Yar Mahaukaciya Complete Hausa Novel

Author :  Nainerh KD Category :  Romance

Chapter   28 / 29

81K to 84K   out of 85.2K words

mai suna Sahla da ta karye sannadiyar son zuciya da kuma son abin duniya, kuma alhamdulilah na yarda da kadara

Mubasshir ya ce " hajiya Rafi'at ce fa kake Kira da yarinya, to mai zaka yi da shekarunta ? Mai ke damunka ?

Idriss ya lumshe Idannuwansa ya bude ya leko fuskar Rafi'at dake kalonsa tana jiran Jin amsar bakinsa, ya dawo da Idannuwansa wajen Mubasshir ya ce" nima Ina son sanin abinda yake damuna broth, Ina son sanin rigimar dake kokarin dosoni à wannan lokacin, ina rokon ALLAH ya kama mini domin wannan tashin hankalin zai fi rikitani, zai kara kawar min da nutsuwata

daidai wannan lokacin gaba dayansu sun sare du sun kara matsowa kusan sa, harda islam sun zuba masa ido, Mubasshir ya riko hannunsa ya ce" what happen, mai ke damunka broth ka fada min da yardar ALLAH zamu samo mafita

Idriss ya tsare shi da ido ya ce" kayi min alkawarin zaka samo min mafita ?

Mubasshir ya ce " bi'izinillah Zanyi iya yina idan har hakan bai kaucewa hanya ba,

Idriss ya sauke ajiyar zuciya ya zuyo ya kali Rafi'at da tayi tsuru tana kalon sa, ba zato ba tsamani ta ji ya ce" Ina son auren Rafi'at, Ina son Rafi'at, Rafi'at tayi min ita nake son rayuwar Aure da ita, sai dai Ina fargabar KO zata ki *Dan Mahaukaciya ?*

Yar mahaukaciya ta zaro ido ta rike baki, Mubasshir ya saki murmushi ya juyo yana kalon Rafi'at da ta zama tamkar mutun mutuni tana kalon sa, Mubasshir ya ce " shikenan sai ayi tuwona maina

Hajiya Rafi'at ta kuma zaro ido ta ce " Da Wa za'ayi tuwanka manka ? Au KO kunya baka ji ka kali idona ka ce Ni Rafi'at kake SO ? Ni KO auren ne ai sai Wanda ya girme ni nesa ba kusa ba, idan kaji adu'ana ne ka tausaya min to ka tayani da ada'ar ALLAH ya bani Daidai ni ba wai yaro karami ba, ka shiga Ina da ni ka fada min mai ? Ai Nafi karfin Auren kanina

Idriss ya rintse Idannuwansa ya ce " stop, ya Isa haka, Ki dena kalon tsabar idona kina fada min zancen nan, Ki Sani *Namiji baya kadan* kuma da kike maganar wai kin girme ni fada min shekarar biyu da kika bani ne zaki fadi haka ? To ya kike kalon tarihin auren fiyayan halita Wanda akayi duniyar dominsa ? Aure suna ne, ba tausayinki da naji kawai sonki nake, sai dai idan kalmar nan daya zata hannaki aurena wato *Dan Mahaukaciya*

hajiya Rafi'at jikinta yayi sanyi tsoronsa ya darsun mata à zuciyarta ta zuba masa ido tana sauraron duk wata kalma tasa, wai shekara biyu ta bashi, no shekara uku ne, to aman taya zata yarda da wannan abin kunyar ai har Sahla ta goranta mata, itafa har yanzu gani take Idriss baya cikin nutsuwarsa, domin wannan abin da ya dage yana fadi, ta juya ta kali Mubasshir ta ce" ka saka à caje kwakwaluwar kanina kuma abokinka, idan kuwa à cikin hankalinsa yake ka fada masa lale ya cika dan dirama, aman Ina rokonsa ya tsayar da diramarsa haka domin ni kam na cika rauni, tana gama fadar hakan ta juya zata bar dakin da gudu sai ga kofar ta bude an shigo *Elhaj ilyass ne da Elhaj Muhammad* suka dawo da kwondon abinci, gaba daya abinda suka fada à kunayensu,

hajiya Rafi'at tayi saurin sada kanta kasa dan kar su gane hawayenta

Elhaj Muhammad ya ce" where are u going ?

