Mata itama baka Santa Kuma nine jagoran aurama ita tinda itama tana tsoran dokarka takin mata kawai kasaketa mukoma da ita mazagai inda tafi wayo nasamu wani me Santa na auramai
Setin zuciyarshi nabil yadafe da hannu yanamai da numfashi Dakar yace Dan Allah baffah kabar wannan mgnar wlh ko amafarki bazan iya sakin Aisha ba bare da hankalina yanzu ko da tsautsayine da Kuma rashin sani Amma yanzu wlh nadena bazan kumaba Kar ka rabamu muna kaunar junanmu ko itama tana sona tana dai tsoran akidatane na kin Mata Kuma yanzu na Dena itama Kuma wlh Ina Santa in karabamu mutuwa zanyi rayuwata takare kunrasani kenan
kuka yafara kamar wani karamin yaro idanunshi na kakkafewa Yana neman sume musu
Ai minister besan sanda yaganshi gaban nabil yadagoshi Yana jinjigashi Yana Kiran sunanshi karka mutu nabil anbarma shatuwa indai itace farin cikinka shatuwa takace Babu me rabaku Nima Ina tayaka San matarka bazan Bari arabakuba ko da abinda na malkaka aduniya ze Kare Akan abarma shatuwa wlh du Zan bayar in kamutu Ni Kuma yazanyi baffah Dan Allah kayi hakuri kacire mgnar rabuwa tinda yagane gaskiya Nima Kuma nagane gaskiya na baka hakuri Dan Allah kayafe Mana daga Ni har nabil iya kisa Baki za a raba shatuwa da nabil kina kallo kinki cewa komai Fatima kiyiwa baffah mgn zamu rasa danmu shatuwa kizo kiga halin da mijinki yake ciki baffah ze rabaku kizo kice kema kina sanshi Dan Allah kiyi hakuri da du abinda yafaru abaya kiso mijinki
Iya sarkin kuka tace rabu dasu Miss Miss aidu jinshi nake Babu wani rabasu da za a yi ainima Ina da hakki akansu tinda jikokinane wlh bazan Yarda arabasuba Dan Miss Miss tashi kaji nabaka shatuwa har abada takace rabu da usuman ai kana da kirki yanzu Nima Ina sanka saura miss miss Naga shima yadan Fara mutunci tashi kayi hakuri anfasa rabaku Fatima mikomin ruwa mesanyi nabashi yasha ko giyarku ta yanbirni me sanyinnan tsiyayo akofi na duramasa abaki yasha wajan kunfa,kunfar Nan Zaki zubo zatafi rike Masa ciki
Hajiya Fatima tace to iya ikwan Allah ko Yaya se kinsa mutane dariya har da giyar Yan birni me kunfa Kuna shaaninku ke da alhaji kunyi amanku kun lashe kuku kadai su alhaji an saduda anga dangwal zemutu har da bawa shatuwa hakuri tatafi tana dariya
Ruwa me sanyi takawo hade da lemon da iya tace ruwan aka Fara shafamai afuska akabashi wani yasha Yana bude Ido wajan baffah yatashi yaje da rarrafe kamar wani yaro saboda jikinshi Babu kwari yakwanta Akan kafarsa yaishuru Yana Mai da numfashi saboda mgnar ma inyayi kirjinshi ciwo yake Daman Kuma bawata lfyce da Shiba du yawan tinanin shatuwa yasashi rashin lfy
Baffah kansa yahau shafawa da hannu yace Allah yaimaka albarka nabil yanzu na yarda kana san shatuwa Kuma zaka riketa Amana daga Kai har sani yanzu na yarda da ku alhamdulillah burinmu yacika na ganin kun shiryu ka kwantar da hankalinka Ni bazan rabaku da shatuwa ba tinda kana santa gatanan Amana nabaka ita ka riketa hannu binbiyu kabawa marada kunya kanunawa duniya mace Yar gatace awajanka Kuma Mata abin darajawane da girmamawa aduniya da idan kowa dadu wani da namiji kadau matarka kutafi gida Allah yabaku zaman lfy Allah yabaku zuria tagari je kakirata kutafi kayi hakuri da dauke maka Mata da mukayi baka saniba
Murna nabil yafara har da rungume baffah Yana ta godiya minister ma Babu kunya yake tayiwa baffah godiya Yana murna iya se washe Baki ake ana hawaye tana taunar goranta
