Matar Taj Book 2 Complete Hausa Novel

Author :  M Shakur Category :  Romance

Chapter   70 / 107

207K to 210K   out of 320.4K words

in bazaka iya dakatawa zuwa dan wani lokaci ba..”
“Kamar yaushe kenan? Eh?” Ya jefo mata tare
“Kaidai ba tace ta baka ita ba? Ay magana ya kare kawai, kawai dai da zarar anyi abunnan ka tabbatar ka rike yarinyar nan duk abunda kaga dama kayi da ita, karka bata mana shiri”
“Tuni zan dirma mata ciki tana haifewa na kara mata wani, mu kare rayuwar mu a kauye ina cin abata hahahah” ya lashe baki
“Kai takaddarin dan iska ne dahiru, “tare muka fara ay wai jamila su waye iyayen yarinyar nan? Da alamu dai kun iya boye sirrin nan shekara da shekaru haka”
“Babu ruwanka da tambayar su waye iyayenta, kaidai kawai tunda an baka ita ay shikenan saikaje chan ka karata”
“Toh toh shikenan, dan allah ki dunga ansa wayata dan insan matsayar mu,”

Tana kashe wayar ta ajeta gefe tare da miqew wajen sip ta fiddo da kaya.
Jamilu dake rabe jikin kofar dakin bai futa ba kaf conversation dinsu yaji daga farko har karshe, kanshi gaba daya ya gama qullewa.

After 1 week…
Bayan sati daya..
Cikin sati gudan nan abubuwa da dama sun faru, ciki kuwa harda progress din samun lafiyar anne, ana bata treatment sosai, har hiring wani special consultant sameer yayi daga india wanda barau yayi recommending yazo har abuja akayi accommodating dinshi.
Alhamdulillah tana tashi tana zama kuma tana magana sosai, inka ganta bazakace tana da brain turmor ba, kuma treatment din ya karbi jikinta don abun mamaki healing take sosai.
Anty bahijja kullum saita kira a waya ta duba yanayin anne.
Anty fadila ce har yanxu ke jinyanta, nanna ma anan take wuni saidai kuma da daddare ta koma.
Shima taj koda yaushe yana asibitin, yawanci ma dai gaba daya yan gidan kusan kullum sai sunzo.
Anty madina matar uncle dameer ita anan take wuni kullum ba kamar dayar uwar gidan ba da kullum take zuwa ba da zarar tazo ma bata kaiwa hour daya take tafiyar ta.
Cikin kwanakin maya ta koma bangaren anty laila, akuyar daure an samu sake, fantamawa take son ranta, sannan ta futa duk sanda taga dama ta dawo duk sanda taga dama, rayuwarta dai babu abunda Ya sauya saima gaba daya ke yi.
Maganar taj ko har yanxu tana nan, ada ta dauka crushing take akanshi data gane cewa akwai aure tsakaninsu wannan yasa ta kudirci duk yanda za ayi saita mallakeshu, dok harta fara fadama mummy ita tanasonshi, bahijja dataji wannan abu ba karamin dadi taji ba don daman suna maganar aurar da ita kawai ita da majeed, tunda taji an anne tayi maganar an ganta a hotel hankalinta ya kasa kwanciya, mai zaikai budurwa kamar maya hotel?batadai fatan abunda take tunani shine amma gaskiar anne ce maya nada rawar kai, and she wants what is best for her.
Yau saura sati biyu su koma school, laila da maya nata shirye shiryen komawa, sun fita sunyi shopping tare,driver yakaisu.
Tunda anty fadila ta koma jinyar anne a asibiti laila ta dan samu sakewa, saidai idanun hamad baisa ta wuce iyaka ba balle ma ita tafi maya hankali sosai ba kadan ba kawai dai rayuwar yan mata ayanxu basa rabo da hira samari.

Bangaren sabeeha ta dan sake sosai, babu abunda ke kaita dakin taj sai gyara,, safe da yamma, sannan haka zata kai abuncin sa safe rana dare, duk yanda zatayi saida tasan yanda tayi tana avoiding hada hanya dashi.

ada idan tana gyaran dakin ko’ina yana kasancewa neat amma yanxu zatazo taga ko’ina a hargitse kamar yanayin hakan intentionally.

