Author : Faddy baby Category : Romance
tashi ta yi, Habib na rik'e da hannun ta suka nufi side d'in Hajiya Turai. Hassana na shiga side d'in Hajiya Turai dai-dai locin ita kuma ta fito, kallan-kallo aka tsaya yi. Habib ko da yaji dad'in ganin su da Hajiya Turai ta yi, cikin jin d'in hakan Habib ya gaida Hajiya Turai. Hajiya Turai amsawa ta yi babu yabo ba fallasa. Hassana ko ba tare da ta yadda ba sun had'a ido da Hajiya Turai ba ta ce, "Ina kwana Mommy ". "Lafiya ". Hajiya Turai ta amsa ma Hassana exactly yadda ta amsa ma Habib".
Habib juyawa ya yi ya tafi yabar Hajiya Turai da Hassana nan tsaye. Hajiya Turai kallan Hassana ta ti, ta ce, "Daughter na shiga bedroom d'in ki ban ganki ba, ina kika je? ". Hassana cikin rashin sanin amsar da zata ba Hajiya Turai ta ce, " Mommy Oga Habib ne ya ki rani in kai mai letter da nagani,shine bacci ya kwashe ni acan". Hajiya Turai kama hannun Hassana ta yi suka zauna, Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter Shi na miji ba ka fitowa tun da farko kana rawar kai akan shi, Habib fa har yan zu babu wani kwakkwaran horo da ki kai mai, ba wai na ce dole sai kin hora shi bane, amma dai ki yi abin da zai san ke d'in mai aji ce, ba wai nace Kibar mai magana ba, a'a ki rik'a mai magana kamar yadda kukeyi, amma daga yau karya k'ara kiranki side d'in shi kije". Hassana dai kai kawai ta d'aga ma Hajiya Turai".
Hajiya Turai tashi tai ta bar Hassana a falon zau ne, dan ita da Hassana ta biye mata sai ta wana Habib sosai sannan ko za ta rik'a kula shi".
Hassana tashi tai cikin sanyi ta shiga bedroom d'in ta tana zuwa toilet d'in ta ta nufa tai wanka, Hasssana na fitowa kiran Habib na shigowa wayarta, Hassana na d'agawa Habib ya ce, "kina ina? ". "Ina bedroom d'ina". Hassana ta ba Habib amsa. "Tom ki fito falo yan zu zan shigo ". Habib na fad'in haka ya kashe wayar shi.Hassana ko da sauri-sauri ta shirya ta nifo falon. Zau ne Hassana ta iske Habib da Hajiya Turai suna fira. Hassana can gefan Hajiya Turai ta zau na, Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Ki je ki yi break fast ". Hasssana tashi ta yi ta nufi side d'in derning. Habib kallan Hajiya Turai ya yi, ya ce, "Mommy nima ban yi break fast ba, bari in sha ko tea ne ". Habib bai saurari abin da Hajiya Turai zata ce ba ya tashi ya tafi".
Zau ne Habib ya iske Hassana na had'a tea. Habib zama ya yi, bai cema Hassana ko mai ba, itama bata ce mai ba, Hassana tana gama had'a tea d'in ta fara sha, ta d'aga Cup d'in zata sake kai wa bakinta Habib ya rik'e hannun Hassana ya kai tea d'in ba kin shi, ya ce, "inda biki had'a min ba sai musha naki tare". Hassana barma Habib ta yi, da ya mik'o mata tak'i amsa, ta ce, "kasha zan had'a wani". "Ni naki nake son sha ai". Habib kai tea d'in ya yi bakin Hassana, ya ce, "bud'e bakin". Hassana bud'e bakin ta ta yi Habib ya tsiyaya mata tea d'in, haka dai suka gama shan tea d'in Habib na sha yana ba Hassana ".
