Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   20 / 38

57K to 60K   out of 112.1K words

ta yayi lub a baya

Sosai ya tsurawa fuskarta ido

Ta yadda a hakan Kuma in kana Kansu bazaka ga qwayar idanshi ba

Dan dama duk da Dan girman idan Yusuf Amman ganin idanshi yana wuya sabida koda yaushe kanshi a kasa yake Kuma a lumshe suke.

A hankali yaji wani Abu na shigemar Cikin zuciya

Lkci daya Kuma yaji jinin jikinshi ya tsinke yana wani irin harbawa,

Da gudana,

A fili ya rinqa sauqe ajiyar hrt

Lkci daya Kuma yaji tausayi ta Na ratsashi

A hankali ya Dan qara talla bota

Gamida lumshe idanshi

Jikinshi ya Dan rinqa sanyi Sai kuma bacci mai dadi ya debeshi.

Basu tashi ba sai 9:35 pm

A hankali Aysha ta bude idanta

Da sauri ta matsa ganin yadda shima ya qwaqwumota hannushi daya kan qirjinta duk da ba wai bres dinda ya taba ba.

Amman Sai taji haushin abin

Dan yawanci duk abinda Yusuf keyiwa Aysha bata Sani Dan Sai in tana Cikin tsoro ko firgici ko bacci ne yake Dan shi shige mata duk da shima yakan ji

Takaicin kansa

Idanshi ya bude Dan jin motsin ta

Kallonta yayi a fakaice

Gamida Dan daqo hannushi da ta maida pillow

A hankali ya danyi qara Dan zafin da yaji Dan hannu ya Tara jini

Hannushi daya yasa yana Jan dayan

Cikin qoqarin tashi dakinshi ya nufa

Har yaje baqin qofa Sai kuma ya Dan juyo

Itama shi take kallo

Ganin ya juyo yana kallonta ne yasa tai sauri tayi dakinta.

Bayan ya gama kimtsawa ya hada mata tea ya bata tasha shi Kuma

Ya wuce school.



🌹🌹🌹

Kwanaki sun ja mokonni sun ja

Har ya koma watanni sun ja

Bayan watanni 7



Yau tun

Da safe Yusuf bai fi taba

Yakuma yaqi ko tafasa ruwan tea din ma yau yace bazai

Yiba

In taga dama ta shiga tayi

Ita Kuma

Sai nadewa tayi

Kan 3 str

Tace wlh

Ita bazata iyaba

Shi kuwa zaune yake can gefen

Kan dining table

Ya Sa laptop a gaban shi yanata

Aikin karance- karance sa

Can ta daqo tace

Hamma Yusuf

Wlh yunwa nakeji har qirjina ya fara ciwo.

Bai kalleta ba bai Kuma yi mgn ba

Hakan ya cikata a Dan qasa qasa tace mugu kawai azzalumi

Sai kuma ta miqe ta nufi inda yake

Jawo kujera tayi ta zauna kusa dashi

Cikin tura baki tace

Hamma Yusu!

Bata qarisa mgnar ba ta tsura mai ido Dan ganin yadda ya wani tsura mata ido Cikin yanayin zanfa saba miki

Juyawa yayi yaci gaba da aikin shi.

Ita kuwa kuka ta fara a hankali da ta lura bai kulata ba yasa ta saki kukan da qarfi

Don ta cika shi da takaici

Kallonta yayi Cikin harara ya mige tare da tattara phone dinshi da laptop dinshi ya ja kujerar

Ya fita yana juyawa

Phone dinshi ya dauki suwa alamar ana buqatar mgn dashi

Dagawa yayi Cikin nitsuwa da biyeyya yake gaida baba bello

Cikin farin ciki

Baba bellon ke sheida mai.

maryam ta aihu ta sami da namiji

Farin ciki ne sosai ya ziyarci rayuwar Yusuf

Ba abin da yake fadi Sai Alhamdulillah

(en yetti tak domen)

Mun godewa ma haliccinmi.

Ita dai sai ido take binshi dasu

A can Kuma baba bellon ne yace INA Aysha?

Gata nan baba ya bashi amsa

Toh bata woyar

Toh yace Cikin miqa mata

Phone din karba tayi ta kara akunne

Bayan sun gaisane

Yake cemata Aysha Maryam ta aihu.

