Mis Wasmiti 1 Complete Hausa Novel

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   12 / 38

33K to 36K   out of 112.1K words

sauri sauri ya fita cikin harabar masallacin

Cikin mmk yake kallon sararin samaniyar hadarine baqiqqirin ya hado ga iska mai sanyi ta fara kadawa alamar forkon damina

Gaba daya ya zaman sararin samaniyar ta canca kala iskamai dadi keta kadawa yana sauqe nishadi cikin zucuyar duk wata halitta dake rayuwa a wurin

Suwar woyar ne ya kuma katseshi cikin duniya nishadin da ya tafi

Da sauri ya daga gami da yin sallama

cikin biyeyya yace yi haquri Ummi bana kusane

Hmm tace gamida cewa ka bawa Aysha woya

Cikin Dan yin Jim yace

Ayyah Ummi ai bana gida

Kana ina?

Kinsan yau jumna,a INA masallaci

Cikin Dan fada fada tace kai kaga shiga hankalinka rainin wayon ya isa haka ka kama kanka

Kullum nakira ka hadani da yarinya sai kai tamin kauce kauce

Ina gayama yanxunnan nakeso ka kaimata woya

Cikin Dan yamutsa fuska yace

Kiyi haquri Ummi in NAYI sallar maqqariba da insha zan kai mata

Ka kaimata kawai dai yau dinnan kam nace

Toh yace gamida katse kiran

Bayan an idar da sallan insha ya fito ya nufi gida cikin nishadi dajin dadin iskar dake kadawa idanshi ya lumshi gami da yin ajiyar zuciya sosai yanayin ke sashi nishadi

aduk lkcin da yaji irin yanayinnan shi kadai yasan yadda yakeji a ciki jikin shi jininshi kan carke ruwan kanshi Na sinkewa ta yadda yake sauqar mai da Sha,wa mai qarfin da fiddashi hayyacinsa

Cikin tsotsar lips dinshi da Dan rawar sanyi ya qarisa gidan......



Fatan alkhairi a gareku masoyana INA jin dadin irin😍😘 kulawar da kuke bani

By garkuwan Fulani

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

MI WASMITI page 5⃣6⃣to5⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Cikin takun mishkilanci ya qarisa cikin parlon

Ido ya Dan wore gami da qarewa parlon kallo

Cikin Dan mmk

Yace kamar ba

Wani bani Adam dake

Rayuwa a ciki parlon

Baki ya kuma tabewa gamida Dan buda hannu da Dan daga ka fada alamar ko oho shi dai bai shafeshi ba

Kai tsaye

Bakin qofar bedroom dinta

Ya nufa

A hankali ya rinqa Dan buga qofar

Har zuwa Dan woni lkci baiji motsinta ba

Gashi sai wolqiya da iska dake kadawa tako INA

Cikin fara harzuqa

ya murda marfin qofar gamida turawa da qarfi

Tsayuwa yayi can a tsakiyar dakin

Yana yan dube dube

A ranshi yake cewa toh ina ta shiga

Yarinya sai shegen kadifiri

Kofar mashigar toilet nata ya nufa

Da sauri ya tsaya gamida qara zubawa gefen gadon ido

Can ya hanqota a kasa konce kan carpet ta wani duqunqube sai karkarwa takeyi

Da Dan sauri ya isa gun cikin Dan mugunta yayi murmushi gamida Sa qafarsa ya cureta

Taba tan da yayi da qafarsa hakan yayi dai2. Haskawar wata iriyar walqiya mai tsananin haske a take kuma tsawa mai qarfin ta ratsa dukkan illahirin fadin garin

Ruwan kuma mai qarfin kamar da bakin qoriya ya kece

Abin yayiwa Aysha yawa ga firgici zazzabi ga tsoron kadaici ga abin da take tsoro kamar mutuwarta tsawa yana firgitate fiye da zaton mai karatu

Shiyasa cikin

Tsananin firgita

Ta miqe

Da qarfi ta fada jikin Yusuf din

Tasa hannuta bibbiyu ta qaqumo bayan shi qirjinta ta manna kan nashi qirjin cikin kidima gamida tura kanta cikin wuyan shi

