rana ya dawo min, kwanciya nayi cikin sanyi murya nace.
"Dama shine yaren novel🙊"
Rufe bakina nayi, ina tuna irin wahalar da nasha a hannun yunus sai da tsigar jikina ya mike, gyara kwanciya yayi, muryanshi na yawo a kunena. Toshe kunena nayi da karfi, amma ina jin kalamar nake, a cikin kunena da cewa.
"Maryam keba jinjira bace, maryam haka kike, na kusan tafka asara, karki ce zaki han..."
Rutsa idanuna nayi da karfi tare da aza hannuna a kunena. A hankali barci yayi gaba dani.
Can cikin barci naji bakon al'amari bansan lokacin da na buɗe ido ba, Yunus ne yake shagalinshi da jikina. Mikewa nayi na zauna cikin tashin hankali nace.
"Wallahi ban dalafiya kabarni haka."
Murmushi yayi sannan yace.
"Karki damu bazan miki komi ba, kawai zan ɗan... Koda yake kwanta abinki."
Kwanciya nayi jikina na rawa, dan bana tunanin zai nime wani abu ashe ba haka bane. Koda na kwanta bai fasa latsani son ranshi ba, sosai yake jagulani. Har barci yayi gaba dani iyakarshi kirjina dan haka ban wani damu ba nabarshi a gurin.
......Washi gari da sauki amma dole sai da nagasa jikina sosai sabida ya matsar da yayi musu, tun da yafita bai shigo ba sai karfe ɗaya da rigar da yafita sallah ya dawo.
Kallonshi nayi sabida yanda fuskarshi yakw cunkushe da tashin hankali nace.
"Lafiya."
"Ki shirya mufita bari nima na sauya kayana......
Kirjina ne ya buga, kallonshi nayi zanyi magana har yafita. "Mike faru?" na tambayi kaina.
Doguwar riga arbi'an gown nasaka, sannan na lulluɓe jikina da wani babban mayafi, ban shafa turare ba. Sai yar kwali da huda na shafa, dan kayan baya rabuwa da kamshi. Kallon kaina nayi a madubi naga fuskana ta faɗa, sai uwar hanci ina tsaye ya shigo sanye da haf jamfa na wani yadi. Lemon green sai trouser black kaftani. Ya gyara fuskarshi sai ta fito sak matashi irin yan 28 ysr ɗin nan, farin agogo ya ɗaura a hannunshi. Sai hular minister dayasaka baka. Ga wani kamshi da yake fitarwa, kallon yanda yar kwata millim ɗin fuskarshi wacce takarawa sajen armashi, na kalla.
D'aga min gira yayi, tsintar kaina nayi da taɓe bakina na kauda kaina,, wani guri daban karasowa yayi ya janyoni na faɗa kirjinshi. Tare da ɗaga kaina, hannuna duk suna dafe da kirjinshi, kurawa juna ido mukayi a nutse nake jin hannunshi ya rike min k'ugu, juyar da kaina nayi sabida karfin sakonshi yana danne min ɓacin ran da ya kunsamin.
Mikewa nayi daga jikinshi tare da tura mishi baki nace.
"don Allah idan bazamu fita ba, ka kyaleni na kwanta dan bana jin daɗi jikina."
"Ayya mi yasami ki?" na fahimci tsokanata yake sai nayi banza dashi na wucce abuna dan ai yafini sanin amsar, kallon yanda tafiya take yayi. Tare da shafa fuskarshi, a ranshi yace.
*Maryam Sajida, kin haɗu.*
(Da aka cuce ta ba)
A falo yasameni na mike a kujera, idanuna a lumshe.
"Tashi muje." yace min, buɗe idanuna nayi na kalleshi. Mikewa nayi dakyar sabida bana jin daɗin jikina har ynx, gaba yayi na rufa mishi baya.
Fareeda tana zaune a tsakiyar falo, tabaza takardu sai lissafi take. "Hajiya Fareedah."
D'ago kanta tayi shekeke ta kallemu sannan ta mayar kan lissafinta, murmushi yayi yace.
