DR SAHEEB by Maman noorul Hudah

Author :  DR SAHEEB Category :  Romance

Chapter   5 / 12

12K to 15K   out of 33.7K words

ki,ki me biyayya Allah yayi Miki albarka

Zatayi magana ya raba jikinshi Dana ta ya shige ciki

A ranta tace"me baba ke nufi?"hummaira ne ta gyra Mata babban mayafi ta jata Suka tafi

Tunda fareeda ta gan irin motocin da aka zo d'aukanta tasan akwai matsala duk da motar uku ne kawai

Zama tayi tana kuka rabuwarta da iyayenta

Lumshe ido tayi har aka Kai gidan Bata sani ba

Humaira ne ta tab'ata tace"muje mukai

Fitowa tayi lokacin ana Kiran sallah magrib

Fuskarta a rufe yake har aka Kaita d'akinta Wanda da a ce ta bude fuskata zata gane gidan
.sallah kawai Yan kawo Amarya sukayi Suka ci abinci da suka gani

Suka ce zasu tafi kuka ta fashe dashi ta kankame humaira wai a dole ta kwana

Hummaira tace"kiyi hakuri gobe da safe zan zo"

Da k'yar ta bari Suka wuce

Zama tayi a gadon tana kuka

Yaye gyallenta tayi domin sallah ai sai ta gan


Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/5, 9:33 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
*_DR SAHEEB*_
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.

Dedicated to my family

_______________

πŸ…Ώ3⃣9⃣-4⃣0⃣
______________

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ganin kanta tayi a d'akin da saheeb ya kulleta zaro ido tayi tace"na shiga uku satoni ya kuma Yi Amma meyasa hummaira ta yarda aka kawoni nan?"tashi tayi zata je ta bude kofar sai taji shi a kulle wani kuka ta sake tace"nidai na shiga ukuna Allah ya isa na me nayi me haka a daren aurena ma ba za a Bari in Wala ba"

Hummaira na fita ta saki kuka domin tasan abinda ya faru saurayinta da ya zo d'aurin auren ya kirata yana tambayarta me ya hana ayi da farouq Nan ta tambayeshi dawa aka d'aura ya bata labarin komai

Tun a wanan lokacin jikinta yayi sanyi kuma da Suka shigo gidan ta gan saheeb a sama Yana kallonsu hakan ya jefata cikin tunani tace"wanan wani irin ango ne da zai zauna a gida Yana jiran amaryar sa ai ya jira abokai su rako shi ko?"

Bugun kofar fareeda take kamar mahaukaciya Amma shiru

Shiko bayan ya gan fitar baki yayi sauri yaje ya kulle kofa ya dawo ya zauna a falo Yana shaye-shaye shi harda wiwi

Bayan ya sha yayi libis ya jawo Goran maganin da Mahmud ya bashi na Kara karfin sha'awa sanan ya kuma Shan desire tablet na asibiti tuni notikan kanshi Suka kwance

Jin babu Wanda zai taimaka Mata yasa ta tashi jikin ta a mace ta Shiga bayi ta d'auro alwala ta tada sallah magrib

Tana idar ta zauna tana addu'a kawai sai taji ana kokarin bude kofa

Shigowa yayi Yana kallonta da jajjayen idonshi

Mikewa tayi cikin kuka tace"nidai Allah ya isana tsakanina da Kai mugu kawai azzalumi"

Komawa yayi ya kulle kofa da yike shi wiwi bata yime komai in ba an fad'a ma ba bazaka gane ya Sha wiwi ba sai da kaji wari

Kallo d'aya tame ta gane ba lafiya tafiya yakeyi Yana karasawa inda take tana matsawa baya harta Kai bango

Yana kaiwa gabanta ya d'auketa da wani gigitance Mari da yasa ta sakin kuka

Yace"ke karaman Yar iskace yau Zaki gane na fiki iskanci"

Cikin kuka tace"Dan girman Allah kayi hakuri na tuba ni matar aurene karka keta min haddi mijina farouq na jirana"

Ai wani Mari ya Kai Mata tuni bakinta ya fashe jini ya fara zuba

Wani ihu tayi tace"Dan darajar Qur'ani ka rufa min asiri kayi hakuri na yarda kafi karfinna nidai ka barni please "