Amina da tabi shatuwa daki duka takaiwa shatuwa abaya tana dariya tace Ashe kina da hankali kanwata aini nazata shirme zakimin Akan yanda natsara Miki Ashe kina sane adai tausayawa Dan uwana Dan Naga yagama macewa Akan sanki kema Kuma nasan kina san Dan kaninnawa ai da bakibi abinda natsara mikiba da munbata da ke
Shatuwa zatayi mgn Kenan nabil yaturo kofa yashigo kallan Amina yafara yace nifa wlh anty tsoranki nake yanzu tinda Kika sacemin Mata Kuma yanzu tsoran ganinku tare da aisha Zan dinga ji Dan Nagano yanzu kece malamarta itakuma dalibarki to malama ayi hakuri Zan tafi da matata gida tahuta tagaji sosai tanasan hutu duda kinmin lefi Dole nai Miki godiya Yar uwata ngd Allah yabiyaki anty Amina da gudun mawar da Kika bada baffah da mommy sun yimin bayani du abinda yafaru Kuma nagane
Amina nasiha takuma yimusu sosai meratsa jiki tace Ni zantafi kanwata se yaushe ko se naganki
Kai shatuwa ta daga Mata tasa hannu tarufe idanta tana dariya
Amina tace ai nasan amsar da zan samu Kenan awajanki kanwata zuwa gobe zansa akawo Miki kayanyakinki har abincin safe du zansa akawo muku asha soyaiya lfy Ni natafi wajan nawa mijin nabarshi shikadai agida tafice tana dariya
Amina nafita nabil yatako zuwa gaban shatuwa Ido yakura Mata Yana murmushi itakuma Kai ta sunkuyar kasa takasa had a Ido dashi wani kwarjini taga yayi Mata yacika Mata Ido
Yace Aishata babu mgn amaryar nabil jikokin iya ikwan Allah ko bakiyi murnar ganinaba har yanzu fishi kike Dani Baki huceba nasan namiki lefi ranar da zamu rabu Dan Allah kiyi hakuri ko temaka Miki banyiba
Kai tadago tana kallanshi fadawa tayi jikinshi tarungumeshi tafara mgn ahankali tace Ni Babu lefin da kai min ai hakkinkane mijina lefinka dayane zuwa biyu awajena kabini da mugunta ranar baka ragaminba katashi ka tsallakeni bakaji tausayinaba ko temakona bakayiba wannanne kadai yatsayemin araina Dan Haka na dada yarda baka Sona Kuma Dan katsani Mata kai min Haka Kuma bakaga wuyar da nashaba nadade Ina jinya saboda da Kai takara mgnar cikin shagwaba da kukan kissa
Dada birkita nabil tayi lokaci guda yaji yashiga wani Hali mararshi yaji tafara murda Masa saboda yanda take dada shinshige Masa jiki ga shagwabarta dada rudashi take jiyayi kafafunshi bazasu iya tsayawaba janta yayi zuwa Kan gadan dakin suka zube bakinta yakamo yahada da nashi sun Dade ahaka sannan yabarta suna Mai da numfashi Dakar yafusgo mgnar bakinshi yafara mgn
Aisha nidai bazan gaji da Baki hakuriba yanzu tinda Allah yadawo min dake lfy zakiga irin kaunar da Zan nuna Miki da gata da kulawa se kin manta kowa kin kuma yarda nabil masoyinkine na gaskiya kinji amaryata yasumbaci goshinta tashi mutafi gida kihuta kintafi kinbar mijinki da ciwanshi me wahalar dashi kin lasawa mijinki Zuma me Dadi kin dada jefashi agogin bege sefa kinyi hakuri da Ni aisha Dan mijinki jarimine ba rago bane
Ita Bata gane me yake nufiba tana kwance Akan girjinsa se shakar kamshin jikinsa take dagota yayi suka tashi tsaye kansa tahau kalla tana dariya tsalle tayi ta shafo gashin kansa taduba hannunta taga bakomai dariya tasa tace ai nazata bakin fenti kakoma shafawa gashin Kan naka Ashe ainahin gashin kankane yanzu Yaya nabil yabar shigar Mata yadena sa fenti akansa wlh naji Dadi yayana Kuma mijina naji dadin canjawarka kamafi kyau yanzu wlh kamar bakaiba kakoma balarabe mijina yadena shigar Mata da zame wando
Murmushi yayi shima yace ko Ni yanzu wlh shigar Bata burgeni Kuma naji Dadi da denawata yafaranta ran matata aikema kin canja sosai my baby gashi har wannan kwalliyar ta Yan mazagai kin Dena kin koma Yar birni muje gida bacci nakeji kema nasan agajiye kike ga mijinki na neman temakwanki
