofarne ya sashi ya dago kanshi da sauri Dan ganin mai shigowar....

Barka da jumma,ah

Masu karatu inafa jiran barka da jumma,arπŸ˜€πŸ˜πŸ˜˜

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡

MI,WASMITI page 7⃣8⃣to8⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

A hankali ya sauqe hannushi

Ido ya tsurawa fuskarta

Mmk yake

Yadda ta wani

Rumtse idan nata gamida qaqqame jikinta

Dan qara min bakinta

Ya kuma zubawa ido

Cikin sautin tsoro

Take fadin wayyo

Allah Na wayyo ya Ahmad

Zai dakani

Jin sunan Biyayenshi da ta kira ya sauqe mai sanyin jiki

A hankali ya Sada kanshi qasa fuska a daure

Yace toh

Menene me Kuma akayi miki kike ta ihu

Ni wlh kinsan banson ife ifenki Na banza nan Dan Allah

Ki barni inji da abinda ke damuna

Ido ta Dan bude a hankali

Da sauri ta Kuma kawar da kanta ganin yadda ya qura mata ido fuskar nan a murtuqe

Phone dinta ta miqa mai

Tare da cewa

Anuty Sadiya CE take son yin mgn da kai

Shiru tajishi bai karba bai Kuma mgn ba

Sake juyowa tayi

Tana kallon shi

Hannu ya miqa kamar mai karban phone din Sai kuma kawai taji ya kama kunneta

Ya Dan matse

Da Dan qarfi ta saki qara

Cikin Dan fada fada yace

Ke Wai wacce iriyar sokuwace

Ke baki San abinda kikeyiba

Waya CE miki banda lfy da zaki rinqa bazani a duniya ban da lfy ki kira wannan ki kira wancan

Kina tace musu ban da lft

Sam ke hankalinki baya jikin ki

Ji yadda kike tafiya

Ko tsari babu ya fada yana mai qoqarin kauda idanshi daga kan qirjinta

Gami da miqewa yana can da Allah tafi can da shirmenki

Jiki a sanyaye ta miqe tana fita tana qunquni

Mugu kawai azzalumi danma kaga INA jin tausayin ka ne shiyasa ka

mutuma in kaga dama

Da sauri yace ke me kikace ?

Baki ta Dan turo tace a ni cewa nayi

Allah ya baka lfy

OK insa zaton ai

Qunquni kikeyi min

A haka ta fita

Ta tafi

Da rana

Bashir ya qara dawowa ya dubashi gami da bashi

Magunguna

Shi kuwa Yusuf tun daga wannan ranar

Ya kamu da ciwon kai

Dare nayi

Bacci zai qaura cemai ciwon kai mai tsananin zai rufe shi

Da zazzabi haka zai ta fama ga tsananin tunanin Dan uwan shi

A

Nigeria kuwa

Tun randa Aysha ta kira baba bello ta shei da mai halin da Yusuf ke ciki .

Gari Na wayewa

Ya karbi

Passport din Nenne

Da Na Sadiya

Dana Usman ya hada da nashi

Yayi ta musu shirin tafiya a cikin satin komai

Ya kammala

Ran da zasu tafi

Nenne ta maida maryama gun Ummi Dan kula da ita

Gashi tana fama da laulayin ciki

Allah sarki duniya

Randa Ahmad zai rasu a ranan rabbi ya albarka cesu da samun Cikin

Maryam kam takanyi kuka sosai gaba daya ta jeme Sai Dan fari da hancinta da ya qara fitowa



Su Nenne sun

Insa lfy

Randa suka iso murna a gun Aysha kam ba,a mgn

Dan basu gaya musu sun tasoba

Kawai

Da yamma tana zaune

A parlo

Yayinda Yusuf ke Cikin daki

Yana konce ne Amman hankali shi baya jikin shi

Konce yake yayi rigingine idanshi a lumshe

Hawayen ne ke ta bin gefen fuskarsa

Ba abinda yake tunawa Sai rayuwarsu ta baya

Kamar mafarki ya rinqa maimaita shi kenan yanxu

Ahmad ba kai a doron qasa yanxu bazan kuma ganin kaba

Bazan Kuma jinka ba

Yanxu dagani Sai Adam

A take ya rinqa jin daci Na tokareshi a maqoshi

Yana Cikin wannan

Halin yaji

Ihun Aysha dake parlo

Tsalle takeyi kamar qaramar yarinyar tana maqale da Sadiya

Jin tana ya Usman ase Dana kaima zaka zo

Ayyah inasu ya Rabi,u

Da Dan mmk

A fuskarsa ya fito jiki a sanyaye

Yana

Shiga parlon yaga baba bello a zaune kan 1 str Nenne da Sadiya suna kan 3 str Aysha Kuma Na maqale dasu a tsakiyansu

Usman Kuma Na shigo da kayansu

Da sauri yaje gaban

Baba Cikin Dan jin dadin gani su

Ya zauna a gefenshi Cikin sanyi murya yace baba

Dama yau zakuzo

Ni ban saniba.

