Author : Aisha Aliyu Garkuwa Category : Romance
/>
Cikin qarfin hali yace
Abba Ku gafarceni ya kuma kallon Nenne da ta fara zama mai daqushewar tunani yace Nenne da sauri ta matsoshi
Yace shin ba INA gaya miki cewar Allah da ya bakini ya fiki sona ba Nenne ya nake ga alamar kareya a idonki da qarfin ta riqo hannushi tace Na yarda Ahmad Na San Wanda ya bani kai ya fini sonka .
Toh Nenne inko hakane addu,arku kawai nakeso
Dan Allah kar ki bin da kuka
Ina ita kam a NEnne tuni ta fashe da kuka
A hankali ya juya kanshi gun baba belle mahaifinshi kenan Cikin murmushin qarfin hali yace
Baba Na zan tafi Na barka
Ga Nenne Na ka kulanmin da ita
hannushi ya kuma riwewa
Baba ka gafarceni idan Na taba yima wani laifin
Cikin qarfin hali baba belli ya daga kanshi yace Ahmad baka min komai ba Kuma koda kamin Na yafe maka duniya da lahira
Ahmad Allah ya bada Sa,an tafiya
Cikin sanyi yakira Abba
Abba Na kuka kake min ? Ya tabba yeshi
Kai Abban ya jinjina Cikin kuka tsosai yace a a Ahmad kaina nake yiwa kuka Ahmad kaina nake kokawa
Da qer ya daga hannushi ya goge qollahπ da ke bin fuskar Abban yanan murmushi
Cikin sanyi yace Abba Dan Allah INA da tabbayoyin da zan muku
A yau dinnan Ku daure Ku bani amsar su
Kai ya geda yace INA jinka Ahmad tabba yeni matuqar Na sani to zan gaya maka
Cikin gajiyar hrt yace Abba meyasa kuka hanani Auren Aysha?
Meyasa kukace Aure ya haramta a tsakanin mu?
Abba meyasa kuka hadata da Yusuf bayan shi uwa daya uba daya suke da ita ?
Kuma yaushe aka daura Auren Aysha da Yusuf?
A hankali ya kamo hannushi yace wadannan sune tabbayo yin ka ?
Ehh Abba
Cikin sanyi yace toh Ahmad zan amsa makasu kamar yadda ka buqata
Da forko dai Aysha yatace amman ba ta cikina ba cikin gsky da gsky ya nuna Dr Umar Ardo yace wannan shine mahaifin Aysha ma haifiyarta Kuma itace qanwata khadeeja wacce ta rasu
Da sauri Adam yace Abba me kake cewa?
Eh abinda dai kaji Na fada
ya bashi amsa
Cikin dimuwa yace kenan Aysha qanwa tace uwa daya uba daya
Ehh sosai ma kuwa
Nan ya fara basu amsoshin tabba yartasu
Kamar yadda kuka Sani khadeeja qanwa tace uwa daya uba daya dama a cikin mu mu 6 ne maza 4 mata 2 a gurin maHaifi yarmu mu 3 ne bello Sai ni Aliyu Sai Khadija
Itama inna yayan ta
3 Maza 2mace 1Ahmadu takwaran Ahmad kenan Sai hamisu Sai Aysha
Khadija qanwata ita aka fara aurawa abokina Dr Umar Ardo bayan sunyi Aure Allah ya azur tasu da namiji shine Adam Sai hydar kamar yadda kuka Sani ana tare kuka girma da Adam
Daga kan hydar bata Kuma aihuwa ba kamar yadda kuka Sani khadeeja Na matuqar qaunar Yusuf a ranta shiyasa tayi alqawari duk ran da ta haifi ya mace to matar Yusuf CE ta bashi duniya da lahira
