ƘANIN UBA Sirrin Jinin Gida by Zainab Habib

Author :  Zainab Habib Category :  Romance

Chapter   9 / 18

24K to 27K   out of 53.2K words

hira yayi mata sallama tare da alƙawarin aure suka rabu cikin farinciki.
Zuwa yamma Nisha tayi wanka ta feshe jikinta da turare masu ƙamshi tun magrib Ammar yasha zumar nan tare da ƙudurin yau zai karɓi haƙƙinsa , bayan ya dawo daga isha'i ya sameta zaune tana kallo a palo fuskarta ɗauke da murmushi , shima murmushin yake ya zauna kusa da ita sun ɗan jima yana rungume da ita can kuma ta miƙe tare da cewa "barin kawo maka drinks "wani farinciki ne ya ziyarci zuciyarsa yana ganin ta fara sonsa ,kasancewar da labulen daya raba ba lallai na palo ya hango wanda ya tafi gurin fridge ba kuma da ɗan tazara ya sanya ta buɗe kwalin 5alive ta zazzage maganin hannunta duka , kana ta tsiyaya masa a glass cup ta mayar da sauran ta kawo masa ,haɗo hannunta da cup ɗin yayi ya kai bakinsa yana shin shinar ƙamshin jikinta ya kurɓe duka , mancewa yayi ya bar wayarsa a ɗakinsa na can part ɗin Ummi ya miƙe da sauri tare da cewa "zoki rakani in ɗauko wayata a ɗakina "uhm kaje kawai ina jiranka "Nisha tace "tana murmishi , miƙewa yayi ya fice kai tsaye ɗakinsa ya buɗe ya shiga kasancewar tana bedroom yasa shi ƙarasawa ya ɗaukota a kan bed , jin mood ɗinsa ya fara sauyawa ya sanyashi jingina da bango yana lunshe idonsa.
Karku manta Hajiya ta bawa Ammar zuma ,ga kuma maganin da Nisha ta zuba masa a lemu.
Jijiyoyin kansa ne yayi raɗa raɗa idonsa yayi ja tashi ɗaya yana cin wani baƙon yanayi mai wuyar fassaruwa ,da sauri ya dawo palo ganin tsayuwa da neman gagararsa kuma idonsa ya fara ƙanƙancewa baya gani sosai ashe da farin ƙyallen nan a aljihunsa ,a hankali yace "yau ce ranar farinciki bama ya gani sosai ya fice daga part ɗin part ɗin Ummi ya shiga kowa na gidan yayi bacci kuma ko wanne ɗaki da nisa a tsakaninsu ba lallai kaji abin da ke wakana a ɗakin wani ba , ya buɗe wata ƙofa ya faɗa ɗakin ya danno da key hannunsa riƙe da farin ƙyalle yana cewa "masoyiyata zo gareni mana , yana isa kan bed ɗin dama hasken ɗakin babu yawa duhu yafi yawa ya yi sufa ya rungumeta yana shafa ko ina na jikinta ,cikin bacci taji ana shafata zatayi ihu taji bakinsa a nata yana kissing sosai ya kashe mata jiki tana kiciniyar ƙawatar kanta daga gurinsa amma ina yana neman rabata da kayan jikinta , hawaye ne ke fita a idonta lokacin da taga yana cire boxer ɗinsa ta runtse idonta ,tare da miƙewa zata gudu ya fincikota kamar mahaukacin zaki yana cewa "haba nine fa mijinki karki gujeni yana shirin janyota ta gantsara masa cizo tana kuka bakinta a toshe tama rasa ya zatayi da rayuwarta gashi bata san inda wayarta take ba , fitsari ne ya matsesa dan haka ya shiga toilet a tunaninta zata iya buɗe ƙofar ,tayi tayi amma ta kasa ta zube a gurin tana kuka tana mai cewa "innalilahi wa'inna ilaihirraji'un Allah ka kawomin ɗau...taji ya sureta ya ajiyeta a gado.....!

Kamar fa ɗakin Ummi Ammar ya shiga ?
Ko Hajiya?
Ko Mheera?
Ko Nisha?
Amsa gareku 😍.
