Author : Aisha Aliyu Garkuwa Category : Romance
ne wlh
Cikin Tari yace Ayyah Dan uwana ya zamuyi abinda muke tsoro shi zai faru
Zama Abba yayi a gefenshi cikin dauriya ya rinqa mai nasiha kan ya daina irin zantu kannan
Murmushi kawai yayi gamida konciya
A firgice cikin razani da rudani Yusuf ya farka daga mugun mafarkin da yayi
Addu ya rinqa yi da Neman tsari da wannan mugun mafarkin
A hankali ya rinqa jin sautin kukan Aysha daga dakinta kuka takeyi sosai harda sheshsheqa
Da jin haushi ya nufi dakin nata
Abin mmk duk kukan nan da takeyi cikin bacci take yinshi
Da sauri ya qarisa gunta
Ke ke
Ke ki tashi sokuwar banza kin konta bakiyi addu,a ba gashi kinzo kina ta mafarkin kina ta yiwa mutane hihu a gari
Ko motsi bata yiba kuma bata bar kukan ba
Da qarfi ya ware yatsun shi ya zuba mata mari a fuska
Cikin razana ta miqe gamida sakin kuka mai tsuma rai Wanda har muryar ta ta fara dashewa
Sai tirje tirje take a kan gadon tana wayyo ya Ahmad dina
Ya Ahmad kar ka tafi ya Ahmad ka dawo
Sosai take sabbatu da sauri yayi kanta cikin kamata Amman Ina sai zullewa take
Tana ya Ahmad
Cikin mmk yace menene hakan ?
Meya samu ya Ahmad
din ? hannushi ta riqe da qarfi tana bubuga qafa ya Ahmad ya rasu Hamma Yusuf ya Ahmad dina zai tafi ya barni ya Ahmad dina ya mutum
A kidime da zafin nama ya rinqa zuba mata maruka yana fadin ke ki dawo hayya cinki ki bude idanki kiSan abinda kike fada kuma ?
Ahmad yana Raye duk shedanin da ya raya miki ya mutum to yayi qarya
Abin ya bashi mmk Dan duk da marukan da tasha Sam bata dawo hayyacin taba sai faman qaqumoshi takeyi tana kuka tana rirriqeshi
Da qarfin take jijigashi
shi ko gaba daya jikinshi ya mutum tsoro ya rufeshi dan shima irin mafarkin da yayi kenan
Da qarfin ta kuma janyoshi tana wlh Hamma Yusuf an cemin ya Ahmad ya mutu
Cikin qarfin hali ya jawota jikin shi ya matseta cikin qir Jinshi
Cikin qarfin itama ta runqumishi tana mai ci gaba da kuka
Bakinshi yasa dai dai kunneta ya rinqa mai maita mata innalillahi wa inna ilaihi raji un
Sosai take qara shiga jikinsa hannuta ta daura kan qirjinshi tana ta Dan bugawa
A hankali ya farajin sanyi Na ratsashi lips dinshi suka rinqa bari
A hankali ya jawo blanket ........
