Author : Billyn Abdul Category : Romance
daɗin abunda take faɗa.
"أنت لا تحبني؟
bakya sona kenan" na kalleshi idan nace banasn Hammood ai nayi ƙarya.
"Ina zuwa" shine abunda nafaɗi bayan na miƙe zanbar wajan. Zan wuce yakamo hannuna.
"Meyasa baki bani amsa ba" alokacin na kalli cikin idanuwansa wasu abubuwa nake kallo wanda bazan iya faɗin ko menen ba. Ina kallonsa ina ƙara kallon irin halittar da Allah yayi masa toh wai tayaya ma za'ayi yace ni yakeso? Bayan nasan yaga wanda suka fini sunfi miliyan bayan nasan kusan matanda yake zagaye dasu gabaki ɗaya sun fini.
"Meyasa baki bani amsa ba?"
"Amsar me zan baka bayan kasan amsar jiya ma aina faɗa maka nagama buɗe maka abunda yake cikina" yanzu ƙarya kakeso nayi?"
"Menene aibuna?"
"Babu babbar matsalar kenan shine bakada wani aibu kai daban ni daban" Hannunsa daya rike nawa na kalla.
"Kalli nan daga fatar jikinmu zakasan akwai bambamci tsakanina dakai. Kalli kalarka da tawa"
"Nasanda hakan amma ke kaɗai nakeso." lumshe ido nayi jikina yayi sanyi tayaya zan iya masa bayani ya fahimceni.
"تعال لنتحدث" (come let's talk) ya faɗa babu musu na dawo ma zauna.
"Don't say or do anything Just أستمع لي (hear me out) just listing untill I've said what I want to say and then you can make up your mind.
"Okay fine" I thought wata magana mai tsayi zaiyi sai naji yace
"أنت زوجتي زينب"
You're My wife.
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
ZAYNAB ALABURA
Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya
Na turo baki danni bangane abunda yake nufi ba i thought ko Irin yanayin yanda samari idan sunso daɗin baki suke cewa ƴan matansu ne atunanina yanason tsarani da waɗannan kalamanne. Ganin ban fahimci abunda yake nufiba ya sanya yacigaba da bayani.
نحن متزوجون"
"We are married) You're my person Now and forever. Few months backs Anyi mana aure.
"Aure? Kamar you"re my husband" Ya jijjiga kai dan tabbatarwa.
"Yes I'm" yafaɗa cikeda tabbatarwa nayi shiru inata sauƙe ajiyar zuciya. Zancen yakasa kama ƙwaƙwalwata.
narasa yanda zanyi murna zanyi cewa Hammood yazama mallakina ko kuma damuwa zanyi? Na tabbata Ikon da kuma yarda da mahaifina yake dashi akaina yasaka yayimin aure batareda sanina ba. Tsawon yaushe na kasance a matsayin matar aure? Tsawon yaushe Hammood yake matsayin mijina? Kai anya kuwa Wannan abune mai yiwuwa Hammood fa? Hammood za'a ɗauramin aure dashi.
To meyasa Ma Hammood zai faɗa soyayya dani har takaimu ga aure? Wani irinso haka yakemin da zai tsallake duk wank ƙyaleƙyalen duniya da duk abunda yake gabansa ya mallakeni? Shin dama akwai irin wannan soyayyar a duniya? Ni atunanina duk zafin soyayya akwai dalilin da zasu sanya ayi hakuri da ita. Hammood kuma yatara wannan dalilan dayawa da zasusa ya rabu da soyayyata Mai yasa basu ja ra'ayinsa yayi haƙuri da soyayyata ba? Meyasa soyayyata ta rinjayesu basu suka rinjayeta ba? Kenan soyayyar tafi dalilan ƙarfi? Cikin sanyi jiki nace.
"Why do you hide the fact that we're married?"
