Matar So 1 Complete Hausa Novel

Author :  M Shakur Category :  Romance

Chapter   60 / 64

177K to 180K   out of 190.6K words

wani irin kuka da suke mai cika kunne.

Durkushewa yayi yana sin kwance kanshi jinin dake bin jikinshi tare da kiranshi yasashi ɗagowa, yana kirana da gudu ya faɗa cikin ruwa tare da nutsewa kasar ruwan kaman ana janshi......

A firgice ya tashi tare da sake salati, tsabar ya tsorata gumi ke zubo mishi ta ko ina, tashi yayi zuwa ban ɗaki yayi wanka da alola, ya fito.
Sallar nafila yayi da addu'o'i ya kwanta.

Ko minti ɗaya bayi ba, yasake wani mafarkin damu, ina rike da jariran ina kuka sosai duk yanda yaso magana ya kasa dan dole ya shiga binmu dan idan yana kusantoni kamar janye ni ake.

Nan ma cikin ruwa ya faɗa, cikin mugun tashin hankali da firgici ya farka lokacin har ana shirin shiga masalaci, alola yayi fita da sauri dan jin kukanrmu yake kamar zai fasa mishi dodon kunne.

Koda ya shiga masalaci nan yasami nutsuwa yayi sallah bayan fitowarshine, ya koma cikin gidan ya sauya kaya ya nufi asibiti, tun da ya shiga ward ɗin yake jin faɗuwar gaba.

Har ɗakinmu. Murɗa kofar yayi ya shiga, a nutse tare da sallama. Ganin yanda aka kwantar dani tun jiya haka nake yasashi jingina da kofar ɗakin, tare da faɗawa mugun tunani.

Take ya soma jin kamar mafarkin da yayi yana dawo mishi, ɗago kanshi yayi ya zuba min ido dake akwai firgici a ranshi take idanunshi suka shiga nuna mishi abinda ya faru a mafarkin, dafe goshinsa yayi tare da barin ɗakin.

........ Cikin lokaci kalilan daga jiya zuwa yau Yunus ya gigita ya fita hankalinshi dan banda sautin kukana babu abinda ke mishi zarya a kunne.

Koda yaje gurin aiki kasa taɓuka komi yayi, ga wayar da yake akai akai. Kamar zararre haka ya koma ba halin ya runtsa ido toh zai tashi a firgice.

........Hankalin kowa yayi matukar tashi ganin har lokacin ban farka ba, sabida tashin hankali sai da Asthmar Mama Amarya ya tashi, haka muka na sake kwana, anan ne fa aka shiga niman mafita Aman da Ahmad sun bada shawaran a fita dani Jidda, yayinda Umma tace abarni zan farka kar ayi ɓarnan kuɗi.

Sai da nayi kwana uku, wanda a cikin kwanakin nan Yunus yayishine takar mahaukaci dan ko shi ɗaya ne kuka yake ji.

A binka da wanda bai magana sai abin ya shiga taɓa shi sosai dan har ana tunanin ko dan halin da nake cikine.

Hajiyarsu tana nan kaduna dan a gidan shi ta sauka. Mama kilishi ta koma.

Zaune suke kowa ya zubawa gadona ido.
Can na motsa hannuna, mikewa sukayi yana jingine a jikin kofa, ya zuba musu ido.
Sake motsawa nayi tare da bud'e idanuna, wanda duhu ya cika min cikinshi. Rufewa nayi can kasar makoshina nace "Umman !!! Zan sha ruwa."

Ruwan ɗumi ta ɗiba tare da mikawa Shema'u ta ɗaga kaina, ta bani nasha. Har ina kwarewa, maida ni tayi kwance,

Kowa na mamakin irin soyayyar da nakewa Ummanmu ba komi bane yaja haka sai yanda tajani a jikinta. Fiyye da sauran yaranta dan takance duk ciknki nafisu zurfin ciki, shi yasa takee mannani da jikinta, dukda bata koya mana faɗar damuwarmu ba, bawai dan bata son sani ba sai dai Umma tana da riko da saka abu a rai idan da tasan halinda nake ciki, bazata taɓa hakuri da abinda yake min ba.

Dafa goshina Aunty Hamdiya tayi, tace.
"Sannu Auta."
Sake buɗe idanuna nayi sabida duhun da nake gani. Ina kallon inda tanake jin muryanta.