"Na leka Balkisu tana barci, zamu tafi asibiti."
Da mugun sauri ta ɗaga kanta, tana kallona abinda ta gaza boyewa tace.
"Har ka ɗirka mata cikin ne daga wasar jiya."
Take naga mood ɗinshi ya sauya, tsuke fuskarshi yayi yaja hannuna muka fita, wata bakuwar mota nagani. Bansan yaushe yasayeta ba amma motar tayi min kyau dan ta haɗu. Buɗe motar yayi ta hanyar latsa keyn motar, sai ga kofar motarta buɗe.
Shiga nayi shima ya shiga sannan motar tarufe kanta. Tada motar yayi yana satar kallon, ni kuwa nayi ciki ciki da fuskana. Ina kallon gefe hanyar jin shu nayi ya riko hannuna ya haɗa da kan motar yana tukawa, kallonshi nayi na kauda kaina, kasa hakuri nayi na janye hannuna tare da fashewa da kuka, niman guri yayi ya tsaya kukana ke tashi a motar, juyawa yayi ya kalle ni cikin damuwa yace..
"Kiyi hakuri mana, nasan nayi kuskure amma aina baki hakuri, kuma na kara baki hakuri."
"Kawai ni bana son ganinka ne."
"Why?"
"Bcos the that you treat me is hurt me."
"But no one above mistake am sorry." ya faɗa da raunaninyar miurya.
"Bance ban hakura ba, but pls stay alway for me." na faɗa mishi cikin kuka, "Ok but"
"Pls free me." zaro ido yayi cikin tashin hankali yace.
"What??"
"Yess Mr Yunus divorce me,?"
"Why you need divorce,"
"Sabida NA biyaka abinda ka kashe a aurena."
"Hmmm is not reason,"
Cikin hasala da fusata nace.
"Toh mi zan maka bayan kasami riba a jiya, kodan rashin wayona da rashin hankalina ai kasami abinda yafi sadakinka ko da wani abu da zan sake fansar kaina bayan kimata da karabani da ita jiya."
Dukar sitiyeri yayi jikinshi na matukar rawa, juyawa yayi ya kalleni, yace.
"Zan baki abinda kike so, amma abisa sharaɗi guda biyu, ko ki kasance dani na tsawon lokacin da zan sakeki dan kaina, ko kuma ki biyani nera millim goma na baki nan da kwana uku kije kiyi nazari kuma ban yarda kiyi shawara da kowa, ba kuma duk zabin da kika ɗauka yana da sharaɗi a kasarshi."
Ba tare da damuwa ba nace.
"Na amince, zan zauna dakai har sai ka sake ni dan kanka, dan basan hanyar da zan sami kuɗin biyanka ba, sai kuma miye a sharaɗin gaba."
Zuba min ido yayi amma bai wani yi mamaki ba, yace.
"Ok, sharaɗin shine a duk lokacinda naji bukatarki a matsayinki na matata zan zo."
Kura mishi ido nayi cikin jin haushi, nace.
"Gaskiya bazai yu ba, kawai zaka lalata min rayuwa ne, dama kuma ka lalata min, idan duniya da gaskiya. Ai kasha cewa ni ban isa mace ba mi zaka nima a gurina dan kamar huda kake kallona. Jiya kuma ka nutsa ni fiyye da kima ka shiga jikina kasanni yanzun kace bazaka rabu dani ba, taɓ nama fasa zama taimakonka dan kowani lokaci gidanmu zan kom, am tired."
Zare hular kanshi yayi ya kwantar da seat ɗin motar ya kwanta tare dafe goshinsa.
Damuwa tayi mishi yawa. Ga abinda ya faru dare jiya, yana son ya kaini dan kar a zargeshi da kin barina fita cikin yan uwana, ga abinda ya faru na kayansu da hukumar shige da ficce takasa ta kama, wato custom.
Wanda shi aka wakilta ya tafi har lagos yaje ayi magana, ga tekun da ya ɓelowa kanshi.