Cikin wani irin baqon yanayi Yusuf ya nemi qarfinsa da kuzarinsa ya rasa gaba day sassan jikinsa sun mace ba wani abinda ya rege a jikinsa maiyin aiki sai zuciyarsa

Hatta numfashin Sa da jinin jikinsa sun dauke Na Dan woni lkci

So yake ya taqarqara ya samu ya hanka data Amman ba qarfin yin hakan

Cikin yanayi da ya hade mai

Ga yanayi Na sauqan ruwan dama yanayin da yafi komai tayar mai da Sha,awa

Ga qirjin mace da yake ji cikin NASA qirjin

A take ya fara fita haiyacin sa

Lkci guda ya fara rawan sanyi lips dinsa suka rinqa motsawa a hankali

Cikin kidi memmeyar

Sha,awa

Ya kamo lips dinshi

Na qasa ya rinqa tsotsa cikin fitar haiyaci

A hankali yaji sautin numfashinta Na sauqi kan wuyanshi

Dumin jikinta ya rinqa ratsashi

Kamar

A mafarki

Ya tuna wacece a jikinsa

Cikin tsananin jarumta

Ya tatara gaba

Daya sauran qarfin shi ya hanka data kan gado

Cikin juya mata baya Dan gudun kar ta gano halin da yake ciki

Ya fara surfa mata masifa

Can kuma ya juyo yana nunata da Dan yatsa cikin hada fuska 😑yana fadin

Waike wacce irin fiti nenniyar yarinya CE

Shin baki da hankaline

Dan tsabar raini zaki woni shaqoni

Da gangan ko so kike ki kasheni ne

Toh wlh ki bude idanki da kyau ki ga waye a gaban ki

Ni Yusuf nake

Ba Ahmad bane ma rainin wayonku da zakuyi ta cakudashi

Ita kam tunda taji ya hanka data ta dawo cikin haiyacinta ta kifa kanta kan guiwowinta ta rinqa sheshsheqar kuka

A hatsale ya matso gab da ita dai lokacin da kiran Ummi ya shigo woyarsa

Cikin nuna mata yatsa yace

Ki rufewa mutane baki kinsa Sam ni bansan muna furci kekuma kince ke uwar muna furci CE wlh kika kuskura kikamin ba dai dai ba babbalaki zanyi ko a jikina

Nan dai ba Nigeria bane bare kina da masu goyon bayanki

Woyar ya miqa mata gamida

Cewa

(Da jabu leqquru do Ummi on yidi volugo be ma lutti a wanna am nafi kaku )

Ingo karbi phone dinnan Ummi ce ke son yin mgn dake saura kuma kimin muna furci

Hannuta har rawa yakeyi ta karba gamida karawa a kunneta

Cikin kewar juna suka kira sunan juna Na,am Ummi Aysha tace

Sai kuma kawai ta saki kuka mai cin rai ciki kuka

Tace Ummi

Banda lfy Ummi zan mutuwa

Ummi kince wa Hamma Yusuf

Ya dawo dani gida ni Na gaji

Cikin lallashi tace kiyi haquri Aysha ki nitsu ki saurareni mana ki daina kukan .

Toh tace gamida da bayahannuta ta qoqe fuskarta da ta cika da qollah😭

Kina jina ko Aysha in dai zakinayin kukan in an kirki to ba mai kiranki Dan nima yanxu haka a boye Na kiraki Dan Bappa yaya yace kada aita kiranku Dan zaki rinqa yiwa mutane korafe korafe .

