Masarautar Qamar Sirrin Fadar Sarauta by Khadija KMU

Author :  Khadija KMU Category :  Romance

Chapter   27 / 27

78K to 79.4K   out of 79.4K words

ya sanya ta kara looking very unique and classy yanda take tafiya kanshi abun kallo ne with so much mighty don kamar tana da sarautar rabin duniyar haka take takawa she s beautiful tana da asalin kyau wanda idan akace ta zana kanta iya abinda zata iya yi ma kanta kenan inda ace zata fito gasa kyau toh tabbas Akwai 100% possibilities din dazata iya ci Because her beauty is beyond perfection







Kamar an dauke wuta an kawo haka ta haska wurin kallonta kawai sukeyi they were all in awe don cikin mazan harda matan suma sun kasa janye idonsu daga gareta .







Cikin wani irin confidence ta iso wurin saidai idan zaka bude zuciyarta fargaba ne fal da tsoron makomarta saidai tasan ta riga tazo bazata iya juyawa ba saboda sunanta Hurriya Faisait Hamood ba abinda ke firgita ta bare ya tsorotata jikar sarki Hamood ce fa.





She knew that she would never allowed anyone of them to touch her with their dirty fifthy hands saidai batasan mi zatayi ba.







Jakadiya kallon tafiyarta da izzarta tagama how could they not see that tuntuni ai basai an fada masu ba wannan Hurriya itace yarinyar da ake magana daga Heral palace why are they so blind that they couldn t see that since, tafiyarta cin abincinta miskilancita rainin wayonta yayi solving equation din it s not a coincident she must be the girl they ve been searching for







Galadima gabanshi banda faduwa ba abinda yake yi irin tunanin jakadiya ne shima ya darsu a zuciyar shi sadai dayar zuciyar shi tafi rinjaya da haba ba ita bace bazata taba zama jikar sarki hamood ba duk da alamamomin a bayyane suke Zata iya zama jikar tashi.





Da sauri manya manya matan sukazo zasu taba Hurriya kallonsu Hurriya tayi tareda dage gira babu alamun tsoro bare kuma fargaba kallon su tayi ahankali sannan tace cikin muryarta mai dadi tace mi kukeso wani acikin dogarin yayi karaf ya amshe tareda cewa ubanki mukeso shegiya yar matsiyata,Hurriya ahankali ta dan ciji bakinta sannan tace ubana kakeso kallonshi tayi cikin idonshi idanunta cike da rashin tsoro da kwarjin tace ubana yafi karfin kaskantaccen mutum irinka sakarai wawa irinka har ka gama rayuwarka baka isa ka taka inda mahaifina yake ba sannan tace ko karen mahaifina baka isa ka bashi ruwaba bare kuma gugar takalmi har ka kai inda zaka ganshi kace shi kakeso raising brows dinta Tayi in a mocking way tace bawa kamar ka bai isa ba ta ida maganar cikin mulki gadara da jan aji





Wurin kamar ita ake jira ta fara magana don har wani extraordinary shiru ya kara dauka wurin sosai har takai aya muryata kawai take fita cikin sautin amo mai dadi da kuma iya shirya kalamai



Cikin zafin bakin ciki da kufula dogarin yace ni kike gayawa wannan maganar yau zaki gane waye matsiyaci tsakani na dake ,kallon matan da suke duba bayan yan matan yayi yace kuyi maza ku cire mata rigar ya matso saitin su hannunshi rike da bulala abinda ya Sani yau mai rabashi da Hurriya yau sai Allah don sai ya wulakanta ta ya kaskanta mai muni cikin bainar jama a don yanda tayi mashi maganar banza sai ya huce akan jiknta don yanzu ya daukar ma kanshi alkawarin bazai iya Bacci ba idan baiga bulalarshi akan jikinta ba.





Galadima yasan mi dogarin yake shirin yi amman bazai hanashi ba saboda shima cike yake fam da yarinyar she always gets on his nerves don shi baiki ta wulakanta ba wulakanci mafi muni







Dogarin ya kallesu yace wai mi kuke jira tsoronta kukeyi manya matan masu duba bayan yan matan suka kalli guards da sauran dogarawan daga masu kai head of security din yayi alamar kuyi aikin ku kada ku fasa shima haka galadima ya nuna saidai kallo daya zakayi ma Hurriya kasan cewar batayi na am da wani ya taba mata jikinta ba don wani irin kallo take watsa masu in a warning way wanda kallon cike yake da gargadi da kashedi









