Kanwar Maza 3&4 Complete Hausa Novel

Author :  Ayshacool Category :  Love

Chapter   10 / 67

27K to 30K   out of 199.9K words

ita da ta janyo abun.

Ya ce "Ko zan iya magana da maman?"

Usman ya ce "Ok, bari na yi mata magana".

Bayan an yi wa Adam iso ya shiga gidan, ya tarar da rumaisa a takure a falon mama, sai rarraba ido take yi, suka gaisa da mama ya sanar mata da Usman ya gaya masa abun da ya faru"

Mama ta ce "To, yakamata ka sake tunani a kan auren nan naku, ku gidan sarauta ba kwa son shirme, rumaisa kuma Allahn da yayi ta ba ta ji ko kaWan, faWa da ma?wabta faWa wai har da Wan daba, yaron da har kisan kai yake yi"

Adam ya kalli in da rumaisa take, ta haWe rai saboda yadda mama ke kwance mata zani a kasuwa, ya ce "Me ya haWaki da ?an daba, har aka kama Aliyu?"

Shiru ta yi tana wul?ita ido, mama ta ce "Zaki yi bayani ko sai na mareki?"

?asa-?asa da murya ta faWi abun da ya faru, ta wani fannin tana da gaskiya, a kan me zai aiketa sayen sigari.

Adam ya ce "Ba damuwa mama, bari mu je a fito da shi, ba wani state CID, wani station Win ne?"

Usman ya ce "Dama yanzu zamu koma da mai sunan baba sai mu tafi gaba Waya " wani mugun kallo da mai sunan baba ya yi wa Usman ya sanya yayi shiru, Sarai Adam ya ganshi, dan haka ya ce "Bari mu je da wuri, kuma dole ita ma a tafi da ita".

Mama ta ce "Idan ma sun ?i yarda, ku basu ita ku dawo mini da Aliyu" sanin ba ta da gaskiya ya sanya ta sunkuyar da kai ta yi shiru.

Mama ta so bin su, amma kasancewar yanzu magana ake ta siriki, mama ba zata iya shiga motar Adam ba.

Bayan tafiyarsu mai sunan baba ya ce "Amma ba kya ganin yawan shigarsu cikin al'amuranmu da yi mana alfarama, ba zai saka nan gaba su cigaba da kawo bu?atunsu ba, kuma ba yadda muka iya sai mun bi ba?"
Mama ta ce "Babana ka san na fi kowa taka tsantsan da gudun duniya, bana jin hakan, shi ya sanya na amince"

Ya Wan rausayar da kai ya ce "Shikenan, bari na bi su a napep"

Suna tafe Adam yana kallon rumaisa ta mudubi, sai wani gyatsine baki take yi, tana harare-harare kamar mai shirin iskokai.

Cikin station Win suka shiga, aka yi musu iso wurin DPO, cikin sa'a suka tarar da malam shamsu a station Win yana ta cigaba da zigar kai su Aliyu CID.

Adam ya ce "Case Win ?anina na zo mu yi magana a kai, na san shi ba mai laifi ba ne"

Malam shamsu ya ce "Ta ina, yana mana i?irarin kisan kai a cikin unguwa"

Usman ya ce "Wai kai malam shamsu meye yake damunka, meye ribarka idan an rufe Aliyu ne?"

Mai sunan baba ne yayi sallama ya shiga, suka amsa masa ya nemi wuri ya zauna.

Adam bai ko kalleshi ba ya cigaba da magana ya ce "Da ku ka caje Aliyu kun same shi da makami?" DPO ya ce "A'a"

"Good, Wayan fa, abokin rigimar ta sa"

"Eh, mun kama shi da wu?a?e da tabar wiwi"

Suna cikin maganar aka shigo da su Aliyu.

DPO ya kalli rumaisa ya ce"Ni mamakina ma da wai duk a kan wannan Yarinyar ce ta haWa faWan, ke meye ya haWaku?"