Cikin shan majina tace

Shike nan Ummi yanxu ni kam haka Zanyi ta rayuwa ni kadai cikin uquba😭

Dan Allah Ummi ki taimaka kamin kince a dawo Dani

Cikin jin dadin zanceta yace nima den Na huta wlh in sun yarda a satinnan zai maida musu kayansu

Ko nima Na samu Na huta da jarabar tsiya

duk anbi an matsamin da kiraye kiraye

Kowa sai yace min fatan dai tana lfy wato ni kam ko oho in naga dama Na muuu bai da mesuba

Mayya kawai

Ya fadi a fili dai2/ lkcin da ya fizgi woyar

Cikin hikima yace Ummi

Kinji abinda naketa fama dashi ko ni kullum cikin lallashinta

Ko karatun ban samun inyishi yadda nake so wlh da kun yarda na maido muku da abunku in yaso in Na kammala karatun sai kuyi yadda kukace din



Cikin qosawa da zancen nasa tace

Kai saurara

Toh yace

Kana jina ko

Ehh ya fadi da Dan yamutsa fuska Dan yasan kwanan zance

Cikin umurni tace INA gayama ka kula da yarinyar nan

Toh yace gamida cemata toh

Ummi sai da safe

Allah ya bamu alkhairi tace mai

Amin ya fadi tare da katse kiran

Yusuf da Ahmad yawanci suna woya kullum

amman kwana biyunnsn Sam ko ya kirashi Abba ke daqawa

Yusuf yasan suna India Amman Ahmad cemai yayi sunje har kar business din sune

A CAN INDIA

Kuma kwana biyu kenan anata Duba lfyar Ahmad anyi nasarar gano zuciyarka ce ta stage sakamakon yawan damuwa da tunani da cushewar qoqolwa da numfashi

an kuma dora shi kan mgni duk da cutar tamai mugun kamu ta yadda dole cikin biyu za ayi daya ko ya rayu ko a rasa shi

Saka makon binciken da ake ta mai dinne yasa ko Yusuf ya kira dole sai Abba ke daqawa

Abin ya Sa Yusuf a tunani ga yawan mafarkin da uwan nashi da yaketa damunshi sai dai in bai konta bacci ba

Yau alhamis

Tun da gari ya waye Yusuf ya tashi da wani irin kasala ga tsinkewar zuciya a kai akai

Gaba daya jikin shi ya sake shiyasa ko fita bai yiba

Yana konce

Kan 3 str dagashi sai Dan 3 qtr da yar farar sheet

A hankali yaji phone dinshi nata Neman a gaji a karo Na 7 kenan ta yanke bai dagaba

Duk lkcin da kiran ya shiga sai yaji wani irin tsinkewar zuciya

A karo Na 8

Ya Sa hannu cikin kasala ya daga woyar mujahedin ya gani cikin dan jin tsinkewar zuciya ya daga..........abinda mujahedin ya gaya mai shi yafi komai qara kashe

Ina Alfahari daku masu karatu

By garkuwan Fulani😍😘

[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

NAYI NADAMA

MI WASMITI page

5⃣9⃣to6⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Mutuwar jiki

Cikin tsoro

Ya katse kiran

Baba bello ya kira cikin rudani

Yace

baba meke damun Ahmad

Baba meyasa Baku gaya min ba

Baba ya za ayiku boye Min abin da ke damun Ahmad

Cikin mmk

Baba bello ya tsaidashi yana

Fadin kai Yusuf ka nitsi ka tsaya

Wai shin waye ba lfy

Kuma waya gayama

Ni nasan lfy lau Abban Ku ya tafi da Ahmad

Cikin tsoro yace baba boyema sukayi ko Kaine kake son boye min

Cikin Dan rudewa yace waya gayama ?

Mujahedinne ya kirani yanxu yace min ya qansu a asibitin jinyar zuciya kuma yace yaga an shigar da Ahmad dakin aiki

Shi yaushe yaje India ?

Shima kwanan nan yaje ya kai mahaifinshi .

Cikin

Kon tarmai da hankali yace toh

Bari Na bincika

Naji

Da sauri ya kira

Adam bayan ya katse kiran baba bellon

Ko slmar Adam bai amsaba

Yace Adam

Ina Ahmad?

Cikin da Jim yace

Yoh

Ai basu dawoba

Tukun .

Toh me suka je yi a can ?