Mikewa yayi ya tadda motar sai asibiti. Fitowa yayi naki fita dan bansan nufinshi na kawo ni asibiti ba,
Buɗe inds nake yayi ya rike kofar cikin sanyi murya yace.
"Kiyi hakuri ki fito, karki tara mana mutane anan."
Aunty Shkura na hango bansan lokacin da nafito ba, na daidaita nutsuwata na, fara sauri amma dan dole na hakura sa saurin sabida yanayina, rufe motar yayi ya iso har inda nake takawa a hankali, sakala hannunshi yayi a k'uguna, ya janyoni jikinshi. Kasanshi ya saka daidai kunena yace.
"Kina tafiya kamar wacce take koyar tete."
Kallonshi nayi, cikin mamaki nace.
"Nikan kabar taɓani idan naso nayi kowacce tafiya ma, aikaine ka sani hk."
Shiru duk mukayi, kuma hakan da yayi min ba karamin rufa min asiri yayi ba, dan baki ɗaya nasami ɗan kwarin takawa a nutse.
Muna shiga naga Yan uwana baki ɗaya, har da Ummana babu mama amarya. Da sauri na isa gurinsu tare da zuɓewa jikin Umma na fashe da kuka, bubuga bayana take har nayi shiru ina jiknta suka gaisa dashi, har da sauran yan uwana.
Jin zafin jikina taji ta kalle ni tace.
"Kee ma baki da lafiyan ne naji jikinki zafi." sake kifa kaina nayi a cinyarta nace.
"Eh zazzaɓi shine yasa aka min allura."
Dafe goshi Aunty shema'u tayi cikin jin haushi tace.
"Auta baki tambaye waye ba lafiya ba?"
Kallon nayi cike da son karin bayani. Nuna min ɗakin tayi a hankali na mike ina kallonsu, jikina ne ya kama rawa. Har na isa bakin window ɗin, a nutse na leka Rahima ce akwance cikin wani irin yanayi,
Baya nayi kamar zan faɗi, naji an tare ni. Kamshin turarenshi yasa na fahimci shine, da sauri na juya na kifa kaina a kirjinshi tare da rike rigarshi jikina na wani irin kerrma, zazzaɓine ya kara rufa min, kuka nake son yi amma nakasa, sai cakume rigarshi nake,
Muryan Malam muka ji yana cewa.
"Ka maida ita gida, idan aka kwana biyu ka dawo da ita dan nasan ynx haka zazzaɓine yake shirin kamata."
Gyaɗa kai yayi, sannan ya rungume ni muka fito fuskana a kirjinshi, Rahima ce na hango naɗe cikin bandaje.
Fuskarta ce kawai bata kone ba, baki ɗaya na firgita na gigice, ina rufe idanuna ita zan gani. Ihu nasaka mishi tare da kama kan motar kamar zan zubar damu akan titi, rungumeni yayi yana tuki da hannu ɗaya, Allah kaɗai ya kaimu gida, kafin ya fito a motar yakira Dr Nafi, ta kofarshi ya fito damu. Ya ɗauke ni sai cikin gidan, ɗakinshi ya wuccw dani. Ko minti ashirin ba'a rufa ba sai gata, nan yayi mata bayani da yanda nake firgita. Drip tasami, sai allura tace.
"Dama akwai sauran zazzaɓi a jikinta, kuma sai akayi dace, ta sake ganin abinda ya firgitata. Amma nayi mata allura zata ji sauki sosai."
Tana gama aikinta tafita, a daren ya shirya mana kayanmu, a haka ya ɗaukeni ya fita dani dan ruwan ya kare, muka nufi lag,
Mun isa goma na dare, eko hotel ya kama dan haka motarsu ce tazo ɗaukarmu, gani na a rabe a jikinshi yasa aketa kallonmu har muka isa ɗakin da ya kama, yana kwantar dani na buɗe idanuna.
Kallon ɗakin nayi sannan na kalleshi shima. Dafe goshina nayi ina kallonshi cikin sanyi murya nace.
"Mi yasami Rahimahta."
Zama yayi a bakin gadon tare da rike hannuna da yake sanye da cannula yace.