Ku
Kuma bayan kunngama primary school dinki Sai aka sama muku makaran ta a bauchi
Inda kukaje kun Sani sai hutu ke dawo daku hutun ma Sai shekara shekara
Kuna js 1 khadeeja ta samu Cikin Aysha
Cikin ikon rabbi ta goya cikinta lfy ta aihu lfy
Tana aihuwa ta kira mahaifinmu tace ta aihu Kuma ta samu ya mace tace Kuma yarinyar yar nan matar Yusuf CE Na bashi duniya da lahira
Bayan awa daya da ahuwar jini ya yanke mata a take kafin minti 30 tace ga garinku
A haka mukayi kuka muka haqura bayan wata biyu aka aurawa Dr Umar Ardo goggonku Aysha tana zuwa da shekara data ta haifi Maryam
Inda itama Kuma tace ta bawa Ahmad ita amatsa yin mata
Dama a lkcin Kuma da aka haifi Aysha Nenne Ku ta aihu yaro ba rai tsaka ninsu sati 3
Shiyasa Sai ta karbi Aysha ta shayar da ita kaji dalilin da Aure ya haramta tsaka Ninka da Aysha kunsha nono daya mahaifiyar kace ta Sha yar da ita har tsawon shekara daya da woya
6 kafin ta yayeta
Batun daura Auren Aysha da Yusuf Kuma a lkcin kuna India a inda kuke hada digri dinki Na forko
A lkcin Aysha Nada shekara 13
Bappa Yaya yayi woni irin ciwon da ya firgita mu
Gaba data muka karaya to a nanne yake cemana batun daurin Auren Aysha da Yusuf a lkcin yasa aka daura Auren a tunanin Sa kar ya mutum bai hada Auren ba mu zo muqi cikawa khadeeja wasiyar da ta bashi
Tarin da ya sarqafe Ahmad ne ya tsaida Abba daga lbrin da yake basu
Da sauri Yusuf ya talla boshi Cikin azaba ga aman jini da yaketa kwarawa
Murya Na rawa yace
Yusuf kaji ko kaji abin da nake gaya maka Na tabbata
Su Abba bazasu hada haram taccen aureba
Cikin sanyi da daukewar numfashi ga wani zufa da yake ta keti mai
Yadamqo hannu Aysha ya kamo Na Yusuf ya hada su wuri daya ya tura hannu Aysha Cikin Na Yusuf din da qer Cikin wahala da fixgar numfashi yace... ..
Gaisuwata gareki
Hajiya Ramatu Allah ya jiqan mahaifinku da rahamaππ»
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI,WASMITI page 6β£6β£to7β£0β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
Cikin carkewar murya yace
Biyaye
Ga amanar da zan bar maka.
Sai kuma tari ya Dan carkeshi
Hannushi Yusuf ya riqe da qarfi ya kai kan qirjinshi ..
Tarin yayi sosai kafin ya da lfa gaba daya jikin shi ya sake idansa duk sun fiffito kan goshinshi Sai zufa ke tsatsafo a take fuskarsa ta dauki sheqi da qelli
A wahalce yaci
Gba da cewa
Ban saniba Yusuf ko zaka iya karbar amanata ?ban saniba ko zaka iya riqemin amanar tawa ?
Ban saniba ko zaka iya Sa farin ciki a rayuwar Aysha ?