Ta cunkusa baki ta ce "Cewa yayi na sayo masa sigari, kuma ni ba ?ar iska ba ce ba da zan taSa sigari ina ?a ma ce mai mutunci "

Adam a ransa ya ce "Ko wa ya tambayi jinsinta kuma oho'

Malam shamsu ya kada baki ya ce "?ar iska kum ta nawa, zance da ya cika unguwa"

Zabura rumaisa ta yi ta ce "Yaya usy ka ji ko? Yanzu idan na yi magana ace ba na jin magana, da kunnenka ka ji yana ce mini ?ar iska, ni fa bar ?ar iska ba ce ba, bana wasan banza da maza, meyasa ake ce mini ?ar iska?" Ta yi maganar hawaye ya wanke mata fuska.

Malam shamsu ya ce "Ke da aka ce an yi garkuwa da ke, ki ka dawo da Wa, ai ba abun mamaki bane ba, tun da kowa ya san a unguwar nan ba ji ki ke yi b.... Mai sunan baba ya daki tebur da ?arfi ya ce "Ya isheka malam"

DPO ya ce "A gaban nawa, da rashin mutunci da rashin sanin darajar doka".

Malam shamsu ya ce "Tuba muke YallaSai".

Usman yayi ?asa da muryarsa ya ce "Uban waye ya saka ki yi kuka a gabnsa, salon ya rainaki, idan ya kuma gaya miki ki ce kin yi Win"

Adam ya numfasa ya ciro ID card Win sa ya bawa DPO ya ce "Ina son a bi tsarin doka, a bani Aliyu sannan a tura mai laifi gaba"

Ware ido DPO yayi ya ce "Ranka ya daWe dama kai ne? Ai da ko waya ka yi ya wadatar ba wani abu in sha Allah, case ya mutu daga nan"

"And, shi wannan da yayi i?irarin kashe Aliyu da wannan yarinyar, a kai mini shi state CID, sannan a kamo mini yaransa ma, zan bincika wanda ya saka aka sake shi ana tuhumarsa da kisan kai"

Dpo ya ce "In sha Allah ranka ya daWe" baki buWe malam shamsu ya din ga bin Adam da kallo, da mamakin ina suka samo Adam.

Adam ya dubi malam shamsu ya ce "Kai kuma, daga yanzu idan zaka yi gulmar, ka din ga nunawa mutanen unguwar ni, ka ce nine wanda yayi mata cikin shegen ta haifa, ta dawo ya karSi abun sa, idan da wanda zai Wau mataki a kan hakan ?ofa a buWe take. A saya mini shi a ceil, sai na waiwaye shi"

Cikin tashin hankali ya ce "Dan Muhammad Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama ka yi ha?uri, ka yafe mini, wallahi kuskure ne"

Adam ya ce "Kai Yanzu wannan da ko magana ma ba ta iya yi ba, ba ta san ma'anar abunda ake faWa ba, ta yi maka kama da mai cikin shege? ?addara ?ar ka ce zaka je kana faWar wannan maganar?"

Ya sunkuyar da kai yana girgiza wa.

"Ko da wasa, ka kuma gaya mata wannan mummunar maganar, sunana Adam Sharif Galadima, zaka ga abun da zai biyo baya"

Ware ido malam shamsu ya yi, a radio yake jin sunan Adam, sai kuma ya san shi ne mamallakin katafaren gidan gonar da yake cikin unguwar, cikin tsuma ya ce "In sha Allah hakan ba zata sake faruwa ba, tsautsayi ne"

Duk da wannan abun da Adam ya yi wa rumaisa bai burgeta ba, aka bawa Aliyu kayan sa, suka fito daga station Win, Adam ya rungumo Aliyu suka fito, Usman ya ri?o rumaisa, mai sunan baba ya fito shikaWai ya kama gabansa.

Cikin motar Adam suka shiga, ya kunna suka fita, suna tafe ya ce "Aliyu, dan Allah daga yau komai za ta tsoka no, ku ?yaleta ita kaWai ko zaneta ne ayi, ka ga yanzu haka kurum ta janyo maka kwanan ceil"

Aliyu ya ce "Ba ayi haka ba babban yaya, tuba muke yi"

"Ai ni ko ba a tare mini faWa ba, ina da ?arfi"

"Rufen baki ko na cillaki ta tagar nan" Usman yayi maganar yana nuna mata taga.

Ta yi shiru ba ta sake cewa komai ba, Adam da Aliyu kuma suna taSa hira, rumaisa har mamaki take yadda yau Adam ya buWe baki yana magana haka da Aliyu.

