Matar So 1 Complete Hausa Novel

Author :  M Shakur Category :  Romance

Chapter   64 / 64

189K to 190.6K   out of 190.6K words

sumbatar bakina yayi, ya sauko har.....
    Daga nan kuma Tsohuwar soyayya da kewar juna, suka motsa..
             ****
Washi gari Balkisu ce tayi abin karyawa, tare da taimakom Fareeda, suna gamawa suka ajera a falon akan kafet ɗin cin abinci.

          Sannan suka koma ɗakinsu sukayi wanka,
    Taɓani yayi cikin zolaya yace.
"Keee Harija tashi."
  Dariya ya bani har ina rike cikina nace.
"Toh Hariji, ai sunan da ya dace dakai kenan, tunda tun 2:30 ake abu har 4:02,,, kuma tsakaninka da Allah sau nawa ina ce maka na gaji, amma cewa kake Wallahi yanzun kake jin lafiya. Dake kasaba ka moreni kace min Bby."
    Daukar pillow yayi ya wurga yana zare ido yace.
"Amma yarinyar nan kin gama dani, zo ki faɗa min, saunawa kika sauya."
        Juya idanuna nayi, bayan na zare rigar da nayi sallah dashi nace.
"Oho dai, ko sau dubu na sauya salon tafiyar waye yake riƙe da linzamin, idan ka isa ka kamani, akoma ruwa ni yanzun karfi nake ji kai kuma basir ya cinye ka."

    Nayi ban ɗaki a guje. Bai fasa bina ba kuwa, dan sai da ya nuna min yanda basir ta cinye shi, nida cika baki nice da kuka ina bada hakuri, kukan bafa irin na tashin hankali kuka mai tsuma zuciya da ruhi, wanda kana ji kasan kirsa ceda kisisina, sai gashi ya rufta cikin tarkona. Aikuwa muna fitowa wanka nace.
"Daddy ba wai na gaji bane kyaleka nayi sabida kar na tsotse maka ruwan jiki karasa kuzarinka."
        Cizon lip ɗinshi yayi yana sauke ajiyar zuciya yace.
"Ni dake ne, zamu haɗe."
Yasaka kayanshi ya sauka kasa, nima kwalliya nayi cikin doguwar riga na material, na sauko kasa dan yunwa nake ji, ina saukowa shima yana fitowa daga ɗakinshi lekani yayi muka haɗa ido na kashe mishi ido ɗaya. Murmushi yayi nima haka.
                            Har tsakiyar falon na iso na zauna kamar sauran na gaishesu.
      "Kai Maryam Sajida, anya kinyi niyyar bamu mijinki kuwa."
   Inji Balkisu.
       Rike bakina nayi ina dariya nace.
    "Allah Mommyn yara kuyi hakuri."
              Dariya duk mukayi sannan muka fara cin abinci, yanda naga Yan biyu sunki kulani nima na tarasu a gefe,
            ........ Bayan ya gama cin abincine yayi mana sallah zai tafi yola shida su Aman Hijab muka ɗauko nidasu balkisu muka rakashi, banda Aneesah wacce tafita gayarta.

          Sai da muka ga fitarshi na juya gareta nace.
"Kiyi Hakuri Mamien yara amma fitanki a haka ba mutunci duk masu kuƙa da gidan suna kallonki ai ko ba komi zaki jawa mijinmu daraja,  A gurin ma'aikatanshi."

   Nan ta rufe idanunta ta gurza min rashin mutunci, riko hannuna balkisu tayi tace.
"Kinfita hakkin zaman tare Allah ya bada lada.".
        .......... Koda Suka isa yolan dakyar aka basu shi, bayan an gudanar da bincike, basu tsaya a ko ina ba, sai babban asibitin abuja, acan akayi cuku cuku, aka wucce dashi Germany.

             Tafiyar Yunus ne yayi dan ya dawo mana, yayi kwana biyu sannan suka wucce.
            *****
       Rayuwar gidan Yunus tana da daɗi a yanxun dan mu uku mun haɗe kanmu, inda mukayi kokarin ganin Aneesah ta biyomu amma ina.
      Watan shi huɗu suka dawo, tare da sulaimn wanda ya sami matsala a kafarshi, na dama yana ɗingisata.
                 Bayan dawowarshi muka tafi bikin yaye su Huda, har da mamanta, bayan an gama hidimar muka dawo gidanshi na nan abuja dan zai dawo nan, muna shiga balkisu ta fara sheka mana amai, kafin wani lokaci ta gallaɓaita, asibiti ya kaita a ɗan gaba unguwarsu.
     Suna zuwa aka samata ruwa, sabida ko tsayuwa batayi.

         Test ɗin jini aka mata dana fitsari, bayan wani lokaci aka kawo anan aka sake mata scanner, abinda likitan ke tsamani ya tabbata cikin wata uku, cif.
     Mikawa Yunus hannu yayi yace.
   "Ina tayaka murna Madam tana ɗauke da juna biyu har na wata uku."
     Murmushi Yunus yayi ya mika mishi hannu suka gaisa yafito,komawa ɗakin yayi yana kallon yanda tayi fayau, wato rabo fitina ce daga dawowanshi har Allah ya nufa balkisu zata haihu.

             Zama yayi har ta tashi sannan ya taimaka mata tayi alola da sallah, likitan na ganinta yace taje gida ba wani abu ya rubuta mata magani.