Yusuf kam tamkar icce ya zama a wurin ya kasa koda qifta idan shi Sai zuciyarshi dake bugawa
Da qollahπ da ke bin fuskarsa
A hankali ya daqo hannushi ya shere hawayen dake bin fuskar Yusuf din ya kamo hannu Aysha ya jawota
kanta ya daura dai2 kan qahon zuciyarshi
Cikin rawan murya yace
Aysha kiji bugun zuciyata da zanyi Na qarshe a duniya
Ki ji lkcin da sonki a matsayin matar Aure zai bar jikina kiji lkcin da numfashi zai rabu da gangar jikina
A yau zaki gsknta cewar kece bugun zuciyata
Kanta ta daura kan qirjinshi ta Saki kuka mai ban tausayi
Tana ya Ahmad bazaka mutuba numfashi ka bazai bar gaggar jikin ka ba
Toh ya zanyi dole zan tafi Na barku
Hannushi ya daqo ya kalli inda Maryam ke
Durkushe Sai
Kuka take jikinta duk bari yakeyi
Cikin qarfin hali da kawaici da haquri da jarumta irin Na Ahmad
Ya miqa mata hannu Cikin sautin qarfamata zuciya yace
Maryama zo Maryama zo Maryama zo masoyi yata
cikin kuka ta tsura mai ido tana kallon yadda yake fizgo numfashi Amman wai a hakan yake qoqarin sata farinciki
Hannu ta Sa ta kamo nasa
Cikin sakin wani irin numfashi ya jawota ya daura kanta kan daya gefen qirjinshi
A hankali yace
Maryama tawa kin zamani Na zamake
Komai zanyi in babuke bazan ji dadiba
Maryama kontar da kanki a jikina inji dumin jikinki Na qarshe Maryama matso gareni ki ga fitar raina a take Sai ga wani irin tari mai qarfin ya turkeshi numfashin ya fara fizqa in ya shaqa baya fitarwa da qarfin yasa hannu daya ya qara damqe hannu Yusuf da Aysha da ya hada wuri daya
Ya Sa daya hannu Kuma ya damqi hannu Adam Wanda tuni yake kuka kamar mace
Kuka πππππ±sosai Maryam da Aysha keyi Nenne ko miqewa tayi Cikin dimuwa kamar wacce hankali ya bar jikinta zata fita
Da qarfin Cikin tarin yace Nenne kiyi haquri zaki rabu dani Nenne ki kalli Rabi,u a madadina
Baba bello ne ya matsoshi Cikin qarfin hali da jarumta irin ta maza Sai kai yake juyawa yana cije lebe
Yace Ahmad Na yafema duniya da lahira ubangiji ya maka raya Allah ya sadaka da Mala ikun rahama
Ahmadu Cikin cijewar voice ya rinqa maimaita mai LA ila haillah muhammadura sulillah s a w
Cikin sanyi ya karbi Kalmar shahadar da maifinshi ke mai
Abba da yake ruqqume dashi kanshi a kan cinyarsa
Da qarfin ya ruqqumeshi gami da rumtse idanshi
Yana fadin innalillahi wa ibailaihi raji um
A hankali Yusuf yaji hannun Ahmad ya saki nashi
Cikin zaro ido ya kalli fuskar
Ido Cikin ido
Sukayi
Murmushi Ahmad din yayi Cikin sanyi yace
Biyaye ga amanar Aysha
Sai kuma ya daura da Kalmar Shahada
Idanshi suka koma suka kafe murmushin da yayi yana kan fuskarsa
Dr Umar ardo ne ya rinqa mai mata kullu nafsin za ikatul maut
Nenne dake gefe cikin gigita tace shike nan Ahmad kaima kabi yan uwanka Ahmad Na rabu da kai Sai kuma ta saki wani irin kuka mai ban tausayi
Gaba daya dakin ya rude
Hatta Abba kuka yake sosai ringume da gawar Ahmad din
Adam kam
Tuni ya fada kan Yusuf Cikin riqe hannushi
Yana
Shike nan Yusuf Ahmad ya tafi ya barmu Yusuf mun rasa Ahmad
Sh kenan yanxu dagani Sai kai Yusuf Ahmad ya tafi ya barmu
Maryam kam da Aysha qaqqame qawar sukayi Cikin firgici da rudani
Suke kuka kamar ransu zai fita
Baba bello ne da Dr Umar ardo sune suka samu Dan qarfin jikin miqewa baba bello kam Nenne ya kamo ya ruggume Cikin rawar murya yace haba ruqayyatu kar kibi Ahmad da kuka mana shin baki ga Rahamar da Allah ya mishi ba cikawafa yayi da kalmar shahada
Allah sarki Nenne Sai fafawa tayi jikin mijinta ta rinqa kuka mai ban tausayi
Cikin kuka Abubakar ya riqo hannu marya da Aysha da nufin ya jasu su fita
Da qarfin Maryam ta fada qirjin shi Cikin n kuka tace ya Abubakar da gaske ya Ahmad ya rasu Na rasa ya Ahmad
Kai ya rinqa juya mata yana zubda qollahπya jata suka fita
Ummi CE ta matso Cikin kuka tasa hannu ta rufe mai idanshi
Su Usman da Rabi,u kam da abdul dama tuni suka koma parlon kuka suke kamar yara