[02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 19-20 ƘANIN UBA na kuɗi ne biya ɗari
biyu ki karanta 08141799224

Cire mata komai na jikinta yayi kana yayi mata rumfa da ƙirjinsa tare da matsar da ita ya shimfiɗa farin ƙyalle ,duk da cizonsa da takeyi ta ko ina amma bai san tanayi ba "sanda taji wani azababben zafi a ƙasanta ta kurma ihu tare da ambaton sunan Allah tana kiciniyar turesa ta kasa cikin shesheƙar kuka take cewa "haba Yah Ammar mai yasa ka zaɓi ka tarwatsa min tarbiya dan Allah karka aikata hakan "aikin gama ya gama zata ƙara magana taji kamar wani abu ya fashe a gabanta a time ɗin ne ta shaida ya gama da ita.
Ammar kam bashi da alamar tashi daga kanta sbda a yanzh ne ma yake jin daɗin abin da yake aikatawa har wani sauke nunfashi yake ,ya shafe mintuna da dama yana abu ɗaya gaf zai sauka yaji kuka kamar na Mira ,a firgice ya tashi daga kanta ya kunna light ɗin ɗakin fuskar Mheera ya gani tayi gaja -gaja da hawaye da majina gata a kan farin ƙyalen daya shimfiɗa mata ya ɓaci da jini .
Kansa ya buga a jikin bango yana ambaton sunan Allah a hankali abubuwan daya aikata suka fara dawo masa yama kasa haɗa ido da Mheera sam kanta a sunkuye cikin tsakiyar cinyoyinta tana gursheƙen kuka ,ganin dare ya tsala gashi har ƙarfe biyu na dare tun ɗazu yana tsaye ya tako zuwa gaban Mheera idonsa na fitar da hawaye yace "ƙanwata ki fahimceni wlh ban san ba Nisha bace "wani baƙinciki ne ya tokareta a wuya a fili tace "haba Yah Ammar ko mahaukaci yana gane ɗakinsa bare mai hankali ,kai fa mai hankali ne kuma kasan nan ba part ɗinku bane dama ka shirya lalatamun rayuwa ne "innalilahi Ammar ya ambata cikin zuciyarsa ban da tafarfasa babu abin da take yama rasa ya zaiyi mata bayani ta fahimcesa, ya riƙe hannunta tare da durƙusawa a gabanta yace "ki rufamin asiri dan girman Allah ni kuma nayi miki alƙawarin ɗaukeki daga DUBAI zuwa misra , tsaki Mheera tayi kana tace "ka cuceni mai zanyi a can babu da dangi a Misra to mekakeso inyi ?"wlh kowa sai yaji abin da ka aikata"shittt Ammar ya rufe mata baki tare da cewa "kin mance soyayyar da nake yi miki ko ?idan kika bari kowa ya sani wlh kema kanki kinshiga uku "da mugun kallo take binsa tace "gara in kashe kaina da wanan mumunan halin yaya uwa ɗaya uba ɗaya ya yiwa ƙanwayarsa fyaɗe !!Ummi dake tsaye jikin wundon ɗakin tana jiyo abin da suke cewa idonta na fitar da hawaye ,ta zube a gurin tare da toshe bakinta tana kuka , nocking ta shigayi a ƙofar Mheera cikin kuka Mheera take cewa waye "kasa magana Ummi tayi sai wasu zafafan hawaye dake mata zarya a kumatunta ,jin anƙi magana yasa Ammar shigewa toilet yayi tsarki ya fito tare da zura kayan jikinsa yama mamce zundur yake gashi Mheera ta gama gane masa jiki ya galla mata harara ya fara borin kunya yana kwantar da ita ya rufeta da bargo yana cewa "ke kin fiya raki ɗan zazzaɓi ma sai kin tashemu har nayi nisa a bacci naji kina tashina kina kuka ,badan Nisha taji ba da shikenan idon naki sai ya tsiyaye ita dai Mheera kallonsa take dan a yau ji take ta tsanesa sosai tsana mafi muni .