Yau daga asibiti ya wuce inda suke haduwa da salim inda yazo tare da jamilu da tunda suka bashi zunzurutun kudi miliyan guda, da zarar sun kirashi yake zuwa jiki na bari, ya samu hanyar tatsar kudi a wajensu.

Kuma yana fatan abunda zai fada masu saiza su bashi wani kudin, tunaninshi har zuwa yanxu dalilin da yasa suke neman yarinyar badan komai bane saidan wannan balaraben ne ke sonta ya biyota har nan kasar,yarinya da shegen wayo tayi aure sannan tasa farin balarbe ya biyota,ko shi kanshi yasha saka rai akanta amma gudun tijarat jamila yasa bai kai hari ba.
Yarinya ce daka dora idanu akanta zakaji ka mace, tun kafin ta wanku tun tana cikin kazantar talauci balle yanxu kuma data sauya gaba dayanta in banda yanxu daya ga hotonta da suka nuna mashi zai rantse ba yar hadiza bace ta wahalr duniya ta kodar da ita.

Kafin ya soma masu bayani jamilu ya dubi salim yace “yallabai dan allah inada tambaya? Kafin na fada maku komai Dan allah mene alaqarku da yarinyar nan idan kuka fadamin zan fada maku komai game da ita, duk wani abu dana sani game da ita da rayuwar datayi ma gaba daya”

Kallon taj salim yayi ya fada mashi abunda jamilu ya fada, taj yayi shuru baisan ya fadi komai a wannan lokacin wannan yasashi yima salim magana da turanci, “I don’t need his service anymore,“
“But sir let’s listen to what he’s about to say”
Yana fadin haka ya dubi jamilu yace “tunda har muka iya baka kudin mu kuma har zuwa yanxu babu abund aya faru da ita harma dakai kasan cewa bazamu cutar da ita ba,”
“Toh amma meysa kukeson sanin komai game da yarinyar nan? Yarinyar da ake tunanin a titi aka haifeta”
“Me kake nufi da hakan?”
Shuru jamilu yayi jin basu fara maganar kudi ba tukunna kafin ya ce wani abu salim daya gane yayi saurin cewa “wannan karan anyi doubling kudin malam jamilu”
Jamilu najin haka ya bude baki yace “toh bismillahi, nidai bansan dalilin dayasa kuke bibiyar rayiwar yarinyar nan ba amma agaskiyar magana nidai na auri kawar babarta shekaru sha wani abu da suka wuce, ba a gabana akayi haihuwarta ba don zuwa sukayi anguwar mu nan dutsen habuja, tanada shekara goma sha wani abun, kuma bamu taba ganin ubanta ba andai ce ya mutu wai, daga ita sai kakarta da dan uwan babar tata suke zaune anan dutsen habuja, kafin kakarta ta mutu, talakawane yanda kuka gani tunda kunga gidan da suka tashi kuma ba a taba ganin kowa daga dangin ubanta ba yazo inma akwai ni zan fara gani tunda sunfi kusa damu nida matata, wannan yasa ake cewa ko a titi uwar ta haifota,“
Shuru salim yayi yana sauraronsa saida ya gama kafin ya dubi taj ya masa bayanin abunda ya fada.
Shuru taj yayi jamilu na bayani salim na fassara mashi da turanci.
“Meysa mahaifiyarta ta turata aikatau? Wata kasar daban maysa ba a barta tayi karatu ba?”
“Ita datake talla ina maganar karatu? Ko futowa uwar bata barinta tayi daga gidan shiyasa ma ake tunanin shegiyasa ce, kai daga yanda alakarta take da uwarta zaka gane ba haihuwar so bace don ba a boye dan sunna saidai shege”
Sakin baki salim yayi da jin wannan batun, jamilu ko yana sane da irin maganganun da yake dagowa ba komai zai fada masu a yanxu ba sai ya tabbatar da komai don ahankali ahankali yakeson yana yagar nashi kason.
“Yauwa kace meysa aka turata aikatau ko? Shekaru biyu da suka wuce kafin ta tafi kakar tana da ciwon zuciya tana gab da mutuwa babu kudin aiki da za ayi mata wannan yasa babarta tasa na nemi inda ake kai yara aikatau ko na shekara nawa ne taje tayi don ta samo musu kudi”
Daga impression din salim taj ya gane cewa maganganun da sukeyi ba masu dadin ji bane, haka nan ya juyo ya mashi bayanin komai, gaba daya tunda ya kureshi da ido ya kasa dauke wa,babu abunda yake sai kallon bakin salim din, wato wannan ne dalilin dayasa aka turota aikatau?Bai tana tunanin talauci da ake fama dashi a rayuwar wasu yakai har haka ba.
Abunda yafi tsaya mashi shine maganar da salim yayi na cewa wai ana cewa kamar bata da uba,baice komai ba dai yana sauraron su