Ummi CE ta miqe gami da kamo hannu Aysha da nufi su fita
Tana janta Sai gani tayi tayi yuu
Sai fadawa kan Yusuf tayi a sume
cikin firgita Ummi ta rinqa kiranta tana jijjiga ta Amman ina
Goggo Aysha CE tayi tunanin debo ruwan ana Dan shafa mata a fuska Amman INA ko matsi bata yiba
π±π«dimuwa. Da firgici da tsoro mai matuqar tsananin su suka sauqa kan rayuwar Yusuf inda ya zama tamkar mai Ciwon mantuwa
Lallai kuka ma Rahama ne
Shi kam Yusuf yau yake buqatar kuka a rayuwarsa Kuma a yau kuka ya mai tsada
Zuciyarshi ta kasa tuno komai qoqol warsa Kuma gaba daya ta tsaya bata aiki kanshi da jikin shi duk jinsu a juye sukeπ
Ido kawai Yusuf ke binsu dashi Sai hannushi da yasa ya damqi hannu Ahmad din
Su Ummi yake klo Cikin zare idon fuskar Aysha yabi da idonshi Cikin yanayin rashin sanin abin da akeyi
Hydar ne ya zo ya ciccibi Aysha yayi dakin Ummi da ita kamar gawa
Yusuf kam yana zaune a gun riqe da hannun gawar
Dr Umar ya ja Abba ska fita tare
Fuskar Ahmad din ya zubawa ido Sai ya juya ya kalli Adam dake durqushe a gefen shi yana ta kuka
A haka har zuwa tsawon wani lkci
Allahu Akbar
Lbrin rasuwar Ahmad
Ta kasance tam kar sauqan aradune a zuqatan yan uwa da abokan arziqi
Lbrin ya zama tamkar sauqan qanqarane ne a jikin mutane
Kafin wani lkci gida ya cika tab da yan uwa da maqota da abokansu
Baba Ahmadu ne da Dr Umar
Suka shigo
Daukar gawar Dan
Aje ayiwa gawar wonka ayi mata sutura a kaita makoncin ta
Cikin tsoro baba Ahmadu ya daqo yana kallon yadda dr Umar ke ta yin qoqarin cire hannu Ahmad Cikin Na Yusuf Amman .......
Allah sarki rayuwa Dan Adam Dan mutuwa nima kaina Aysha Ali Garkuwa rasuwar Ahmad ta zame min fami a zuciya ta ta famimin rasuwar yan uwana shiyasa wlh bazan iya ci gaba da typing ba har Sai zuwa gobe πππ
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI,WASMITI page 7β£1β£to7β£3β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
Amman gsky Baku kyautamin ba masu karatu ya kamata ace tsakaninmu Marubuta da ma karanta a ringa yiwa juna uzuri
Daga jin Ahmad ya rasu Sai wasu suka rinqa qananan maganganu wasu harda kirana a woya Wai meyasa zan kashe Ahmad ai wanna NAYI rashin imani Haba masu karatu kukam kuyi Haquri maNa Ku Biyoni A hankali ai zakuga yadda zan tsara mana abin masu bina ta prvt chart kowa da irin qorafin da yake min
Dan Allah mu rinqa yiwa juna uzuri
Wasu harda cewa ai gwara akashe Yusufπ«
Ina Baku haquri wasu nace Na sasu kuka sosai karku damu zakuyi dry a gaba fiye da yadda kukayi dry a baya zaku Sha nishadi fiye da zatonku
Ku dai Ku hira Yusuf ya shigo hannuπππππ
Jan hannu Yusuf din yakeyi yana qoqarin rabewa a na Ahmad din shiku ma Yusuf Sai damage hannu da yayi yana mai zuba musu ido
Kamar zaucecce a hankali Dr Umar ya zauna kusa dashi Cikin tausasa zuciyarshi yace
Yusuf saki hannu Ahmad
Kaji sakeshi a yanxu ba wani gata ko
Alfarma da zamuyi mishi sama da mu kaishi Cikin qabarinshi
Baiyi mgn ba bai Kuma sakiba Sai zuciyarsa da ta rinqa bugawa da qarfin qarfi
Hannu nashi ya jawo ya dawowa kan qawar yasa yatsunshi ya rinqa bude tafin hannu da Yusuf do ya damqe
Shi kam Yusuf kallon shi kawai yakeyi
So ya yake yaji shi shima a mace ko zaiji wani a bu a ranshi ji yake dama haukacewa yayi
A hankali zuciyarsa ta fara tuno mai abinda kalaman baba Umar ke nufi a take Kuma Sai jikin shi ya rinqa karkarwa
A haka suka samu suka dauke gawar
Cikin kuka Adam yabi bayansu
Shi kam Yusuf a wurin ya zauna kamar dasashi akayi
Acan Kuma akayiwa gawar duk abin da ya kamata kafin ma gari ya waye anyi komai an gama
Washe gari da safe wannan lbrin ya iski Anuty Sadiya
Duk da mijinta ta ya ji dashi akayi komai Amman ya rasa ta INA zai fara kawo mata wannan zance
Sai da safen yace ta shirya suje gida
Su gaidasu
A mota ta kalli mijinta Cikin sanyi tace Abban Yumin.