Rafi'at ta ce" zan Kira docter ne ya ya farka

Elhaj Muhammad ya gyada kansa ta juya tana tuna fita ta tari Adaidaita tayi gidan su Mubasshir,

bayan yan gaishe gaishe da karin jawabi kan Idriss yayi hakuri da kadararsa ya ce " ba komai ALLAH ya bani ikon cinyewa
suka amsa da amin, shiru ya biyo baya na dan dakiku

A
Elhaj ilyass ya dago kansa ya ce" son abinda na saurara à kofa kana fada da gaske kake KO kuwa maganar ta Rafi'at ce baka cikin nutsuwarka ?

Idriss ya sada kansa ya ce" dad, Ina cikin nutsuwata, tun ranar da na je gidan su Mubasshir ta bude min kofa na tsinci kaina à wannan yanayin, Rafi'at ita ake Kira da matar rufin asiri domin du irin abinda ya faru tana yi min adu'a da kuma iyayena, nan ya kwashe adu'ar da ya saurara daga bakinta, ya ci gaba" idan har zata juri zama da ni à halin da na tsinci kaina à ciki à yanzu tabas da sai Nafi kowa murnar hakan

Elhaj Muhammad ya ce" Alhamdulilah, barni da ita, ni nasan yanda zan bilowa al'amarin da yardar ALLAH,

Bayan wani dan lokacin Elhaj Idriss ya kali Mubasshir ya ce" yarona tashi ku tafi gidanku kaji,

Mubasshir ya dan sada kansa ya ce" ai aba Bazan iya barinsa haka shi kadai ba

Idriss yayi murmushi ya ce" broth tashi ka tafi da sister baiwar ALLAH ta gaji da yawa, ai nima yanzu zan tashi mu koma gidan

Mubasshir ya ce" tohm sai munyi waya, suka Mike suka yi musu salama

Tafiyar minti talatin da dan dori ne suka yi kafin su Isa gidan su, kowanen su da abinda yake sakawa à ransa, ita dai Yar mahaukaciya tana fatan auren nan ya tabata domin Idriss mutunan kirki ne, shi kuwa yana tunanin gaskiya an shiga hakinsa da yawa,

Tsayar da motar yayi ta bude ta fice, ya bita da kalo à ransa yana tunanin Bata san tafiyar kawarta fati ba,

Yar mahaukaciya ta tura falonta ta shiga da ada'a à bakinta, karo tayi da farar takarda ta buda ta karanta sakon fati ne na ta tafi gida sai an kwana biyu zata dawo da yardar ALLAH

Yar mahaukaciya tayi murmushi ta ce" My fati,

Dakin ya sha gyara sai kanshi yake ta shige dakinta tana ta murnar yanda fati ta gyara mata dakin kafin ta tafi

Wanka ta fada, kafin tayi sai da ta shiga ruwan dumi ta fito ta sala Wanka ta dauro alwallah ta fito daure da tawul, ta zumbula doguwar Riga ta kabarta sallar magariba, bayan ta gama ta cire ta bude cikin kayanta ta saka wasu Riga da wando masu shegen kyau ta daure gashin kanta Bata tsaya yin Wata kwaliya ba ta nufi dan karamin frij dinta ta bude ta dauko jikon kabewa da madara no sugar da mamanta ta dadafa ta cicika biduduna aka jera mata à frij, guda ta dauko ta girgiza ta shanye tana tande baki, haka ta bude zumuwar da aka yi mata Hadin amarya aka ce ta ringa sha kadan kadan, ta kuwa zauna ta aniya sha sai da taji ta koshi ta rufe sauran ta Mike ta ajiye, sannan ta fito ta nufi Baban falonta ta kuna TV,

Kalonta take hankali konce ba abinda yake damunta, ta jawo wayarta ta danawa fati Kira, suka shiga labari sai kyakyata dariya suke

Cikin farar jalabiyarsa ya turo kofar ya shigo da salama aman Bata ji ba dalilin hankalinta ya dauku wajen wayar da take,

