ƘASAITA ƘASAITA BOOK 1 & 2 By MARYAM KABIR MASHI

Author :  MARYAM KABIR MASHI Category :  Romance

Chapter   10 / 18

27K to 30K   out of 52K words

Mama ta iso, cewa take, ""Barkanmu, barkanmu Yasmin,tare da"

"Sarki muke yana ™asa,kin san abun mata, shi ne na hayo in ga yanda ku ke tukunna."" Ta juya ta yi baya,"

sai ga su sun shigo tare da Sarki tun da ya shigo na ga fuskarsa cike da walwala.

"Sarki ne har gefen gadona,yana ta jinjina abin da ya faru, Mama ta Waga bargon da suka lulluSe ™afata,"

suka kalli ™afar.

"""She will be alright."" Sai ga yarima da saurinsa. Doguwar riga ce a jikinsa har ™asa ta ´an Saudiyya, wacce"

ta sha aiki tun daga samanta har ™asa da wandonta da hula kalar ruwan madara da takalman ™afarshi

kalar hular.

"Yana shigowa ya zauna har ™asa ya gaishe da Sarki, da mahaifiyarsa,yana sunkuyar da kai irin na"

"girmamawa, amma sai na ga Sarki ya Wan Waure fuska,Yarima na Wagowa, sai na ga ya yi mini"

"™yau,wanda ban taSa gani ba a fuskarshi, na ™ara kallonsa, sai na ga fuskarshi tana ™ara she™i. Na juyar"

"da fuskata gefe, saboda tunanin ko shaiWan ne ya ™ara ™ayata mini fuskarsa."

"Ranar kam naga jama'a, sai yiwa Yarima barka ake yi, madadin a yi mini. Su Mamee ma da aka zo,ai ta"

"Yarima ake yi bata ni ba,ni kuwa madadin inji yana ba ni haushi kamar baya, sai na ji ina jin daWi yadda"

"yake nuna ai ya shiga tashin hankali, a inda yake baiwa masu zuwa labarin ™wanana biyu kenan da suma"

haka ban farfaWo ba sai yau.

"Anan na samu labarin ashe har ™wanaki na yi a ™wance,lallai dole bakina ya yi Woyi. ˜wanana huWu a"

"™wancan nan, amma duk wata kulawa da ake nema, tabbas Yarima na ba ni ita, har ma wacce ta fita,a"

inda tunda ™wana biyu ya ce Aunty ta tafi gidanta ta ™wana ta ji da yaranta.

"Tun ban Waukar abin da Yarima ke mini da sunan so, har zuciyata ta amince lallai ya kamu da ciwon sona,"

"ciwon da na lura ya riga ya yi masa katanga a zuciya,ni dai bana cewa ina son Yarima, amma tsanar da nake nuna masa a baya, yanzun bana iya yi masa ita."

"Da la'asar wacce ta cika ™wana huWun sai ga Mama, bayan gaisawarmu ne, na ga sun fita falon sama da"

"yake labulan shara-shara ne tsakanin ™ofata da falon, shi ya bani damar ganin abin da ke faruwa a"

tsakanin Yarima da Mama.

"Shi ne na ga ya dur™usa ™asa yana yi mata magana, amma bana jin maganar, sun Wan Wauki mintuna sha"

biyar sannan ya shigo.

"""Yasmin can gida zan tafi da ke domin yi miki magani sosai,kin ga can an fi samun magani,a yanzun haka"

"ma Sarki ya tura a Wauko wani mai magani a ™auyen Bukuru."""

"Na washe baki alamar na ji daWin maganar da ta faWa, amma sai na ji jikina kamar bai amince ba, sai dai"

"kuma ba zancen gardama a tsakaninmu,Waga kaina da nayi na hango Yarima jingine a jikin bangon shigowa Wakina, shi yasa na ji tausayinsa ya kama ni. Ya iso wajen Mama jiki a sanyaye, ya dur™usa ™asa ya kama hannuwanta."