Daga jin Maryam ta aihu kawai Cikin Salle ta

!qaradi da tsantsar farin ciki ta cilla woyar gefe

Ta tsaki qara mai qarfi gamida tsalle kamar yarinya

Ta rinqa juyi a tsakiyar parlon

Tana rawa Sai faman juya ququnta takeyi

Tana Alhamdulillah

(Amman hade do mi seyi)

Amman yau dinnan nayi farin ciki

(Mi yetti Allah mi hotai leddi am dayirdi am)

Na godewa Allah zan koma qasa ta ta aihuwa

Juyi takeyi sosai

Gaba daya jikinta Sai rausayawa takeyi

Duk ta gama kashe Yusuf kam a tsaye

Bai taba zaton yarinyar nan ta cika hakaba Sam bai taba tsura mata ido irin na yau ba gaba daya ya wore idanshi kan mazauneta da suketa juyawa tana ta faman happy

Ko idanshi ya kasa qiftawa

A hankali ya zaro harshensa ya Dan lashi lips dinshi da suka fara motsawa

Ita kam juyawa takeyi sosai har jiri ya fara diban ta

So take ta tsaya Amman ta kasa

Da qarfi ta rinqa yin baya-baya

Zata fadi

Cikin zafin nama da tsinkewar zuciya

Yusuf ya tallabo ta fada qirjinshi

A tsorace ta rinqa fadin

Hamma Yusuf zan fadi rami a gabana

Wayyo ka tai make ni wlh zan fada Cikin rami

Sosai take surutai

Hannu yasa ya dago kanta Cikin tsurawa pick lips dinta ido

Yace ke bude adanki

Ba dai bakya jiba

Ke haka kikaga ya dace ki nuna farin Cikin ki

Ba godewa Allah zakiyi ba sai rawa da ihu

Ita kam Sam idanta a rufe yake ganin hakane yasa ya qara kontar da kanta kan kafadarshi ya rinqa shafa kanta zuwa bayan ta

Har zuwa tsawon wani lkci

Sannan ta samu abin ya saketa

Tureshi tayi da Dan qarfin tayi cikin bedroom dinta

Shi kam Yusuf ya gama macewa a tsaye dagyer ya samu ya koma kan 3 str ya zauna yana maida numfashi da qarfi-qarfi

Jim kadan ta fito

Cikin doguwar Riga baqa wacce tasha aiki da pick din zare

Kanta ta yane da siririn mayafi shima pick

Tayi tarha dashi fuskarta ta fito rasa a ciki

Ga wani Dan ma daidaicin jaka rataye a kafadarta hannuta

Daya Kuma janye da trolley mai Dan girma

Cikin fara,arta da nishadi tace

Hamma Yusuf ni kam fa na gama shirin,

sannan kai Kuma kana zaune.

Ido ya zuba mata cikin mmk

Trolley ya kalla Cikin

Jan tsaki yace lallai baki da kai bakima San abinda kikayi

Ba

Yana kai nan ya tafi part

Inshi,

Aiko da sauri ta bishi a baya gamida riqo hannushi

Cikin karya suya da Neman alfarma tace Dan Allah Hamma Yusuf kar kamin mugunta ka hanani zuwa wlh Na gaji da garin nan ni nafi son in koma can qasa ta

Baki ya Dan tabe gamida daga kafada da Dan ware hannu alamar bai shafeni ba,

Aiko ta rinqa nacemai duk inda yayi tana biye dashi a baya

Ita dai su tafi

Can dai ya juyo ya kalleta Cikin murmushin mugunta yace

In kinaso zakije mana.

Ehh in a so ta bashi amsa da sauri.

Ko ?

Ehh takuma cewa.

Kai ya kada gami da cewa

Toh Amman fa da shara din zakibi dokana shike nan in kin qi kuwa bake ba zuwa

Ehh na yarda tace dashi Cikin zumudi tace

toh gayamin menene shara din naka?

Kai ya jinjina yace daga yau ke zakina.....

