Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   30 / 38

87K to 90K   out of 112.1K words

ko?

Konciya tai ta juya mai baya

Tace

Ai jarabar tafi qarfina ne,

Ka takurani ka hanani sakewa wlh

Tai qasa qasa da murya tace jarabebbe kawai

Shiko ya jita sarai ranshi ya baci matuqa

Miqewa yayi ya sauqo qasa

Kan carpet ya wurga pillow ya kwanta

A ranshi

Yake jin zafin

Abinda tai mai watoh shi ya zamar mata kamar dole ko

Ita kuwa tana jin ya sauqa ta gyara kwanciya tai luf

Abinda

Shiko ya kasa bacci

Sai juyi yakeyi

Yana cikin haka phone dinshi ya kama ruri a hankali ya daga

Cikin sanyi yace

Abubakar

Na,am ya amsa cikin

Sanyi yace

Hamma Yusuf

Bacci zanyi Sai kuma duk naji hankalina ya dawo gida

Cikin gyara zama

Yace

Dan uwana

Kazo mana muma munyi kewarka

Abubakar katashi hsnkalin

Ummi ma wlh duk ta damu da rashin zuwanka

Ajiyar zuciya ya sauqe

Tare da cewa

Hamma Yusuf

Zan zo Amman inaji

Kamar zuwan qarshe zanyi

Jikina Na bani mun kusa rabuwa,

Da sauri

Yusuf ya dakatar dashi cikin

Tsoro yace

Haba Abubakar

Meyasa zaka gayamin haka Dan uwana

Dan Allah kar ka gayawa mahaifiyarmu haka Dan uwana

Dry Abubakar yayi cikin

Raha yace toh ba komai Hamma Yusuf kayi baccin ka Sai da safe

A haka suka katse kiran

Kashe gari

Yusuf

Bai nunawa Aysha komai

Ba da dere ko

A kasa ya kwanta

Abin takaici kuma bata kulashi ba

A Daren ya samowa kanshi mafita

Shi da kanshi ya rinqa murmushi

Mugunta

Kashe gari da yamma

Ya shigo

Parlon ya samu ta ajiye nono

A kan stool

Ta koma kitchen zata dauko spoon

Wasu tabs

Ya fitar daga aljihunsa

Ya murza guda

2 cikin

Nonon har ya juya Ya kuma

Juyawa

Ya qara murza 2 a cikin

Nono

Ya koma can gefe kan 1str ya zauna

Yana kada

Qafa

Tana

Fitowa ta dau cup din

Ta jujjuya nonon

Sannan ta rinqa Sha a hankali

Tana Dan lallatsa phone Dinta har ta shanye,

Shiko miqewa yayi

Cikin tsare gida

Yace

Ki shirya

In anyi sallah

Mu tafi

Restaurant

Toh tace cikin

Murna tace dama

Inabina ya qare

" bayan sun

Kammalah cin abinci

Yalodo mata fruits

Qarfe 9 dai dai

Suka shigo

Mota

Yaja suka

Nufi

Gida

Itako Aysha tun a cikin

Motan

Takejin

Wani irin

Yanayi Na ratsata

A hankali ta fara miqa

Duk gabanta

Suka rinqa budewa

Ta kasa gane meke faruwa da ita

" a haka dai ta daure

Har suka isa gida

Suna isa

Wonka tayi

Ta shirya cikin rigar baccinta

Yar yeloluwa

Mai budedden qirji

Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure

Tana tufa ta shima ya shiga

Ya watsa ruwan

Towel ya daura a ququnshi

Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon

Ya kwanta kan

3str

Ita kuwa

Ido kawai

Take binshi dashi

Zuwa yanxu

Ta gano

Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta

Kwanciya tai

Amman ta kasa nitsuwa

Cikin

Miqar ta miqe ta nufi

Parlon ido ta tsura mai

Cikin

Piki piki da ido

Sai wani miqa takeyi

Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska,

Yaci gaba da kallon shi

A hankali ta isa

Gefenshi ta......