Shigowar dr Nafi yasa duk suks fito sai shi ɗaya da ya rage a ɗakinki, dubani tayi sosai sannan tace min.
"Maryam Ina ke miki ciwo?"
"Babu, cikin yafita ko?"
Rike hannuna tayi cikin tausayawa tace.
"Allah zai baki sama da wanda ya fita. Ki yarda da K'addara mai kyau ko mara kyau."

"Dr kenan! Ai tunda na kasance musulmai na amshi k'addarata hannu bibiyu, tun daga ranar da aka halicceni har zuwa ranar da zan koma ga Ubangijina, akwai kurakuran da sai mun gyara da kanmu kafin musamu rabauta."

Ina gama faɗar haka na juya mata kaina ina jin ciwo a cikin zuciyata fiye da kima, runtsa idanuna nayi dan naji fitarta. Jin kamshinsa yasani kara jin wutar tsanarshi.
Shafa kaina yayi zuwa fuskana nayi maza na rike hannun, na kalleshi cikin ido nace.
"Kasanyawa zuciyarka, cewa tankar bamu taɓa zama a inuwa ɗaya ba, ka ji aranka ni mafarkice nazama wata shuɗaɗɗiyar karni da aka jima da yinta, ka janye tunaninka akaina dan haka shi zai tsiratar da kimarka da Mutuncinka da iyayena suke gani, Kace bani da dajara ynx zamu fara wasan. Kamar yanda ka azbatar da zuciyata da ruhina, ka sani kuka ka kuma katngeni da farin cikina. Ka maida min zuciya wata iri na daban kasani tsanar ka, idan baka manta ba kace min zaka rabu dani sai lokacin da kayi niyya, toh ynx kabani idan kuma ka k'i kuma tabbas duniya zata jimu daka kafita dan bana kaunar ganin fuskar, idan ka takura min toh kasan suwaye iyayena da kuma abinda suka sani akan addini toh zan faɗa musu susan yanda zasuyi dakai ko su kaika kotu ko kuma su nuna maka cewa ni nafi zinari da azurfa daraja da kima kuma wallahi Ubangiji sai yayi min sakayya dan ban yafe maka ba"

"Kiyi hakuri Maryam wall"
"Bazaka kafita bane?"
Na tambayeshi a hasale.
Zai sake magana nace.
"Waje"
Jikinshi babu kwari ya fita, tun daga ranar ya shiga sintiri. Ga mugayen mafarkan da suka sakashi a gaba.

Ni kuma naki kula al'amarinshi. Hajiyarshi da tasan komi bata taɓa damuwa ba, sai ma nuna min, kulawa na musaman fareeda da balkisu kullum suna asibiti. Sau ɗaya Aneesah tazo.

Kwana na goma sha biyar, suka bani sallama koda aka haɗa kayana. Na kalli Umma nace.
"Gidanmu zaki wucce dani."

Cike da mamaki umma ta zuba min ido.
"Kiyi hakuri muje gidana."
Kai tsaye nace mishi.
"Lallai ma kuwa, kaje akwai mata masu daraja da kima, kana da kuɗin da zaka iya auren Yar shugabar kasa, ni Yar malamai ce bamu da kuɗi sai yarda da Allah."

Duka Umma takai min ranta a ɓace tace.
"Wallahi ki wucce kibi mijinki."
"Babu inda zan bishi."
Na faɗa kaina a sunkuye.
"Toh wallahi zan kira Malam."
"Umma sai dai kuyi min duk abinda zaku min amma badai gidan Yunus ba."

Ga baki ɗaya ɗakinmu ya hautsine da tashin hankali sun kafe nima kuma wani mugun taurin kai ya kafar dani.

Har Malam yazo shima yayi juyi duniyar nan naki har da barazana yayi min idan ban koma gidan yunus ba toh zasu zareni a cikin yaransu.
Kallon Yunus nayi cikin.muryan kuka nace.
"Mai nasara, kayi nasara rabani da farin cikina, Yanzun kuma da iyayena ko? Toh wallahi da na zauna da kai gwaara nafita, duniya ka zauna kai da naka iyayen lafiya hakkina sai ya kama kowa dan a dake ni an hanani kuka."