Hannunta yakama suka sauko kasa suka samu su iya nahira afalo lokacin Amina tashige gida shatuwa se wani sunne Kai take abayan nabil
iya tace au Dan miss miss Daman Kuna ciki tindazu ai munzata kun tafi Kai Dan miss miss ka kwacemin shatuwa kaga ko takaina batayi ta mijinta take
Dariya hajiya Fatima tayi tace ai iya sedai kiyi hakuri nabil yakwace Miki shatuwa mijinta zatabi shatuwa Kuma ta kwacewa alhaji nabil
Dariya minister yayi yace ai nayarda Ni shedane nabil yazama na shatuwa Kuma jikan iya
dariya kowa yasa nabil yace Dan Allah su baffah kuyiwa iya mgn tadena kirana da Dan miss miss daddy Kuma Wai miss miss take kiranshi nace Mata bahaka ake fadaba Taki yarda nace in Bata iya kiraba takirani da ainahin sunana nabil shima din da tatashi Kira se da tabata sunan Wai nabilu se kace wani tsoho kuma iya daga yau sunan matata Aisha kidena kiranta da wata Shatuwa nasoke wannan sunan daga yau
Iya tace ko sannu babana wlh baka isaba Shatuwa take Kuma Haka NASA Mata tin tana yarinya ban,yarda ana kiranta da aishaba kaima in nakiraka nabilu in kaki amsawa wlh Dan miss miss Zan kiraka dashi aikaine kakira kanka da sunan tin ranar da aka kawo Shatuwa gidannan Kuma naji mutane da yawa na kiranka da Dan miss miss shi Kuma ubanka Miss Miss ake kiranshi ko amazagai haka kowa yake cemasa ko bahakaba usuman
Baffah yai dariya yace hakane iya rabu dashi kowa yasanshi da Dan miss miss
Nabil hannun Shatuwa yakama yace zo mutafi Aisha baffah ma yakoma bin raayin iya su daddy se da safe mun tafi gida iya se goben in kinzo dada ganin gidanmu baffah Dan Allah karka tafi ban saniba
Ficewarsu sukayi zuwa gida Shatuwa se sunkuyar da Kai kasa ake ba bakin mgn
Iya tace a lanlai Shatuwa Dan Miss Miss ya fitsareki yakwace,minke da gaske ku ganifa ko akanta ba tadamu zata bishiba murnama Naga tanayi Kuma mun Dade bamu haduba ko tace aguna zata kwana tarufe Ido tabi mijinta ko kunya Babu ko sallama Babu se wani sunsunkuyar da Kai dake kasa kamar taiwa sarki karya zamu hadu gobene to Wai yaushema suka Fara San junansu Miss Miss ko kasani
Kunyace takama minister Dakyar yake mgn du kunyar hajiya Fatima da baffah yakeji yace Nima ban saniba iya loci Daya Naga sun kamu da San junansu musamman nabil kema shedace Kinga irin halin da yashiga da Babu Shatuwa se gashi Shatuwa itama tana San nabil nayi mamaki sosai da Haka yafaru iya Daman inaso nabaki hakuri Akan du abinda yafaru akan auran nabil da Shatuwa da rigingimun da mukayi abaya Dan Allah du amanta da komai yawuce yanzu mun Zama Daya mun koma Yan uwan juna Dan Allah kiyi hakuri Kuma tare zamu koma mazaigai naje har gida mu gaisa da mahaifin Shatuwa da mahaifiyarta nai musu godiya Kuma Suma yadace sozo suga gidan nibil da Shatuwa su samusu albarka baffah kaima bazan gaji da baka hakuriba Akan abinda yafaru abaya Mata tagari Fatima godiyata gareki se Ni dake nabiya Mana kujerar aikin hajji gada,dayanmu har da iyayan Shatuwa da kema iya har da su nabil du tare zamu tafi aikin hajjin bana shine tikwicina na auran nabil da Shatuwa
