Dingishin Kwado Book 3 Complete Hausa Novel

Author :  Salma Category :  Romance

Chapter   9 / 23

24K to 27K   out of 67.7K words

bare ki zama sanadin rabuwata da masoyiyyita ta gaskiya ".

*Ina tallata muku plastic passion plates masu kyau da aminci*

*Plates da ba ko Ina ake ganinsu ba sai a kicin uwargida Mai kafaciti ko amarya mai authority*

*Da gaske nake yi plates din masu kyau ne da ban sha'awa*

*Ku tuntubi wannan lambar da ganin sampur da Kuma price Dai da ba zai zarta aljihunku na*.

08109544470

A zafafe Hawwah ta ce "Hala dai bayan kishi da yake yagalgalaka har kanka ne ya tab'u? Menene nawa a cikin rabuwarku? Wuka na saka maka ko bakin bindiga akan sai ka sake ta?"

Cikin fitar hayyaci ya ce ", Aurenki ne dai sila. Kullum zuciyarta na zafi da turiri amma ban kula ba, ban rarrashe ta ba, Sai ma danne mata hak'kinta tare da fifita ki a kanta da ya'yanta. Ga shi na rabu da lu'ulu'u na kama azurfa".

Bak'in ciki mai tsananin gaske ya shak'e Hawwah da muryar kuka ta ce "Ni ka misalta da azurfa ka kwatanta wacce take shirin zama matar gabjejen jarumin d'an'sanda irin Asad Funtua da lu'ulu'u? Ta nisa ta had'iye kukan ta ce "Ina tabbatar maka sai Anty Bilki ta ga banbancinka da sabon angonta fiye da banbancin da ka ga ni a tsakanina da ita. Don kuwa shi ba zai yi mata butulci ya yaudari budurwa da dukiyar da take mallakinta ce ba, don kuwa shi gabjejen attajirine ba da kudin mace ya yake tutiya ba.

Bak'in ciki kan bak'in cike ne ya dinga k'wamushe shi. Ga wani irin azabben ciwon da yake barazanar fasa masa k'irjinsa ya yi masa k'awanya. Take jiri ya kwashe shi ya fadi yaraf kan kujera.

Yayin da Hawwa ta ja tsakai mai tsananin gaske ta wuce zuwa samanta tana fad'in "Idan aka wayi gari da kai lafiya to tabbas soyayyarka bata cika ba, don kuwa kamata ya yi ka bak'unci lahira kafin wani ya fara sukuwa a kan matar da kake ƙirarin kana sonta".

A wannan dare Sahal ya gane me kira da nisan dare don kuwa ya Ga tsayinsa matuk'a gaya. Sannan shine dare Mafi tsaurin a dukkan rayuwarsa. Wani irin Kishin Asad da tsanarsa ne suke ta walagigi da shi. Ya dinga addu'ar Allah ya gajartawa Asad kwana Bilki ta yi masa takaba ta dawo masa shi da Ya'yansa.

A masallacin juma'a na k'asa na birnin tarayyar Nigeria aka sake daura auren Bilkisu a karo na biyu da sadaki mai k'ololuwar daraja.

A lokacin da ta ga alert din kudi mai nauyi a asusunta daga kuma Yaya Farouku. Murmushin da babu nishadi ya k'wace mata domin so ta yi ace shine da kansa ya bata sadakin ba waninsa ya biyawa ba.

Bata ce komai ba don sosai alhini ya kutso mata.

Abida ta dinga yi mata d'an bikin ta yi daraja da yawa.

Ba wani shiri Bilki take yi ba Abida ce ta ce sai sun yi walima ta kuma karbi kudade a hannun Ango, na kwalliya da gyaran jiki, masu nauyi.

Ango kuma bakin shi har kunne a wajen yin hoto yana ta kama Balki tana bige masa hannu amma shi bai damu ba, a ransa yake fad'in an daura dai hankalina ya kwanta.

An sha walima a gidan zuwa biyar aka kai Amarya kayattacen gidan Ya Asad bayan Baba Babba ya yi mata nasiha sannan ya damkawa Baba Faruku ita ya ce ya kai ta gidan mijinta, tare da fad'in "ko na mutu ka tsaya mata Farouku!.

Abida da Saddiqa da Momi, da matar Ansari suka bisu a baya.

, [Sep 15, 2025 at 09:52]

Yaya Hamida dai ta ce zata zo bayan biki, don kuwa ta ji haushi da Bilki ta auri Asad mutumin da bai zo musu gaisuwar mami ba.

Ba su wani jima ba suka tafi bayan Abida ta yiwa Bilki raɗa.

"Saura ki matsewa yayana cinya".

Bilki ta ture ta tare da fad'in "Abin da yake ranki ke nan ko?"

Abida ta kyalkyale da dariya tare da fad'in "ke kika koya mini irin wadannan zantukan, dan haka gobe da azahar zan zo na ji bayani".