Kokarin guduwa take ya wani jawo ta ya Kara Mata Mari yace"Dan ubanki nine mijinki saboda in d'au fansa na yarda na aure ki a lokacin da wawan saurayin ki ya guje ki
Nine Nan na kirashi na fad'a me ke karuwata ce kuma ya yarda da yike mahaifinki me kwad'ayi ne ya gan d'an masu kudi ya amince da auren yau zan nuna Miki nawa kalal rashin mutunci "

Jawota yayi ya mannata a kirji shi babu abinda take sai kuka wani Mari ya Kai Mata yace"Yi min shiru karaman Yar iska"

Shirun ko tayi kuka na niman kubce Mata

Wani Jan rigarta yayi a take wuyan rigar ya yage

Da karfin tsiya ya wani turata ta fadi saman gado

Tashi zatayi ya danne ta babu alamun Imani a zuciyar shi saima dagewa da yayi Yana kokarin raba ta da rigarta

Wani irin kuka takeyi me tab'a zuciya tana bashi hakuri Amma Ina

Jin sanda sa tayi a ciyarta domin zuwa lokacin maganin da ya sha ya fara aiki

Wani ihu tayi aiko haukace Mata yayi ya hade bakin su ya yaga rigar jikinta ya fara Sha Mata nono cikin mugunta sai ihu take,cizonta yake komai cikin mugunta yakeyin shi

Cikin kokowa da k'yar ya kwance mata zani ya wurgar sanda ya had'ata da duka

Underwear skirt ya cire a jikinta hade da pant ya bude Mata kafa ta sanan ya shige ta da karfin tsiya wani irin Kara ta tsake,da karfin shi yakeyi tana ihu tana kuka tana Kiran sunan duk Wanda ya zo bakinta Amma ko ji bayayi sai ma gurnani da yake Yana kukan dadi

Ya dade yanayi kafin ya sauka ya koma gefe a lokacin ta sume

Kallon fuskarta yayi yace"Zaki ma tashi domin ban Gama ba

Zuwa wajen fridge yayi ya bude ya ciro ruwa da ya fara kankara ya zo dai-dai fuskarta ya watsa Mata

A firgiice ta sauke ajiyar zuciya idonta ya sauka akanshi

Wani kuka ta fashe dashi tace"na tuba kayi hakuri "

Wani murmushi yayi yace"ba kin ce kin Isa ba yanzu zan raba ki da abinda kika fi so"

Kallonshi takeyi ta kasa motsawa babu abinda take saukewa sai ajiyar zuciya

Bude wardrobe yayi ya ciro al'makashi sanan ya d'auko clipper

Kallonshi tayi ta rike kanta tace"dan girman Allah kayi hakuri karka aske min suma"

Murmushi yayi yace"

Maman
Noorul
Hudah
Luv u
Pls share
[1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
*_DR SAHEEB*_
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.

Dedicated to my fans
____________
πŸ…Ώ4⃣1⃣-4⃣2⃣
______________

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace"ai tunda kika nuna min kina son suman Nan sai na aske shi kuma ki shirya kaca kaca zan Miki wanda yafi na wancan amaryar

Kuka ta fashe dashi Amma ko tausaya Mata beyi ba ya karasa inda take ya fara aske suman da al'makashi kafin ya kunna clipper ya aske shi tas be wani Sha wuya ba domin Bata iya motsawa

Yana gamawa ya Kara afka Mata a take ta sume bata Kara sanin inda take ba

Ba karamin mugunta yayi Mata ba domin saheeb be barta ba sanda ya tabbatar ya Mata kaca-kaca domin maganin da ya sha shike aiki kusan kwana yayi Yana Abu d'aya

Kallon agogo yayi ya zaro ido yace"nayi missing flight but no prob zanyi booking hotel gobe sai in tafi

A gurguje ya shiga toilet yayi wanka ya fito babu abinda yake saukewa sai ajiyar zuciya ga wani annashuwa da yake ji

Kayan da already ya had'a a akwati ne ya ja bayan ya shirya

Paper ya jawo da biro ya rubuta Mata saki d'aya yasa na saki matata fareeda saki d'aya domin ni dama ban tab'a sonta ba auren d'aukan fansa nayi"yana ajiyewa ya kalleta kwance take kamar mataciya

Bude mata kafa yayi shi kanshi sanda ya tsorata in badan shi yayi mata wanan aikin ba zai iya cewa mutane biyar ne Suka Mata fyde

Yace"wanan wani irin maganine Mahmud ya bani?"