Dan tsaki yaja gamida jawo Amira dake konce a gefensa

Yana shafa mararta yace kai

Miraah kinyi yar lukutafa ji yadda kikayi nauyi

Cikin salon motsa love ta Dan shafa nashi marar har zuwa Dan qasa

Da qarfi ya matsota gamida sakin yar qara wash miraah zaki zauta yayanki fa

Yusuf dake jin duk abin da sukayi ya hatsala iya hatsala

Cikin ta kaici

Da tsawa yace

Kai biyaye ban son halin akuyanci fa kaji Dan iska Na kiraka zamuyi mgnar kirki ka woni tsayawa kana bunsuranci a gun yarinya qarama

Dan iska

Na mamajo kawai ka gayamin me Ahmad yaje yi a India

Cikin muryar Sha,awa ya lumshe ido yace Sam wlh kai banzane biyaye kai ka takura rayuwarka muma zaka takuramu

Cikin muryar gsky da gsky yace

Adam ko kasan Ahmad bai da lfy ne ko kasan ciwon zuciya Ahmad ke fama dashi

Cikin muryar karaya yace

Adam ina amanar da Na baka

Cikin zaro ido da tsoro Adam ya ture Amira ya tashi tsaye yanata fadin innalillahi wa inna ilaihi raji un

Gaba daya jikinsa rawa yakeyi

Cikin tsoro yace

Biyaye waya gayama ?

Cikin Dan fada yace ban saniba

Cikin tsoro ya koma ya zauna kan kujerar

Ahmad din ya kira

Kiran forko bai dagaba sai ana 3 ya daga

Cikin fargaba yace

Biyaye

Na,am ya amsa

Cikin qarfin hali

Ahmad Kaine ?

Ehh nine mana

Da qarfi yayi ajiyar zuciya

Kamar yana ganin shi yace Ahmad ka kalleni ka gayamin meke damunka ?

Cikin qarfin hali da qoqarin danne tarin da yake son taso mai yace

Ni ban da matsalar komai

Kai sai yawan tuhumar mutum ko yaushe ai shiyasa INA ganin kiran ka nake qin dagawa

Kai ya rinqa girgizawa kamar yana gaban shi yace

Ba gsky ka fadamin ba

Biyaye qrya kake min Na tabbaya matuqar muna Raye kuma muna halin lfy duk tsananin laifin da Na maka Na tabbaya zaka daga kirana

Ahmad meyasa kake son boye min muguwar cutar da take tare da kai

Gaba daya muryarsa ta rinqa carkewa

Ahmad ciwon zuciya ko

Ahmad an gayamin fa Sai kuma ya kasa ci gaba

Ahmad dake konce kan gado Abba Na gefenshi

Hannu yasa ya kamo hannu abbansu ya rinqa kuka kamar yaro

Kukan yake yana fadin Abba Yusuf yaji banda lfy

Abba meyasa batun ciwona ya isa kunnen Dan uwana

Abba INA tsoron halin da Yusuf zai shiga

Cikin ajiyar zuciya

Yaci gaba

da cewa

Abba Na INA sonku kuma Kuna sona Amman dole zaku rasani

Abba kamin alqawari zaka bawa Yusuf da Aysha da Adam ga maryama kulawa ta mu samman da zata dauke musu quncin rashina

Abba shima kuka yakeyi sosai

Yana zaka rayu Ahmad am

Zafin ciwo ba shine mutuwa ba

Cikin alamar tabbaya yace toh Abba ko Na rayuwa yanxu ai gaba dole zan mutun ko ?

Hannushi ya kama cikin kuka yace eh Ahmad mutuwa dolece Amman muna roqon Allah ya rufa mana asiri mu gaba ceku

Girgiza kai yayi cikin Roqo yace

Dan Allah Abba Na

Mu koma qasarmu ta aihuwa

Abba tun yaushe aka sallan memu Amman kace sai mun qara ganin wani doctor

Abba kayi haquri ba taurin kai nayi ma ba Abba Na mukoma qasarmu Na mutum acan a gabanka a gaban mahaifiyata a gaban baba Na