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»
MI WASMITI page 6β£1β£to6β£3β£Na Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Blanket din ya jawo
Ya rufe su iya qirjinshi
Hannu shi ya Sa ya jawota jikin shi Cikin hikima ya dago kanta ya daura kan qirjinshi kanshi Na daidai saman kanta yana shaqar kam shin kanta Cikin wani baqon yanayi ya daura hannushi daya kan Kuma tunta yana Dan shafawa
Gaba daya jikinsa Kuma Sai rawa yakeyi
Sai wani irin sautin numfashi yake ta fesarwa
Bugun zuciyarshi Kuma gaba daya ta angizo
Ita kam Aysha batama San me ake cikiba
Kukan takeyi tana ta kiran ya Ahmad din nata
Kukan Na ratsa kunneshi a zahiri shi Yusuf ya tsani kuka a rayuwarsa
Cikin. Sakin ajiyar hrt ya Dan tura mata yasarsa Cikin bakinta da niyar danne harshenta ta bar kukan
Amman wani yanayi da yaji tana yi da yatsar tasa yasa shi jin jijiyoyin jikin shi tamkar ana binsu ana tsistinkasu ne
Yatsar ta kama Cikin qoqarin yin baci ta rinqa tsotsar yasar tashi tana lasarsa a haka bacci ya kwasheta
Shi kam Yusuf rawan sanyi yake sosai gaba daya jikin shi Sai Bari yake ya kame Dan lips dinshi yana hucewa a kai tsotsor lips dinshi din yake sosai yana mai damqe mararsa gaba daya idanunshi sunyi wuqi wuqi
Sai fam matse cinyarsa yakeyi
Cikin
Wahalan ya rinqa zaro yatsar
Ita Kuma Sai faman tsotsar yatsar take
A haka suka Dan dauki tsawon lkci
Sai can ya Dan samu bugun ziciyarsa ta fargar dashi da qarfin ya zare yatsar tashi
Dakinshi ya nufa
Yana jan tsaki
A ranshi yake cewa ba ga irin ta ba
A wani hadaka da yarinyar qarama ta zamarwa mutum damuwa ta wani maqalemin yatsa
Tana ta tsotsa kamar wata sabuwar mayya
Hannushi ya Sa ya Dan shafi kanshi gamida shafar hamtsar wondonshi
Tsaki ya kuma ja
Aikin ban za yace Cikin quluwa ya nufi toilet dinshi yana fadin
Ji sokuwar yarinya tasa gaba daya Na jiqe
ππ lol su Yusuf anji harshe me taushi nanma harshen kadai akaji tukunπππ
NIGERIA
Qarfe 3 daidai Su Yusuf suka dira a tsakiyar gidan su
Abubakar da ya dauko su yana riqe da jakar yayanshi
Ita Kuma Aysha tana maqele da hannushi a haka suka isa parlon
Gidan a cike yake
Cikin tab zuriyarsu su Dr Umar Ardo ma sunzo
Suna shi ga parlon Aysha ta saki hannu ya Abubakar din nata cikin kukan ta fada kan umminta Sai kuma ta saki kuka su Amira da maryam kam sai murna suke yi suna ruggume da ita usman ne ya harareta ke da allah can ke bakya girma da kuka kaka ta kalleta cikin yatsina baki tace barta dai mutum kullum kuka kamar wanda aka hada da baqin cikin rayuwa cikin kukan tace eh ni ba ruwana da ku dama ai kekam kaka nasan matsayi na a gunki ta dan juyo ta kalli Nenne a hankali tace Nenne INA ya Ahmad ?
Suna hanya Aysha suma sun iso tintini Adam ya tafi dauko su ne da yake su a Yola suka sauqa
Yusuf kam zama yayi can gefen su bayan gaida su Ummi da yayi bai Kuma mgn ba kaka ta kalleshi a yamutsa tace (wairego Na wailego )
Shi dai bai kula taba Sai table baki da yayi a ranshi yace ai nasan so kike nayi mgn ki samu abin fadi
Mutum bakinsa bai iya shiru
Ehh din yaji tace eh din ba zanyi shirunba
Cikin Dan mmk ya kalleta yace kekuma ke da waye ?
Da kai mana ta bashi amsa
Niko me namiki ?
Ai nasan abinda kake fada a ranka
Toh kin koma Allan musuru kenan?
Oho koma dai me zakace ka fada.