Bayan sun gama shan tea d'in ne Habib ya tashi dan yau yana son yaje Company ya gani, Habib kallan Hassana ya yi, ya ce, "Sanat zan je aiki yau". "Tom sai ka dawo". Hasssana na fad'in haka ta juya zata tafi, Habib jawo hannun ta ya yi ya ce, " Ban wani abu mana, da zan tuna da ke in naje". Hassana kallan Habib ta yi, ta ce, "Wani abu kamar me? ". Hannun Hassana Habib ya ja wo ya yi mata Uhhmm muahh lips d'in ta. Hassana da babu zato babu tsammani ta ji sauk'ar kiss aleb'anta. Habib ya ce, "Kamar irin haka nake nufi". Hassana fusge hannun ta ta yi ta gudu tabar Habib tsaye agun, Hassana kusa da Hajiya Turai ta Fad'a ta zau na, tana sauke ajiyar zuciya, Hajiya Turai wai gowa kawai ta yi ta kalli Hassana ta girgiza kai. Hassana ko sai yan zu ta lura da Hajiya Turai".
Habib sallama Ya yi ma Hajiya Turai ya tafi. Habib ko da ya je Company, Alhamdulillah ya iske kumai na tafiya yadda ya kamata, dan yan zu Bilya da Billy suke jan ragamar komai. manager ko dama ya ce ma Billy daga ta ga M. D, ya zo ta kira shi ta fad'i mai. Aiko Billy tana ganim Habib ya zo ta kira manager a waya ta sanar da shi".
Habib na zau ne a Office d'in shi Manager ya yi nocking, Habib izinin shiga ya ba shi, manager cikin sanyi ya gaida Habib sannan ya ce, "M. D, hak'ik'a na san nayi kuskure kuma tabbas nayi nadamar abin da ya faru, dan Allah ka yi hak'uri". Shiru Habib ya yi yana kallan manager , sai zuwa can ya d'aga kai yana kallan manager ya ce, "Manager abu d'aya zai sa in yafe ma kuma abun d'aya ya hana ban d'au ma taki akan ka ba, saboda ayan zu kai kamar sirikina ne, zan ma hak'uri ne sabo da haka, Sannan kai ka shige gaba wajan aure na da Sanat, zan ya fema dan haka,amma duk da haka sai da yaddar Sanat, dan haka ka saurare ni zuwa gobe". Manager godiya ya yi ma Habib ya tafi, dan yadda ya ke samun kud'i a Sanat ba zai yarda ba aikin ya sukub'uce mai ba".
Habib gaf da magriba ya tashi aiki ya koma gida. Side d'in shi ya shiga sai da ya watsa ruwa ya yi sallah sannan ya nufi b'angaran Hajiya Turai. Habib Hajiya Turai kad'ai ya iske a Falon, zama Habib ya yi gefan Hajiyarsa ya gaida ta. Shiru-shiru Habib bai ga Hassana ba, Habib Hajiya Turai ya kallah ya ce, "Mommy ina yarinyar nan? ". Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Wata yarinyar? ". Kai Habib ya sosa ya ce, "Mommy Sanat fa nake nufi". "Ok, tana ciki... ". Hajiya Turai bata rufe baki ba Hassana ta fito, Hassana gefan Hajiya Turai ta zau na. Hassana na zama Hajiya Murja na yin sallah ma ta shigo, Hajiya Murja na zuwa ta je ta rik'e k'afafun Hajiya Turai tana kuka, ta ce, "Hajiya dan Allah ki bar Habib ya rufa min asiri ya ceto rayuwar yarinyar nan ya aure ta, Wallahi yan zu haka Hajiya Turai na barota sai aman jini take,Habib dan Allah ku tai maka". Habib da tausan Hajiya Murja ya kama shi, gyaran murya ya yi, ya ce, "Mommy ki yi hak'uri ni nai miki alk'awari kuma zan cika miki insha Allah". Habib mai da kallan shi ga Hajiya Turai ya yi ya ce, "Mommy ku yi hak'uri dan Allah ke da Sanat zan auri Farida