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

Mi,WASMITI. Page9⃣4⃣,Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Fuska a murtu qe yace

Daga yau ki raba kanki da koke-koken

Da kikeyin nan sannan

Ki daina takuramin kin iya, girki bawai baki iyaba ki shiga kitchen kiyi girkin ki

Ni ban damuba bance kiyi daniba Dan ni ba zanci kwabenki ba

Sannan karki matsamin da batun tafiyar in kinqi kuwa,

Kina gani zan tafi Na nabar ki.

Cikin zumudi tace

Na yarda zanyi

Girkin

Kuma nama bar kukan

Ta fada tana mai goge fuskarta

Tabe baki yayi Cikin cewa da kin kyau tawa kanki...

Tun daga ran Kuma Aysha ta bar koke-koken Dan dama tanayi ne da gaya Dan ta cikashi Kuma tai tamai dry a fakaice in taga ya zage yana ta fifita mata tea

Ta rinqa cewa mugu tunda dai kabar cin zalina da sauqi.

Tun ran da ya gaya mata sharudansa

Kullum da safe zata tashi tayi wonka da sauri sauri

Dan ta shiga kitchen tayi musu breakfast Amman Sai tasamu ta makara shi har ya shirya ya fita

Sai dai taci sauran abin da ya bari ta Kuma nadewa kan 3str tai ta woya da mutanen

Gida pictures din baby Maryam Kuma tamkar dansu aka buga woyar ta

Duk wani shirin ta ta gama Sai jiran Comandan nata take kullum tanason ta tabba yeshi Kuma tana jin tsoro kar allaura ta to no mata garma. Shiyasa dole takeyin shiru.

Yau Alhamis wanda yayi dai dai

Da kwana 5 da aihuwan Maryam

Da yamma

Liris

Yusuf ya shigo

Parlon Aysha



Kai tsaye kan carpet ya zauna a tsakiyar parlon laptop yasa a gaba yana ta aikin latse-latse

Ido ta zuba mai Cikin yanayin son mgn Kuma tana jin tsoro shiyasa Sai ta kalleshi Sai ta Kuma kauda kai can dai ta gaji

Ta sauqo daga kan kujeran ta matso kusa dashi Cikin hikima

Ta fara mgn

A hankali

Tace Hamma Yusuf.

Bai amsa bai Kuma dagoba

Hakan tasa ta qara matsoshi Cikin

Qarfin hali tace

Hamma Yusuf

Kaga pic din boy dina

Ko ?

kalleshi ka gani kekkewa dashi mai

Kama da ya Ahmad

Kai ya daqo Cikin tsura mata ido

Yace boy dinki

Kuma

Yaushe kikayi cikinsa?

Har kika aifeshi?

duk ban saniba?

Baki ta tura Cikin jin takaici tace d'anane mana ai in munjema Zan roqi

Maryam ta ban shi.

Hmmm yace gamida harararta yace waya CE miki zakije?

Da sauri ta daqo kai tace Dan Allah Hamma Yusuf kayi

Haquri

Wlh in banjeba zan mutu

Kai ya jinjina yace toh ai naga ko sau daya baki aikata shara dinaba sannan Dan abinda Na ajiye in Na dawo zanci Sai ki tattareshi ki cinye.

Haka mukayi

Dake?

Da sauri ta gyeda kai tana a,a

Dan Allah kayi haquri wlh gobe kam zanyi na tuba

Ta fada tana qoqarin zubda qollah😭

Da sauri ya daga mata hannu cikin murtuqe fuska yace ki hadiye hawayen ki

Allah kika yarda kika zubda qollah😭 bazaki jeba.

A zahiri har Cikin zuciyarshi Yusuf bai san meyasa ba Sam baison ganin fuskarta Nata tsiya yar da hawayen da zaran ya ganta tana kuka jikinshi ke macewa burunshi ya ruggumota a ranshi zai ke ji kamar ya lashi hawayen Dan tausayi ta da yakeji.

a nashi ganin fa wai tausayi ne shiyasa ya dakatar da ita

Ita

kuma sai ta fara rau rau da ido Dan maida qollar

Miqewa yayi.

Ya fice daga gidan bai dawoba Sai dare.kafin ya dawoma tuni tayi bacci

A parlon ta ganin haka yasa shima ya konta a parlon shi gamida bude qofar da daga labulen ta yadda zai ke hanqo ta.