Jamilu yace “yauwa namaji matata tace uwar aurar da ita zatayi”
“Aurar da ita?ba aikatau kace sukeyi ba?”
“Eh wai wani dan uwansu za a aura mata”

Kallon taj salim ya sakeyi ya fada mashi abunda jamilu ya fada, tunda salim ya soma magana ya karade ya wani sauya yanayinshi gaba daya.
Tundaga nan maganar tasu ta tsaya don gaba daya yanayin taj dun ya sauya yasa salim ya sallami jamilu kawai suka raba hanya gaba dayansu.
Tunda ya shiga motarshi babu abunda yake sai saka da warwara, kwata kwtaa batasan cewa auransu na nan ba don shi bai saketa ba, wannan shirmamman wasan nata dole ya tsaya a yau.
Shi kanshi gaba daya baisan cewa hankalin ya tashi ba da jin maganar,
Gudu yake sosai a motar kamar zai tashi sama, cikin abunda bai wuce minti ashirin ba ya iso gidan.
Bude motar tashi yayi lokacin ana kiran sallar magrib, alwala ya farayi ya shiga masallaci yayi sallah kafin ya futo ya wuce main house.
Yana shiga kamar kullum babu kowa a kasan sai wajen dining dayakejin kamar ana shirya dinner.
Ba tare da wani dogon tunani ba ya tunkari wajen, yana isowa ya tadda laila a tsaye tana kokarin diban abunci.
Cikin sauri ta aje plate din fuskanta dauke da murmushi tace “good evening uncle taj”
Bai tsaya sauraran gaisuwar ta yace
“Go in there and call fatima”
Da mamaki ta tsaya don bata gane wa yake nufi ba, wace fatimar uncle taj zaice a kira masa.
“You mean the house help? Sabeeha?”
Wani irin kallo ya mata baice komai ba wanda yasa ta gane ita yake nufi.
“Inform her to come along with dinner”
Bayason creating wani suspicion wannan yasa ya fadi haka sannan ya juya yabar laila tsaye galala, tasan sabeeha ke kula da bangarensa wannan yasa bata kawo wani tunanin aranta ba amma ganin yanayin sa yasa ta dan dakata.