By Garkuwan Fulani

[4/9, 2:26 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*NAYI NADAMA*

👇🏻👆🏻👆🏻

*MI,WASMITI* page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Wannan page din nakune matan

*® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

P.M.L

"Gefenshi ta ratsa ta wuce

Kan 1 str ta zauna

Ta Dan jigina da jikin kujerar

A hankali tayi wani irin dogon miqa.

Ta Dan tura baki

Ta juya ta kalli

TV

Wani Nigeria film yake gani

Gaba daya ya maida hankali shi

Kan tv su

Kuwa arna Sai

Zuba Roman's

Suke,



" tsaki ta Dan ja

Tare da zamewa qasa

Tana daddamqe jikinta

" Shiko Yusuf sarai

Ita yake kallo

Mmk yake taurin kai irin

Na Amrita

A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba

Ko kunyace

Murmushi

Mugunta ya danyi

Tare da tunanin

Koma dai menene yau zaki gane kurenki

Ita kuwa Aysha

Qirjinshi ta tsurawa ido

Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi

Amman kuma ta rasa ta inda zata

Fara

Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi

Tashi tayi ta zauna

Cikin wani irin

Voice

Tace

' Hamma Yusuffffffffff

Ya jita Amman bai kulata ba

A karo Na

2 tace

Shhhhhhhhhum

Hamma Yusuf

Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi

Dole ya juyo gareta

Cikin sanyi yace

'Menene ?

Kai ta kwantar cikin salon yin

Kuka

Ta kum cewa

Hammaaa

Ido ya tsura mata

Cikin jin tausa yinta

Dan a fili

Yake hanqo

Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa

Fada ko ta kawo kanta

Kai ya jinjina

Yace

Amrita

Baki da lfy ne?

Kai ta gyada mai cikin

Zubda qollah

Cikin

Son yin dry

Yace

Meke

Damunki?

Miqa ta kumayi

Tare da danna qirjinta jikin guiwarta

Murya Na rawa tace

'Nima ban saniba



Bakisan meke damunku ba ?

Ehh ta fada cikin

Kuka daya kufce mata

Shi kuwa kauda kai yayi cikin

Murmushi mugunta

Yace toh

Jeki kwanta

Miqewa tayi

Taje jikin

Tv ta kashe

Shiko ido ya tsura mata cikin

Hada fuska yace

'Meyasa zaki kashe bayan kinga

Ina kallo,

Juyawa tayi ta shige daki

Tana

Mutum baida lfy ma baza,a barshi

Ya huta da hayanin

Tv ba

Tana fita ya

Jawo

Phone dinshi

Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna

Online suna ta hira

Sai ga Abubakar ma dasu Hydar,

"A dakin

Ta kasa

Zama

Sai juyi take

A fili

Take cewa Na shiga

Uku meke faruwa dani

Can kuma ta koma

Parlon

Gabanshi

Taje ta

Durqusa

Ji take kamar ta fada jikinshi

Amman kunya takeji

Shi kuwa yana ganinta

Ya kauda kai

Ya rigada ya gano

Ta

Kamu

Ya kuma San

Abinda yafi

Burgeta a jikinshi

Qirjinshi da damtsen hannushi

Shiyasa yasa hannu

Yana shafa

Sajenshi

Cikin sanyi

Ta saki Dan

Kuka tana

' Hamma Yusuf

Sai ya amsa yace mene?

Sai tai shiru

Ganin haka

Yace

Tashi

Muje ki

Kwanta,

Miqewa yayi

Ya nufi dakin

Tana biye dashi a baya

"Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta

Ki bar kukan,

" cikin tsura mai ido

Ta hau ta kwanta

Ya Dan ronqofo

Ya gyara mata gashin

Kanta

Ya jawo blanket

Din ya rufeta iya

Qirjinta

Ya juya

Zai fice

Sai

Kuma ya juyo da sauri jin

Ta riqe hannushi!

A Dan mmk

Ya kalleta ido cikin

Ido

Ita kuwa

Sauri tai ta sada kanta qasa

Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa

Juyawa yayi da kyau

Ya tsura mata ido

Cikin sanyi

Yace

' Amrita

Meke faruwa?