"We were being vague about the truth saboda hakan Umarnin mahaifinki. I'm sorry"
Na lumshe idanuwa kawai nakasa cewa komai shikuma kallona kawai yakeyi yanaso ya rarrasheni dan yaga alamun kuka nakeson yi. Na tabbata Hammood gaskiya yake faɗa saboda wasu dalilai dayawa da yanzu nake tunaninsu da suka faru abaya. Nafarko Baba ya roƙeni alfarmar zai yanke hukunci akaina har nabashi damar yanke kowane irin hukunci. Ya Ahmad bayan an saka auren Hamma da Aysha ya roƙeni ko nan gaba naji Baba ya yanke wani hukunci da kaina na tsaya na fahinceshi saboda yaƙinin dayake dashi akaina yasa yayi hakan. Sannan ni kaɗai Ya Ahmad ke yiwa faɗa idan bansaka gyale ba hakan yana nufin tun wancan lokacin inada aure. Baban mahaifiyata. (Alhaji Habibu) yayita yimin faɗa daya ganni da ƙaramin gyale bayan duka wanda muka saka girmansu ɗaya kuma sun girmeni. Waɗannan dalilan kaɗai sun isa su saka na zargi wani abun amma banyiba Ya Ahmad, Baba, da mahaifin mahaifiyata sun sanda aure akaina tun wancan lokacin. wancan zuwan Hammood Akwai aurensa akaina kenan? Meyasa toh zasuyi tausata da bani hakuri bayan alkhairi suka aikatawa rayuwata? Meyasa shi kansa Hammood da yasan yafi ƙarfin matsayina yake bani hakuri?l idan da wacce yakamata tabada hakuri nice. bansan dalilin dayasa Hammood yakamu da soyayyata ba sai dai nasan dole zai kasance nice nayi wani abunda yaja hankalinsa gareni har yasanni ya kamuda soyayya? Toh yaushe kenan hakan tafaru?. Kuka na fashe dashi sosai wanda yasa hankalinsa tashi. Kallona ya tsayayi yakasa aikata komai sai can ya tuna abunda zaiyi ya lallasheni. Dawowa kusa dani yayi ya sanya hannu ya jawoni jikinsa a hankali yafara shafa bayana cikin sigar lallashi. Lokaci guda naji nutsuwa ta sauƙamin kukan na shirin tsayawa saboda ƙamshin da nake shaƙa tun bai furta ko kalma wajan rarrashin bama.
"Shhhh is okay"
"No is not nasan cewa jarabawace kawai soyayata gareka babu yanda ka iyane bawai dan ranka yaso hakan ba. Babu yanda za'ayi kaji daɗin soyayyar da kakemin. Bayan babu wani abunda yadace gameda soyayyar. Ta iya yiwuwa ka bayyana soyayyar ce saboda ya kasance babu yanda zakayi da zuciyarka ta rinjayi gangar jikinka I'm sorry nice yakamata nabaka haƙuri koma menene yafaru harka fara sona ni banyi da gayya ba mata nawa suka fini a rayuwarka wanda zakaso dama ace sune kafaɗa soyayyarsu baniba" Ajiyar zuciya kawai yake sauƙewa yana saurarena. Dafarko shi kansa bai yarda soyayay bace har lokacin datafi ƙarfinsa ya zamana bazai iya jaa da bayaba bazai iya komai ba face fara neman hanyarda zai mallaki abunda yakeso kasancewa da ita kuma yasa ya fahimci hakan shine abunda yafi buƙata a rayuwarsa ya fahimci haske sosai data shigo rayuwarta toh tayaya ma za'ace baiji daɗin soyayyarsa gareta ba? bai taɓa dana sanin faɗawa soyayyarta ba bai kuma taɓaji da wata daban yaso ba itaba. Yacigaba da shafa bayanta.
"No zaynab the best things da suka faru dani a rayuwata is knowing you, being with you and loving you. zan sake faɗa you're the best thing that ever happen to me. zan faɗa hakan a zuciyata. I'll say it loud and let the whole world know. Zan faɗa a yayinda idona yake rufe. Zan kuma buɗe idona na faɗa. أحبك كثيراً Zanyi miki raɗa a kunne zan kuma bayyana a zahiri. I Love you. You are my best. Ina nufin my best out of all the best. أنت أفضل ما لدي. I never regret loving you ko sau ɗaya. And i never felt like da wata naso bakeba. Tunda kika kalli ke kaɗai nakeso zuciyata is attached to you only you zaynab hakan yana nufin gabaki ɗaya cycle na matanda suke tare dani babu wacce takai tasota sai ke. Ki sanyawa ranki isa hold yourself proudly with excellent posture. be more of you Be confident Zaynab. Nabaki assurance cewa kinkai nasoki har kin wuce hakan saboda i felt the luckiest a lokacin dana mallakeki" Nayi shiru ina ƙwance luff ajikinsa ina sauraron raɗarda yakemin a kunnena ko zuciyata ta ƙashi ce dole ta lanƙwasa da waɗannan kalamai nasa bayan kyaun fuska data halitta da shahara da Allah yabashi harda iya sarrafa harshe.