Kitchen ta shiga inda sabeehar ke tsaye tana harhada nashi dinner din tace “sabeeha!”
Juyowa sabeeha tayi ta kalleta tace “naam”
Kureta da idanu laila tayi kafin kuma ta kauda tunanin dake ranta tace “uncle taj ne yace akai mashi dinner yanxu”
Saida gaban sabeeha ya dan buga don bai taba aikawa a kira ba tace “tohm nama gama shiryawa yanxu zan kai”
Murmushi laila tayi mata sannan ta futa ta dauka plate dinta ta wuce sama.
Maya na zaune tana kallon call din salim taqi dagawa tunda ta gane sunsan juna da uncle taj ta daina daga wayarshi, batasan duk wani alakarta ta waje a sani a cikin gida.
Wato tasan cewa abunda takeyi zai iya affecting rayuwarta nan gaba.
Kalon wayar laila tayi tace “ke ko ki daga wayarshi mana why are you ignoring him? Na tunda yanda yake maki wulaqanci kina shanyewa yanxu is pay back time kenan”
Ko kulata batayi ba ta cigaba da kallon da takeyi a laptop dinta, laila ta gyara zama tace “yanxu uncle taj ya shigo” tuni ta aje laptop din ta kalli laila tace “maysa baki fada min na sauko ba?”
“Ta yaya zan fada maki? Daga shugowarshi ya nemi a kira mashi sabeeha”
Zaro idanu maya tayi take ta wani irin sauya gaba daya, “meysa yake neman ta”
“Dinner zata kai mashi but..something seems off about this duo, manta da maganar yar aiki ce yarinyar nan nada kyau fa sosai kuma babu namijin da zai ganta bazata shiga ranshi ba qila shiyasa ma ya hamad ke yawan kallonta shika, hmm nasha kamashi wallahi yana kallonta ta gefen idanu”
Wani irin boiling jinin maya ya soma yi, jikinta ya soma tsuma an kunnota, bata kaunar ayi maganar sabeeha kwata kwata ko kadan balle kuma a dangantata da taj shiyasa bata kaunar taga sabeehar ta shiga part din nashi, tunawa da wannan useless uwar tata yasa tayi saurin sauka daga kan gado daga ita sai wata singlet da tight damamme sosai gata dai ba shape mai jyau ba amma dai iyayi da gayu.
“Ina zakije kuma?” Laila ta tambayeta tayi banza da ita ta futa.