Godiya suke Kai Masa sosai iya har da kuka tace Allah sarki rayuwa daman akwai ranar da zanje maka Kuma ta dalilin Shatuwa da Dan miss miss nagode Allah yasaka da alheri Miss Miss ka gama,min komai arayuwata ta duniya wlh nahakura Akan abinda yafaru Nima kayi hakuri da abinda yafaru Ashe dai Miss Miss ana da kirki da mutunci ko kaifa ashedai Nima mukaminka na Kiran maguna agwaunati ze min Rana ban saniba gashi har maka kabiya Mana zamuje ai dole naci gaba da taramaka maguna wlh sunanan nasa anware wani kewaye agidan umaru Ina taramasu nasan wasuma yanzu Kan na koma gida sun haihu du se kataho da su in kaje in ka kaiwa gwaunati magunan tabiyaka kudinsu nabar maka Kai anfani da kudinka nakane Ni nabaka Ta fashewa da kuka
Hajiya Fatima da baffah me zasuyi in ba dariyaba shima minister dariya yake tayi
Hajiya Fatima tace iya me abin dariya aikuwa Dole Miss Miss in yaje yataho da magunan da Kika taramasa kije ki kwanta kihuta gobe se zuwa gidan su Shatuwa zaman daki ko kin fasa yimusu zaman daki
Baffah yace Kinga Fatima wlh karki zugota Kinga ta manta Kar azo tafiya tace Baza tatafiba kinsan rigimarta
Tashi kowa yayi zuwa bacci hajiya Fatima nashiga daki minister yabiyo bayanta yashigo dakin se jitayi anrungumota murmushi tayi tace miss miss abokin iya ikwan Allah sirikin Shatuwa uba awajan nabil
Yace hm aini Fatima yanzu bani da bakin mgn wlh kunyarki nakeji da ta baffah ga Shatuwa itama ko ya zata daukeni Fatima Allah yaimiki albarka ke Mata ta garice Kuma uwa tagari kinyi kokarin ganar Dani Akan abubuwa da dama Amma idona yarufe se yanzu Allah yaganar da Ni gaskiya wlh naji dadin yanda Naga nabil yacanja Kuma naji dadin yanda kowa ke yabansa mutane da dama na tarata su yimin godiya Akan abinda nabil yake musu na alheri Nima Naga canji ta yanda yanzu muke mgn dshi yanzu nabil har gaisheni yake har kasa Kuma yanzu Naga du yadena halayansa me kikeso nai Miki Dan na nuna Miki irin Jin dadin da nayi na kokarin doramu ahanya da kikayi kome kikeso ki fada zanmiki kishiya dai Babu ita Dan ke kadaice muradina bani da raayin Kara aure Kuma Ni yanzu mijin tacene ke Kan tacema du nine
Tace mijina Ni Kai nakeso da yarana kune abin Sona fatana Ni dai ka Dore abin haryar gaskiya daga Kai har yaranmu komai na jin dadin duniya ka wadatani dshi rokona Daya ka tayani gyara rayuwar nabil bisa hanya madaidaiciya da sauran Yan uwansa shine rokona agareka
Yace angama uwar gidana Kuma amaryata masoyiyata kome kikace shi zaayi
Dariya tasa tace alhaji Kenan munfa girma da wannan yanzu se saban jini su nabil da Shatuwa jikoki nawa yanzu muke dsu ai tsufa yakamamu
Yace bawani tsufa wlh se in kece Kika tsufa barima kigani
MINISTER yakoroni yahanani ganin komai 🤧🤧😜
Kafin su nabil su karasa gida se da suka ratsa yai Mata siyaiya me yawa yajido Mata Kaya kamar ba gobe daga naci har nasawa daganan gida suka shige motocinsu na tsayawa yaransa suka bude musu kofa suka fito agabansu beji kunyaba yarike Mata hannu dayaga bemasaba karata yayi da jikinsa yarungumeta da hannu daya kamar wani ze kwace Mai ita suka shige cikin gida
Me yaransa zasuyi inba dariyaba sukace oga mafa yabi hanya kuga Wanda kullin ikirarinsa yatsani du wata mace aduniya Amma yanzu shine me rawar jiki Akan mace bama yaso akallemai ita se wani haderai yake Yana wani kakkareta Dan Kar agane Masa Mata abinda yafi bamu dariya matar da aka dauramai ita dakyar akasha faman fada Akan auran Wai yanzu shine yadawo San matarsa itama kuga yanda take ta shinshige Masa sun dawo San junansu ai mu yanzu se godiyar Allah oganmu yadawo mutumin kirki munajin dadin aiki dashi
Daya daga cikinsu yace kunga mukwashi kayannan mushiga da su Kar oga yaji shuru mu batamasa Rai Kuma muma yafita namu hakkin yabamu kudi muyiwa namu matan siyaiya dadane ai oga baze bamuba