Miƙewa tayi zumbur a wajanda suke zaune jugum-jugum suna jiara abasu damar zuwa ganin Hammood. Ganin miƙewarda tayi da alamun wani abun yasa Anty fadeelah tace
"Rauda Ina kuma zakice?"
"Wallh nagaji bazan kuma iya jiraba dole zanje naga Hammood Haba toh sai dai idan bashi ɗin bane dagaske yasa ake hanamu zuwa ganinsa nifa dama bangama yardaba wallh abun yaƙi kama hankalina Hammood dai? Hammood fa?" saida ƙawarta ta tuntsure da dariya tace.
"Waishi fa sai kace wani abun almara Hammood the whole Hammood taɓ sai dai afaɗawa wani ai ko pic ɗin jiya bawai nagama yarda bane saboda akwai photoshop yanzu haka wani baƙauyen balaraben aka samu ake ƙarya akan Hammood"
"Kai hassada dai batayi ba wallh duk yanda aka samu burbushin hassada a cikin zuciyar mutum ansamu matsala wallh idan baku yarda ba meya hanaku tafiya Yau? Ba kunce yau zaku tafi ba?" anty fadeelah tafaɗa a hasale dan ƴan uwan nata sun fara hasalata kuma duk aysha tabasu ƙofa.
"Ƙure ƙarya' ƙure ƙarya muka zauna yi muga ƙwafƙwaf mutafi mubada labari musamu na ɗaurawa a media"
"Nifa ban yarda cewa abunma ƙarya bane sai danaji ɗatsu suna cewa wai yayi mata peck wannan zancen hankaline dan Allah? Ko yau aka haifemu ai baza'ayi expecting mu yarda da hakanba.
"Ke kingani ni zancen nanma ɓatamin lokaci yake natafi ganinsa pic ɗinsa ma na nemo akan wayata dashi zan shiga yanda zan masa kallon ƙwaf-ƙwaf" anty fadeelah takaici yasa bata hanata ba gara taje taganshi ko zasu samu sauƙin iskanci sai abunsun yayi kamar zai lafa kamar wanda ake zugasu saisu sake fitoda wani feleƙe gashi sunƙi tafiya dukda ƴan uwantane tagaji da zama dasu.
Har lokacin Rarrashina kawai yake nikuma nayi luff ina shaƙar ni'ima yayinda nakeji kamar wanda bacci zai ɗaukeni. Shima yaji daɗin kasancewarmu ahakan shiyasa bai sakeni da garaje ba yacigaba da shafa bayana a hankali da sunan rarrashi.
Kanta tsaye ta shigo palourn dayake sama banrufe ƙofa ba kuma dimun da'imun labulen palourn arufe yaktake
Dafarko kamar bata fahimci yanayin da muke ciki ba bakuma idonta yakai kan Hammood ba saida muka ɗago danjin shigowar mutum. Nayi mamamki danaji anshigo saboda nasan ƴan gidanmu bazasu taɓa shugowa ba. Amma mamakina saiya koma danaga itane dan nasan zatayi fiyeda haka ma. Alokacinda ta kalli pic ɗin wayarta ta dawo da idonta kan Hammood dake zaune muna manne da juna dan farko nayi niyar barin jikinsa idona yana sauƙa akanta na gyara zamana ayanda nake sai dai natashi daga kishingiɗar danayi ajikinsa.
Zubewa tayi akan guiwowinta yayinda numfashinta yake ƙoƙarin barin jikinta ta ƙwala ihu.
"Yeahhh Hammood Hammood wallh shine. Shine Hammood" Mama da suke cikin gida suka jiyo ihunta. Mummy ma tana zaune a ɗakinta tajiyo ihun salati tayi da sanarwa ubangiji.
"Yanzu wace maras jinne a cikin yaranann ta shiga wajansu? Gabaki ɗaya ta rikice tama rasa abunda zatayi gabaki ɗaya. ta ƙaraso wajanda muke.
