Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   16 / 38

45K to 48K   out of 112.1K words



Da ya samu rabbi ya sauqo mai dashi a yau

Cikin dashewar murya yaketa nanata wayyo Allah Na

Wayyo Allah

Ya rabbi ka bani ikon cin jarra bawar da ka jarab ceni da ita ya ubangiji kayiwa bawan ka Ahmad Rahama rabbi ka haskaka mai qabarinshi

Kanshi ya dafe da hannushi daya gaba daya jijiyoyin kan nashi sunyi rudu rudu

Hannushi daya Kuma qirjinshi ya dafe da qarfi

Gaba daya jikin shi rawa yakeyi

Sai zamewa yakeyi a kan carpet din

Cikin wahala ya rinqa kiran Ahmad shi kenan mun rabu

Ayyah biyayena

Bani da wani masoyi kamar ka bani da mai gayamin gsky kamar ka bani da Wanda nakeji a jikina kamar ka Kaine maisani farin ciki

Tsoro sosai ta ring a ji ganin yadda ya fita hankalinsa

Da sauri itama Cikin

Kukan taje

Gaban shi ta zare qura,anin a jikin shi

A hankali ta zo gaban shi ta durqusa

Cikin kukan

Ta rinqa kirashi

Hamma Yusuf kayi shiru Dan Allah ka daina kuka

Meyasa bazaka yiwa ya Ahmad addu,a ba

Wayyo Ummi Na ya zanyi kuka ta kamayi sosai Cikin kidiman

Ya jawota jikin shi

A yau yanaji bai da kowa a duniya Sai

Ita tunda itace ke kusa dashi

Gani yake ba Wanda zai San irin zafin da yakeji Sai ita

Shiyasa

Ya matseta da qarfi a jikin shi

Kukan yakeyi kamar yaro

Itama kukan takeyi kamar zata zauce

Cikin kukan tace

Wayyo Ummi Na

Wayyo rayuwa ta mana dubu

Wayyo Hamma Yusuf ni dai ka maida ni

Gida

Kanta ya manna kan qirjinshi

Yana nima Sai dai su Ummi suzo suga gawata zuciyata zata fashe ban San ya zanyi ba

Kanta ta daqo ta zuba mai ido lkci daya Kuma numfashin shi ya fara daukewa

Cikin tsoro ta miqe tana tsakiyar parlon tana bubbuga qafa

Tana kuka sosai ganin gaba daya kamar mutuwa shima zaiyi

Gaba daya ya fara murdewa kanshi Sai juyawa yakeyi da sauri ta zauna gami da Dora kanshi kan cinyarta

Gami da sakin kuka

Woyar ta ta laluba a wurin

Zakiyi ta kira

Kiran forko har ya tsinke bata dagaba Sai a nabiyu

Kiran Na shiga

Bashir da yanxu ya fito wonka bayan ya gama shanawa da matarsa ita Kuma yana shiga tayi

Bacci

Shisa har kiran ya tsinke bata dagaba

Kiran Na qoqarin katsewa

Bashir ya daga

Woyar

Cikin

Kuka tace

Hello zakiyi

Zakiya Hamma Yusuf ki gayawa Bashir Hamma Yusuf bai da lfy Na rasa yadda zanyi

Da sauri

Bashir yace

Aysha

Kuna INA meke damun Yusuf din

Cikin kuka tace Bashir kazo Dan Allah kazo kawai

Toh yace gamida katse kiran

Da sauri sauri ya zura Riga hannu kawai yasa ya daqo zakiya Cikin tsoro ta miqe tana lfy honey ?