A haka ya kwana badan yaji dadiba Dan gaba daya yanxu ya saba da kwana da ita a girjinshi baccin dai yayi badan dadi ba.

Kashe gari Jumma,a kam tun 5:00 Am

Ta tashi tai wonka tana fita tayi sallah ta dauko wasu Riga da wondo black color Sai Dan rats in fari kadan

Wondo. Dan gajere iya karsa guy warta rigar Kuma ta Dan rufe mata cibi yar ta kadan

Amman daga baya bayan ta ya Dan bayyana ta kasan mazau nanta

Sai gashin ta da ta kitse ta saki jelar ta gefen kafadarta

Kai tsaye kitchen ta nufa

Tana zuwa ta fara kici niyar fere doya

Tana gamawa ta kunna gas ta daura shi daya gefen Kuma ta daura ruwan tea

Lkci daya sukayi dai-dai yadda take buqatar

Ta sauqe tea din ta daura a filas

Sannan ta daura kaskon tuyan

Ta fasa qoi da samai kayan qamshi sannan ta matso da niyar fara tuyan.

ta debo zata zuba Cikin kaskon kenan

Sai taji kamar motsin mutum

Gaba daya jikinta ya bata ana kallonta

Shi kuwa Yusuf tun sanda ta fara firan

Ya zo bakin kitchen din Dan so yake ya fita da wuri yaje masallacin gashi yau zasu wuce 9j

Yana isa qofar kitchen din yayi baqin gani injishi da fada Dan gaba daya ta watsa mai tunanin shi

Lkci daya ya zamo tamkar an dasashi ba abinda yakeyi Sai

Bin qugunta da Ifo ko qefta idan ya kasa

sosai yake mmk yaushe yarinyar nan ta cika haka gaba daya jikinta Sai kadawa

Yakeyi

Zuciyarshi ke raya mai ya qarisa gunta ya shafi bye bye dintan ko zaiji sauqi

Aiko yabi umurni hrt dinshi a hankali ya fara takawa har yazo dab da ita

Gashi dama gaba daya jiya ya kwana da kewar ta

Ya daqo hannushi kenan ita Kuma ta juyo

Ganin yadda yanayin shi ya sauya

Lips dinshi Sai bari sukayi ya bude idanan ras Sai faman kadasu yakeyi.

hakan ya bata tsoro ta juyo da sauri Dan matsawa baya.

aiko

Hannuta Sai Cikin kaskon mayin

Cikin jin azaba da radadi

Ta saki qara gamida xillowa tayi bayanshi

Salle takeyi kamar yarinya qarama lkci daya kuma yatsarta ma nuniya da tashiga cikin mayin tayi jazazur

Gaba daya hannun nata sai karkarwa yakeyi

Ihunta shi ya dawo dashi cikin hayya cinsa

Da sauri yayi kanta ita kuma sai zillewa takiyi tana jawo qasan rigarta tana goge yatsar

Da qarfi ya samu ya komo hannun gaba daya shima ya rikice

Ita kuma sai yarfa hannu take tabs wayyo Allah wayyo Hamma Yusuf hannuna ya nuna

Ganin taqiyin shirun ne yasashi

Kamo yatsar cikin wani irin salo yasa yatsar cikin bikinshi

A hankali yasa harshen shi ya rinqa zagaye yatsar gamida Dan tsotsar ta

Da fare taji zafin dubin bakinshi sai kuma a hankali taji sanyin harshen nashi Na ratsa yatsar tata

Shiyasa a hankali ta rinqa sauqe ajiyar hrt cikin tsura mai ido

Shi kuma

Gaba daya hankalin shi ya koma kan qirjinta

Dan dukiyar fulaninta ya zubawa ido ganin yada suke tsaye cur kamar zasu tsone mai ido

Da qarfu yayi ajiyar zuciya sanadin tuno yadda ta rinqa tsalle a gabanshi qirjinta Na kadawa ma zaunen ta Na juyawa

Sosai ta zuba mai ido gami da sunkuyar da kanta Dan taga me yake gani

Ido cikin ido sukayi

A take taji jinkita ya fara rawa ganin yadda idanshi suka qara yin ja ya wani kamo lips dinshi sai tsotsa yakeyi