"""Mama, wallahi ina kulawa da ita,ki tambaye ta ki ji, Yasmin ba ina kulawa da ke ba? Mama a nan fa"

"nake ™wana a wajenta, Mama ki bar ta wallahi zan kula da ita sosai, zan fi dama."""

"""Wai kai meye na damun kanka ne a kanta, kai ka ce mini baka son """

"""Mama kada ki faWa, wannan a da ne,shin ba cewa na yi ™wata-™wata ba."""

"""Ka ga an gama magana, sai dai ka yi ha™uri."""

Ta juya ta kalleni.

"""Zan tafi da ke yanzun,su wa za'a kira su shirya miki kayanki?"""

"""Mansura."" Na bata amsa."

"Ta kalleshi, ""Kirawo Mansura a falo babba."" Ya ce to, ya mi™e ya tafi."

"Saman kujera doguwa yake zaune a babban falo, ya ™wanta jikinta sosai, da gani ka san cikin damuwa"

"yake, ya Wago ya kalleni a daidai lokacin da ake saukowa da ni sai na ga ya yi murmushi."

"""Ina nan zuwa anjima."" Haka kawai ya faWa,mu kuwa muka wuce."

"**** **** ***"""

"Lallai kam na ga gata, na tabbatar da cewa iyayen mijina na ™aunar Wan su, shi yasa ™aunar ta shafe ni,a"

"nan na ™ara yarda da cewa sarauta abin ™auna ce, ga wanda bai shige ta ba ne yake ganin tamkar aikin"

bauta ake a cikinta.

"Yanzun kam ni da kaina zuciyata da sauran jikina suna ™aunar sarauta, saboda ganin yanda take tafiya"

cikin tsari da nunawa jama'a ™auna ta gaske. A wannan zaman ne ma na san wa ye Yarima da iyayensa.

**** **** ****

"Yarima fari ne,™yak™yawan gaske wanda dirin jikinsa na cikakken namijin da ya amsa sunansa, wanda"

"gashin bakin fuskarsa ya ™ara ™awata fuskar tasa, amma shi farin shi ja ne, tamkar na Turawa,"

"idanuwansa kuwa sun Wan yi girma kaWan, tamkar na Salman Khan Wan ™asar Indiya."

"Sai dai shi zamu iya kiran ™irar jikinsa irin ta Turawa, da ganinsa dai ka ga (Handsome). Tabbas ya"

"cancanci sunansa, wato FAYSAL."

"Su biyar ne kaWai ´a´an Sarki. Yarima shi ne babba, sai ™annansa huWu, amma mace ke bi masa Salimat,"

"ita ce matar Wan Sarkin Wasai, wato ™aramar hukuma ce a Jos,sunan mai bi mata Idris,saurayi ne yana karatu a London, sai Sauda wacce take aure a Mina,sai autansu Ahmad. Yarima za a iya kiransa Wan shekara talatin da biyar, ya yi karatunsa ne a Greece tun yana Wan Sakandire aka kai shi ya karanci hulWa"

da jama'a Public Relations.

"Ba wai domin ya yi aiki ba, a'a don dai ya iya zama da jama'a da ri™e gari, idan ya zamana ya hau mulki."

"Matan Sarki biyu ne, amma mahaifiyarsu Yarima Hajiya Mariya, ita ta haifesu su uku, shi da ™annansa, da"

"Idris da Salimat, amma Sauda ´ar Wakin Hajiya Khilishi ce ita da Ahmad wanda yanzu yake makarantar gaba da Primary."

*˜ASAITA BOOK 2*

*NA*

*MARYAM KABIR MASHI*

Page 2

"Ko a ido ka ga yanda ake wa Yarima,ka san ana ji da shi, sannan kuma sam ba ka gane cewa ba Wakinsu"

"Waya da ragowar ™annansa ba,ni kaina sai da na zauna gidan sannan na gane da kaina."