Zaiyi mgn kenan su Abba sukayi slm suka shigo
Gaba daya parlon suka miqe Cikin tsananin mmk da kaduwa ganin yadda Ahmad din ya rame gaba daya ya can za
Sai wani fari da kyau da ya qara yi
Adam ne ke dafe dashi suna tafiya a hankali hannushi daya Na kan qirjinshi
Abba da baba bello Kuma Na biye dasu a baya
Cikin sauri da razana Yusuf ya nufi gunsu yana zuwa Ahmad din ya bude mai hannu haka Adam din su duka 3 suka ruqqumi juna
A hankali Ahmad ya rinqa ayin ajiyar zuciya yana wani irin wahalellen numfashi
Yusuf ne ya tallabo fuskar Ahmad Cikin rawan murya yace biyaye
Meyasa meyasa zaka boyewa zuciyata halin da taka zuciyar ta ke ciki hannushi ya kamo suka taka a hankali Adam Na riqe dashi ta gefen shima Yusuf yana riqe dashi ta daya gefen gaban Abba suka je suka zauna
Da sauri Nenne tazo kusa da Dan NATA ta zauna Cikin tsoro tace Ahmad meyasa ka boye min abin da ke damuna Wai kana gudun kar hankalina yatashine Ahmad?
Kai ya geda.mata alamar ehh
Cikin tausayin Dan nata tace toh in banda abinka Ahmad
wane tashin hankali ne ya wuce wannan ga yadda ka dawo
Cikin qarfin hali ya Dan ja quiwarsa ya qarisa gun Nenne tashi a hankali ya daura kanshi kan cinyarta gami da Sa hannushi ya riqo NATA
Cikin murmushin qarfin hali yace Nenne ke dai ki kasance mai min addu ,a har ranar da zaki zo ki taddani
Dum zuciyar Yusuf ta buga jin irin furucin da biyayenshi ke furtawa
Itako Nenne bata fahimci komai ba
Sai shafa kanshi ta rin qayi tana insha Allahu zan rinqa maka addu Kuma dama kullum Cikin yimaka ita muke
Maryam ce ta dauko abincin da suka shir ya musu ta rinqa jerawa a gaban su
A hankali ta matso kusa da Ahmad din
Cikin sanyi tace ya Ahmad ya jikin
Hannushi yasa ya jawo nata kanta ya daura kan qirjinshi
Yace maryama tawa kinga Allah ya nufa alqawarin da Na miki ya cika ko
Cikin jin kunya tace ehh ya Ahmad
Amman yazu dai tashi kaci abinci
Yusuf ne ya matso kusa dashi shi ya zuba mai abinci ya matsoshi Sai faman tura mai abincin yake kamar yaro qara mi
Da gyara ya danci loma 4
Sai kuma ya fara nishi yana ture hannu Yusuf
Yace ya isheni haka banafa iya cin abinci ko kadan
biyaye Amman kaga yau da ka bani abinci da hannuka Cikin qaunar Dan uwan taka gashi naci
Aysha dake maqale a hannu ya Abubakar ta Sa hannuta 2 ta sanqalo nashi ta daura hannuta kan damtsen hannushi
Cikin mmk da qaunar zuciya ta fashe da kuka
Gaba daya hankalinsu ya koma kanta
Cikin
Harara Yusuf ya buga mata tsawa yace
Wlh ko ki rufe mana baki ko nazo Na takamiki wuya
Banza kawai mai kama da mayya
Dan iskanci ki tasamu a gaba kina ihu
Munafuk...
Bai qarisa zancen nashiba yayi shiru gamida sunkuyar da kai Dan jin furucin Ahmad
Cikin zuba mai ido da alamun tuhuma
Yace
Biyaye amanar kenan ?
Hannu ya miqa mata Cikin lallashi yace autan Ummi zo nan ki gayamin waya tabaki
Cikin kukan ta fada kan girjin shi Sai da yayi wani irin ajiyar hrt
Cikin kukan
Tace ya Ahmad tunda ka dawo baka kula ni ba
Ka tabbayi kowa ni baka tabba yeni ba
A hankali ya ronqofo kan kunneta Cikin Rada
Yace ai
Ke Aysha matuqar INA Raye a duniya toh INA tare dake ba sai Na tabbayi woni ba
Amman kuma
A yanxu lkci ya qarato mana
Rabuwar Na gaba towa
Da sauri ta daqo Cikin mmk ta zuba mai ido
Cikin alamun eh gsky nake fada miki
Yace gatar da nakeso ki min bayan rabuwar itace addu,a
Cikin sanyi ya kuma kalli Yusuf yace biyaye
Haka mukayi da kai
Meyasa ka kasa cika min burina
Meyasa kake yiwa Aysha tsawa har yau baka bar hantararta ba
Cikin sanyin jiki yace
Ahmad yanxu wannan ba shine matsala ta ba
Ni kuwa itace matsalata
Hannushi ya riqo Cikin kula ya kalli Abba yace Abba meyasa kuka dawo? bayan jikin Ahmad har yanxu na ciwo?