"Daren jiya gobara ya tashi a part ɗinta, bata wani ji ciwo sosai ba, hucin wutace ta saɓelar mata da jikinta, amma ɗazun nakira Ahmad wai ta farka."
Lumshe idanuna nayi, na gyara kwanciyana dan bana jin zan iya mikewa, ban ɗaki ya shiga yayi wanka, sannan ya haɗa min ya zo ta taimaka min, ya kaini zai min, ganin zai min iyayi yasani birkicw masa, dole ya kyaleni nayi wankar da alolar, nasamu ya shimfida min abin sallah, banyi azhar ba da la'asar ga magbri da isha,
Gabatar da sallar nayi, sannan na zauna nayi azkar, ina idarwa na tada rigima ya kira min Umma na. Mun daɗe muna hira da ita rabi kuka rabi dariya, sosai na sake mukayi hira da tambayarta jikn Rahimah tace da sauki ta koma barci.
......Ajiye mishi wayarshi nayi na gyara kwanciyata, sai barci dan ko abincin da ya kawo min naki ci, dakyar nasha magani da fresh milk.
.....Satinmu ɗaya dashi kullum yana jelan akan kayansu, duk cikin kayan da ya kwaso min duk babu na gari, tsaki nayi na ɗauki wata shirt ɗinshu nasaka, itama iya cinya, zama nayi a tsakiyar gadon, tare da zabga tagumi. Shigowa yayi a gajiye nace.
"Barka da dawowa."
"Yawwa maryam ya zaman kaɗaici."
Kafaɗa na ɗaga mishi na cigaba da shiruna kallona yayi tare da shafa kanshi.
Cire kayanshi yayi ya nufi ban ɗaki, can sai gashi ya fito, gadon ya hau tare da rungumana tura hannunshi na shiga yi, amna fir yaki kyale ni, asalima cire rigar jikna yayi, dama tunda abin ya faru vai kuma nima ba, saii yau. Sai da ya gama gigita min lissafi sosai, sannan ya ɗauko wata tube bansan tameye bane kawai ya buɗeta tare da huda bakinta da rufin, shafawa yayi a Yaren noveƙ ɗinshi(😂) sannan ya shiga hidimar raya sunnah tare ds jinjira.
Tun daga wannan ranar Mai lucky ya maidani, abinda ya gadama. Musaman dare toh kowa na hutawa ni kuma ina kukan gajiya da fitinarshi.
Sometime tambayar kanshi yake da cewa.
"Dama ina da cikekkiyar lafiya, haka."
Sabida yanda yake, hanani sakat idan ya dawo da dare, nikam a cikin sati ɗaya nasake fita hayacina, dan na rame sosai. Kuma ba wai rashin ci ko sha ba, kawai tsoron fitinarshi da zaran naji muryanshi zan ji faɗuwar gaba, yau kamar koda yaushe ina kwance a jikinshi shafa bayana yake, cikn nutsuwa yace.
"Jidah mai ke damunki ne kika rame haka, kuma ai kullum kuna waya da Su Umma da Rahimah jikinta yayi sauki."
Daga kaina nayi, cikin nutsuwa nace.
"Bani da wani damuwa, kawai ni bana son wannan abune da zaran naji voice ɗinka sai gabana ya faɗi,kuma ni bana son abinda kake min ne, gurin ciwo yake min."
Tashi yayi zaune, yana tuna kukan da nayita mishi, kusan kullum haka muke idan shi zaiji daɗinshi toh ni kuka nake wiwi.
Kura min ido yayi, sannan yace.
"Baki jin daɗin abinda nake miki ko, sabida kina jin haushina."
Girgiza kaina nayi, cikin sanyi murya nace.
"Kawai ni bana jin haushinka abinne sam ba daɗi."
Jawoni yayi yace.
"Kiyi hakuri a hankali zaki saba, kuma zanyi kokarina gurin ganin kinji daɗin abin.""
Tare mukayi wanka wanda muka ɓata lokaci yana taɓe taɓe, tare da murza can latsa nan.