A hankali ta fara zaro yatsarta daga kan harcensa

Shi kuwa sai qara cabke yatsar yayi

Cikin rawan murya tace

Ha Ham Hamma Yusuf

Zafi nakeji

Jin yadda take mgn ne ya sashi komo hannuta ya zaro yatsar daga

bakinshi

Ido ya tsura mata cikin lasar lips dinshi da yin piki piki da idanshi

Jan hannuta yayi ya wuce da ita har bedroom dinshi a baking gado ya ajiye ta

Robar zam-zam ya dauko mai sanyi

Gabanta yazo ya durkusa gamida kamo hannun.

ya balle bakin

robar

Ya rinqa zuba mata ruwan zam-zam din

yana shafawa

A take taji wani irin sanyi Na ratsa hannu nata gaba daya.

lkci 1 ta nemi zafin qunan ta rasa

Sai sauqe ajiyar zuciya takeyi

Tashi ya kuma yi ya jawo mata pillows

Cikin wani irin murya yace

Konta bari naje Na qarisa aikin

Kai kawai tageda mai gamida lumshe idanta

A ranta take tunani menene a kan harshen Hamma Yusuf

Ko ya yake iya sarrafa harshen sa

Da tunanin tayi

Bacci

Shi kuma zuwa yayi ya kashe gas din

Ya koma parlon ta ya konta kan 3 str yayi ruf da cikin

Ya rinqa matse kanshi wai ko zai samu nitsuwa Amman ina

Sai wahala kawai da yake Sha

Shi baison ta gane halin da yake ciki

Da qer dai ya samu hajia ta Dan kontaπŸ™ˆ

Sannan yaje ya hada sauran aikin

Sai da ya hada mata tea sannan yazo ya tasheta

Tayi breakfast

Shikuwa toilet ya shige yaje yayi wonka

Kafin ya fito ta koma parlo.

bayan ta tattara wurin

10:27 Pm

Ya fito cikin shiga ta alfarma

Manyan kaya ya saka farare tas sai hularsa CE da takalmin shi ne baqaqe

Sai aqoqon hannushi Na Axurfa da yaketa shegi

Ya kifa hular nan tayi Ras a kanshi ta gefe gefe kuma da qeyarsa gashine kwonce lub

Sai wani irin qamshi yake fita daga jikinshi

Ido ta zuba mai Dan ganin yau kamarsa da ya Ahmad tafi ko yau she fitowa

Gabanta yaxo ya Dan tsaya

Cikin

Kauda kai Dan gani yake kamar zata gane halin da yake ciki

Dan dolece ta sashi Sa jomfa Dan baiso ta gani a sana yake😜

Cikin kauda kan yace ki shirya

ana sauqowa sallan jumma,a zamu tafi

Eprt

Dan qarfe 2:20 pm jirgin mu ✈zai tashi

Wayyo dadi gun Aysha ba,a mgn

Qara tayi cikin tsantsar farin cikin da

Rakadi ta buqa tsalle ta fada hikinshi hannu bibbiyu tasa ta sanqalo wuyanshi

Cikin murna ta manna mai lafiyeyyen kiss a kumatun sa Na dama

sai kuma ta arce a guje tayi

Dakinta tana

Alhamdulillah (habde kam mi hota tai)

Yau kam zan koma.

Shi kam Yusuf dole ya fada kan kujerar Dan ya samu ya saita kanshi tukun

A ranshi kuma zafi yakeji meyasa take farin cikin komawa?

Toh fa Yusuf anya Kansan menene a zuciyar ?

Ni dai Garkuwa wannan tabayar nayiwa Yusuf kuma banda amsarta

Amman kumuje zuwa

2:30 pm jirginsu✈ Yusuf ya dage xuwa qasarmu ta aihuwa

Nigeria

Qarfe bakwai dai-dai...

By garkuwan fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

MI,WASMITI, page 9⃣5⃣Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Suka shigo

Babban parlon gidan Adam da Yusuf suna jere riqe da hannun juna farin cikin fal zuqatan su

Aysha ko tana shiga Amira

20 / 38