Ehh ya CE gamida daura

Hannusha a kanshi

Cikin qashinshi ya tura yatsunshi

Daya hannushi Kuma fuskar shi ya shafa gamida shafa har kan sajenshi

Ido

Ya zuba mai Cikin kulawa

Yace

Haba Yusuf

Wannan wacce iriyar rayuwa kakeyi

Ne Yusuf kaga yadda ka maida kanka

Fa

Kanshi ya kontar kan cinyarsa

Gami da rumtse idanshi

Murya Na rawa

Yace

Baba ya zanyi

Ya zanyi ne

Baba bazan iya manta Ahmad ba

Baba mutuwar Ahmad bazata wuce A rainaba

Nenne dake gefen tuni ita ma ta fara zubda qollah😭

Aysha CE ta fada kan cinyarta gamida sakin wani

Irin kuka mai cin rai

Sadiya CE ta dagota

Cikin zuba mata ido

Tace Aysha

Kuka zai dawo da Ahmad ne

A a tace Cikin kuka

Toh kukan zai mana mgnin zafin rashin shi da muke cikine a a tace Cikin share qollah😭

Murmushi tayi mai zafi tace toh mu daina yiwa Ahmad kuka muyi mishi addu,a

Ba gata ko so da zamu nuna mishi Sai addu,a

Usman dake gefen Yusuf yace wannan gsky ne Anuty a man kinga fa yadda

Hamma Yusuf ya maida kanshi

Baba bello ne ya miqe gamida cewa

Yusuf maza tashi mu tafi muje a gyara maka gashin kankan nan da fuskar nan taka

Jiki ba qarfi ya kalli baba yace baba Bari a yi muku

Othern abinci

Sadiyace tai maza tace

A a Aysha zata tashi zamu shiga kitchen zamuyi duk abin da ya kamata

Toh shike nan ma kajiko

Suna fita basu tsaya ko inaba Sai wurin gyaran kai

Shi kam Yusuf ido kawai ya wore yana kallon yadda ake ta gyara mai kai badon yana soba

Dan shi komi yafi son yayiwa kanshi

Gyaran akayi mai sosai

Gashin nan Sai sheqi yakeyi dama gashi da yawa da sulbi tamkar valarabe

Sajennan yayi luv a sufkarsa

Gashin girarsa da suke kusan a hadewa

Suma sunyi ras sun qara qawata fuskar tashi

Lkci daya yayi rasa haibarsa ta fito gonin Sha ,awa

Daga nan suka wuce masallacin

Aysha kam yau tana Cikin gata

Girkinma

Usman ne da a Sadiya sukayi

Itako tana jikin Nennen ta

Sai faman cin inabi takeyi tana ta zuba surutun ta da rakadinta

daya bayan daya take ta tabbatar kowa

Bayan sun gama girkinne

Sadiya ta shigo itama suka zauna sukaci gaba da hirarsu

Usman Kuma ya dage Wai zai hada musu kunnun aya

Yanata kiciniyar tace marka den ayar ne

Su

Yusuf suka shigo

Bayan sunyi sallan insha

Cikin mmk Yusuf ya kalleshi a gyetsine yace toh Usman abin naka Kuma har ka kai nanne

Kana namiji ka wani zage Wai girji kakeyi

Dry ya danyi yace kai hamm Yusuf nifa ba girki nakeyi ba kunun aya nake hada mana

Kai da Allah tafi can kai dai dabi,ar mata duk ka iya ya fada tare da zama kusa da Baba belloN

Sadiya CE tace yoh to ba dole muyi girkiba tunda matar gidan bata

Ma San ta yadda zatayi wani abinba

Dan gani NAYI gas dinkun nan ko sau daya tema ba ayi Amfani da shiba

Baki ya tabe Cikin gyatsina fuska yace

Wannan me taiya in banda kuka da ihu

Dan tsabar iskanci

Girkinma Wai bazata yiba sai dai zakiya ke aiko mata

Baki ta Dan tura Cikin fakaice idansu ta watsa mai hara da murguda mai baki😏

Ido ya Dan zaro mata Cikin tsawa yace

ke waye kikeyiwa hararaπŸ™„

Oho tace mai ai ni ba da kai nakeba ehe😏

Ya gane sarai yasan shi tayiwa hakan

Shiyasa Cikin

Dabara ya miqe

Gamida juyowa ya kalleta

Yace zo ki dauko

Madara ki kawo wa baba

baki ta tura

Cikin shigoba tace

Toh

Ba ga Yaya Usman ba ya dauko mana ..