Tsoro kike jine

Kai ta girgiza alamar a,a

Sai qara jowoshi

Take

Murya can qasa qasa

Tace

Hamma Yusufhhs

Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru

Ganin haka

Yasa ya janye hannushi

Ya juya yana

Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki

Cikin sanyi ta diro daga kan gadon

Ta bayanshi

Ta tsaya

A hankali

Ta ja igiyar

Rigar baccinta

Ta budata daga

Saman

Qirjinta ya fito

Fili

Qarisawa tayi

Gunshi

A hankali

Ta manna qirjinta a gadon

Bayanshi

Cikin

Wani irin salo

Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt

Tasa hannuta ta zagayoshi

Ta gaba

Kan qirjinshi ta dire hannuta

Cikin

Rashin sanin ta iya salon

Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi

Hannuta daya Na

Murza nashi qirjin

Daya kuma

Tayi qasa dashi

Ta kamo

Towel din jikinshi

Zata kunce,



"Da sauri

Ya juyo kanshi

Yana kallon

Ikon Allah

Ita kuwa

Luf ta rumtse idanta Dan kunya

Cikin

Dauriya Dan Aysha ta birkitashi

Ta qona mai jinin jiki

Murya Na rawa

Yace

Me hakan

Kije kiyi bacci

Ni kallo zanje inyi

Qara Jan towel din take

Da sauri ya riqe

Hannuta

Ya jata zuwa kan

Gadon

Cikin

Daurewa Dan shima so yake ya rama

Ajiyeta yayi

Ya Dan ja baya

Cikin

Sigar ki kula

Ya Dan sunkuyo

Ya ja igiyar rigar ya hada

Saitin qirjinta

Mmk yake

Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi

Kansu

Yayi jawur

Dan bakin

Ya hade

Da ka gani

Kasan

A hannu take

Ita kuwa mmk

Take Hamma Yusuf

Dai

Mutumin

Da ko cikin

Bacci

Yaji qirjinta Sai

Ya shafa wai Amman

Yanxu shike rufe mata qirjin

Shi ko zuwa yancu

Makanta ta diran mai

Bai ganin

Komai Sai

Ita

Pillows yaja

Ya wurga

Tsakiyar daki

Kan carpet

Ya taka

Yaje jikin

Gini

Ya kashe wuta

Yana 'ki kwota kiyi

Baccin ki

Gani

A dakin,

"Juyowar da zai

Yaji ta

Ta fada

Kan qirjinshi

Ta narke

Tasa hannu

2 ta sanqalo

Wuyanshi

Qirjinta ta rinqa

Tura mai

Cikin

Goga mai ququnta

Ta zame towel din jikinshi

Tasa hannu daya ta

Sabule rigar jikinta

Cikin wani irin

Rawan jiki

Ta manna jikinta da nashi

Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta

" wayyo

Hamma Yusuf shi kam

Mutuwar tsaye yayi

Ba abinda yakeji

Da tunawa

Sai

Randa ya fara

Ganin qirjin Amritanshi

Randa shi

Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa,

Da gyara ya samu

Suka

Isa kan carpet din

" zama yayi cikin

Sauqe numfashi

Ya jingin jikin

Gado

Ya bubbude Hanna yenshi

Tabbas a yau

Aysha ta bashi mmk

Ase dama cutar dashi takeyi

Sarrafashi take da juya shi

Kan cinyarsa

Ta dare ta zauna

Ta tallabo

Fuskarsa

Bakinta tasa cikin

Nashi

Ta lalumo

Harshensa ta rinqa tsotsa

Shi kam

Sai

Numfashi yake

Sauqewa

Can

Kawai yaji

Kuka ya kufce

Mai

Cikin

Kukan

Ya tureta gefe

Ya matsa ya qamqame jikinsa

Murya Na rawa

Yace

'Amrita

Ki barni

Ki rebu dani

In so kike ki kashe niba

Meyasa

Kike son

Zalumtata?