             ****
Cikin balkisu bayi da wani fitina sai dai warin fentine bata so, haka muka cigaba da kula da ita,

        ...... Tunda Huda ta dawo take cikin damuwa da yawan kuka, anyi tambayar duniyan nan taki faɗa karshe sakata nayi a ɗaki na tambayeta, bata ɓoye min ba ita Aure take, so.
        Kiran Uban nayi muka zauna nace ta maimaita tana kuka ta faɗa mishi.
   Koda aka tambayeta waye take dashitace nan duniya bata da wanda take so sai Ya Kabir.

            Shi knn nace mata kawai.

      ....... Wata litinin naje gida na sami Umma da Malam na musu bayani, basu ki ba sai aka kirashi a waya sukayi magana ta fahimtar juna da Iyayenmu, ba tare da wata damuwa ba ya amsa,......
                    Bayan haihuwar balkisu,akayi bikin Huda da Ya kabir. A lokacin Daddy ya tada zance kai Fareeda kasar waje ko za'a dace tace ita bata so, wanda muka haifa sun isheta.

               *****
       Hafsa matar Ahmad kuwa wani alhaji ta aura da zumar auren kashe fire, mutumin yace bai san da haka ba, yayita cin Ubanta Matanshi biyu suma suka tasota a gaba, karshe garin faɗa suka tureta cikin mangyaɗa ta kone fuskarta,
   Alhaji na ganin fuskarta ta lalace ya saketa, karshe Ahmad neya ɗauki ɗawainiyar mata jinya har Kasar waje, koda ta dawo ta nemi ya dawo da ita yace a'a yayi ne sabida chuchu.

           Hindu kan ba laifi ta nutsu sosai, kamar ba ita ba  ganin haka Rahilah tasa Aman ya dawo da ita, dan lokacin Hindu ma cikine da ita gana Rahilah da ya tsufa. Zaman gidan ba laifi,

       ......... Dake an fara azumi, Fareeda da Balkisu ne a kitchrn ina kwance, Yaransu sai lugude suke a kaina. Cikin ɗags murya nace .
"Maman Yara wallahi kizo ki ɗaga min yaranki zasu murkusheni."

  Dariya balkisu tayi tace.
"Haba kekuwa Aunty Mom kiji dasu Wallahi muma aiki yaci karfinmu."

Kamar zanyi kuka haka nake kallon yaran, tunda Ubansu ya jika min aiki shikenan na zama lazy, Bana iya komi sai bin kasa.  Har shima ynz kallon juna muke dan bana kaunar ya taɓa ni

      Shigowa yayi da sallama, tunda na kalleshi sau ɗaya na rufe idona ban kuma buɗewa ba har yakwashe yaranshi ya tafi,

    Uzuri yayi min dan cikin wata biyune sai wahalar da yake bani.....
                 *****
     *Bayan shekara biyar*
      Zaune nake a tsakiyan ɗalibaina wanda suke zuwa karatu, asabar da lahadi, suna jefa min tambayoyi ina amsa musu, naji karan shigowar motar shi addu'a na yi musu sannan na mike nace.
"Toh sai wani sati, Mai gidan ya dawo daga tafiya."
          Ta kofar da aka ware dan ɗaliban suka fita ni kuma na shiga ta ɗaya kofar, hangoshi nayi shida Aneesah, dama tare suka tafi. Kallonshi nayi na sake mishi murmushi, take ys janye jikinshi ya tawo da sauri gurina yana tambayana yasamemu lafiya nuna mishi cikin gida nayi.


           A shekaru biyar da dawowarshi daga gidan kaso, Allah ya albarkaci al'amarinshi sosai, Yarana biyar da yar autana, dan haihuwar da kanta ta tsaya, gana balkisu biyu tahaifi Sultan, Sulaiman har gida yazo niman yafiyana nace na yafe.

          Kuɗi Yunus ya ware ya buɗewa Fareeda Plaza, sosai.
              Koda yazo buɗewa ya shawarcemu nida balkisu muka bashi goyan baya. Ranar da aka buɗe kuwa kuka take sosai. Dan murna.

                ****
"Kitashi yau zaki fara koyan tukin mota." ya shigo da key ɗin sabuwar motar da yasaya min,

       Shiryawa nayi muka fito, yau nina ga bidi'a wallahi ba koyan tuki naje ba koyan salon so dai ko, dan kancinyarshi na koma da zama hannunshi na cikin rigana, yana gwalgwalani, shi nan tuki yakd koya min, karshe aka buge ds sumbata, hmmm ai alamarin daddy ba'a cewa komi dan tsohon gidanshi yakaini ya gurjeni son ranshu wai ladar koya min tuki,😂

    Kwana biyu tsakani muka je sunan Huda wacce suke abuja gidan da Yunus ya gina zamu koma a can ya mallakawa Ya kabir, ta haifi ɗanta na biyu. Dake haihuwar farko babyn bata zauna sai sai Yanzun suka sami Omer. Nabila matarshi yaranta uku. Kuna zamansu babu damuwa ko kazamin kishi.

            A yanzun ina da Yunus da Muh'd  daAhmad da Aman, sai Autata Fareeda, Yaran balkisu Ansami Umar da Mai sunan Babanta ana kiranshida Sultan, Aneesah da Fareeda sune Allah bai nufa zasu haihu ba.

          *Alhamdulillah*
  Anan na kawo karshen matae son.....
Labarin
     Sister Saratu Kano
            Tsarawa da Rubutawa
            Ramlat Abdulrahaman manga_Mai Dambu......

Fatan alkahiri gareku masoyana hak'ik'a nagode sosai,

      Godiyata a gareki ba zai kare ba Aunty Batul Mamman.
.......
  Tukwaici gareku Masoyan Inna Wuro, da Yaddiko......

     Ku biyo ni Cikin Yar Gidan Yaddiko.....😘😍

    *Thank You*
    

64 / 64