Cikin nitsuwa Abban yace Yusuf Ahmad dinne ya matsa da Sai mun dawo
Gida
Toh a satinnan zamu koma ya fada yana mai kallon Ahmad din
Kai ya geda mai Cikin cewa toh Allah ya kaimu lkcin
Amin suka amsa baki dayansu
Baba bello ne ya miqe gami da cewa toh duk Ku fito mu tafi masallacin maqqariba tayi
A hankali Cikin hikima Ahmad ya rinqa qoqarin tashi Amman INA abin yaki
Cikin sauri Adam ya kamo shi ya miqar dashi
Fuskar Yusuf ko fal tsoro ya kalleshi Cikin tabbaya yace bakama iya tashi da kanka ne biyaye Sai in an dagaka?.
Dry yayi wace tafi wuta ciwo a ranshi yace a ni kam INA tashi wlh kai matsalar ka kenan Sa ido
Kai ya jinjina Dan gani quru quru Ahmad ke nunawa shi lfyarsa lau
Daki
Nenne suka shiga
Cikin davara ya kalli Yusuf yace kai turomin maryama kaima jekayi taka al walar
A a muje dai in samaka ruwan
Kai ya Dan juya yace nave zan iya Malam turomin matata ita nakeson gani kafa San INA hannu kusan wata 3 fa ban jitaba bata jiniba gwara kai taka matar tana katararka
Kallon shi yayi a gyatsine yace toh
Ayu uwar jaraba bari Na turoma ita ni ban nemi dogon zanceba ka dai tuna a dakin Nenne kake .
Eh ai nasani anan din nakeso Na sama mata jika da zai zame mata madadina kai Kuma ka samu abin gani a matsayina
Cikin mmk irin mgn ganun Ahmad Yusuf din ya juyo yana kallonshi
Ya bude baki Zaiyi mgn kenan
Maryam ta shigo
Cikin farin ciki Ahmad din yace yauwa maryama tawa zo nan zo yayanki yaji dumin jikinki
Cikin qaunar mijin nata ta fada qirjinshi
Hannu bibbiyu yasa ya ruggu mota yana sauqe numfashi
Ita kam Maryam tama manta da wani Hamma Yusuf a wurin
Shiyasa Cikin shogoba ta maqalo wuyanshi gami da furta mai
I miss u so much my dear broz
Cikin tau saya musu yace
Allah ko?
ehh mana ta fadi gamida narkewa a jikin shi
Cikin Dan murmushi yace toh daqo daqo kanki ki gani ......
Yusuf kam dake tsaye yana kallon su ganin halin da Ahmad din ke cikiπ³ yasa shi fita Cikin sauri har yana qoqarin faruwa....