ne ba dan soyayya ba, zan aure ta ne dan ceto rayuwarta, dan Allah Mommy ku yi hak'uri ". Hajiya Murja kallan Habib ta yi, ta ce, "Habib in dai ka yarda zaka ceto rayuwar Farida tom kazo mu je yan zu ga waliyin Farida nan cikin mota, kai kuma sai ka samu naka, yan zu ad'aura auran idan an idar da Sallar issha'i ". Habib kallan Hajiyarsa ya yi da fata furta koma ba, ya mai da kallan shi ga Hassana da ita ma shi ta ke kallo, Habib jin du kan su babu wanda ya yi magana, kallan Hajiya Murja ya yi, ya ce, "ki je gida kawai zan nai mi wanda kika ce kuna tare yan zu mu yi magana". Hajiya Murja godiya ta yi ma Habib sannan ta tashi ta tafi, Hajiya Murja ta tafi bai fi da minti goma ba Habib ma ya tashi jin kiran Sallah zai tafi. Hassana ko da ta san Habib daga wajan Sallar za'a d'aura auran shi da Farida, Hassana ta shi ta yi da sauri ta rik'o hannun Habib, Hassana cikin kuka ta ce, "Wallahi Oga Habib Allah baza ka fita ba sai ka sakan ai tun jiya haka mu kai da kai, ka sakan sai kaje ka aure ta in da tausan ta ka ke ji! "Habib tsayawa ka wai ya yi yana kallan Hassana yama rasa me zai ce mata, Hassana kuma ta kama Habib kata kam ta rik'e ta k'i saki. Hajiya Turai ko da ita kanta bata san mai zata cema ba,tashi tai ta ba su gu".
Habib kallan Hassana ya yi cikin sanyin murya ya ce, "Haba Sanat wai ke biki san abin da kike fad'a babu kyau ba, dan Allah me yasa kike yin haka ne, ki zauna in je Sallah in dawo sai mu yi magana". "Ai ina ji kace idan kaje sallah za'a d'aura auran acan, ni dai kawai ka ban sannan ka tafi, amma ni bazan tab'a zama da Farida ba!". Duk maganar da Hassana ta ke yi cikin kuka ta ke yin ta".
Habib hannun Hassana ya kama suka zauna, hannu Habib ya sa ya goge ma Hassana hawayan ta, ya ce, "Sanat ki yi shiru tom muyi magana". Hassana shiru ta yi tana kallan Habib alamun ina jinka. Habib kallan Hassana ya yi, ya ce, "Yan zu me ye damuwar ki da auran Faridar? ". "Ni ban iya zama da ita ba ne". Hassana ta ba Habib amsa. Magana Habib zai k'ara yi ringing d'in wayar shi ya hana. Habib d'aga wa ya yi, daga can b'angaran Hajiya Murja ta ce, "Habib dan Allah naji shiru ga waliyin Farida ya kirani wai yaji ka shiru"."Ok, gani nan zuwa". Habib ya ba Hajiya Murja amsa".
Habib tashi ya yi zai tafi, Hassana ta rik'e Habib tai tana kuka, tana cewa, "Dan Allah Oga Habib karka je, dan Allah, Allah in ka aure ta ba zan ji dad'i ba, dan Allah ". Haka Hassana ta rik'e Habib tana kuka tana rok'an shi. Dan tai mai ma kurarin sakin amma bai ji ba".
Habib jikin shi sosai ya yi sanyi da yadda yaga Hassana tana kuka, ga Hajiya Murja na jiran shi. Habib rasa yadda zai yi ya yi, komawa ya yi ya zauna dan Hassana ta k'udin-dine shi ta hana shi fita, ga kukanta na da mun shi sosai, dan ya lura in dai tai kuka bata da wuyar ciwan kai".
Habib rungume Hassana ya yi yana lallashin ta, ya ce, "Shikenan na fasa, tom ki share hawayan ki". "Ai jiya ma haka kace min"
Habib kallan Hassana ya yi, ya ce, "Kina son in fasa auran Farida? ". Kai Hassana ta d'aga ma Habib".