Tab lallaima yarinya kin rainani toh Dan nazo gidanku Sai aka cemiki ni Dan aikenku ne

Cewar Usman kema ya fada yana gyara koncinyarsa kan 2 str

Nenne CE tace ke Aysha ai wannan aikin kine mu kam baqin ne ai

Tashi ki dauko

Toh tace gamida miqewa ta nufi kitchen

Tana tafiya tana leqa fuskar Yusuf din

Dan tasan dai tayi mai abin da ya tsana shiyasa da sauri sauri ta dauko madarar

Tana uhm gwara nayi sauri

( ta Lamido kallube do wara tawa am hado)

Kar sarki mugayen Nana yazo ya sameni anan

juyowa tayi da sauqi Dan fita kitchen fin

Gim taji ta fada jikin mutum har saida robar ta fadi

Da sauri ta daqo

Ido ta zaro Cikin tsoro murya Na Dan rawa tace ....

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

MI,WASMITI.page

8⃣4⃣to8⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Idanshi ya qara budewa

A take yaji yarrr gaba daya gashin jikinsa Na tashi

Kanshi ya kawar da sauri

Ita Kuma tsayuwa tayi jingine da qofar



Phone dinshi ya jawo

Yana Dan daddan nawa Amman Sam hankalisa baya jikin shi

Tsawon wani lkci bai Kuma kallontaba bai Kuma yi mata mgn ba

Itako tana tsaye a haka har bacci ya fara fizgarta

Sai tayi

Yuu kamar zata fadi Sai ta Kuma miqewa

Shiko

Yusuf bai qaunar ya sake daqo idanshi ya qara ganin abinda

Zai zame mai fitina ya hanashi bacci

Kai ya mayar jikin

Kujerar gami da lumshe idanshi

Tsaki yaja

Tare da miqewa ya nufi daki

Koncita

Yake sonyi.

Amman ya kasa samun nitsuwa

Tuni ya Dan

Fara tsotsan

Lips dinshi

Yana Dan tsurawa garu ido

Itako Aysha yana tashi ta dawo kan.3 str tai konci yarta

A haka tai baccin ta

Cikin konciyar hankali

Shi kam Yusuf acewarsa yayi baqin gani garin gane ganensa ya tado da azabebbiyar Sha,awarsa gashi

Tbs dinshi sun qare

Haka ya kwana Cikin

Matsi

Tun daga ranar Aysha a parlon shi take shi kuma yana cikin dakinshi

In gari ya waye ko zasu Dan zauna a parlon Aysha ayi ta Dan hira duk da ma shi Sai ido kawai yake binsu dashi ita kuwa harara ke

Hada su

A haka har sukayi

Kwana 8

Yau jumma

Dabi,ar Yusuf tun da safe ya shirya Dan tafi masallacin da wuri

Yasa Usman ma ya shirya

Dan shi kam baba tun da yaje sallan asuba bai dawo ba yana can

8:00 Am

Yusuf ya fito cikin shigar larabawan

Yayi ras dashi gonin

Sha,awa ga yar qibarsa ta fara

Dawowa Dan yanxu yana Dan samun konciyar hankali

Dan yanxu Aysha bata ife ifentan nan Kuma ko zatayima shi baruwanshi sannan yana samun kula ta gefen abinci ga baba da yake ta yawan shige mai Dan debe mai kewar Dan uwan shi

Fuskarsa cike. Da haiba

Yayi luu da idan nushi Cikin shafa sajenshi

Ya kalli Usman yace kai tashifa mu tafi lkci Na tafiya

Sadiya dake gefe ta kalleshi a fakaice tace

Ha Yusuf

Toh batun zuwa

Hilton dinfa

Kadai San ban gama sayeyya taba

Kuma gashi gobe zamu wuce

Makka

Gashi duk mun shirya kai muke jira

Kai ya jinjina Cikin gyatsina fuska yace

Haba dai Anuty ni gsky kin San ban fiye son yaeon nanba Kuma ma haka kawai Sa kuyita duruwa Cikin garadai Wai zakuyi tsaraba

Toh

Yusuf ai dolece sayan wani abin

Kai ya juya yace toh gsky yau dai frayed ne

Kuma ni banson banje masallacin da wuriba

Toh kaje mana in ka dawo Sai muje

Da yafi kam ya fadi Cikin ransa kuwa cewa yyin in kin ganniba

Har zai fita

Aysha tace wlh Anuty Sadiya inya tafi yanxu Sai dere.