"Amma Mama ta ce mini, Yarima ba shi ne Wan Sarki na farko ba,yana da yayyansa biyu mace ce babbar"

"gidan ™wata-™wata Hajiya Asabe, sai ™annanta Abdul Rahman, amma tun kafin sarki ya hau sarauta ya"

"auri uwarsu Hajiya Hadiza, sun rabu tun shekaru da dama."

"Yanda ta ba ni labari ba ta san abin da ya haWa su ba, amma Sarki baya son ko sunan yaran a ambata, ba"

"ma uwarsu ba, wannan dalili ne ma yasa jama'a da dama sun yi zaton Yarima ne babban Wan Sarki Jafar."

"Uwarsu Abdul Rahman tafiya ta yi da su hannunta tun suna ™anana, sai dai in sun ga dama suna zuwa"

"gaishe shi, shi ma sai a yi shekaru basu zo ba, yanda ta bani labarin, yanzun haka Hajiya Asabe tana Ibadan tana auran wani mai kuWi Alhaji Alabi."

"Shi kuwa Abdul Rahman yana Scotland zaune da matarsa baturiya (Vivian), yanda Mama take nuna mini"

"kamar Sarki ya yafe su ™wata-™wata, kenan ya barwa uwarsu su, sai dai ta ce ya kan aika masu da kuWin makaranta da na abinci da suna yara, yanzun kuwa ko maganarsu ma baya son a tayar."

"Asalinsu Mama kuma iyayenta ´an barikin Ladi ta nan Jahar Plateau,tun da daWewa a garin Jos,´an"

"™auyukan garin ke zuwa karatu, wato Makarantar ™wana ta gaba da Primary,anan suka haWe da Sarki a"

"lokacin bai ma hau gadon sarauta ba, daga baya ne ma da ya hau mulki ya ™ara auran Hajiya Kilishi."

"Yanzun haka iyayen Mama suna nan da ransu a garin Aboko, da sauran danginta. Yarima kuwa shi ne"

"Wan ta na farko, sai Salimat, sannan Idris, daga su kuwa ba ta ™ara ba. Hajiya Kilishi kuwa anan Jos ya"

"aure ta,Wiyar hakimin Bukuro ce ta nan ™aramar hukumar Plateau."

"Saboda rashin ganin hanya a ranar da muka zo gaishe da iyayen Yarima, shi yasa ban gane cikin gari suke"

"zaune ba,a unguwar Dogon Agogo,wai wannan rukunin da nake gani har wajen ba™wai a gidan Yarima,wai na farko fada ce in Sarki ya zo kenan dai gidansa ne na hutawa,ko kawo ba™i na musamman."

"Sai masallaci a li™e da shi, ragowar rukunin kuwa kamar namu ne,gidana da na Yarima, sai na su Idris da"

"Ahmad,wai in sun yi aure, amma kowanne da kalar yanda aka tsara nasa ginin, amma tsananin kowanne gida zuwa wani gida, sai an shiga mota,in ba motsa jini za'a yi ba, saboda ko da Asuba ko ragowar sallolin"

nan an kai Yarima a mota.

*** **** ****

"Tsugunne muke gaban Sarki ni da Yarima a ™aton falonsa, na cikin gida,kawunanmu kuwa a sunkuye"

suke da gani ka san gaban manya muke.

"""Yau ne matarka za ta koma gidanta wacce ta samu tsayin ™wanaki arba'in da biyu a hannunmu, dalilin"

da sakacin da ka yi da ita har ta faWa haWarin saran maciji.

"Bayani ya same ni na irin zaman da ka yi da ita a baya, zaman ko in kula da banzatar da ita. Wannan dalili"

"ne ma ya janyo mata faWawa rayuwa ™untatacciya, na gode,ka yi mini daidai ashe ni ina ta™ama da ina da Wa mai biyayya, ashe ban sani ba,™arya zuciyata ke gaya mini."