Su nabil nashiga falan gidansu daukan Shatuwa yayi kamar wata jaririyaba yai dakinshi da ita Akan gadan dakinsa ya kwantar da ita shima yabita yakwanta kurawa juna Ido sukai suna murmushi Shatuwa kasa daure kanlan da yake Mata tayi tasa hannunta duka biyun tarufe fuskarta dashi tana cigaba da murmushi
hannu nabil yasa yacire Mata hannayanta ya rungumeta yasumbaci lebenta yace karkimin Haka Aisha farin cikina Dan Allah kidena rufemin kyakkyawar fuskarnan Taki kinsan irin kewar da nayi Taki kuwa Aisha ban taba sanin Mata rahamaneba Kuma Ni,imane ku se ranar da nashiga kogin zumarki me tadi da ruda tinani tin daga ranar nagane darajar da kuke dashi awajanmu maza wanna ranar bazan taba mantawa da itaba takafa tarihi Bamba arayuwata Kuma wanna ranar tasani gyara abubuwa dadama arayuwata Kuma kikazo Kika gudu Kika barni kikabar mijinki da ciwanshi da yake damunshi kusan ko da yaushe Dan Allah karki Kara nesa da Ni Dan wlh bazan jureba kitashi muje muyi wanka nifa tare zamuyi kinji yakarasa maganar da shagwaba
Mgnar Amina tatina da take cemata sefa kinyi hakuri da mijinki Dan wlh shagwabanbene tin Yana yaro nasan Kuma yanzu tinda yayi nesa da daddy kece yanzu Wanda yafi kusanci da ke nasan ke ze dawo yiwa shagwaba memakwan ke kadai kina Masa shima yimiki zeyi shawarwarin da ta ringa Bata akanshi tatuna
Iska Taki anhura Mata a ido tadawo daga tinanin da takeyi tace nifa nayi wanka agidan mommy Kan na taho Dan agajiye muka dawo kasa daurewa nayi se da nayi wankana acan kaje kayi ai muna tare wataran nanan
Shuru yayi kome yatina seyai munshari yace to Bari Ni natashi naje nayi ni kadai tashi yayi yahau cire Kayan jikinshi Shatuwa naganin haka tatashi tafice zuwa dakinta da sauri
dariyama shi tama bashi yace yarinya Zama ki Dena Jin kunyata Danni tsarina da matata Babu Yar Jin kunya Dole Nagama ciremiki ita gabadaya Dan wlh cutarmu zatayi musamman Ni
Shatuwa nashiga daki tahau dariya tace Amma Yaya nabil dinnan bayajin kunya Ni mamaki yake tabani kamar bashine masifanfannanba me haderai Kuma Naga da Yana tare da yaransa hade Rai yayi yakoma yanda yake ada muna komowa daga Ni seshi se Kuma yasaki fuskarshi kamar bashiba
Tashi tayi tacanja Kaya tasa na bacci Tai du abinda yadace turaruka kuwa tayi barinsu ajikinta ba a mgn Dan Shatuwa baabociyar kamshice tanasan kamshi sosai ga Amina tinda suka je America Bata denawa Shatuwa gyare gyaren mu na mataba Dan gyaran da taiwa Shatuwa ko Babar Shatuwa se dai haka
tana gamawa kwanciyarta tayi Tai addu'a tatofe jikinta tahau baccinta tayi nisa abacci taji ana shafata ana Mata wasu salo ajiki tatsorata sosai Kara zata saki yai maza yahade bakinsu waje Daya sundade ahaka sannan yabarta
yace matsoraciya ninefa waye ze kwanta akusa da ke in baniba
tsorone yadada kamata yanda taji muryarshi tacanja jikinshi har rawa yake Yana dada hadata da jikinshi kamar za a kwacemai ita tsoro yakuma bata jikinta yahau rawa da tatuno da ranar da Tasha wuya awajansa yanda kadai yai Mata yanzu tasan baze raga mataba yau hawayene yacika Mata Ido tafara mgn da kyar muryarta narawa
tace bacci nakeji Dan Allah kabarni na kwanta nahuta kaje dakinka kaima ka kwanta ai Naga ko Ada da muke agidannan kowa dakin kwanansa da ban
Yace da kikace Aisha Amma Banda yanzu Dan wlh bazan iyaba Ni tsarina Babu raba wajan kwana da matata kitashi muje kisha ko wani abinne me ruwa in ma baza kici abinciba ga kazarkican Naga ko budewa ma bakiyiba bare kici kitashi banaso ki kwanta da yunwa
Cikin shagwabar da batasan tana