Tsaki yayi ya ja akwati ya bar gidan a ranshi yace"sai mummy da daddy sun yafe min zan dawo domin yasan komai daren dadewa zasu yafe me"

Haka ya tafi ya barta cikin jini ga kan nan kamar namiji jini ke zuba a kasarta Kamar me al-ada

B'angaren baba ko yayiwa mummy bayan komai hankalinta ya d'aga sosai tace"toh Allah yasa hakan shine mafi alkhairi zan kirata zuwa anjima inji ko ya ta d'auki zancen"

Yace"Amin yanzu zanje in mayarwa yaron nan lafen sa"

Tace"toh"duk jikinta yayi Sanyi

Da kanshi yaje gidan farouq ya mayar masu da lafensu da sauran abinda yayi saura

Be tsaya sauraren komai ba ya ajiye sanan ya tafi aiki

Da misalin karfe 8:am mummy ta had'a abinci a basket ta bawa Iman ta Kai gidan SAHEEB

Shiryawa tayi ta d'auki basket din ta tafi

Tun a falo tayi ta sallama ta ji shiru ,bin falon tayi da kallo kwalayen tab'ani dasu wiwi ga maguguna ajiye

Gabanta ne ya fadi tace"shikuma Yaya daga kawo amarya saiya nuna Mata halinshi

Sake sallama tayi taji shiru,tace"Bari in ajiye Kar in dame su kila bacci suke

Har ta fito sai kuma ta gan babu motarshi a harabar gidan

Komawa tayi ciki ta haura da sallama ta shiga d'akin

Wani irin muguwar fadiwar gaba taji domin ganin wani namiji tayi kwance babu Kaya sai kuma ta gan kamar macece

Karasawa tayi ta leka fuskar sai kuma ta fara kallon ko Ina a d'akin duk suma ne a kasa

Paper ta d'auko ta karanta ta gan abinda ya rubuta zaro ido tayi ta cigaba da karatu kamar haka yau dai hankalina ya kwanta tunda na rama abinda kika min nayi Miki aski ne domin kullum in kika kalli kanki kiyi ta tunawa dani kuma bana son in dawo in ganki a gidana"

Idon Iman ne suka kada sukayi ja tace"wallahi allah ya isa Mata na tsane ka"

Waya ta ciro ta Kira mummy tana kuka

Cikin tashin hankali mummy tace"lafiya?"

Cikin kuka tace"mummy ba lafiya mummy meyasa aka had'ata da Yaya"

Mummy tace"ki fad'a min meke faruwa kin sani a duhu"

Tace"kedai kizo ga fareeda nan r
a mace"

Aidirowa mummy tayi a kujera tace"meya faru?"

Tace"mummy ki zo mu bata taimakon gaggawa"

Ai mummy hijab kawai tasa a saman kayan barcinta sanan ta d'auki key din mota ko sallamar daddy batayi ba ta ja mota a guje

Tun a falo ta fara ganin ba dai-dai ba cikin fadiwar gaba ta haura sama

Samun Iman tayi zaune tayi tagumi tana kuka

Karasawa tayi tace"Ya-ya?"

Cikin kuka Iman ta Mika Mata paper

Kallon fareedat da Iman ta rufeta da bargo tayi

Yaye bargon tayi ta bude Mata kafa

Ai da sauri ta rufe cikin b'acin rai tace"watoh mutane yasa su Mata fyde ko?"

Duk inda taso ta d'aure Kar tayi kuka gagara yayi domin hawaye ke bin kuncinta babu abinda bakinta ke furtawa irin ni Kamal mu ka tozarta a idon duniya babu komai kaje duk inda kaje zaka dawo ne inda har ni ce mahaifiyar ka"tana gama magana ta bude wardrobe ta ciro Mata wani rigar shi ta d'auki zani dake yashe a kasa ta d'aura mata sanan ta amshi d'ankwalin Iman ta d'aura Mata

Kawai sai ta zauna ta fara kuka tana cewa"ni ni Saheeb zai wulakanta a idon duniya ni"sai nuna kanta takeyi *

Kiran daddy tayi yace"su San inda zasu Yi akaita asibiti

Tashi sukayi mummy tace"Iman Kama hannayenta da kyau zan rike Kafa

Iman tace"kingan fa mummy har yanzu tana bleeding"

Mummy tace"ok Bari in sunguna ki goya min ita"

Iman tace"mummy Zaki iya"

Tace"ya zanyi dole ne ma in iya tunda d'an dana Haifa yake son ganin baya na"

Haka ko mummy ta goya ta da k'yar take tafiya tana nishi har suka Kai wajen mota Iman ta bude aka ajiye ta"

Da gudu mummy taja motar suka tafi asibiti

Suna kaiwa aka shigar da fareeda emergency

nurses din sun d'au fyde akayi mata"

Wata nurse ta zo gaban mummy tace"hajiya kiyi hakuri Wanda sukayiwa wanan baiwar Allah fyade Basu kyauta ba,Amma sun Kai su biyar ko?"