Yana buɗe ƙofar yaci karo da Ummi tsaye idonta na hawaye a hankali tace "Ammar mai kayiwa ƴata ?"kansa a ƙasa yace "Ummi zuwa tayi tace "kanta na ciwo da kuma zazzaɓi shine mukazo dubata Nisha ma ɗazu ta koma "jinjina kai Ummi tayi alamar rashin yarda ya raɓa ta gefenta ya wuce ita kuma ta shige ɗakin Mheera ,ƙofar bedroom ɗinta ta buɗe ta sameta a kwnce idonta a rufe Ummi ta hau ƙwala mata kira tana cewa "Mheera -Mheera "shiru Mheera bata amsa ba Ummi ta zauna gaban gado tare da shafo fuskar Mheera taji ta shafo hawaye a hankali Ummi tace "ni mahaifiyarku ce kuma naji duk abin da kuke tattaunawa keda Ammar ! a firgice Mheera ta tashi ta zauna tana lulluɓe da bargo ta saki kuka tana cewa "Ummi zan kashe kaina Yah Ammar ya cuceni mai nayi masa da zai lalatamin rayuwa "dole zanyi bincike akan abin tabbas amma mai ya kaiki ɗakinsu ?"Ummi ta tambayeta "wlh Ummi babu inda naje ni yau ko kusa da part ɗinsu banje ba "tagumi Ummi ta zuba a zuciyarta tace "wanan wace irin jarabawa ce ni ina cikin wani hali gashi ƴata ta shiga wani hali gara ma nawa "ta share hawayen fuskarta ta riƙo hannun Mheera zata miƙar da ita Mheera ta saki ƙara tace "Ummi ƙafata "sauƙo da ita Ummi tayi juyawar da zatayi tayi ido biyu da farin ƙyallen da Hajiya ta bawa Ammri ,salati Ummi ta tafka tare da cewa "wai Ammar yanada hankali kuwa ?"wato matar tashi ba budurwa ya auro ba shine bari ya kaiwa Hajiya naki jinin ko ?Ummi tayi ƙwafa ta naɗe ƙyallen ta ajiye a gefe ta shiga toilet ta haɗawa Mheera ruwan zafi ta riƙeta suka shiga toilet ɗin ,bayan ta gasa jikinta sosai Ummi ta ciro mata kaya tasa tace "mata ki kwanta sai da safe "komawa ɗakinta Ummi tayi ta dinga kuka kamar ranta zai fita ,daga ƙarshe ta je toilet ta ɗauro alwalah tazo tayi nafila raka'a biyu ta ɗaga hannu tana roƙon Allah akan wanan aika aikan da ɗanta na cikinta ya yiwa ƙanwarsa , zama tayi ta zurfafa a tunani tana ganin kamar Nisha ta gama yawon duniyarta ne ta auri Ammar shi kuma saboda kar Hajiya ta raba auransu yasa shi zuwa ɗakin Mheera ya aikata son zuciyarsa ,Ummi ta ƙara fashewa da kuka har ƙarfe huɗu da rabi idonta biyu har aka kira asbha a ranan ko rintsawa batayi ba ,da asbha ta koma ɗakin Mheera ta ɗauki wanan farin ƙyallen ta kira Ammar a waya ,shiko Ammar yana fita bai zarce ko ina ba sai ɗakinsa ya dinga kuka tana ambaton sunan Allah ,jin wayarsa na ring ya sa shi ɗagawa a hankali kamar mai koyon magana yace "Ummi "maza kazo ina son ganinka "Ummi ta kashe wayar , cikin sauri ya fice a ɗakin nasa ya nufi na Ummi bata nan ya nufi na Mheera , cikin sa'a ya sameta a can tana tsaye a palo hannunta riƙe da leda baƙa tana ganinsa ta miƙa masa "na meye Ummi ?"na uwarka ne kaji "karo na farko kenan da Ummi ta zagesa ,tunda yazo duniya ko daƙuwa bata taɓa yi masa ba sai yau gashi ya hango ɓacin rai a fuskarta .
Karɓa yayi ya riƙe yana jiran yaji me Ummi zatace "ka kaiwa Hajiya kace mata gashi na Nisha "to yace "dan a halin yanzu babu maganar wasa ya fice lokacin ana kiran sallahar asbha Ummi shiga bedroom ɗin Mheera ta sameta tana bacci ta tasheta , buɗe ido Mheera tayi tare da cewa "na'am Ummi "karki sake ki fito yau Hajiya zata tafi bana son ta gano komai kice bakida lpy "tom Mheera tace "Ummi ta fice ta koma ɗakinta tayi alwalah tayi sallah , anayin sallahar asbah kowa ya hallara a palo banda Nisha da Mheera Ummi tace "Mheera babu lafiya Nisha kuwa dama ba zuwa take ba sai Ammar ya kawota .