Galadima kallonsu yayi yace mi kuke jira dallah ku dubata muyi mu tafi akwai sauran inda zamuje aiko yana gama maganar sukazo zasu taba Hurriya da zafin nama ta ture daya daga cikinsu da tayi sa ar sanya hannunta saman wuyanta wani irin fury bacin rai kawai ke fita daga fuskar Hurriya



Basu daddara ba mutum biyu suka karu suka cike hudu sukazo suna kiciniyar cire mata riga jakadiya acikinsu Hurriya wani irin murda takai ma hannun jakadiya da sauri ta saketa how dared you touch me with your stinky hands inji Hurriya ta fada tareda turesu wanda cikin muryarta zaka iya jin zallar bacin rai da kuma bakin cikin hakan da akayi mata



Tunda tabar Heral palace bata taba samun ranar bakin ciki irin ta yau ba wasu matsiyata kazamai suke kokarin su tabata not just to touch her ma they re trying to undress her this is unforgiving itace Hurriya Faisait Hamood nobody dared to touch her even in their palace except for 3people that was her father,her mother and her grandfather except them,nobody would tried that because they knew the outcome don bata da sauki don a Heral palace ace mistakenly cousin dinta ya matso kusa da ita da niyyar ko kai hannu kan yatsanta don ta daukeshi da mari sannan akawo mata ruwa agabanshi ta wanke hannunta ba komai bane,





Sai a masarautar Qamar wanda basu kai ta hada hanya dasu ba ma wadanda ba blood relatives dinta ba sune suke tabata da kazamin hannunsu if her grandfather is were to hear this tasan da kilan yau masarautar Qamar tazama labari don kilan sai ya sanya an rusheta







Cikin kulewa Galadima kuma ba tareda tunanin abinda zaije ya dawo ba yace ma Guard din su cire ma Hurriya riga now ya buga masu tsawa,



Hurriya kam ba karamin gajiya tayi ba don sarkin yawa yafi sarkin karfi sosai don bataci abinci ba duk yau ga abinda ya faru itakam batada karfi don karfin daya rage mata kadan ne







Fargaba ne da tsoro fal acikin ranta saidai bazaka iya ganewa ba saboda bacin rai daya rufe mata fuskarta,Dogarin da ta gama gaya ma magani shine ya kutso kai tareda jan rigarta Hurriya kam ta riga ta hakura tayi nata fadan yanzu saidai ta zuba ma sarautar Allah ido saboda karfin daya rage mata kadan ne da wani irin zafin nama da bakar keta yaja rigar saidai ji kake tass tass





Sakin baki kowa yayi tareda kallon saitin Khalifha sanye yake cikin wasu hadaddun suits na Hermes wanda suka amshe shi tareda fito mashi da haiba da kwarjini he looks so dangerous and scary don aura dinshi da ta cika wurin mutum bai isa yagane yanayin fuskar shi ba,







Hurriya wadda take neman faduwa idonta har rufewa sukeyi da sauri ya tallabota ta fada jikinshi yana mai riketa gam



Kowa kallon shi yake da mamaki yanda akayi ya iya ganeta yana makaho da yawa a wurin suna cikin fargaba da tashin hankali saboda basu san Khalifha ba sai dai suna jin labarin shi don duk wanda ya kwana ya tashi masarautar yasan labarin shi wanda ako dayaushe cewa ake baida dadi sam.



Rungume yake da Hurriya sannan ya juya ya kalli cheif of security yace mashi take care of them



Wurin ba wanda baiji hantar cikin su ta kada ba don ba kowa ke son shiga harkar shi ba.













********************** + **************************

********** Ai Hausa Novels ****************

*************************+ **********************



DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.



Visit > https://www.aihausanovels.com.ng



Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.



Email > aihausabooks@gmail.com



******* FOLLOW US ******



Facebook: Ai Hausa Novels



Twitter: Ai Hausa Novels



Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels



WhatsApp Number: 08138873799





Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.



********************** + **************************

*************** Ai Hausa Novels ****************

********************** + **************************



MASARAUTAR QAMAR NA KUDI NE CIGABANSA



Naira dari uku kacal300



3139107983

Khadija Mustapha first bank



Ko kuma katin mtn ta wannan number 08029520062



Ku tura screenshot ta a wannan number 08029520062



Saimun hade a paid group kasaitattun Mata masu ci da guminsu



>Ø7Ý<Øÿß
@&þ=ØEÞ<Øÿß
@&þ

27 / 27