Kuyi haquri masu karatu
INA jin qorafe qirafenku kan batun Ahmad Dan Allah kukam kiyi haquri kawai Ku biyoni a hankali zakuga Yadda abin yake
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI WASMITI. page
6β£4β£to6β£5β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
Ganin da sauri Ahmad ya hada bakinshi da Na Maryam yana mata wani irin kidi memmen kiss
Yasa Yusuf ficewa
Da sauri
A ranshi yake cewa kome su Ahmad sukeji a jikin yara qanan nan ne
Oho musu
A daki kuwa tabbas Ahmad yayi missing din maryama haka Kuma ya nuna mata hakan a aikace
Sosai yake ta kissing dinta tako ina
Itama biye mai tayi
Gaba daya sun mance da cewa a dakin
Nenne suke
Cikin buqa tuwa Ahmad yaja hannuta suka fada kan gadon
Wasa yakeyi da iya son ransa
Cikin zaquwa ya fara qoqarin zuge zip dinta
Da sauri tace ya Ahmad a dakin Nenne fa
Na Sani maryama Na San a inda nake
Kiyi haquri yau kawai daga yanxu fashike nan
Gaba daya ya birkice mata ala dole ya samu ya biya buqatar Sa
Bayan komai ya lafa ne ya daddafe ya shiga toilet wonkan tsarki yayi yayi yishi Kuma suffatul kamal so hade da alwalarsa ya fito
Tin da ya watsa ruwan a jikin shi yaji woni irin sanyi ya ziyarceshi gaba daya jikin shi Kuma yaji kamar an rufe shi da danyen fata
A take jikin shi ya fara rawan sanyi
Yana fita rigarsa ya dauka yana zurawa a jikin shi gaba daya jikin shi rawa yakeyi
A Dan firgice Maryam ta matsoshi tana fadin ya Ahmad sanyi kake jine ? ko zazzabi ne ke damunka?
Kai ya rinqa juyawa Cikin cijewar voice yace shim fidamin darduma
Zanyi sallah a gida bazan i iya iya iya zuwa masallacin ba gaba daya muryar shi Sai fizga takeyi
Da sauri ta shimfi da mai
Yana tada kabbara
Cikin ikon rabbi duk ya nemi sanyin ya rasa
Ganin ya daina rawar yasa itama tafada toilet din tayi nata wonka
Shi Kuma Ahmad yana idar da sallan gaba daya
Yaji jikin shi ya sake
A hankali ya rinqa jin suqar zuciyarsa Na tsananta
Lkci daya zazzabi mai qarfin ya rufe shi ga tari
Yana Cikin haka Maryam ta fito
Da sauri ta nufi gunshi
Dai 2 lkcin da ta isa a dai dai lkcin ya fara wani irin amai jinine yake amayarwa guda guda
π³π©ππ± da qarfin ta riqoshi Cikin ki dimewa ta rinqa kiran shi ya Ahmad ka tashi tashi mu tafi asibitin Nenne Nenne kuzo wayyo Allah Na ya Ahmad
Gaba daya ta rude Cikin tsoron
Taji yana kiranta da qarfin
Cikin fizgar mgn
Yace
Maryama je ki kiramin Nenne Na da Yusuf da Adam kiyi sauri kice Abba Na da baba bello su zo
Cikin tsoron da kidima tafita a guje babban parlon ta nufa
Gaba daya suna zaune shi gowarsu kenan
Tana zuwa hannu Abba taje ta kamo Cikin
Kasa mgn Sai nuna mai hanyar dakin Nenne take
Cikin firgita Yusuf yace Maryam INA biyaye Na
Ba mgn Sai komawa tayi ta kamo hannu Yusuf din tana ja
Da qer tasamu ta iya bude baki tace
Hamma Yusuf
Ya Ahmad zai zai
Bai tsaya ya qarisa jin zancen ta ba ya nufi dakin a guje
Gaba daya suma suka rufa mai baya
Yana shiga ya hanqoshi konce Cikin galabaita
Yana ganin Yusuf din ya miqa mai hannushi yana mgn da qar yace biyaye Na zo zo gareni zo inji dumin jikinka Na qarshe
Da sauri ya qarisa gunshi tallaboshi yayi ya ruqqumeshi a girjinshi Cikin kidima yace
Baba bello mu tafi hospital
Ya yunquro zai tashi dashi
Kenan
Yayi mgn da Dan qarfin yace biyaye barni barni a gida barni Na cika a dakin mahaifiyata a gaban idanta
Hannu ya miqawa Adam
Wanda tuni yaketa sharar qollahπ
Riqe hannun juna sukayi Cikin tsananin firgita
Shi Kuma Yusuf ruqqumeshi yayi da qarfin kamar mai tsoron kar a kwaceshi kai kawai yake juyawa yana
A a a a ba inda zaka
Tafi biyaye muna tare
Aysha ko riqe da hannushi daya Sai kuka take kamar ranta zai fita