Habib kallan Hassana ya yi, yana na zari, dama yana son Hassana ta koma gidan shi da zama tom yasan Mommy ba zata bari ba, ba kamar yan zu ba da yasan ya k'ara b'ata ma ta rai ba, hakan yasa Habib cema Hassana, "Sanat na fasa auran Farida, amma in dai kin yarda sai dai yau ki koma gidanki ki bar gidan Mommy, kuma karki bari Mommy ta sani, tom in dai kin yarda da haka ni kuma na fasa auran ta". Hassana ba tare da tunanin ko mai ba, ta ce, "Eh na yarda". Habib cikin jin dad'in abin da Hassana ta ce, ya tashi ya ce, "Tom tashi mu tafi kafin Mommy ta fito ".
Hassana ta shi ta yi tana kama hannun Habib suka bar falon Hajiya Turai, suna zuwa Habib ya hangi wanda Hajiya Murja ta ce yana jiranta acikin mota. Shi ko mai jiran Habib ya na ganin Habib ya yo inda ya ke da sauri, hannu ya ba Habib suka gaisa, sannan ya ce, "Tun d'azu nake jiranka, gashi har nai ma limamin magana, yan zu haka kai suke jira". Habib kallan shi ya yi, ya ce, "sai zuwa gobe ma yi magana". Habib na fad'in haka ya shiga motar shi ya ja suka tafi suka bar Waliyin Farida tsaye".
Habib na isa gida direct falon shi ya yi da Hassana suna zuwa Habib ya shiga wanka, ya yi alwallah. Habib bayan ya fito sanye da farar jallahbiya aji kin shi, kwance Habib ya iske Hassana, Habib hannun ya mik'a ma Hassana ya ce"Sanat zo in cud'aki". Hassana dariya ta yi, ta ce, "Bana so kai ma kai kai ma kanka, ni ma ni zanma kai na". "Ok, kina sha'awar yi min ne? ". Habib ya tambayi Hassana ".
Hassana ta shi ta yi tana ba Habib amsa ta ce, "Uhm lokacin da baka da lafiya dai nai m.... ". Habib bud'e baki ya yi yana kallan Hassana ya ce, "Kin me? ". Hassana da sauri ta nufi hanayar Toilet, Habib ya ja wo ta ya yi yana kallan ta, ya ce, "Serious kin tab'a min wanka? ". Hassana kai ta juya ta ce, "Ni dai ka sakan in je in yi wanka na". "Nak'i d'in sai kin ban amsa, kin tab'a? ". Habib ya tambayi Hassana".
Shiru Hassana ta yi, sannan ta ce, "Ni fa bani kema ba, kai ne ke shiga da kanka idan ina wanka, duk yadda nayi ka yi da kanka kake ma kanka". Habib kallan Hassana ya yi ganin ta fad'i maganar tana b'oye dariya , ya ce, "Da kaya jikina ko ko? ". "Tom ni dai na ma manta kamar akwai kamar babu". Hassana ta ba Habib amsa still tana son yin dariya ".
Habib jan hanun Hassana ya yi juwa toilet d'in ya ce, "Muje nima yau ni zan miki ". Hassana k'ara ta yi, ta ce, "Tsaya in fad'ama gaskiya, Allah da kaya jikin ki". "Uhm nima muje in miki da kaya jikinki". Habib ya ce ma Hassana ".
Hassana tsayawa ta yi tana kallan Habib ta ce, "Tom inda haka ne ma na fasa wankan". Murmushi Habib ya yi, ya ce, "Aiko yau dole ki wanka". Habib da k'arfi yaja Hasssana ya kai ta toilet d'in". Hassana cikin sakin k'ara da ya ke ita mai katsaniya ce, ta ce, "Tom Oga Habib tsaya, Allah da kaya nake ma, nima ba sai na cire ba". Habib ko sauraran Hassana bai ba, ya zage zip d'in doguwar rigar jikinta. A haka akai wankan daga ita sai bra sai pant d'in jikinta. Hassana ganin wankan ya k'i k'arewa jawo towel ta yi ta d'aura tana turo baki, ta fita tana cewa, "Duk an bi an wani kalle mutum".