Mummy Bata yi magana ba a haka daddy ya zo ya sameta

Kallonta yayi bayan nurse din ta tafi yace"meke faruwa ne"

Cikin kuka tayi me bayanin komai

Tace"


Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
*_DR SAHEEB*_
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.

A gaskiya yau na gan comment da ban tab'a tunanin zaku bani shi ba Ina godiya sosai sai dai fa yau saheeb ya Sha zagi🀣🀣Ina godiya masoyana kuma Ina mugun yin ku a cigaba da comment
______________

πŸ…Ώ4⃣3⃣-4⃣4⃣

______________
Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"tsorona kardai bashi kadai ya mata wanan aikin ba "

Daddyda ranshi ya mugun b'aci yace"harda aski ya Mata kika ce?"

Tace"wallahi alhaji"

Yace"yayiwa kanshi karki damu ni dai Ina tausayin yariyar nan domin kunyata mahaifinta ya ji ya bani aurenta wallahi hajiya kamar yasan haka zata faru yayi ta gargadi yace in ansan za a wulakanta me ya'a dawo me da ita,hajiya mutane Nan masu karamin karfi ne Amma wallahi Basu San raini"

Kuka ta fashe dashi tace"ban tab'a tunanin abin na saheeb ya Kai haka ba amma ba damuwa in ni na ya haifeshi zai dawo ya sameni ni yaron nan zai ciwa mutunci"

Daddy yace"ah'ah karkiyi kuka kukan ki akanshi ba alkhairi bane karki kuskura ki fadi abinda daga baya baza mu ji dadin shi ba nidai abinda zan fad'a Miki ki amsa phone dinta gudun kar ta Kira gida bana son kowa yasan abinda ya faru"

Mummy tace"ai dole ne wata rana ta tafi domin babu amfanin zamanta tare damu tunda ya saketa"

Maganar saki sanda yasa Abba girgiza yace"harda sakinta yayi hmmm lallai yayi kuskure,karki damu zamu rike ta kamar Iman har lokacin da zan samo Mata miji in Mata aure da kaina zanje gidan nasu inyiwa baban nata bayani Amma gaskiya ba yanzu ba maganar babu dadin ji"

Dr ne ya fito suka karasa gabanshi

Mummy tace"ya jikin nata?"

Dr yace" a gaskiya ba karamin b'arna akayi Mata ba domin sanda muka d'inketa Amma har yanzu bata farfado ba da tayi kamar zata dawo dai-dai sai kuma ta koma babu abinda takeyi sai sauke ajiyar zuciya,wanan tana faruwa ne in mutum ya Shiga shock ga kuma tashin hankali ga zafin kasanta Amma karku damu kila ta farfado zuwa gobe"

Mummy tace"mun gode Amma zamu iya ganin ta?"

Dr musty yace"eh but hajiya meya sameta ne haka waye yayi Mata wanan aika-aikan"

Mummy tayi murmushin takaici tace"mijinta d'an na shi yayi mata hakan dan ya tozarta mu"

Girgiza kai yayi yace"Allah ya kyauta"

Tura kofar mummy tayi ta ganta a kwance kan nan na walkiya kamar kwarya

Wani kuka mummy ta fashe dashi babu abinda take furtawa sai ni saheeb

Daddy ko baka iya gane yanayin da yake ciki

Drip ne a hanunta bakinta duk yayi kwanciyar jini ya taro ga shatin yatsun shi kwance a kumatun ta fuskar nan a kumbure sai wani Muni data kara wallahi bazaka yarda farida ne kwance a gadon ba

Ajiyar zuciya kawai take jerowa ummi ta d'auki d'an kwali ta d'aura Mata sanan ta kama hanunta tana Mata addu'a

B'angaren SAHEEB ko Yana barin gidan wani expensive hotel ya kama ya zauna a d'akin

Kwanciya yayi a hankali abubuwan da suka faru yana dawo me

Sai ya ji ba dadi yace"hanya abin nawa beyi yawa ba?"