Tashi tashi kisa kayanki Yusuf ba lfy

A tsorace ta shirya suka fito

Suka nufi anquwarsu Yusuf din mai suna Ibrahim Khalil Wanda Ya kasance yana Dan kusa da masallacin Annabi

Shiyasa anquwar ba kewa darene kamar rana

Suna shiga Aysha ta juyo Cikin zubda qollah😭 tace Bashir kalli kalli yadda yakeyi

Da sauri bashir

Ya zauna gami da kamo shi

Kanshi ya rinqa shafawa wani Dan farin mgni gamida zaro wata yar allura qarama ya zira mai

A take Sai ya kuma rinqa mimmiqewa kamar Wanda ranshi zai bar jikin shi

Sai daddamge hannushi yakeyi

Yana juyawa

Ganin haka yasa Aysha qara rudewa Cikin kuka ta durqusa a gaban shi tana hama Yusuf ka tashi katashi bari in kirana mana su Abba su zo su dauke mu

Phone dinta ta Kuma karba a hannun zakiya

Baba bello ta kira

Cikin

Mmkin wake Neman shi a Daren nan

Da sauri yayi pikin ganin Aysha CE

Cikin kuka tamai bayanin a bindake faruwa

Sosai yaji zuciyarsa ya tsinke A ranshi yace ya Allah ka rufa mana asiri

Allah ka hanamu sake ganin wani duhun a wannan rayuwar

A fili Kuma

Da sauri yace

Yanxu ina Bashir din

Gashi nan ta fada gami da miqa mai phone din

A tsorace yace hello Bashir waimeke faruwa ne

Ina Yusuf dinne

A hankali yace

Baba ga shi yana konce yanxu ya Dan samu ya fara lafawa Na kuma yimai alluran banci yanxu ya samu yana Dan lfwa

Toh Wai Bashir meke damunshi ne ?

Wlh baba Yusuf damuwa CE ta mai yawa ga kadaci Yusuf yana buqatar kulawa baba wlh rayuwar Yusuf Na Cikin hadari gwara a dauki mataki tun wuri kasan Dama yana da hrt problem

Cikin firgita da baya nan Bashir din

Yace

Insha Allahu bashir a satinnan zan shirya mana zamu taho zamuzo mu ga halin da yake ciki

Toh bba Allah ya kawoku lfy

Amin ya amsa gamida cewa ka bashi duk kulawar da ta kamata

Ba komai baba insha Allahu zai samu sauqi

Allah yasa yace gami da katse kiran

A hankali ya fara nitsuwa Cikin sanyi ya fara lumshe idon shi

Bacci mai qarfi ya debeshi

Lkci daya ya fara sauqe numfashi mai nauyi

Cikin ajiyar zuciya Aysha ta matso gefenshi tana gyara mai konciyar tasa

Zama tayi a gefen tana Dan mai kallon tausayi

Bashir Kuma shima gefen ya koma gamida rungume matarsa

A haka bacci ya debesu

Ita kam Aysha gani take tana rufe idanta zai mutum shiyasa ta zauna Sai zubda qollah😭 da takeyi

Sune basu tashiba Sai 5:00 Am

A hankali Yusuf ya fara bude idanshi Cikin dan sauran mayen allurar baccin

Ido ya qura mata

Yayinda qollah😭 ke bin fuskarta

A hankali ya tashi ya zauna

Ya jingina da jikin 1 str

A dan

Firgici ta miqe tana

Bashir ya tashi tashi ka gani

Da sauri shima ya miqe gefenshi ya zauna

Cikin sanyin murya yace

Yusuf ya jikin dai ?

Kai ya jinjina gamida Dan motsa lips dinshi yace da sauqi bash

Masha Allah

To Aysha kinga Dan uwanka ya miqe Sai hankali ya konta a daina kuka

Ita dai Sai hawayen ta kalleshi tace ai baba yace zai zo a satin nan Kuma tare zai koma damu

Ido ya qura mata Cikin mmk yace waya gayawa baba banda lfy?

bashir ne yace yo wannan ai kasan mai fada

Zakiya ta kalli mijinta cikin kulawa tace ai gwara da ta fada nimafa jiya naji tsoro sosai