Na,am ya amsa mata Cikin sanyi
Sai kuma tayi shiru gamida dafe qirjinta
Hannushi yasa ya kamo nata yace
Kin kirani kin Kuma yi shiru
Kai ta daqo ta kalleshi Cikin rawar murya da alamar kuka zatayi
Tace Abban Yumin
Zuciyata Na tsinkewa tsoro nakeji ban San meyasa ba tun jiya nakejin faduwar gaba
A hankali ya jawota ya manna ta a jikin shi cikin fargaba yace ki rinqa addu,a ki Kuma kasance mai yarda da gaddara
Dai dai nan yayi parking a farfajiyar gidan nasu
A hankali ta zame jikinta ta fito
Cikin tsoro da firgita ta bude idanta da kyau ganin gaba daya harabar gidan a cike yake da mutane a take qafarta ta fara rawa Cikin tsoro ta juyo gareshi tana Abban Yumin me ya faru me kake boye min
Hannushi ta riqe tana jijji gawa da qarfi tana ka fada min INA Abba ban ganshi anan ba
Allah sarki
ita Sam bata kai tunanin ta kan qaninta ta rasa ba
Rabi,u dake gefe ne yayi saurin isowa gareta durqushe wa yayi a gaban ta Cikin kuka yace Anuty Sadiya ya Ahmad ya tafi ya Ahmad ya tafi ya barmu
Ido ta zaro Cikin tsoro Sai kuma tayi Cikin gida kai tsaye dakin Nenne ta nufa
Can ta hango Ummi da sauri taje gaban ta ta fada Cikin kuka tace Ummi
Me nakeji Ummi meya samu Dan uwana wayyo Allah wayyo Dan uwana wayyo Nenne Na wayyo cikina Ummi shike nan Na rasa Dan uwa
Adam ne ya kamo hannuta Cikin kuka yace Anuty Sadiya mun rasa Ahmad Anuty Sadiya Ahmad ya tafi ya barmu
Gaba daya suka ruda parlon kakace ta tashi itama Cikin kuka ta kamo hannu Sadiya
Da Adam tayi Cikin daki dasu
Suna shiga Sadiya ta hango Yusuf Wanda tun jiyan bai tashi a wurin ba sai sallan asuba da ya tashi yayi da taimakon hydar
Tana hoggo shi ga Nenne a gefenshi
Tana riqe da hannushi tana fadin
Haba Yusuf kayi mgn mana Yusuf katashi kaje qun baqin da sukazo yi maka gaisuwa
Haba Yusuf fushi kakeyi da yin ubangiji ne
Shin ase bazaka rungumi qaddara ba
Yusufa mufa musul Maine
Shi kam Yusuf ido ya zubawa Anuty Sadiya
Ita Kuma gabanshi tazo ta durqusa ta kamo hannushi ta kifa kanta kan cinyarsa ta saki wani kuka mai ban