Ajiye ledar hanunsa yayi ya zuba mata ido yanda take labari tana dariya, ita Sam ba abinda ya dameta, ya lumshe Idannuwansa yana tunanin first night dinsa da ita du da yana cikin halin bacin rai aman abin nan yaki fita à ransa, ya sada kansa à ransa ya ce" anya kuwa zan iya hakura har sai ta yarda dan kanta,

Ya girgiza kai à hankali ya furta " Islam

Dago kanta tayi da sauri sai à lokacin wata kunya ta dirar mata, to yaushe ya shigo dakin ma ? Da sauri ta kali kayan jikinta ai kuwa ta diro da gudu zata nufi dakinta

Mubasshir ya saka hannunsa ya kamota ya janyota jikinsa ya rungumeta

Yar mahaukaciya ta shiga sisine kanta, aman kanshin turarensa na mugun birgeta, haka kawai ta shiga cusa kanta à jikinsa tana shakar kanshin turaran

Hakan ba karamin rikita shi ba yayi, domin sai yake Jin hakan tamkar tafiyar tsutsa take yi masa à kirji, à hankali ya dago da kanta ya zuba mata ido,

Yar mahaukaciya ta bude idannuwanta Jin an rabata da kanshin nan mai dadi ta kale sa, gabanta ne ya fadi wata irin soyayar mijinta ta kara tsarga mata jikinta, da sauri ta sada kanta kasa

Mubasshir ya saki murmushi ya kuma rungumeta, à hankali ya ce" kaunar Mubasshir ne nake hange à kwayar idanuwan islam ???

Yar mahaukaciya tayi shiru Bata bashi amsa ba, to mai zata ce masa ? Ita Kam lamarinsa ya girmimi tunaninta, gashi tun karfi ya koya mata kaunar kasancewa à kirjinsa

Mubasshir ya dauki ledar hannunsa ya ja hannunta suka nufi dakinta, ya ce " dauro alwallah muyi nafila

Jin yace nafila ta nufi bayi ta kuma yin Wata alwallar ta dawo, ta zumbula hijabinta na sallah, Mubasshir ya ja su suka yi raka'a biyu

Bayan sun gama ya dafa kanta da harshen larabci ya rufe Idannuwansa yana ta kwararo mata ada'a, sai da ya gama yayi mata yan tambayoyi bisa kan adinin musulunci Wanda cikin ikon ALLAH ta bashi amsoshi gamsasu, har zuwa wannan lokacin Yar mahaukaciya Bata dago inda Mubasshir ya nufa ba,

Mubasshir ya ce " AM dauko plate mu ci abinci KO ?

Yar mahaukaciya ta ce" ai na sha jus din nan bana Jin yunwa KO kadan bara na dauko maka dai, tana gama fada ta nufi kicin ta fito da Baban plato ta ajiye ta bude gasasun zabi har Hudu ta juye ta ajiye masa jus din biyu ta zuba sauran à frij ta fitar da ledodin ta dawo ta shige bayi tayi brosh, ta dawo ta bude kayanta ta dauki wata Yar rigar baci ta dauki hijabinta ta nufi bayi ta saka ta zumbula hijabinta ta dawo ta dauki turarukanta na humrar ne, na fesawar ne, har ta juya zata konta ta ga turaren da aunty habiba ta Bata ta ce mata ta tabatar da ta zama mata cikakiya à gidan mijinta ta shafa shi, ta bude ta bulbula à hanunta ta shashafa à kowani sashe na jikinta tana Jin dadinsa à ranta, ta juya tayi bismillah ta gyara shinfidar gadon duda ba wani abin tayi ba, ta Haye tayi konciyarta

Du abinda take yana kalonta, mamakinsa ne ya karu ganin ta Konta da wannan katon hijabin dan yana dakin KO ? Yayi mrmushi ya Mike ya dauki sabon tawul ya nufi bayinta dan yin wanka

Ya dauki lokaci kafin ya fito daure da tawul ya fita ya rurufo kofofin ya dawo ya rufe dakinta ya nufi gaban miroir ya fefesa tarare,