"Ka bani mamaki,a ce ita mace na je na nemo auranta ga iyayenta, suka amince suka ba ka ita, alhalin ba"

"ta san ka ba, kuma suna da wanda ke jiransu su aura masa ´arsu, ita ma tana da wanda zuciyarta ke so, amma ta ha™ura ta yi biyayya ga iyayenta, kai kuwa ban isa ba."""

"""Baba. "" Yarima ya faWa cikin sanyin murya."

"""Kada ka ce mini komai, kai ne da bakin ka ka gaya mini da ka amince in zaSa maka wacce na ga ta dace"

"da kai, tun daga ranar na baza mutane a kan su gano mini matar da ta dace da Wana wanda nake mugun"

"™auna a zuciyata, Allah ya ba ni ya kuma ba da sa'ar aka samu ´ar gidan manyan mutane masu mutunci."

"Ka tuna,bakina da naka muka yi wannan maganar ba fa aike na yi maka ba,ka tuna,kiranka na yi ka faWa"

"mini wacce yarinya ka gani ta ™wanta maka a yi maganar auranku,ka tuna, kai da bakinka ka ce mini"

babu.

"Yanzun na yanke hukunci zan raba auranku, amma na baka tsayin ™wanaki biyar ka zo mini da"

"rubutacciyar takardar sakinta. """

"""Baba. """

"""Bana son jin komai daga gare ka,ka bani haushi,ka Sata mini raina matu™a."""

"Ya mi™e tsaye, ""Šiyata ina ™aunarki da Wana, amma ki je kiyi ha™uri, sannan ki yafe ni da na sa aka raba ki"

"da wanda ke son ki,saboda son kai irin nawa. Zan aiko a yi kiranki."" Ya juya ya tafi."

"Yana ™ulewa a inda har ya ™ule, Yarima na Baba,Baba cikin girmamawa, amma bai ko juyo ba,ni kuwa na"

waigo a sanyaye na kalli Yarima inda ya koma ya ™arasa zama a ™asa.

"""Tashi mu tafi."" Na faWa cikin muryar da zata ™ara karyar da zuciya."

"""Kin ji abin da Sarki ya ce fa Yasmin."""

Na Wan yi murmushin da ™ago shi kawai na yi.

"""Kana da magani?"" Ya girgiza kai. Na mi™e na bar shi a wajen zaune,gudun kada ya karyar mini da"

zuciyata.

"Ina jiyo su daga falo,suna cikin Wakin Mama yana gaya mata, amsar da ta bashi ce nima ta Wan firgita ni."

"""Gara haka,ai ni har naji daWi, tun da baka son ´ar mutane a dinga ajiyarta a gidanka,™wanaki nawa kuka"

"Wauka da ita ba ka ji kana son ta ba,sai yanzu ?"""

"""Mama zan iya yi miki rantsuwa da Al™ur'ani akan ina son ta, Mama duk laifinta ne. """

"""Laifintan wa? Kusan kullum sai mun yi waya in har baka zo ba,in dinga ™watanta maka cewa don tana"

"mace,kai ya kamata ka dinga shishshige mata,yau da gobe za ta saki jiki da kai."""

"""Wallahi Mama, ina yi mata, ita da wanda take so,wai shi ANWAR."""

"""Shi kenan ka ga yanzu ka yi wa kanka, ita kuwa tana da wani."""

"""Mama yanzu ya zan yi? Wallahi ina son Yasmin,ni dama can ina son ta."""

"""˜arya ka ke yi, da kana son ta da baka tsaya yi mata mulki da kuma ˜ASAITA ba, haka ka ga muna zaune"

da mahaifinka?

"Mulkinsa da ™asaitarsa a waje suke, sai kuwa idan ya shigo gida ya ga barorinsa, wannan dole ya yi,kana"

kallo wata rana da kansa zai le™o ya kira wacce yake son yin magana da ita a cikinmu.

"Ko an ce maka jakadiyar da aka sa a tsakaninku, Addini ne ya shinfiWa ta?"""