Shigowa Ammar yayi da leda a hannunsa ya durƙusa ya gaida Hajiya kana ya sunkuyar da kansa ƙasa ya gaida Ummi ,amsawa tayi ba tare da ta kallesa ba ya miƙawa Hajiya ledar hannunsa ya fice "washe baki tayi kana tace "to me kuma ka kawo min ?Ummi kam kasa kallon abinda Hajiya ke buɗewa tayi ta miƙe tare da komawa bedroom ɗinta ta kifa kai a gado tana kuka .
Washe baki Hajiya tayi kana tace "masha Allah ina alfahari da surukata "Hajiya ta miƙe tana rawa daga ƙarshe ita dai tasan inda takai ƙyalken .
Tun baccin jiya sai ƙarfe shida Nisha ta farka ,a lokacin ne ta tuno ai Ammar bai kwana a gida ba ko lafiya ?taɓe baki tayi a fili tace "to koma ba lafiya ba ina ruwana dashi "ta shiga toilet ta ɗauro alwalah tazo ta shimfiɗa sallaya ta kabbara sallah , bayan ta idar ta ɗauko wayarta ta danna number Pooja ring ɗaya Pooja ta ɗaga tare da cewa "my lil sis ya kike ya gida ?"lafiya lau anty Pooja nafa sa masa maganin nan kuma wlh ya fice tun jiya bai shigo ba "amma kin tabbatar bayan nan babu abin da yasha ?"eh iya maganin yasha wlh "Nisha tace "tana saurarar Pooja "wai maganin meye ne ?Nisha ta tambaya "wanan bai shafeki ba amma idan abun ya faru zakisan ko na meye "tom kawai Nisha tace "ta ajiye waya , ƙarfe shaɗa na rana Nisha taji shiru babu mai kawo mata abincin da aka saba kulum bare ɗuriyar Ammar ga yunwa ,kitchen ta shiga ta dafa indomie ta fito tana cikin ci taji Hajiya na rafka sallama amsawa tayi tare da cewa "sannu da zuwa Hajiya "yawwa Hajiya tace "tana washe baki ta nemi guri ta zauna Nisha ma ta zauna Hajiya tace "ƴar albarka ni yau zan wuce Allah ya kawo zuri'a ɗayyiba "sunkuyar da kai Nisha tayi Hajiya ta ciro wasu kuɗaɗe masu yawa a lalitarta ta miƙawa Nisha tace "wanan tukuwaici ne sai ma kin aihu zakiga wani alkairin "Hajiya ta fice bata jira mai Nisha zatace ba ta dawo part ɗin su Ummi dama da jakarta a palo tafiya kawai zatayi ta leƙa gurin Mheera Hajiya tun daga palo ta fara masifa tana cewa "safiyar Allah bazaki tashi ki zauna ba rabon da in saki a idona tun shekaran jiya tun da akace kinje biki kuma sai kika dawo mana da ciwo "duk abin da Hajiya ke cewa Mheera na ji taƙi kulata har ta iso bedroom ɗinta ,samunta tayi tana bacci a zahiri tana kallon Hajiya ta gefen ido ,Hajiya ta juya tare da cewa "to ai shikenan kai tsaye parking space ta wuce tare da shiga mota bayan sun gama sallama da kowa ta wuce .
Hajiya na tafiya Ammar ya fito zuwa part ɗin Nisha ya sameta zaune ga tulin kuɗi a gabanta "waye ya baki kuɗi ?"Hajiya "Nisha ta bashi amsa a taƙaice "an gode "Ammar yace "tare da miƙewa ya shiga bderoom ɗinta ya kwanta ,har bacci ya fara ɗaukarsa yaji wayarsa na ring ,ganin Ummi yasa shi miƙewa zaune yace "Umm"maza kazo "Ummi tace "da sauri ya sauko da ƙafafuwansa tare da ficewa kai tsaye ya nufi part ɗin Ummi ba tare da yayiwa Nisha dake palo magana ba , yana zuwa ya sameta ita da Mheera a zaune idanun su yayi jawur na Ummi ya kumbura yace "gani"tasowa Ummi tayi kamar zata wuce ta zuba masa mari ta kuma zuba masa wani sai da tayi masa maruka huɗu lafiyayyu sanan tace "ka rubuta ka ajiye dole ka rabu da mayyar matarka sabda ban san me take tsinana maka ba "dama ba budurwa ka auro ba ƴar yawon bariki ce shiyasa take abu kamar munafuka ,banda haka sbda iskanci da rainin hankali ka rasa wa zaka cutar sai ƙanwarka "nayi dana sanin aihuwar....Mheera ta rufe mata baki tana kuka tace "Ummi kibar wanan a matsayin ƙaddara tawa ƙaddarar kenan .