Juyawa yayi ya zuba mata ido

A hankali ya sauqe idanshi kan qirjinta

Rigar bacci CE a jikinta mai taushi Sai dai doguwace har qasa

Amman gaba daya ta koma ta manne a jikinta

Ido ya sake lumshwa ganin girjin nata yayi wani cur a tsaye

Lkci daya idanshi ya fara worewa suna Dan yin jaa

Kanshi ya sunkuyar Cikin kamo lips dinshi na qasa ya fara tsotsa a hankali

Bashir ne ya Dan kalleshi a fakaice

Baki ya taba a ranshi yace kaji Dan banza mai idon ganin mata mutum kamar maye

A fili Kuma miqewa yayi gamida kamo hannu zakiya yace

Toh mu kam zamu wuce gida Sai anjima Zan zo Na qarisa ma allurar taka

Kai ya geda mai alamar toh

Bayan sun fitane ya Dan sunkuyar da kanshi Cikin sanyi yace

Kinyi sallan ne ?

Kai ta girgi zamai Cikin zubda qollah😭

Kallonta ya kuma yi Cikin rauni yace toh tashi kije kiyi sallan

Bata dai tashi ba shima Kuma ya kasa tashi Dan baijin qarfi sosai

A karo Na forko ya Sa hannushi ya damage mararsa lips dinshi yake son ciza ko zasu bar barin da suka farayi Amman ina a take gaba daya tsikar jijinshi ya fra tashi

Sanyin jarabar tasa ya fara ka dashi

Har haworansa Na dukan juna kat kat

Cikin qarfin hali ya miqe ya fada toilet

Ruwan ya sakarwa kansa Cikin ajiyar hrt ya rinqa murza jikinsa da samulu

Sai da ya watsa ruwa sannan yayi alwala ya fiti

Yana fita ya samu bata parlon sallah yayi Cikin

Kushu,I ya rinqa jero addu,oin nemawa Dan uwanshi gafara

Bayan ya idar da sallan ne ya zame kan carpet din ya konta

Idanshi a rufe

Yaji ta shigo dakin

Gaban shi tazo ta durqusa

Cikin sanyin murya tace Hamma Yusuf ya jikin baiyi mgn ba bai Kuma bude idanshi ba

Phone dinta ta miqa mai

Tana fadin gashi baba nason mgn da kai Kuma yace layukanka basayi

Tsaki yaja da qarfi gamida bude idanshi da tashi zaune

Hannushi yasa ya fizgota da qarfi har Sai da ta fada jikin shi cikin sauri Kuma ya tureta

Cikin masifa ya daqo hannushi zai yarfa mata mari

Sai kuma ya tsaya da sauri saka makon abinda yaji take fur tawa

By Garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

MI,WASMITI page 8⃣1⃣to8⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Wayyo Allah Na

Da sauri yasa tafin hannushi mai laushi

Ya rufe bakinta

Ido ta zazzaro Cikin qoqarin kauda kanta

Tana baya baya

Cikin mishkilanci

Ya rinqa daga qafarsa yana takawa a hankali yana qara matsota ita Kuma tana qara yin baya2

Har saida taji ta jikin

Garu

Ido ya tsura mata Cikin hada fuska

Ya dago hannushi ya kamo kunneta ya matse

Da qarfi

Da qarfi tayi qara Amman sautin bai fitoba sabida tafin hannushi da yasa ya to she bakin nata

Qara matse kunne yayi

Cikin yanayin gargadi

Yace

Kin San Allah ki kiyaye ni

In kuwa ba hakaba wlh zan babbalaki

Kaji yarinya da rainin wayo wato har kin samu damar murgudamin baki ko😏 toh wlh Allah ki rufawa kanki asiri in ba hakaba kuwa

Hmmm ya fada gamida jinjina kanshi alamun zaki daku 😑

Sake matse kunne yayi yana kinji ko bakijiba?

Kai ta gyeda alamun taji

Qara matsota yayi

Gami da manna girjinshi a jikin nata

Sake nauyin shi yayi kan qirjinta

Gami da matseta ya hadata da jikin ganin idon ta rumtse Cikin wahala jin yadda ya hadata da gini

Hannu bibbiyu tasa kan qirjinshi tana Dan tureshi

Kanshi ya sunkuyar Cikin boye halin da ya fara shiga

Lips dinshi ya kamo ya matse da Dan qarfi Cikin dauriya

Yace kina jina ko?