A ?ofar gidan su rumaisa Adam yayi parking, Aliyu ya yi ta masa godiya, Adam ya ce "Ka daina wannan godiyar mana, kar ka saka na ji kunya, ai kai nawa ne Aliyu a gaida mama" suka yi musabaha ya fita, Usman ya buWe motar ya fita, rumaisa har ta fita Adam ya ce "Ke tsaya, Ammi ta bani sa?o na baki"

Rumaisa ta Wan yi jimm sannan ta ce "Sunana rumaisa, ba ke ba" yai kamar bai ji ta ba, ya Wauko ledar wurin ammi ya mi?a mata, ta ?are masa kallo ta ce "Ni ammi ba ta ce za a kawo mini wani sa?o ba, ni ba zan karSa ba, duk wani abu da ya fito daga wurinka bana so, balle nan gaba ka ce mini kwaWayayyiya, gidanku da nake zuwa saboda sabir ma, a dole na ha?ura, saboda gorin da ka yi mini, ina ji ina gani ina ?aunar Wana, amma ka saka na yi zuciya na daina ganinsa, ni ba zan karSi abunka ba" ta tsallaka ta shige gida ta bar shi da kayan a hannu.

Ayshercool.ml
Chat me on what's app, to subscribe
yours.
08081012143
PAID BOOK NE, ? 500 VIA 0009450228, AISHA ADAM JAIZ BANK, SAI SHAIDAR BIYA TA 08081012143.




Sororo ya bi rumaisa da kallo, dan ba ?aramin mamaki ta bashi ba, ba ya son mama ta fito ta ce za ta yi masa godiya, dan haka ya shige motarsa ya ja ya bar ?ofar gidan.

Mama kuwa murna ta din ga yi da ta ga Aliyu, nan da nan ta ce Yasir ya Wora masa ruwan wanka, ta kalli Usman ta ce "Ina yake, na yi masa godiya?"

Rumaisa ta ce "Ai ya tafi" mama ta harareta ta yi mata shiru, dan haryanzu ba ta huce ba, da abun da rumaisan ta aikata.

Usman ya ce "Ina sa?on da na ji ya ce ki tsaya ki karSa?"

Ta kwaSe fuska ta ce "Ni ban karSa ba, cewa na yi ya koma da abun sa ba na so"

Cikin takaici ya ce "Dalla matsa ?ar ba?in ciki, ke da ba ro?arsa ki ka yi ba, kawai sai ki ?i karSowa"

"TaS, haka kurum yayi mini gori wataran"

"Uban waye ya ce miki wanda aka haifa a cikin arziki yana gori? Ai idan kin ga mai kuWi yayi gori, to dama matsiyaci ne, daga baya yayi arzikin kuma wata?ila a tsiyarsa zai mutu" ba wani fahimtar abun da yake faWa ta yi ba, ta shiga harkokin ta. Sai dai ta kasa sakin jikinta, duba da yadda mama ta haWe rai, ta?i kulata.

Aliyu ya yi ta basu labarin irin abubuwan da malam shamsu ya din ga faWa a kansu da rumaisa, na Satanci da yadda ya ziga a ka kulleshi, duk ba a same shi da makami ko wani laifi ba.

Usman ya ce "Gajiyayyen wahalalle, irinsu ne masu ?arewa a tsiya, kuma idan bai yi wasa ba, sai na Waga shi na buga da ?asa. Ai ni abun da gayen nan yayi masa ya burgeni wallahi, da ya ce shi ne uban Wan kuma ya karSi abun sa".

Rumaisa ta yi farat ta ce "Yauwwa, na ji ya ce wai shi ne yayi mini cikin, to dama shi cikin yin sa ake yi, yi wa mutum ciki ake yi"

Aliyu ya ce "Bismillahi, ashe haryanzu hankalin da saura".

Ganin kowa ya yi mata shiru ya sanya ta ce "Yaya usy baka bani amsa ba".

"To me zan ce miki, wai ke haryanzu kanki a tukunya yake, baki san meye rayuwa ba, baki san me yakamata ki din ga tambaya ba, Allah ya sa mai sunan baba ya ji ki, shi sai ya baki amsa"

"To me na yi daga tambaya?"