"Hammood is that really you?"
"Ya jijjiga mata kai alamun tabbatarwa" shirme tafaryi tana masa tana haɗawa da ihu.
"Marmeeyy idan kungama selfie ki matsa nima muyi please. Oh my God I'm so excited" tafaɗi cikin murna. Na ɓata rai kamar bantaɓa dariya ba na murtuƙe.
"Haka yamiki kama da selfie mukeyi?" sai lokacin ta ƙare mana kallo tsaff da fahimci ba zancen selfie ake a Wajanba. wani yawu ta haɗiya ganin yanda ya tallafoni Jikinsa. Itakam tanaga ko yatsarsa tataɓa zatayi sati bata runtsa ba.
"Hammood if it's really you can i please have your autograph?"
"Sure" yafaɗa cikeda tabbatarwa tasaka ihu yeeahh yayimin magana tafice aguje. Alokacins ihunta ya ishi sauran su duka suka fito harda Maryam.
"Wallh wallh tallhy Hammood ne Hammood dai da muke kallo TV shine acikin can" ta nuna plaourn Baba.
Su duka suka ɗugunzuma ciki yayinda tatafi ɗauko abunda zaiyi mata autograph ɗin ajiki. Sanƙamo abunda zaiyi mata ajiki tayi tadawo ta gudu kamar wata mahaukaciya. Ta gudu ta wucesu basu kaiga shiga ba tashige ciki.
Alokacin yatashi yakoma kan kujera nima na canja wajan zama tashigo ta miƙa masa sai ɓari take kamar mazari. Takasa zaune takasa tsaye yana miƙa mata ga amshe haɗeda miƙo masa Hannu su gaisa. Zuciyata naji tayi baƙi Daga wajan da nake natashi na buge hannunta naci fuska.
"Idan kingama abunda kikeyi saiki fita muna magane ne" bataji haushin abunda na faɗa mata ba haka tafara roƙon ko rigarsa tataɓa. Aikuwa saida ta taɓashi tasake sakin ihu.
"Jaka" shine abunda nafaɗa a raina baƙin ciki da takaicinta ya cikani. Sauran sun tsaya a waje suna taraddadin shiga tukunna. Daga ƙarshe dai suka saka kai suka shigo. Wacce keson Yaya Habibu tana kallonsa sai ji mukayi luuu ta zube sharaf ta sume. Saida suka sanya mata ruwa tukunna. Daga ƙarshe kifa kaina nayi akan kujera ina jinsu sunata shirme saida Mummy ta kirasu a waya ɗaya bayan ɗaya tayi musu babu daɗi sannan suka fita rai baiso ba. Rauda wacce yayiwa autogrp suna shiga abunda tafara searching shine Autogrph ɗinsa a onine ta tabbatar nasanne. Rungumewa tayi ta ƙwanta sai surutan bazan takeyi. Bayan sun fita naji ya taɓani. suma abunsu shikuma hankalinsa yana kaina.
"You can get up they're gone" A hankali na ɗago kaina looking Embarrass bayan shirmen da nayi gashi sun ɗaura wani akan nawa wanda yafi nawa ma gara nima za'ace tunda da soyayya zaimin kallon hankali ta iya yiwiwa hakanma ya burgeshi amma sufa? Ni kaina sun bani haushi.
Nayi ƙasa da kaina.
"They're not my sisters ba ƴan uwana bane we're not related" saida yayi murmushi sannan yace.
"I know nasake ƙwantarda kaina haɗeda sauke ajiyar zuciya naɗanyi ƙara kaɗan dan abun idanna tuna sai naji kamar nasaka ihu.
"Don't worry I"m used to it. Kusan mutane dayawa haka suke tarɓata a yayinda muka haɗu shiyasa nace you're different the way u react alokacin a kika fara ganina bantaɓa kallon kamar hakanba a shekaruna danayi ina haɗuwa da mutane masuson ganina. It annoys me to see people reacting like that when they saw me but that was then yanzu i get used to been welcoming like that. Inason mutane suyi treating ɗina like a Normal human being ba kamar wani mutum na daban ba.