Yana gamawa ya kashe fitilar dakin ya Haye gadon

Yar mahaukaciya ta tashi da sauri tana zazaro ido ta ce" Yaya Mubasshir ka kuna fitilar nan mana, kana ganin duhu, Yaya Mubasshir mai zaka yi à dakina kuma bayan sun tafi su aunty ka koma naka dakin mana, y a ta y y y y y y y y y y y y y y y y y hadiye sauran maganarta tayi sakamakon janyota da yayi ya hade bakinsa da nata ya shiga aika mata zazafan kisssss

Cikin kankanin lokaci Mubasshir ya wular da hijabin Islam yayi mata runfa yana sarafa harshenta, sakin harshen yayi yayo kasa da kansa inda ya shinshino abinda ya fitar da shi daga hayacinsa bai san lokacin da ya cafke na................... Ya shiga sarafasu cikin kwarewa

Abinda da Wanda ta sha tsumi ta sha jiko ta bulbula tarare nan da nan ta maida hankali tana karbar sakon AA cikin na'am da sakon da yake Bata, Jin dadin hakan take, shi kuwa banda Bari ba abinda jikinsa yake, adu'ar saduwa da iyali ya yi hakan yasa Nayi baya Inaiwa Yar mahaukaciya adu'ar juriyar mijinta

I'm sorry iya hakan nake iya rubutawa☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹☹ sauran na samu mazga😄😄😄😄😄😄😜🇳🇪Belles écrivaines du Niger



*'YAR 👧🏻*

*MAHAUKACIYA👹*



*Na*
*Sajida*






81

*Aunty Zainab kiyi ki gama min Docter deejart plz 😩*


*Sister Dee ya haka ? Gaskiya page daya yayi mana kadan, kawai ki karo mana page din bintalo domin ya dauko sugar😋*







wayarsa dake ajiye kasa ta kwashi ruri, à tare suka zabura, Mubasshir ya diro daga bed din Yar mahaukaciya tayi saurin mayar da kanta cikin bargon, yayi murmushi yana daga wayar


Idriss ya ce" kai wai ya haka Tunda safe Ina kiranka har karfe tara tayi mai kake ne ?


Mubasshir ya zaro ido yana fadin " what karfe 9 fa ? Ya Salam abokina bara muyi sallah


Idriss ya zaro ido ya ce" Ina gidanka


Mubasshir ya ce" gidana fa ? Haba bawan ALLAH da safiyar nan ?


Idriss ya ce " kasan ALLAH ka bude min KO Nayi maka aika aika à cikin gida


Mubasshir ya ce" aa yi hakuri, Bara na wurgo maka ky din falon kafin na sauko

Hakan kuwa akayi Mubasshir ya wulowa Idriss ky din falonsa ya bude ya zauna ya kuna TV domin yayi niyar fa bazai bar gidan nan ba sai da shi


Cikin nutsuwa ya dauki matarsa yayi bayi da ita inda ta dan sake da shi domin ta lura idan da taci gaba da nonokewa Mubasshir sai ta rame irin yanda yakeda takuran nan da son komai sai yayi mata,gashi ya mayar da lips dinta filin saukarsa du motsinsa sai ya mana mata kis


Haka suka gama ya jasu sallar asuba à karfe 9🤔,


Bayan sun gama Yar mahaukaciya ta duka gabansa cikin muryarta uwa ta yara ta ce" morning yayana


Mubasshir ya zuba mata ido yana kalonta yaki amsa gaisuwar tata,

Dago da kanta tayi tana kalon sa, yanayin kalon da yake mata sai da taji kunya, hudubar aunty habiba ce ta fado mata cikin ranta inda take fadin" karki baiwa mijinki damar wata ta waje ta birge sa, kiyi iya yinki dan ganin kin Wadata mijinki da dukan abinda yake bukata idan dai bai kaucewa hanya ba, sannan ki Kula da yannayin fuskar mijinki, Idannuwansa lebensa komai nasa yana iya yi miki magana da su, ki kasance mai gane kurmancin mijinki,


Yar mahaukaciya ta Mike ta cire dogon hijabinta, ta kuma cire abayar da ta dora saman Yar karamar rigarta fara tasss, tana sane ta duka kamar zata cire wani Abu à akaifunta,