Habib dai murmushi kawai ya yi ma Hassana. Hassana na zaune tana shafa lotion d'in Habib, wayar Habib ta yi, ringing, Habib ganin number Hajiya Turai sai da gaban shi ya fad'i, aiko yana d'agawa Hajiya Turai ta ce, "Habib ina Hassana!? ". Habib kallan Hassana ya yi da ke zau ne tana shafa, sannan ya ce, "Mommy ga ta nan muna tare". daga can b'angaran Hajiya Turai ta ce, "Duk abin da ka ke ka bari ina son inga Daughter yan zun nan!? ". Hajiya Turai na fad'in haka ta kashe wayarta, tana mai ganin sakarcin Hassana ".
Habib ko tashi ya yi ya tada sallah, yana idarwa ya kalli Hassana ya ce, "kin yi Sallah ne? ". Kai Hassana ta d'aga ma Habib".
Habib ko gudin kar Hajiyarsa ta sake kira kashe wayar shi ya yi, acewar shi gobe ya mai da mata Hassanar. Habib kwanciya ya yi yana tunanin yadda zai yi da Mahaifiyar Farida, Hassana ko bayan ta gama shafarta da d'an k'aramin towel d'in da ke jikinta ta nufo wajan Habib, dan Hassana ta kan manta sabon da su kai da Habib kafin ya samu lafiya ne. Habib na kwance Hassana ta zo ta kwanta gefan shi. Habib juyo wa ya yi yana kallan Hassana, Habib jawo Hassana ya yi kusa da shi ya ce, "Mommy na nai manki, gashi ni kuma ba zan iya komawa yan zu ba sai dai gobe"."A'a ni dai ka tashi ka kai ni yan zu". Habib kuma jan Hassana ya yi ya ce kwanta mu yi bacci da sassafe zan kai ki".
Hassana da dama bacci ta ke ji tana kwanciya bacci ya kwasheta, Habib kuma ga ba d'aya ya kasa bacci, d'an k'aramin lips d'in Hassana ya k'ura ma ido, can dai ya kama lips d'in yana kissing. Hassana cikin bacci taji an rik'e bakin ta. Ta shi ta yi da sauri zata zauna, Habib ya yi saurin rik'ota ya ce, "Sanat please ki yarda yau mu zama d'aya mana ". Hassana ciku-cikun kwace kanta ta ke, amma ina abun ya ci tura".
Atak'aice
acikin daran Habib ya mai da Hassana ci kakar mace".
Asubar fari Habib ya tashi ya watsa ruwa, ya yi alwallah ya yi sallah, yana nan zau ne har aka kira Sallah, sai da gari ya yi haske sannan Habib ya tada Hassana, da kan shi ya tai maka mata ta kin tsa kanta".
Hassana na yin Sallah ta koma ta kwanta in da Habib ma ya kwanta rungume da Hassana suka koma wani baccin".
Kiran wayar Habib ce ta sa Habib ya tashi, Habib na d'agawa Hajiya Murja ta ce, "Habib kazo yan zu dan Allah ". Hajiya Murja ta fad'i maganar tana kuka". Habib ta shi ya yi ya shirya yana cikin shirin Hassana ta tashi tana son yi ma Habib magana ta kasa, dan ta ji wayar da ya yi da Hajiya Murja. Hassana ta shi ta yi ta nufi side d'in ta, tana zuwa da sauri ta shirya ta zauna Falo tana jiran Habib".
Habib zau ne ya iske Hassana a falo, Hassana ta shi ta yi ta rik'e hannun Habib tana mai kauda idonta, da kallan shi, dan sosai ta ji tana jin nau yin had'a ido da Habib d'in".
Habib kallan Hassana ya yi ya ce, "Sanat zaki bi ni ne? ". Hassana