Ina faɗar haka nasa kai zan fita, kusan yanayin ɓari, ban kai bakin kofa ba jini ya sake ɓale min, a gurin na yanki jiki na suma.
Tashin hankalin da na shiga Allah kaɗai ya sani, dan sabon jinya ce tasake dawowa.
Ga jinina da yayi mugun hawa........

Fatan alkhairi gareku......Masoyan Yunus naso kai typing ɗin irin 6k....Amma iya kanshi...5.440k....Nagode
[4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀
         *MATAR SO*
                 🌷🌷🌻

*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....

Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂

    

          
         
*BOOK 2👈*
    Page...8
       Cikin gidan nanufa yana biye dani a baya har falon baki, dama banshi gaba na koma cikin gidan na zauna abuna, fitowa Umma tayi ta ganni a zaune ranta ya kara ɓaci, ciki tashige ta ɗauko wyar caja sai ji nayi ta tsulla min da gudu na mike har ina faɗuwa bata fasa bina ba, har kofar falon bakin ihu nake ina kuka,, dakyar na samu na shige falon ashe shi ya buɗe kofar da niyyar kwatata.

               Na faɗa jikinshi ina kuka, mai da kofar yayi ya rufe kuka nake sosai ina jikinshi sam na manta da rigimarmu, shafa inda bulalar suka kwanta a jikina yayi, cikin matsanacin kewata.
               Zaunar dani yayi a kujeran yana kallon kalabar kaina, wanda suka zubo har kirjina dan na wancakalar da ɗan kwalin garin gudu.

        Kuka nake sosai ina mamakin mi yasa umma take tsanata akan yunus.
             Zaman da yayi kusadani yasashi jin bazai iya jure har na dawo gareshi ba, sai jin ya cusa hannunshi a cikin rigana.

          A firgice na dawo hankalina, tare da niman kwace kaina amma ina, ya min mugun riko wanda bazan iya kwatar kaina ba da hannu ɗaya,  ɗayar hannun kuma tana cikin rigana yana shagalinshi da ita.

   Kuka na saka tare da tureshi nace.
"Kyaleni ko natara maka mutane."
  Murmushi yayi sannan yace.
"Nima zanso haka, kinga zasu fahimci matata na biyo."

         Hmm mutumin nan gwanine a rashin kunya lokaci gida Mai nasara ya birkice min, nima kuma bakina bawai ya mutu bane, sai dai nasan zan kwaci kaina.
          Duk yanda nazo dakatar da al'amarin yawucce tunanina dan bai ji a ranshi ya kyaleni ba, sai da yabiya bukatarshi. Kuka nake sosai kamar raina zaifita haka ya jiyarda kanshi daɗi, da farin ciki dakyar na mike. Na ɗaura zanina Allah yaso da under dasu nagoge gurin da muka ɓata, yana magana amma ban saurareshi ba nayi cikin gida kamar munafuka na shige ɗakinmu, dake Aunty na ƙitchen wanka nayi tare da tsarkake jikina, ina kuka.

             Fita yayi a gidan rashin sawai sai wani nishaɗi yake ji a ranshi, gidanshi ya nufa. Ya sami balkisu a falo kallonta yayi yaga ta mike, sai kunyarta ya kamashi. Murmushi yayi sannan yace.
"Yau naje gidansu maryam tana gaisheki."

    Ganin yanda yake farin ciki, yasata fahimta duk yanda akayi Yunus yasami maryam kamar yanda yake so.

     Wanka yashiga yayi, sai murmushi yake dokawa, yana gamawa yafito. Sanye da jallaɓiya ya zuwa falon, abinci ta kawo mishi, aikuwa yaci sosai.

                   **** Bayan kwana biyu, naje gidan Aunty Hamdiya na wuni a gidan sai yamma na dawo ina dawowa nasamshi a kofar gidanmu, dake mangariba tayi shigewa nayi. A bakin mama naji wai tun huɗu yake kofar gidanmu, sallah nayi ina idarwa na mike. Zan fita mika min turara Mama tayi na goga a jikina, sannan tace.
"Don Allah ku fahimci juna dashi, babu daɗi zama haka ace baki da auren da karancin shekarunki ki fahimci Ummarki."

          Shiru nayi ina kuka. Sannan nafita wajen shi, buɗe motar yayi ya shiga. K'in shiga nayi sai da yace.
"Don Allah kishigo, ana kallonmu."