Abba kamin alqawarin muna komawa

Zaka kira Yusuf da Aysha suzo in musu kallon qarshe Abba INA son Yusuf da Adam su kasance sune masu Sani cikin makoncina

Kuka sosai abban keyi

cikin kukan yace nama alqawari insha Allahu jibi jibinnan zamu koma kuma zan hadaka da yan uwanka

Can kusan 9:00 pm

Yusuf ya kira Abba cikin rawan murya yace Abba insha Allahu jibi zan taho gunku Dan Allah Abba kar kace zaka hanani zanzo naga Dan uwana

Cikin sanyin jiki yace Yusuf bazan hanaku ganin junaba

Amman muna jibin zamu dawo

Kawai ka taho Nigeria mu hadu a can

Abba meyasa zaku koma ya samu sauqi ne ?

Eh Yusuf jikinfa da sauqi Amman dai kazo tare da Aysha.

To yace cikin cushewar tunani

Yana katsewa

Adam ya kira ya sheida mai yadda sukayi da Abba dan dama suyi zasu hadu a can

🌏🌏🌏🌏🌏🌏

KASHE GARI

Tun da safe Yusuf komai yake cikin sikewar zuciya yakeyi komai

a hankali ya fito cikin mutuwar jiki ya shiga mota da niyan tafiya airport Dan kammala shirya shuryen tfyar tasu

Cikin sanyi jiki

Ya fito cikin motar cikin gidan ya komai cikin woni irin sanyi da yakeji a jikinsa

Kai tsaye dakin Aysha ya shiga

Jikin qofar ya jingina ya zuba mata ido cikin ta kaici

Zaune take kan gado sai kuka take kamar wacce aka yiwa rasuwa

Masifa yakeson yi mata a ranshi Amman bai da garfin haka bare kuzari

Cikin ta kaici ya isa gaban ta

Hannu yasa ya dago kanta

Da sauri cikin razana ta wore idanta cikin ci gaba dakukun

Rai a jagule ya nunata da Dan yatsa

Gami da cewa

Wlh kina ban tsoro ke ko yaushe kina cikin kuka toh insha Allahu zakici kanki banga me ake mikiba banga da me Na regeki ba

Ido ta tsura mai cikin sake Sakin kuka

A kufule yace mayya

Ni ki tashi ki bani passport dinki banza

mayya gobe dai insha Allahu Iwar haka kina can

Gun su Ummi kiyita masifar kukanki

Cikin sauri ta miqe jikinta har rawa yakeyi

Beed side din dake gefen ta ta jawo miqa mai passport din tayi da sauran takar dunta gaba daya

Cikin harara ya karba gamida tsince wadanda yake da buwata ya watsa mata sauran

Kafin azahar kab ya kammala musu shirin tafi yarsu jirginsu zai tashi shida Na safe

Suma su Abba duk sun gama shirinsu tsafa suma tashin asuba zasuyi

Yusuf kam tunda ya fita bai dawoba sai 9:12 pm

ya shigo kai tsaye dakinshi ya nufa shirin shi yayi cikin sanyin jiki bayan ya gama hada komai ne

Ya Dan shiga toilet ya Dan watsa ruwan

Yana fitowa ya zauna a bakin gado

Cikin jin yiwa ya shafa cikinsa yunwar yakeji kamar zata kashe shi Amman kuma bazai iya cin komai ba duk da kuwa tun shekaran jiya da dere rebonshi da cin wani abu

Cikin sanyin jiki ya daga woyarsa

Ahmad ya kira a wunin yau wannan shine kirashi na 23 da ya kirashi Dan jin ya jikin shi

Abba ne ya daga woyar

cikin Dan fada fada yace haba Yusuf

Baccinma bazaka barmu muyi bane?

Cikin sanyi yace kayi haquri Abba

ajiyar zuciya Abban yayi gamida katse kiran

Da sauri ya kamo Ahmad dake ta tari da amai cikin azaba ya kamo hannushi yace Abba meyasa kake yiwa biyaye Na fada?

Kai ya jinjina yace

Haba Ahmad shi Yusuf ya fiye nacin tsiya

12 / 38