ووالدك اخوك وجدك
your father, brother and your grand father wajansu nafara samun wannan karramawar. Sai kuma ke aranarda muka fara haɗuwa" shiru yayi alokacinda murmushi ke suɓuce masa. Na zaro ido. Shikeann shirmenda nayi yake tunawa yana dariya. Nakoma na sake rufa fuskata.
Saida yasake magana sanna na ɗago. Idon nakan hancina da yayi jazir. Yatsa nasa akan hancina sannan naɗago na nuna nasa hancin dashi. Ya fahimci abunda nake nufi yace.
"I've a cold. I'm Allergic to rain" lokaci ɗaya alamun tausayi ya bayyana a fuskata yasan he's allergic to rain ya biyoni Muka shiga?" na miƙe nace ina zuww na fita dan haɗa masa tea spices da ake haɗawa Baba nasan zaisa yaji dama. Daya taɓani naji jikinsa da ɗumi sosao temperature ɗinsa yayi rsing amma dake bansan yanayin jikinsa ba yasa ban tanka ba."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
ZAYNAB ALABURA
Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya
A cikin gida nasamu su Mama suna zaune ana hira itada Anty sai Maryam dake gefensu tana danna waya tana jin fitowata ta kalloni Babe badai har zai tafi ba? Na girgiza kai.
"Mura yakeyi shine nafito na haɗa shayin Baba nakai masa"
"Kayya ashema bayajin daɗi waɗannan banzayen suka shiga ciki suna masa hauka"
"Bar jakkai ai sun ɓatamub rai wallh kamat na wanke fuskarsu da mari"
"Ƙaniyarku kenan gidanku fa sukazo suna musu rashin kirki yanzu idan sukaji ku zasuji daɗi? ko so kuke ku nemo masifa"
"Mama muma fa da mukaje Abuja rashin kirki sukayita mana da suka zo nan ma magana suke yaɗawa akan Hamma ya auri aysha kullum sai sun yaɓawa Marmeeyy magana daga ƙarshe daina shiga cikinsu mukayi ko jiya karkiji abunda suke faɗa zancen Hammood ma a ƙarya suka ɗaukeshi"
"Toh ai shikenan Maryam makansu sukayiwa ku sai karku rama a lokacin da suka sameku a naku gidan yansu ba sun ganshi ba? Ai sune dajin kunya koh?"
"Toh shikenan Mama amma wallh ni da naso na wanke ɗaya da mari kafin su tafi"
"A'a fa baza'ayi haka ba kubarsu arabu lafiya dan Allah"
"Tom shikenan Mama" dariya nayi bayan gama jin maganarsu.
"Me kuma akayi na dariya da'Allah?"
"Kefa Babe kawai kishine nasam wacce zaki wankawa marin ai wacce takeson Yaya habibu ce"
"To da wa zan mara idanba itaba"
"Kwantarda hankalinki yanzu tadawo kan Hammood yanzu har suma tayi data ganshi zakiji labari ya canja"
"Kai Allah wadarn naka ya lalace" maryam tafaɗi.
"Waiken Marmeeyy bashi kaɗai kika barshi bane? Kiyi abunda zakiyi mana ki koma" tunda muka fara magana sai alokacin Anty tasaka mana baki. Na wuce kitchen ina yiwa maryam magana da ido alamun inaso tazo taji labari amma banzar bata ganeba nashiga nasamu wanda akayiwa Baba heating ɗinsa kawai nayi na juye na fito.
Bansameta a wajanba takoma ciki na wuce kai tsaye palourn Baba da sallama nashiga ya amsa yana kallona har na isa na zauna a yanda nake zaune sannan na ɗauki cup na zuba masa shayin ya amsa haɗe dayin godiya kai tsaye yakai bakinsa yafara sipping cikin nutsuwa dayake akwai zafi kuma dama inaso yasha da zafinne ko murar zata sauƙa yakai kusan rabin Cup sannan ya ajiye. Yaji daɗin tea ɗij dan taste ɗinsa yayi masa sosai. Saida naga ya ajiye sannan nafara magana.
"Do you have a match coming up?" ya jijjigamin kai alamun eh?"
"Will you be okay? Did your cold Last for A long time" huuuuuu ya fitar da iska yanajin daɗin yanda nake gwada damuwa akansa.
"No i catch cold easily but yana sauƙa dawuri" na sauƙarda numfashi.
"It's a