Uhum ta fada Cikin Neman iska Dan gaba daya ya matseta

Qafarshi ya daga gamida taka nata qafan Cikin mugunta

Yaci gaba da cewa

Wlh karki ga

Su baba sunzo

Kice zaki kasa min

Rashin

Kunya

Kin sanni sarai

Wlh ko sunanan dakaki zan

Barema ai kin Sani sarai

Tafiya zasuyi su barki

Tare dani

Ita dai Sai zaro

Ido 😳

Take hannushi ya daga

Daga kan bakinta yace

Muna fuka

Da manyan idan nunki a wurin Na rashin kunya

Ita dai numfashi ta rinqa sauqe a hankali

Ta sunkuya ta dauke robar madarar

Har takai

Bakin qofar

Yace ke

Tsayawa tayi ba tare da ta juyoba

Cikin tsurawa gugunta

Ido yace

In Kuma kika yarda kikamin halin munafurci

Kinsan abinda zai biyo baya

Kinjini kam ko

Ehh tace

Cikin jin haushi

Toh me kika tsaya yi anan maza kauce daga nan

Da sassarfa ta fice

Tana Allah ya isana mugu kawai

10:00 pm

Suna parlo gaba dayansu suna ta hira

Yusuf Na zaune gefen baba suna ta dan hirarsu

Usman Kuma yana zaune tsananin Sadiya da Aysha suna ta hira yana nunawa Aysha pictures din Maryam da Amira da dai sauran mutanen gida

Cikin mmk ta kalli Usman tace kai

Ya Usman

Ga yadda Maryam ta qara fari yanxufa ta kaini fari Sai dai Kuma ta rame

Sadiya CE ta dan kalleta Cikin Dan jin bacci tace

Aysha

Maryam ai dole ta rame Cikin yana wahal da ita sosai

Kai ta daqo cikin rashin fahimta

Tace Anuty Sadiya wake da ciki?

Da Dan fara tace yoh

Cikin abin tsoro ne naga kin wani zazzaro ido

Yusuf dake gefen Sai a yanxu ya Dan kalli inda suke Cikin murtuqe fuska ya harareta da salon ai ita kam Sai zaro idan ta iya

Baki ta tura Cikin maida kanta gun Nenne

Tace

Nenne Wai da gsk Maryam Nada ciki

Fuska dauke da murmushi tace

Ehh Aysha da gsk Maryam Nada ciki ?

Cikin fara,a ta koma jikin Usman tace yes

Muma mun kusa mu zama iyaye wayyo Allah Na wayaga Maryam da baby

Da sauri ta Kuma tashi taje

Gaban baba bello

Cikin farin ciki tace

Baba

Tare zamu koma ko kaga kar ayi suna

Bana can

Dan kasan dole ni zanje Na rauni da ko yar ya Ahmad

Usman ne ya kalleta Cikin mmk yace da Allah can a reni muje biki ni mijiba baya fada

Bafa cemiki akayi ta aihu ba

Cikinda gaba daya watanshi 2 da sati 3

Mutum Sai shegen son yawo

Ehdin ANSo yawon

Ai ba kai Na tabbaya ba ehe

Gun baba takuma maida dubanta Cikin Neman alfarma

Tace Dan Allah baba kar a hanani

Zuwa

Kai ya geda gamida kallonta Cikin

Tuno Dan nashi

Yace

Insha Allahu zakije Aysha

Amman Sai Maryam din ta aihu kinga kafin satin suna

Sai kuje

Kai ya juya gun Yusuf

Dake sauqe numshi a hankali Dan furucin Aysha ya famomai ciwon rashin da uwan shi

Yusuf

Baba ya kirashi

Cikin bada umurni

Yace Yusuf in Allah ya sauqi Maryam lfy

To ka tabbatar Aysha taje

Kai ya jinjina Cikin jin daci

Murya Na rawa yace

Baba in ban jeba wa zaije

Baba

A yanxu Dan Ahmad ai baida wani uba da ya wuceni

Baba wannan ai dama nauyi nane Na jibanci dukkan lamuran rayuwar wannan

Da

Baba me zance da ubangijina

Ya dauke min Ahmad Sai ya kuma amsar addur Ahmad da yayi aloka cin da baifi awa 2. Baya bar duniya

A wannan rana ya roki Allah ya bashi da da zai zama madadin shi a gareni a wancan lkcin INA daukan zance Ahmad a matsayin wasa ase dgske Zai tafi ya barni

Sai kuma muryarsa ta carke

Yai shiru yanata cijjije lebe

Aysha kam tun i Sai hawayen

Cikin kuka tace baba har Sai ta aihu kafin inje?