"Idan kun yi auren sai ya baki amsar"

Aliyu ya kalli usman ya ce "Kai fa wasu lokutan sai a hankali, kai ba ka ji kunya ba kake gaya mata hakan?".

"To yaya zan yi mata bayani, ita kai kamar computer abun da ka zuba mata kawai shi ta sani, idan suka yi auren ai aikace za ta gani"

Aliyu ya ce "Kaii usman lafiyarka kuwa? Kar ka gurSata mata tunani malam"

Mama da ke Wakin ta ce "Ke, ki taso ki zo ki kunno mini maganin sauro" mama ta kirata, dan katse waccan hirar da suke yi, dan idan aka zurafafa rumaisan ba ganewa zata yi ba, kuma wani zancen za ta Sallo.

***
Yanayin fuskar Ammi kawai ya kalla, ya san akwai matsala.

A nutse ya ce "Ammi na dawo"

Ta kalleshi, ta kalli ledar hannunsa ta ce "Wannan ledar fa?"

Ya kalli ledar ya ce "Sa?on da ki ka bani ne, ta ?i karSa"

"Saboda me?" Ammi ta tambayeshi cike da tuhuma.

"Ta ce baku yi waya ba, baki ce mata zaki aika mata da sa?o ba, dan haka ba zata karSi abun hannuna ba na zo daga na yi mata gori wataran"

?an jimm ta yi, ta wani fannin rumaisa tana da gaskiya, kuma ammi ta sake jinjina lallai rumaisa tana da tarbiyya.

"Dole fa ka sauke wannan shan ?amshin, da sarautar ka dawo dai-dai level Win ta, domin ku fuskanci juna kai da ita, dan ba zan lamunci ku yi aure, ku din ga zaman doya da manja ba, kamar wasu ma?iya"

Adam ya ce "To in sha Allah" dan ya rasa mai zai cewa ammin.

Ta sake nisawa ta ce "Sannan na ji abun da ka aikata, Jamila ta zo har falon nan ta nuna ni da yatsa, ka saka mota zaka kashe mata Wa, adam ?iyayyar da ka ke yi wa Wan uwanka har ta kai haka dama? Ka yi yin?urin kashe shi?"

Adam ya yi shiru, ba tare da ?o?arin kare kansa ba.

"Kai a rayuwarka duk yadda nake tausaya maka, da yin iya ?o?arina a kan ka, baka gani ko? Kullum burinka ka tsokano abun da za ayi ta yi mana surutu, saboda wannan zafin zuciyar ta ka ko? Gobe in Allah ya kaimu ka je ka yi masa sannu, sannan ka bata ha?uri, magana kuma har ta kai kunnen wambai yana nemanka"

Dam ?irjin Adam ya buga, ya je ya duba Mahmud, ya bawa Mummy ha?uri, sannan wambai yana nemansa.

Cikin dakiya ya ce "To, in sha Allah duk za a yi" ya juya ya fice daga Wakin.

Ko abinci kasa ci yayi, abubuwa sun yi masa zafi sosai kwanan nan, ya tara ayyuka sosai a office, gashi duk iya binciken da yake ya gano, ko garkuwa da aisha shiri ne ya kasa samun komai, amma wasu daga cikin bayanan rumaisa, na nuni kamar da akwai wani abu a ?asa,gata gardamammiya ya san idan jajjagenta zai yi ba zata yi magana ba, sai ta ga dama. Ga wannan batun auren nasa da ammi ta sako shi a gaba a ?an kwanakin nan, babu damar ya motsa, sai ta yi zancen rumaisa, shi gaba Waya baya farin ciki da wannan auren.
Ga surutan da ake ta yi a kansa a media, kullum ?azafi kala-kala, ayyukansa da ya Wauko kan sace Aisha hankalinsa ya rabu biyu duk yayi sanyi, bai samu sun kammalu ba, tun sa shi ne jagoran aikin.

Ji yayi kansa ya fara ciwo, ga wani irin jiri da ya fara Wibarsa daga zaune, a hankali ya ja jikinsa ya kwanta, gaba Waya bai san ta ina zai fara ba da matsalolin nasa.

***
Yau mama ko sallar asuba ba ta tashi ruma ba, sai da Usman ya tsula mata wayar caji a ?afa ta tashi, ta yo alwala ta yi salla, ta gaida mama, amma maman ta?i amsawa.