Mubasshir dake zaune ido ya zaro yana kalonta, kafin yayi wani yunkurin ta Mike,, ta juyo gabansa, cikin dabara ta dan ja rigar tata kasa, saman mamarta suka dan bayana à fili, nufo shi take, shi kuwa ya tsura mata ido yana son ganin abinda zata aikata

tana isowa daidai shi ta mika hannayenta biyu ta zagaye wuyansa da su, ta Haye saman cinyoyinsa ta hade idannuwanta da nasa tana kashe shi da wani Shu'umin kalo, à hankali take matso fuskarta da tasa har ta ISO Daidai lebensa, inda Idannuwansa ke rawa ya kali idannuwanta ya kuma kali lebenta, gaba daya ya kunce ya zama wani sususu, maimakun ta mana masa Kiss sai ta fitar da harshenta ta lashi gefen fuskarsa wajen sajensa sannan ta Isa Daidai kunnansa ta hura masa iska cikin wata murya wace ni kaina sai da na zaro ido domin ban san Islam da ita ba ta furta" *Morning My Blood*


Mubasshir bai san lokacin da ya rintse Idannuwansa yana Jin saukar leben islam à kunansa da kuma sunan da ta nada masa, gaba daya tsikar jikinsa tayi wani irin tashi, bai san sanda yayi saurin jawo ta gaba dayanta jikinsa, jikinsa na mugun Bari ya lalubi lips dinta ya shiga kissing dinsu cikin zafafan Kiss,

wayarsa ta Kuma kwasan ruru tamkar an kara mata sautin kidan


Bai saki bakinta ba ya lalubo wayar sannan ya saki cikin kasalaliyar murya ya ce" Haba Idriss, haba Idriss ya zaka yi min haka, haba mana, shin mai Nayi maka da farar safiyar nan kazo kana shigar min haki haka ? Ka tausaya min mana kana katseni


Idriss ya ce" la la la, lale ma Mubasshir jarabarka tafi karfinka, toh wly au ka bude kofar nan ka fito ka raka ni zance au na hanaka koma meye kake bazaka yi shi ba wly


Yar mahaukaciya banda dariya kasa kasa ba abinda take, ta Mike a hankali daga jikinsa tayi gaba abinta

Mubasshir ya ce " baby plz karki tafi


Idriss d'à bai katse wayar ba ya ce" tafi ke karki kula shi


haka dai à dole ba dan ya SO ba ya bude kofar bayan ya saka shadarsa maroon ya sauko inda ya bar Yar mahaukaciya tana shafa mai


yana saukowa ya nufe Idriss d'à maseefar taya zai adabi rayuwar amare, ba'a yiwa ango sauko haka


Idriss yayi murmushi ya ce" nawan wly ban rintsa ba, dama na samu Nayi hajiya traitement dinta na dawo dakina dan yin baci abin ya gagara, dole na tashi na shiga fadawa ALLAH kan ya kwata min zuciyar Rafi'at


Mubasshir ya ce " abokina baka da dama, yanzu dan iya shege ka tsalake ka diro kan auntyna ?

Idriss ya ce" au yaushe kuma ka yarda da auntynka ce ?


Mubasshir ya ce" Tunda ta haifi My Islam


Idriss yayi dariya ya ce" ai kuwa nima na zama uncle dinka daga yau

zaiyi magana wayar Idriss ta kwashi kara, ya daga da sauri yana salama

Elhaj Ilyass ya ce" kaga fa abin arziki Idriss insha ALLAH yau za'a daura aurenka, yanzu haka zancen da nake maka muna gidan à zaune, ga su elhaj da mamana, da su hajiyar, Elhaj ya ce Tunda yau juma'a ne kawai mu je gidan liman mu shaida masa sai à daura idan an gama sallah


Idriss ya Mike da sauri yana ta wara ido murna ta cika masa ciki ya rasa ma mai zai ce hakan yasa ya mikawa Mubasshir wayar yana ta hamdallah,

Mubasshir yayi godiya ya ce" su din ma gasu nan tafe gidan


hakan kuwa akayi islam banda murna ba abinda take

Suna Isa ta bude ta fice da gudu inda Mubasshir ya zaro ido ya ce" ya Salam, islam no karkiyi ki

28 / 29