"""Mama matsalar, Mama, Yasmin ba ta sona ™wata-™wata,ni kawai ke sonta."""

"""A yanzu ko kai ma?"""

"""Mama ki tuna ranar da na fara ganinta daga can sai nan fa nazo na gaya miki na ga yarinyar da nake"

"so,amma ban san ko ´ar waye ba, har ki ka ce sai in je in ta nema, wallahi Mama ita ce nake gaya miki,"

"don dai haWuwarmu ta zo ne da saSani shi ya sanya. """

"""SaSani ko dai ka nuna mata kai ka isa, dole ne ta ji tsoron zama da kai yanzun."""

"""Mama duk ki bar wannan maganar,a yanzu na ajiye duk wata ˜ASAITA in dai ina tare da Yasmin kamar"

"yanda nake miki Mama."""

"""Yanzun ko?"""

"""Mama,ki taimaka,in Sarki ya ha™ura ma zamu Greece Honeymoon da ita."""

"""In tana son ka ko, na san zai sa a tambaye ta,in ta nuna a'a, to kai ka sani."""

"""Mama zan yi ™o™arin da Yasmin zata so ni, wallahi na yi miki rantsuwa da Allah."""

"""To na ji kayi ta addu'a ka san halin Sarki, baya tayar da magana in dai har ya furta ta da bakinsa,ka san"

"dai ba sabon abu ba ne ba wannan. Yanzun da ™afar ´ar mutane ta lalace ya za mu cewa iyayenta?"""

"""Mama shi kenan mu zamu tafi, zan dinga zuwa."""

"Ta yi dariya, ""Dama ni ce Yasmin in ce sai Anwar "" Ta cigaba da dariya. Suka fito,ni kuwa sai ma na nuna"

ban san abin da suke yi ba.

"""³an gidan tun daga nesa na hango su tsaye ana ta murna,kai har da mazajen sashen gidan Yarima, Allah"

"Sarki, Mansura har da kuka,yarinyar nan ta shiga raina nima,ko don yadda take nuna mini ™auna,wai sai da muka kusan wajen sannan aka ™ara sakin labulan nan ba™i, duk da dama gilashin motar ma ba™i ne,"

sai dai ka ga mutum amma shi baya ganin ka.

"Ya juyo sosai ya ri™e hannuna, ""A tanadar mini abinci,yau gidanki zan yi hira, saboda in taya ki zama."" Na"

rausayar da idanuwana na yi murmushin da na san gefen kumatuna suna lotsawa.

"""Ka fi ™arfina."" Ya yi saurin matsowa. ""Kada ki ™ara faWar haka, har kin janyo ma ba zan iya wucewa"

"gidana ba,naki gidan zan sauka."""

"Ka rufa mini asiri."""

"Sai na ga ya yi saurin sakin hannuna ya matsa baya, wacce ta yi daidai da buWe ™ofar motar da muke ciki."

"Mun gaisa da jama'a da dama, sannan muka haye sama Wakina, sai na ji na kasa komai. Wannan yasa na dinga haWa shi da Allah ya tafi Wakinsa,an jima da dare ya dawo hirar sannan ya amince."

"˜wana uku yana zuwa taya ni hira, sai sha biyun dare yake tafiya, a ranar na huWun da goma na dare na ji"

"wayar hannuna ta yi ™ara, na Wauka a tunanina Aunty ce, sai na ji muryar Yariman da na gaji da jira, na yi"

"™walliyata mai ™yau, saboda shi amma shiru, wanda na kasa zaune na kasa tsaye saboda rashin"

"zuwansa,ni kuma na kasa zuwa inda yake in dubo ko lafiya."

"A hankali yake magana cikin muryar da zata iya tayar maka da hankali, idan ka ji ta, saboda tafi yanayi da"

"ta marasa lafiya,a take kuwa na ji hankalina ya tashi."

"""Yasmin na kasa zuwa wajanki."""

"Cikin yanayin tashin hankali na tambaye shi, ""Ba ka da lafiya ne?"""