Ehh Sai ta aihu kafin kije a nan din ma Sai inki min alqawari

Zaki daina yiwa Dan uwanka

Kuka ki Kuma yi qoqarin

Sa Dan uwanshi Yusuf y daina damuwa

Den Na tabbaya koda Ahmad Na makoncinsa toh zanyi alfahari daku

Cikin share hawayen tace Na bari baba bazan sakeba inason ya Ahmad yai alfahari dani

Cikin jin dad yace Aha haka nakeson ji

Allah ya muku albarka baki dayanku

Amin suka amsa gaba dayansu

Haka sukayi ta hira

Har zuwa

1:00 Am

Baba ne ya mike Cikin tattara phone dinshi yace toh ni kam zan chiga Sai da safe

Shima Yusuf miqewa yayi Cikin kallon Usman yace kai tashi muje mu shiga

Baba ne ya juyo ya kalleshi Cikin Dan jin bacci yace a a Yusuf

Usman yazo tare zamu kwana

Kai ya Dan daqo yace to baba muje mu kwana tare kawai mana

A a yace kai dai jeka kawai kai Usman tashi mu tafi

Wannan dakin ya ishemu ya nuna dakin daya da yake gefen dakin Aysha wanda da toiler a ciki yace ku kuma Sai Ku shiga nan din ya nuna dakin aysha

Toh su Nenne sukace gamida shigewa dakin Ayshan

Itama tana biye dasu a baya riqe da laptop din Usman Dan tace a dole zai bar mata har Sai in sunzo komawa

Shi kam yusuf a parlon shi ya yada zongo

Kan 3 str ya zauna Cikin Dan jin bacci a yau ya danji sanyi a ransa Dan ko ba komai yan uwan shi sun Dan debe mai kewa duk da shi ba hiran yakeyi ba yana dai jinsu kawai

A dakin Aysha kuwa

Suna shiga

Anuty Sadiya ta fada toilet ruwa ta dan watsa a gaggauce

Tana fitowa tace

Aysha ga ruwan dumi Na hada miki maza jeki danyi

Wonka

Cikin jin dadi tace yauwa Anuty Na Allah ya bar manake

Amin tace Cikin dry

Ke dama Aysha son ruwane dake kamar kifi Amman kuma tsoron ruwan sama Kuma kike

Kome yasane oho

Tana shiga toilet din gamida cewa wlh Anuty ni tsoron tsawa da walqiya da iska nakeji shiyasa Amman in badon suba inason yanayin damuna

Dry tayi gamida konci tana to maza jekiyi ki fito

Tana fitowa humra tamurza mai balain qamshi gashinta ta Dan saki Dan in ta tubkeshi zai hanata jin dadin konciya

rigar bacci ta

Ta zira a jikinta mai Dan siririn hannu iya kan gugunta ya tsaya

Sai Dan wondonshi Dan madaidaici

Shi Kuma iya kacinsa

Guywarta

Kan gado ta nufa tana fadin Anuty kinyi bacci ne?

A a idona 2inaga yadda kike ta wani shan qamshine

Kai Anuty Wai gamshi

Eh mana tace Cikin CE mata to Sai da safe

Ki jamana qofar

Toh tace Cikin rashin gano zancen

Qofar ta jawo gamida dawowa zata konta a tsakiyarsu

Da sauri Sadiya ta mike Cikin mmk tace ke Aysha me haka a INA zaki konta maza tashi ki tafi gun mijinki

😳ido ta

16 / 38