Durƙusawa Ammar yayi tare da cewa "dan darajar fiyayyen halitta Ummi ki yafemin karo na farko dana ji na tsani giya a rayuwata "au yanzu baka daina shan giyar ba Ammar innalilahi nikam naga ta kaina Allah ka kawomin agaji "Ummi ta faɗa tana rushewa da kuka .
Ammar ne yaci gaba da magana yace "Ummi kiyi haƙuri kibar Nisha ta zauna tare dani zan iya faɗawa cikin tashin hankali "wani marin ta kuma bashi har sai da hawayen azaba ya zubo masa ta gefen idon da akayi marin tace "sunanta ka ƙara ambata Allah ya isa ban yafe ba "ta miƙe ta shige ɗakinta , Mheera lil sis kisa baki man "Ammar yace "yana haɗa hannayensa biyu alamun tayi haƙuri taba Ummi itama haƙuri "tsaki Mheera tayi masa kana ta bar gurin dan a yanzu ji take kamar Ammar ba ɗan uwanta bane ji take zata iya kashe shi , tayi burin auran Mubin yanzu idan yaji aika aikan da yayanta yayi mata shikenan gudunta zaiyi .
Jiki babu ƙwari Ammar ya miƙe ya koma gurin Nisha yana shiga ya samu tana bedroom ya ƙarasa ,samunta yayi a kwance tana dane - dane a wayarta ya kira sunanta "Nisha "na'am tace "ba tare da ta kallesa ba "ki tashi zamuyi magana "ganin babu wasa a fuskarsa yasa Nisha miƙewa daga kwanciyar da tayi ta bada hankalinta gareshi , yace "Ummi tace "sai dai in rabu dake kuma dayin auran mu yau sati ɗaya kenan "wani farinciki ne ya luluɓeta a fili kuma sai ta saki kuka tace "mai nayi maka ko dama ka shirya wulaƙantani ne ?"rungumeta yayi yana ɗan bubuga bayanta alamar rarrashi yace "wlh ina sonki Ummi ce ta matsamin narasa inda zansa kaina Nisha ina sonki ya ƙarashe maganar yana kuka , karo na farko da taji tausayin Ammar batayi tunanin maganin da Pooja ta bata ya haifar da matsala ba ita dai ta ƙaddara adu'ar da takeyi kullum ne Allah ya amsa Ammar na sakinta Ummi na banƙaɗo labule bata taɓa shigowa part ɗin ba sai yau ta yiwa Ammar mugun kallo tare da cewa "ina aikan da nayi maka ?"na faɗa Ummi "Ammar yace "yana jin gabansa na faɗuwa "to maza a tattara a koma gida da dama ɗan talaka bai iya samun guri ba "wanan maganar tayiwa Nisha zafi amma ko ba komai daga yau ta gama auransa , durƙusawa Ammar ya kuma yi a gaban Ummi a karo na biyu yace "Ummi kiyi haƙuri ina sonta bazan iya rabuwa da ita ba "riƙe baki Ummi tayi kana tace "eyye ni kake gayawa haka ?to saki babu fashi kamar ka saketa ne "da gudu Ammar ya fice ya tafi ɗakinsa tare da danna number Abba ,tana ta ring bai ɗauka ba har Ammar yayi kira biyar har ya fitar da ran Abba zai ɗauka sai yaji Abba na cewa "my lovely son ya kake ina nan tafe yau insha Allah yanzu ma ina shirin zuwa airport ne "cikin jin daɗi Ammar yace "Abba da surprise zakayi mana ne ?"eh Abba yace "yana dariya daga nan sukayi sallama ya koma gurin su Ummi...!
[02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 21-22
Samun Ummi yayi tana balbalawa Nisha faɗa ransa babu daɗi ya kuma ficewa.
Zuwa ƙarfe huɗu na yamma bayan anyi sallah Ummi na watsowa Nisha kaya sukaji sallamar Abba , bataji alamun shigowarsa ba kanta yayi zafi murtarsa kawai taji yana cewa "lafiyanki ?"kayan waye wanan ? kayan waccar shegiyar ne wlh ɗanka ya kawo maka masifa gida "Ummi ta faɗa tana fashewa

9 / 18