Bangaren sabeeha tana shugowa sitting room din bakinta dauke da sallama ta ganshi zaune kan sitting room, sallamar datayi ma ko amsawa baiyi ba yana latsa wayar hannunshi, ganin haka yasa ta wuce har zuwa inda yake kanta a kasa ta wani hade rai tace “good day sir”
Nanma baice mata kala ba ta nufi wajen dining ta aje abuncin ta jera su sannan ta fidda dinner set kafin tabar wajen.
Tana dawowa sitting room ta taddashi yanda ta shigo a zaune, “dinner is ready sir”
Tana fadin haka ta nufi wajen kofa muryarshi tasa ya dakata,
“When Are you going to stop this pretending game?” Chak ta tsaya ta kasa karasawa bakin kofar, “fatima!!!!l” ya kirata a kausashe, gabanta ya sake faduwa tayi hanzarin tunkarar kofar kamar batasan da ita yake ba tasa hannunta kan handle din kofar tajita a rufe, murdawa ta sakeyi da mamaki taji kofar a rufe take hankalinta ya dan tashi ta bude smart lock din kofar taga an saka locked.
Gaba daya rasa yanda zatayi tayi batama san ya miqe tsaye ba ya zuba hannayenshi cikin aljihun jallabiyar dake jikinshi, sannan ya zuba mata jajyen idanunshi.
Cikin sauri ta juyo tana kallonshi tana kokarin cire duk wani tsoro da fargaba dataji ya durar mata.
“Just because you denied who you and pretend as if baki taba ganina ba doesn’t mean i will believe you are other wise”
“Sir please i dont know what you are talking about, i dont know who you are referring me with but nidai bansanka ba, ive never seen you in my entire life”
Smirking yayi kafin ya soma takowa inda takeyi gashi takai bangon kofar, batasan cewa tsoron da take ba ya gama bayyana akan fusknta, ya ranshi sosai kamar bashiba shima.
Saida yazo dab da ita sosai don tana jin kusancin su sosai ba kadan ba nunfashi na neman yi gogayya da juna ga kamshinsa daya kara burkitata ga inuwarsa a gabanta dayasa ta kara tsorata sosai.
Hannayenta biyu tasa tare da dafe kofar kamar zata tura jikinta cikin kofar,
“Look into my eyes say what you just said now”
Ya fada yana kafeta da idanu sosai, kirjinta dake cikin hijab babu abunda yake sai sama da kasa tsabar gaba daya tana neman rikicewa.
Hannunshi daya ya zaro daga aljihunsa tare da sanyashi wajen jaw line dinta ya dago da fuskanta ya matso da tashi dab da tata trying to lock both eyes dinsu.
“Look into my eyes and denied who you are”
Kin yarda tayi ta hada idanu dashi saima runtsesu datayi sosai.
Bakinta yabi da kallo da suke motsawa ahankali ahankali, “why are you doing this? “
Ta fada muryanta na breaking sai hawaye daya sauka kan fuskanta, sake matsowa yayi sosai don kiris ya rage kirjinshi da nata basu hadu ba ya sake matso da fuskanshi daidai nata fuskan don sai da rankwafo yace “you will sleep here idan har baki aje wannan pretending din da kike ba,”
Cikin saurin ta bude idanunta jin nunfashinsa akan fuskanta tace “please sir this is not right”
“What stops it from being right?we normally sleep together remember”
Saurin runtse idanunta tayi ta budesu tare da kauda fuskanta don kusancin yayi yawa sosai ba kadan ba,
“I never knew you’re this stubborn bibi…”
Yaja kalmar ta karshe kamar wanda ake fusga sosai.
Bayason ya fada mata har yanxu da aurenshi akanta don ba lallai ta yarda ba but thats the fact.
“Looks like one knows the life you live with me, you really want to keep it to your self right?”
A zafafe ta dago rai a bace ko girman jikinsa bata gani ba yanda ya wani zagayeta gaba daya tace “I dont know what you’re talking about, let me go please”
“Idanunshi kamar hawaye zasu fito tsabar yanda ya kafeta dasu “still being stubborn right, you’re making things very hard for both of us, inma mantawa kikayi let me remind you,” yana fadin haka ya sa hannunshi daya ya zagaye kugunta dashi ya zageyeshi gaba daya to the other edge ya wani matso da ita tabar jikin kofar har suna bugun kirjin junansu ya wani irin lumshe idanunshi da sukayi jaa sosai dayan hannunshi dake yawo ya sanya shi jikin kofar ya dafe kofar dashi having control of her all bayi wata wata ba yanda ta dago fuskantan nan in so much shock ya rankwafo tare locking lip dinshi da nata a gaggauce kamar wani mayen zaki, gwalo idanu tayi sosai tashin hankalin da ba a sa mashi rana, abun yazo mata a bazata ya kama bakinta sosai ya shiga kissing dinta deeply, gaba daya furgicin da take boyewa ne ya bayyana a fuskanta har ma da jikinta, take jikinta ya soma bari, taj ko tunda yasa bakinsa cikin nata yaji gaba daya kamar ana kwance notikan kanshi daya bayan daya, yanajin yanda kirjinta ke sama da kasa suna gogan faffadan kirjinshi, tuni ya sake deeping suck din da yake mata, giving her the perfect kiss of her life, ko ince life threatening kiss don neman shidewa ta soma yi, he takes control of her body gaba daya da yanda ya kama kugunta ya danqe sannan ya dafe kofar giving in all his strength.
Wani irin futsari futsarin fargaba ta soma ji hankali a tashe ta daga hannayeta tana bugun kirjinshi gashi ya banqarota sosai babu damar turashi.
Me zatayi banda hawaye, tanajin yanda yake shiga ko’wanne lungu da sako na hole din lips dinta, lips dinshi na saman nata ya kama na kasan ya kama na sama, harshenta ko yasha juyi sosai ba kdan, saliva dinsu kam ya gama zama taste daya.
Yifa yakeyi babu ji babu gani kwata kwata baijin turashi da take dadi ma shi abun ke mashi, da ya samu chance din gasping breath dinshi ba tare da ya cire bakinsu ba sai yayi wani irin intimate moaning gently alamun abun na mashi dadi sosai, shi kanshi yasan there’s a beast within him daya sashi kasa sakinta, so yake dole da kanta tayi acknowledging presence dinshi, he has had enough of this little drama, he was giving her chance saboda guilt din abunda ya mata idan ta zabi ta nuna kamar bata sanshi ba bazaiyi forcing dinta ba, amma bazai yarda su zama strangers ba, ya gama amincewa da he’s also here for her as her husband.
Musamman yanxu dayaji maganar mamanta zata aurar da ita what if he loose her for good?, bayan yasan shi mijinta ne har yanxu kuma aure kan aure haramun ne.

Murda kofar maya tayi hankali a tashe, ta wuce 20mins a sitting room din main house tana jiran sabeeha babu ita ba labarin ta take hankalinta ya tashi ta fara sake sake aranta, tana isowa part

70 / 107