Koda muka dawo kusan ɗaya da rabi na dare, kwanciya nayi da rigar wankan, yana gama wasu aika sako ya dawo kusadani, dan har barciya fara fusgana naji ya warware rigar, ya shiga latsani tare da, matsani tun ina ture kanshi har na hakura, na barshi dan nima naji sakonshi a jikina. Sosai ya ɗaga min abinda tsoro da faɗuwar gaba ya ɓoye min, tun ina nok'ewa har na shiga jin abun bana kare ba, sai da ya shirya zai fara naga ya ciro cream ɗin daga kasar pillownshi ya shafa har a jikina, yana gamawa ya fara keta hazo da sararin samaniya ta jirgin daɗi, zan iya cewa sai yau na fahimci wani karsashi. Wannan hanyar, sosai ya murzani son ranshi musaman da ya lura nabi ayarin yarima asha kiɗa, Kuman sake mishi jiki yana shagalinsa.
Can ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya a raina nace.
"Jaraba, bashi zai hanaka sake tadani daga barci ba."
Ina jin hannunshi na yawo a jikina ko na kulashi, can nace.
"Daddy wannan cream ɗin da kake shafawa na mi nene? "
Kame kame ya shiga min, can dai yace min.
"Yana kara jin daɗine, idan muna makeluv baki ji yau kema har da rikeni jikinki nar..."
Juya mishi baya nayi ina dariya kasa kasa, nace.
"Amma ai kaima kukq kake kullum yau kuma ihu kayita yi."
Cafkoni yayi na saka mishi ihu a haka muka lalace, dakyar muka shiga wanka, da ace mutum na komawa kwaɗo ko kifi da mun koma dan sau uku zuwa huɗu nan kam........
[4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂
Allah sarki Yunus kana ganin Rayuwa a Comments room😅
*BOOK 2👈*
Page...3
"Wayyo Allah Daddy kayi hakuri ban sakewa. Da gaske,". Cak ya nufi ban ɗaki dani, wanka mukayi tare sai wasa muke da ruwan. Dakyar muka fito,
Duk jikina a gajiye yake, niman guri nayi na shimfiɗa abin sallah na saka doguwar riga na, na tada sallah.
Nafilla nayi, bayan a idar nay addu'o'ina na kwanta dan shi ya jima da kwanciya.
...... Muna cika sati huɗu aka sake kayansu, nan muka tattara sai kaduna. A gidanmu ya sauke ni, tsabar farin ciki ko tsayawa banyi ba na shige, kaɗa kanshi yayi yana murmushi. Sannan yafito daga motar yabi bayana har cikin gidan.
Sallamarshi ya katse faɗar da Umma ke min na sakarci, ina shiga na tuma tsalle na faɗa kan Mama amarya shine take tunanin ko nima cikin ne dani.
"Sai yaushe zaki girma Sajida, hala sai kinganki ɗauke da yaro a hannunki."
Dariya nayi nace.
"Umma kuma kinsan Allah ai sai nafi kowa, murnan haka, wayyo i can't wait ti see my...".
"Assalamun Alaikumun."
"Waalaikumun Salam, barka da shigowa, Dama tare kuke? Shine baki faɗa ba kaiii Mamar masu gida Allah ya kintsa mana ke, amma kan kana fama da buhun shiririta." Inji Mama Amarya.
Kallonshi nayi cikin raurau da ido nace.
"Ai baka faɗa min zaka shigo ba.." tale keyata Umma tayi, tare da zabga min harara, ta kaɗa kanta. Dariya ce ta kwace mishi ya rike bakinshi yana kallona. Mikewa yayi yace.
"Kuyi hakuri na rashin dawowarmu wasu uzurine suka riƙemu amma mun dawo, ya Rahimah da jikin?"
"Alhamdulillah ba komi ai tana katsina gurin Mahaigiyarshi, Allah ya kaɗe fitina."
Inji Umma,
"Sai anjimanku."
"Toh mungode." Inji Mama Amarya, kallona yayi ya rasa yanda zai ce min nazo, yana fita Umma nasake min dundu a