"""Eh, to ni ya zan ce miki, zaki iya zuwa gare ni yanzu? Yasmin forget the fast please."""

"""Zan yi tunani."""

"""Please Yasmin."""

"""Okey,na ji."""

"Ya kashe wayar, na mi™e tsaye daga zaunawar da na yi a gado, na nufi madubina, na ™ara feshe jikina da"

"turare, na kalli kaina irin kayan da ke jikina, riga da siket ne na Turawa amma buWaWWen siket ne, ga shi"

"da tsayi har zuwa ™waurina,bulu ne mai haske (light blue)."

"Sai ruwan ja amma mai haske light pink mai dogon hannuwa ce, amma daga ™arshen hannun buWaWWu"

"ne, sai buWaWWan wuya, wanda ya nuna sashen bayana a buWe yake, haka gaban rigar (roundneck) , zagayayyen wuya ne, da wasu zarirrika biyu a gaban rigar waWanda an yi su don ™walliya kawai."

"Takalmin ™afata masu Wan tsini ne,kalar rigar jikina, amma Wan mayafin da aka sakowa kayan irinsu Waya"

"da siket Win,bulu mai haske kenan, sai da na feshe gashin kaina da turaran shi, sannan na mayar da mayafi na yafa kalar rigar jikina,alkyabbar da na rufa a sama, ita ma pink ce, sai da na kuskura man ™amshin baki mai ™amshin (mouth wash,rinse), sannan na rataye wayata mai ruwan alkyabbar a"

hannuna.

"Na murWa ™ofa na shiga,™asan ba kowa sai fitilar nan Waya da aka saba bari duk dare na Ubangiji, na haye"

"matattakalar bene,domin in isa Wakinsa."

"Falon sama na same shi ™wance cikin kujerar hutawa farar shirt ce da wando a jikinsa, amma ya Salle"

"maSallan gaban rigar, sai farar singilet ce ta rufe fatar naman jikinsa."

"Wayar hannu ita ce a saman ™irjinsa, wacce kalar jikinta fari ne daga ™wancen ya juyo ya kalleni."

"""Yasmin."""

"Shi kaWai ya faWa, amma bai tashi ba, na iso na tsugunna gabansa."

"""Ba ka da lafiya ne?"" Na dafa saman goshinsa, ya lumshe idanuwansa."

"""A'a."""

"""Yana ga jikinka ya yi laushi?"""

"""Ke ce."""

"""Me ya faru kuma?"""

"""Gobe ne fa Sarki ya yanka mini."""

"Ya yi shiru nima sai na ji gabana ya faWi. ""Na yi waya da Mama yanzun kafin in yi miki, amma ta ce Sarki"

"yana nan a kan abin da ya faWa."""

*˜ASAITA BOOK 2*

*NA*

*MARYAM KABIR MASHI*

Page 3

"""To me ye na damuwa?"""

"""Na san halin Sarki ba tayar da magana."""

"""Shi ne na ce me ye na damuwa? Iyaka ka auro wacce ka ke so,dama ni ma takura ka aka yi ka au. """

Ya tashi zaune tamkar tashin wanda ba shi da lafiya.

"""Me ye abin damuwa Yasmin? Ni ke ce abin damuwata."""

"Na mi™e tsaye na ja baya tare da dafa goshina, na juya kamar zan tafi."

"""Yasmin,No! No!! No!!! I love you. Na juyo da kaina na gan shi a tsaye yana kallona, na girgiza kaina na"

juya zan tafi.

"""Please, Yasmin."""

"Na tsaya cak a lokacin da na ji wani abu yana yi mini yawo a cikin jikina, wanda ba zan iya faWar yanda"

"yake ba, na mayar da idanuwana na lumshe tare da fitar da numfashi sama-sama,shin me ye wannan? Ban kai ga tunanin amsar ba, na ji an rungume ni ta baya."

"Ajiyar zuciya uku ce ta fito gaba Waya a cikin

10 / 18