Matsoshi tayi ta narke jikinsa

Tana

Hamma Yusuf

Kar kayi nesa Dani

Cikin

Wahala yace

Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani

Sannan yanxu kinxo

Kin birki tani

Danace ki ban haqqina kuma

Ki fara min kuka da mita

Harda cemin

Jarabebbe

Toh kije ni Na haquri

Zan daure koda zan

Mutu

Kije bazan

Kusance kiba

Matsoshi

Ta kumayi

Cikin

Rawan jiki

Tace

Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf

Tureta yayi yana kinsan

Ya zakiyi

Nine dai bansan

Ya zanyiba

Adan kun yace tace

Hamma Yusuf

Idan ban rabeka ba wazan raba

Kaine

Mijina

Haqqina

Yana kanka

Ba gun Wanda zanje Sai gareka

A hankali

Yace

Yau

Kin nemi haqqinki

A guna?

Kin yarda bani kadai

Bane jara bebben

Harda ke?

Matsoshi tayi

Cikin

Kunya ta fada jikinsa

Cikin

Salon salo

Ta dago qirjinta sama

Kadan

Kanshi

Ta tallabe

Ta rufe mai baki

Da bres Dinta

Kanshi Na qirjinta ya yunqura

Ya sunkuceta

Sai kan

Gadon

Yana direta ya Dan juya zai dauko

Pillows

Ta jawo shi

Jikinta da qarfi

Maqaleshi

Tayi

Cikin

Rada

Yace

Amrita ai zaki

Karyani

Ki huta

Hannu tasa ta zagayoshi

Cikin

Kaiwa maqurar bu qatuwa

Tace

'Bana son

Duk wani Abu

Da zai nesantani

Da mijina

Ba abinda nake shauqi Sai

Hamma Yusuf Na

Plxx Hamma Na

Kar kayi nesa dani

Cikin sauqe numfashi yace

Ni nakine ke kadai

Amrita

Baki da kama a gareni

Yusuf nakine

Ke daya

Dama danke rabbi ya bani

Cikar haiba

Aysha banji

Komai a duniya Sai sautinki

Ban ganin komai

Sai fuskarki

Aysha sonki

A jinina yake

Amrita ki ankilta min jikinki

Dan shine nitsuwata

Qara matseta ya kuma yi

Cikin

Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta

Ita kam

Gaba daya ta maqale

Hammanta

Tamkar zata hadi yeshi

Ba abinda take Sai

Shi take

Kira cikin

Sautin

Sarkewa

Tana

Hamma Yusuffffffffff

Shiko ji yake

Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita

Sai ta maqaleshi

Tace

Ohh

Hamma Na i miss you so much

Shi kuwa

Yau

Yusuf

Larabci

Yake ta bugawa

Yana ya habbiti

Noor hayatina

Noor qalbina

Ya A ish,

Ahaka suka zauce

Suka kidime

Juya abarsa yake son ransa

Yana murzata itama

Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai

Maqaleshi take tana

Hamma Yusuffffffffff

Sune basu sararawa junaba har

4:20Am

Sannan

Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa

Jinshi yake a saman gyajimare

Cikin jarumta ya ciccibeta Sai

Cikin baf ya direta

Shima ya shige

Luf sukayi

Cikin

Ruwan

Bres dinta

Ya shafa cikin

Rada

Yace

Basu gaji bafa

Idonta a rufe

Tace

Ai nakane Hamma Yusuffffffffff

Tsura mata ido

Yayi

Cikin

Shauqi ya maqaleta

Yace

Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake

Na tabbata bazan samu kamar ki ba

Sai yanxu Na gano

Tun da canma sonki

Ke d'awayniya

Dani

Kanta ta kontar

Kan kafadarsa

Cikin

Tura mai bres Dinta

Tace

' Hamma Yusuf

Ka manta dai

Da ai baka da abin qi Sai ni

Da sauri ya rufe bakinta

Cikin

Gskya da gskya

Yace

" ,ban taba tsanarki ba

Sai dai tsoron ki

Da nakeji

Amrita

Sabida a wancan

Lkcin

Ina miki

Klon

Qanwata uwa 1uba 1

Sai

Kuma

Ko yaushe

Kece mai

Tayarmin

Da Sha,awata

Dana ganki

Nitsuwata ke tafiya

Shiyasa banson

Ganin ki

Danaji

Muryar ki

Sai Na daburce

Da zaran kin Dan tabani

Wlh Aysha Sai nayi wonka

Kin tuna randa

Kika fada jikina a rafi

Wai kije gun Ahmad

Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai

Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne

A lkcin kuma

Badon INA kauce miki ba zaki

Iya gane halin da nake ciki

Shisa kike min kallon mugu

Aysha

Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba

Tsofinnan sun min gata

Da suka aura min ke

Sun kuwa yi miki

Gata da basu bari Na sani ke matata bace

Dan da Na Sani da

Bazan iya haquri har ki girmaba



Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba

Matseta yayi

Itama lafewa tayi jikinshi

Cikin

Tsune kanta a qirjinshi

A hankali yace

Amrita I

Love you so much

Zan dauwama in mai begenki

Qanwata a manata matata

Da gyara sukayi wonkan suka fito

Bayan sun gama komai

Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba

12 dai dai

Aysha ta sauqo

Kan gadon

Cikin mmk ganin

Hamma Yusuf

Baya dakin

Toilet ta shige cikin

Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar

A daddafe ta shirya ta fito

Parlon

tsaye tayi a tsakiyar parlon

Tana miqa

Batayi auneba taji

Yayi hogging Dinta ta baya

Cikin

Sanyi

Yace

Har yanxu

Miqa kike

Alamun baki

Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai

Hammanki kike son raba kinji dumina

Qara matseta yayi,

Itako cikin

Tsoro

Tace 'a a

Hamma Yusuf nagaji

Qafata ciwo

Sai rawa suke

Dry ya danyi cikin

Salon shauqi yace

Qafafun basu gama karbar saqonnina bane

Shiyasa

Baki sababa

So yanxu baqunta suke

Sai Na gama koyar dasu

Nima a farst night dinmu nayi fama da hakan

Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi

In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba,

*Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki*

Yaci gaba da cewa

Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke

A shogobance tace

Ni wlh ban da qarfi

Cocci beta yayi cikin

Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah

Kan gadon ya direta

Tana 'ayyah Hamma Yusuf

Shima karya wuya yayi cikin

Koikoyarta

Yace

'Ayyah

Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi.........

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:26 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*NAYI NADAMA*

👇🏻👆🏻👆🏻

*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~

P.M.L

Ido ta lumshe cikin

Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub.

Shiko samun haka ya sashi

Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi

Masu wuyar

Man cewa,

Cikin

Rad'a yace

'Amrita ngd Allah ya miki albarka

Rabbi ya cika miki

Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki.

"Lafewa ta qara yi a jikinshi

Tana jin

Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata

A haka har zuwa Dan wani lkci

Sannan

Suka samu suka

Yi wonka suka shirya

Suka fito parlo

Kan carpet suka

Yi masauqi

Yusuf tallabe

Da amritarshi

Yana ta riritata

Itama Sam har yanxu ta kasa

Jin ta gaji dashi

Shiyasa bata tsiri halin

Wahal da shiba..

"Suna cikin

Hirarsu

Tana lafe cikin

Qirjinshi

Sukaji!

SLM su Bappa

Yaya

Da sauri ta yunqura zata tashi

Shiko Sai qara matsota yayi.

" Suna shiga

Innayi da inna

Suka bisu da klon

Mmk

Shiko Bappa Yaya

Cikin

Jin dadin ganin su

Yayi

Murmushi

Dai dai lkcin

Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi.

Cikin happy

Yace

'D'ud'a'be

Yaushe kuka

zo?

" Fuska ya Dan yamutsa cikin

Daqile murya

Yace ' ba nacema ban son sunan nan ba?

' ehh ka fada kuma bazan bariba,

Kai dai wlh bakaji dadiba

Mu muna sonka kamar mu mutu

Kaiko kana kinmu kamar ka mutu!

"Ajiyar zuciya ya sauqe cikin

Dan raha ya shafa suman kanshi

Yace

' ai gwara da Baku

Mutuba

Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina?

" cikin mmki innayi tace ' menene Farin cikin naka?

"Murmushi yayi da iya gskyarsa yace

'Aysha

Mana.

"Aiko su inna suka rinqa dry,

Shi ko ko a jikinsa

Bappa Yaya ne

Ya Dan gyara zama ciki

Girma

30 / 38