              Kamar na fasa ihu na shiga ko rufe kofar banyi ba, bai damu ba, mikar da hannunshi yayi yaja kofar ya rufe, sannan ya kunna Ac.

    Shiru nayi kaina a sunkuye kirjina kamar zai fita lura nayi da jikin gilashin motar, kamar mai duhune kai kana ganin na waje nawaje bai ganinta, sannan ta gabar motar ma kusan rabinta duhu ce,

       "Malam idan baka da abincewa zan fita."

          Shakar kamshin yayi sannan yace.
"Duk ɗaya ne, nidai kiyi hakuri mu koma gidanmu."

    "Taɓ naje kasa a cire min mahaifa, Allah ya min tsari." na faɗa mishi kamo hannuna yayi tare da kaiwa fuskarshi yace.
"Insha Allah ko yara dubu zaki haifa min ina sonsu."

    "Daga baya knn, wai anyi sadaka da bazawara."
      Na faɗi haka.
   "Ynx kina nufin nasake ki."
          "Yanzun naji batu wai an daki kwarto da buje"
   Zaro idanun yayi yana kallona.
      "Maryam yanzun kinfi sha'awar zawarci da zaman gidan mijinki."
               "Toh miye a cikin zawarcin, ai hannun hagu ba bakon wanke kashi bane."

           Tsura min ido yayi yana al'ajabin yanda nake faɗa mishi magana kai tsaƴe.
       "Yanzun babu ɗan girmamawa nan maryam."
      "Wai yanda baka tausaya min ba akan mi zan tausaya maka, Ina girman take? Hhh wai ancewa akuya sarkin fawa ya mutu' tace ya mutu da wukar yankanshine"

           Jingina yayi da seat ɗin motar yana nazarin yanda zai shawo kaina.
   Ganin babu halin haka ya kai hannunshi kan nawa na janye da sauri, take ya sake maisawa, sannu a hankali komi ya sauya da wayyo da dabara ya cima burinshi a cikin motar nima kamar wawuya bansan ya akayi komi ya faru ba sai da naji yana maida min kayana, sannan na fashe da kuka. Sosai rarrashina ya shiga yi, cikin kuka nace.
"Laifin mi na maka, a cikin gidan ubana da bani da kima da daraja kazo kake kwanciya dani, mi yasa bazaka je kanemi mata masu daraja da kima ba?"

     "Kiyi hakuri mana maryam, Allah ma muna mishi laifi  ya yafe mana sai mune baza mu yafewa juna ba nayi kuskure kiyi hakuri."

             "Bazan iya zama da kai ba, dan nima na rokeka ka juya min fuskarka baka son ganina da abin cikina da yana tare dani da yakai matakin da zanji bugun zuciyarshi, ka kashe min rayuwata ka hanani amsa sunar da kowacce mace take buri Uwa, waya sani ko shi knn bazan kuma haihuwa ba."

  Cikin ɗauki yace.
"Wallahi zaki kuma, ki zo muko ma gidanmu ki gani sai Allah ya bamu wasu."
Harara na ɓala mishi sannan nace.
"Buɗe min kofa nafita."

   Ba musu ya buɗe min nayi waje abina.

         .......Tun daga ranar ban kuma jin ɗuriyarshi ba,sai da muka kusan sati biyu sannan na ganshi, a lokacin yazo zai murjeni  akayi rashin dace nima ina up,  dole ya haɗi maitarshi amma bai ji daɗin haka ba.
     Duk yanda zan kuntatta mishi ina bi dan duk da ina hutun kullum sai yazo ya matseni son rashi.
               Cikin kwanakin nan wani zazzaɓi yake fama dashi, ga meeting da yake zuwa akai akai, wanda dakyar yake fita, karshe Ahmad ne ya amshi zuwa meeting ɗin.
     Shi kuma ya dawo gida ya cigaba da jinya, kiran Dr Nafi Balkisu tayi. Taxo ta sanya mishi ruwa da allura.

           Bayan karewar ruwa daf magrib, Aman ya kirashi yana sanar mishi da cewa.
"Yunus mun gama komi, sai tafiyarka kawai ya rage wanda muka so ɗagawa amma sunce haka ba zai yu ba, ka daure ka tafi idan ba damuwa muma munso zuwa toh a gaskiya baidace mu tafi dukkanmu ba."
         Can kasar makoshinsa ya amsa sannan yace.
"Nagode."