Girgiza kai yayi yace"no beyi yawa ba"ai ita ta tabo ni nasan duk inda take yanzu bata haiyacinta but I most confess I enjoy the moment with her"

Gaban shine ya fadi daya tuna mummy yace"hmm bama zan kirata ba kuma ko sun Kira bazan d'auka ba sai abin ya lafa yawo kawai zanyi tayi a kasar wajen Ina hutawa dama mutum yayi needing freedom bazan dawo ba sai na samu labarin anyi sadaka da mayya nan domin itako sai sadaka"ya fashe da dariya yace"duk na kwakwale ruwan jikinta"

Da wanan tunanin ya kwanta ya biya bashin baccin da beyi jiya ba

Abu dai kamar Wasa yau kwana uku da faruwar abin tuni saheeb ya sauka a kasar lodon

B'angaren fareeda kuwa shiru bata farfado ba ba karamin tashi hankali mummy da daddy suka shiga ba kullum cikin karin ruwa ake saboda Bata farka ba balle taci abinci

Mummy tayi kuka har ta gode Allah sai dai kullum maganarta d'aya shine ni saheeb zai tozarta toh duk inda yaje Ina nan zai dawo ya sameni

B'angaren su baba ko hankalin su ya tashi domin kullum suna Kiran wayar fareedat a kashe kuma suna ta expecting ta Kira saboda sauyin mijin da ta gani shiru suke ji hakan yasa baba zuwa wajen daddy ya tambaye shi Amma baba ya tabbatar me tana lafiya tabi mijinta kasar saudiya

Haka dai baba yayi shiru badan ya gamsu ba ya hakura ya koma gida cike da tambayoyi a zuciyashi Amma ya barwa Allah komai

Koda ya koma gida mama ta tambayeshi cewa yayi yau sunyi waya da ita

Bayan sati d'aya zaune take tana shafawa fareeda addu'a a fuska kawai sai ta gan hanunta ya motsa

Cikin jin dadi tace"yauwa baby mummy bude ido ki gan sabon mummy ki"

Bude idonta tayi a hankali ta sauke kan mummy

A hankali komai ya fara dawo Mata wani ihu ta sake jikinta na mugun rawa tace"dan girman Allah kayi hakuri na tuba ka yafe min dan Allah karka saka ban tab'ayi ba"wani Kara ta saki kawai sai ta kara sumewa

Fadin tashin hankalin da mummy dake jijjigata tayi bai misaltuwa

Tace"farida bude idonki please wanan kwanciya tayi yawa ki bude dan darajar annabi "

Iman da shigowarta kenan da kullar abinci da gudu ta koma ta Kira Dr

Koda Dr musty ya zo ya gan mummy zaune tana kuka ba karamin tausaya Mata yayi ba

Karasawa yayi ya fara duba farida kallon mummy yayi yace"

Pls kuyi manaji no edition

Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/6, 6:19 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
*_DR SAHEEB*_
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.

Dedicated to my paid groups
____________
πŸ…Ώ4⃣5⃣-4⃣6⃣
______________

Bismillahir Rahmanir Rahim

Dr mustapha yace"hajiya kiyi hakuri inshaallah zata samu lafiya wallahi ta mugun tsorata ne kuma abinda ya faru Yana yawan yawo a kwakwalta Wanda in bata cire shi bazata dawo dai-dai ba,wai miye takanmame abinda ya sameta? ko zan iya taimaka mata"

Iman ne cikin komai tame bayanin komai shi kanshi jijina lamarin juyawa yayi ya kalleta Wanda ta rage daga ido sai hanci

Karasawa tayi ya shafa fuskarta sai kawai ya fita cike da tausayinta shi kaidai yasan irin b'arnan da saheeb ya aikata Mata shifa har yanzu be amince shi kadai yayi ba"

Zama yayi a office yace"lallai wasu mazan rakiya sukayi"

A ranan mummy ko ruwa taki Sha washe gari ta tashi da azumi da rokon Allah

A rananma abinda ya faru jiya shi ya faru so biyu tana farfadowa sai ta Kuma sumewa

Daddy yace"a shirya duk wani abin bukata za

5 / 12