"Mama wai dan Allah ba zaki kulani ba?" Ta yi maganar cikin damuwa.

"In kulaki in ce miki me? Ai ki je ki yi rayuwarki ruma nima zan yi tawa, ?a?ana suna bu?atar rayuwata, Sacin ranki ba zai ?arasani ba, na yi magana a samo langa-langa ayi miki Wakinki, dan ba zan cigaba da zama Waki Waya da ke, kina zucguna mini ba"

Ba ?aramin mamaki mama ta bawa rumaisa ba, dan a ganinta mama ta daina sonta, ta tashi jiki a sanyaye, ta je yi shirin makaranta, ta tafi ba tare da ta sake kula mama ba, sai dai abun yayi ta damunta, ga wani irin son ganin sabir da take yi, ga kuma alwashin da ta ci a kan sa.

Ita kanta wasu fitintinun da take yi, tana son ta daina amma Allah ya gani, ba za a taSa ta ta ?yale ba.

Adam kuwa, Yau kamar wanda aka gayawa wani mummunan sa?o haka yake jin sa, komai ba ya yi masa daWi, tasbihi kawai yake yi ko ya samu sassauci, ammi kuma ta sake nanata masa cewar ya je ya aiwatar da abun da ta ce na bawa Mummy ha?uri da duba Mahmud domin komai ya wuce.

Ba a son ransa ba sai domin cika umarnin ammi, ya nufi sashin Mummy.

Sai dai da ya tambayi Fauziyya, ta ce masa suna Wakin Mahmud.

Kai tsaye bai jira wani iso ba, ya shiga sashin da Mahmud yake, yana zaune a kan gado, an Waure ?afarsa da bandeji, da alama ?ashin ?afar ya taSu, amma ba irin so serious Win nan ba.
Mummy na gefen Mahmud tana takura shi ya ci abinci.

Mummy ta wani haWe rai, Mahmud ya yi wa Adam kallo Waya, ya mayar kan abincinsa, aka rasa wanda zai amsa masa sallamar da yayi.

Hakan ba ?atamkn ?ulara da shi ya yi ba , ya ji kamar yayi ficewarsa, amma ya san makircin Mummy.

Ya dubi Mummy ya ce "Na ji baki ji daWin abun da ya faru ba, am sorry for it, shi kuma Allah ya bashi lafiya" ya juya zai fita Mummy ta ce "Dan Allah Adam wace irin ?iyayyace kake nuna mana haka? Har ka taka Wan uwanka da mota, meyake damunka ne?"

"Ba mayar da magana, ko bibiyar tarihi na zo mu yi ba, na baki ha?uri kar a sake saka mahaifiyata a duk wani abu da zan yi, ni na yi laifi ba ita ba"

"Amma Adam ni kake gayawa haka? Da na isa da kai, ko giwa ta nuna maka ina da muhimmanci a wurinka ai da ban tunkareta ba, kai zan yi wa sanin yi maka maganar ba shi da amfani, ba zaka saurara ba ya sanya na sameta".

"Kuma shine har da gayawa wambai? Idan haka ne maiyasa maganar ba ta tsaya iya nan ba?"

"Magana ake yi ta rai fa adam, yin?urin taka shi da mota ka yi".

Mahmud ya ce "Mummy ki ?yale shi dan Allah, kin san abnormal yake, kuma ko da ya takani da mota, za a iya Sugewa da cewa ba shi da lafiyar ?wa?walwa, sai dai zan sake Waukar nauyi, gidan jaridar fallasa su wallafa cewa ka yi yin?irin takani da mota ka kashe ni" Mahmud yayi maganar cikin zunzurutun izgilanci.

A zafafe Adam ya juyo, ya Sarar da kayan abincin, ya sha?e Mahmud zuciyarsa na tafasa.

Mahmud ya kalli cikin idon Adam ya ce "Ka daina jin haushi idan an ce baka da lafiyar ?wa?walwa, duk mutumin da bai iya sarrafa fushinsa ba, ?wa?walwarsa babu lafiya ".

"Kai adam, ka cika shi kar ka kashe shi mana, jama'a ba kowa a kusa ne?" Mummy ta fara kwarmato.

Sanin cewa mutuncinsa zai

10 / 67