Allah ko tace tare da zura hijabinta

Tana toh wlh kawai ka tsaya mu tafi tare in yaso Sai mu dawo da wuri

Kai ya juyo Cikin watsa mata harara yana kada kai

Gaba daya su Anuty Sadiya kam an nitse Cikin Hilton

Sai debo koya suke kamar ba gobe

Aysha kam qananan kaya tayi ta jida da dogayen riguna masu Shep

Ga su da taushi da sulbi

Shi kuwa Yusuf gefe dayaya koma ya zauna ma aikatan ciki da suka saba Sai hira suke tayi

Cikin larabci

Har zuwa Dan wani lkci

Ya kira Usman yace kcefa su fito Dan wlh xan tafi Na barsu

A gaggauce suka gama hada kayan

Usman yayi gaba da wani itama Anuty Sadiya ta dibi wosu

Aysha ko bakos guda biyu

Cike da kaya

ta dauko ruggume dasu a qirjinta tazo ta wuce ta gaban shi inda yake tsaye yana biyan kudin kayan nasu

Kanshi ya kawar Cikin jin hau shin sun bata mai lkci

Tana fita yana binta a baya

Su Usman kuwa tuni sun fita suna Cikin mota

A hankali take tafiya kanta a qasa

Dai2 lkcin wani

Bature ya fito Cikin motarsa

Da woni karensa qato mai jikin kura

Karen yana

Fitowa kai tsaye gun Aysha ya nufa

Ita Sam bata luraba

Sai kawai ganin abin da take tsoro kamar mutuwarta tayi a gabanta

Cikin tsoro da razani da firgici

Ta watsa kayan dake hannuta

Ta cillara ihu mai ban tsoro idanta ta rumtse gamida ware hannuta

Duka biyu

Gaba daya jikin Sai bari yake

Shi mai karen dry ma ta Mashi shi Karen Wai hakan gaisuwa ne ihun da takeyi Kuma shi a gunshi wasane

Gaba daya hankali mutane ya komo kanta ihun takeyi a firgice

Yusuf dake binta a baya da fari

Cewa yayi da kyau

Karen ya yayyagu sheki dai ba son yawoba

Sai kuma yaga gaba daya ta firgice ihu take da iya qarfin ta ta tsaya a wurin Kuma kamar wacce aka dasa

A take ya tuna wata rana da irin haka ya faru

Ahmad har kamar zaiyi kuka saida ya kai qaran masu Karen

Kamar a kunneshi yaji ana rada mai amanar Dan uwanka nefa

Cikin sauri ya tsinci kanshi da qarasawa

Gunta

Qirjinshi ya manna a bayan ta

Tare da bude hanna yenshi ya zagayota dasu ya matseta a jikin shi

Itama jin mutum a jikinta yasa da sauri ta sauqe hanna yenta da ta bude

Ta daura kan nashi

Ta qaqqameshi

Tanata goga jikinta a nashin

A hankali ya Dan sunkuyo

Ya manna wuyanshi Cikin tsakanin nata wuyan da kafadarta

Gemunshi Na kan kafadarta

Bakinshi ya saka dai2 kunneta

Cikin rada rada da sanyin jiki

Yace

Ke da Allah kina Tara mana jama,a

Ke baki iya addu,a bane Sai ihu

Kinitsu ko nace ki bude idanki

Karene fa ba kuraba

A hankali ta bude idan

Kai ta sunkuyar Sai kuma ta Kuma qaqqameshi Dan ganin Karen Na shinshina qafarta

Qara matseta yayi a jikin shi gami da dan daga ta ya tsalla kar da ita daga gaban Karen

Yasa qafa ya ture Karen

Da sauri mai Karen ya matso yana bawa Yusuf din haquri

Ba tare da ya kalleshi ba yaceba komai

Aysha kam quluwa tayi sosai

Abu Na Neman kasheta Amman Wai shi cewa ma yakeyi ba komai

Baki ta tura Cikin zubda qollah😭 ta qarisa gun motar shiga tayi ta zauna tana ta kubbura baki

Usman kam dry

Yakeyi

Sosai harda riqe ciki

Yana ke zo zo kinga yadda kika rinqa zunduma ihu har kina watsa musu tattabarun su

Phone dinshi ya miqawa anty Sadiya yana Anuty ki gani duk motsin da tayi Na dauketa

Dan inason inje in nunawa su Rabi,u kai nama fasa yau dinan zan tura musu ta

WhatsApp

Anuty Sadiya kam dry takeson amman ta sani tanayi

Zata kama kuka shiyasa tayi shiru Sai murmushi

Kaway

kyau sukayi sosai a pictures din

Yadda sukayi abin tamkar masoya ga wani kyau da sukayi kamar larabawa

Bayansu ga tattabarun

17 / 38