   Kallon Agogon ɗakin yayi, ya mike dakyar ya nufi ban ɗaki wanka yayi da alola, ya fito sanye da rigar wankan sannan ya buɗe gurin kayanshi yasaka kayanshi.

   Wani irin bakon yanayi wanda yake ɗauke da kewata, masalaci ya nufa.
       Bayanan idar da sallah, gida ya dawo ya ɗauki key sai unguwarmu.
         Ina daki nayi wanka kenan zan gabatar da sallah akace wai yana sallama dani, tsuka nayi kasa kasa,
Sannan nayi sallah na, na gyara jikina. Riga da wandon pakistan mai ruwan kwai nasaka sannan na ɗauko hijab ɗina wanda bai kashi haske ba, nasaka.
   Murmushi nayi  a raina nace.
"Gaskiya Rahilah ta kyauta min da ta kwaso min kayana kaf, daga gidanshi."

             D'aga labule Mama tayi tare da mika min kofi tace.
"Sha maza."
     Kaman zan fasa ihu haka na shanye sannan na fita, sai da nashanye naji wani mugun daɗi a maganin har na isa bakin kofa na dawo nace.
"Mama ko zaki kara min wannan maganin daɗinshi yayi yawa."
    Hararata tayi da sauri nafita, oho dai nasan koma ya-ya ne maganin yayi min daɗi kuma sai na koma ta kara min.

              Ina fita nasame shi a cikin mota, shiga nayi nima na zauna. Ko kallonshi banyi ba na juya mishi baya, tada motar yayi kafin nasan abinyi tuni ya cillamu kan titi, shiru nayi ina tuna faɗar da Umma tayi min, yau da safe akan yan unguwa sun fara surutun naki komawa gidan mijina. Kuma muna tanbaɗewa a waje, maganar dai ba daɗi haka na shanye jinsu gidanshine dai bani komawa.

              Tsohon gidanshi ya kaini, kafin nan ya tsaya a wani store yasaya mana fresh milk, can gaba kuma yasayi nama.
         Har muka shiga cikin gidan, kin fita nayi a motar yazo ya kwashi kayan yayi ciki dasu, dawowa yayi ya buɗe inda nake ya sunkuceni sai cikin gidan.

   A falo ya direni sai a lokacin naji jikinshi zafi, ina son tambayarshi amma na kasa, shiru nayi na cigaba da zama a kujeran dake kusada shi, kitchen ya shiga ya duba bai ga komi ba, dakyar ya buɗe dirowar kitchen ɗin. Ya ɗauko kofi da filet, buɗe famfo yayi ya wankensu sannan ya fito.

    Juye namar yayi, wai zai bani ko kallo bai isheni ba nace.
"Kasan nafito gidan da aka san darajar ɗiya mace ne kuma Alhamdulillah, talakan mahaifina ya ciyar dani, kaci kayanka kawai."

        Lumshe idanunshi yayi yana jin saukar maganar da na faɗa mishi, ajiye namar yayi, sannan ya mike tsaye ban gama tattara nutsuwata nasan mi zaiyi ba sai naji yayi sama dani.
   "Dalla ka sauke ni, ka maidani kamar yar babyn wasan yara."
   Bai tsaya a ko ina ba sai ɗakinshi, ya ajiye ni sannan ya rufe kofar, zanin gadon ya zo ya cire tare da buɗe gurin da ake adanasu ya ɗauko wani ya shimfiɗa.

    "Kazo ka maidani gida, bana son abinda kake min."

        Bai kulani ba, sai ma fincikoni da yayi, na fada kanshi zubawa juna ido mukayi,.muna kallon cikin idanun juna.
           Sumbatar goshina yayi daga nan ya gangaro wuyana har zuwa kirjina.
       Lumo nayi a jikinshi, tsigar jikina na mikewa. Zare min hijab ɗina yayi, ya ajiye a gefe. A hankali ya cigaba da bina har ya zuge zip ɗin rigana ya ajiyeta a gefe, ɓale bra ɗina yayi, sannan ya cigaba da abinda yake yi.

"Maryam!!!"
Ya kira sunana, "Hmmm" nace mishi.
     Sabida ni kaina na masifar faɗawa hannunshi.
          "Zaki koma gidana?

60 / 64