Bilki ta yi mata k'aramin tsaki tare da fad'in ki zo sassafe ma Abida ".

Ta yi dariya ta fice ta samu sauran a falo suka tafi suka bar amarya ita kad'ai.

Tana tunanin yadda zasu kwashe da angon nata da yake ta rawar jiki tamkar ya yi shekaru goma babu mace tare da shi.

Tasan yau dai kam ba zai daga mata k'afa ba

Rawar k'afar da yake yi kadai ya isa ya nuna ya matsu.

Kuma da gaske ne tun mangariba ya shigo gidan, ta dauka lamarin sai dare za a fara amma ina bai jira ba, mangariba kawai ya ja su jam'i ya ciyar da su kaza da madaran da ya shigo da shi, ita ba ta wani ci sosai ba, amma duk da haka bai saurara mata ba.

Sallar nafilar ma sai ta ga a gaggauce ya ja suka yi. Suna idarwa ya juyo ya rungume ta gabad'aya. Jikinta sai b'ari yake yi yayin da zuciyarta take bugawa da k'arfi sosai tamkar yaune karon farko da namiji ya bak'unci gangar jikinta.

Ya dafa goshinta ya yi addu'a, sannan ya mikar da ita tsaye, yana rungumarta sosai. Hannayensa na kai komo a bayanta har zuwa mazaunanta da suke matuƙar tafiya da imaninsa.

Yadda yake rawar jiki ne yasa ta sakar masa jiki, kai yaya Asad namiji ne ba ta taba tunanin za ta iya samun bambamci mai yawa tsakanisa da Sahal ba, mussaman da ta ga ya girmi sahal din sosai, sai ga shi a bugu daya ta fahimci ya yiwa Sahal nisan da har abada ba zai kamo shi ba.

Ga shi itama ta sha gyara da saiwowin asali marasa illa na Surayya Halin yau ta hade tamkar bata haihu ba. Nan fa ya susuce ya yi ta sambatu Allah yasa ma su kad'ai ne a gidan.

Ita ma sai dai ta ki fada amma ta samu gamsuwar zuciya da gangar jikin da ta dade ba ta samu ba, bata san ta ba shi goyon baya sosai ba, sai da suka natsa ta fahimci ta saki jiki da yawa ta dawo tana jin kunya.

Shi dai godiya kawai yake yi mata domin ta ba shi mamaki sosai, yadda ta sakar masa jiki ya yi abin da yake so.

Sai ta ji tausayinsa ganin yadda gabadaya ya rude a kanta.

K'arfe takwas din dare suka samu nutsuwa, sannan suka yi wanka don sallatar Isha. Daga haka suka kwanta yana rungume da ita tamkar zata gudu ta bar shi. Bakinsa daidai saitin kunnenta ya numfasa murya ba amo ya ce "Maigado kin san na sha yin mafarkin wannan al'amarin da ke? Daga baya har tsoron lamarin ya dinga ba ni, na dage da addu'a akan Allah yaye mini tare da yawaita addu'ar tsari daga shaidanun aljanu don har na a fara tunanin ko wata aljana ce zata shige ni take zuwa mini a siffarki! Ashe akwai lokacin da Allah zai tabbatar mini da faruwarsa a zahiri bayan na cire rai da samunki na hak'ura gabad'aya"..

"Uhum".

Kawai ta ce don ita gabad'aya kunyarsa ce ta takure ta. Yaya Asad din nan da take jin tsoronsa kamar me wai shine suke kwance gado d'aya? Shine suka yi tarayya? Ikon Allah yafi ga haka.

Ya dinga yi mata hira yana shafa gashin kanta, yayin da ta yi luf a k'irjinsa har cikin zuciyarta irin haka take fatan ace mijinta na yi mata.

Ya sumbaci kunnenta ya ce. "A yi barci lafiya Maigadona. Yau Allah ya cika mini burina na mayar da ke Maigadona ta gaske."

Ta yi murmushi kad'a ta ce "Dama manufar sunan a zuciyarka kenan?"

Ya yi murmushi mai sauti ya re da ce wa "Har cikin zuciyata".

"Hmm"

Kawai ta ce don abin ya yi mata nauyi.

Sai me wajen karfe d'ayan dare ta ji yana lalubarta hakan ya sanya ta farka, gane da ta yi maimai zai yi, ya sanya ta ce "fitsari zata yi. Ta shiga bayi ta wanke baki ta dawo. Al'amarin da ya shayar da ita ba mai saukin bayyanawa bane kawai dai a ranar ta samu nutsuwar da bata san da ita ba. Hatta abubuwan da ya yi mata bata taba tunanin ana yinsu ba don ita bata same su ba.

Da asuba ma sai da ya sake komawa bayan ya tambaye ta idan ya sake babu takura? Ta fahimci ya yi hakuri tsawon lokaci bai jefa kansa a tsila tsillar mazan yau ba, shi yasa ba ta yi masa gaddama ba, ta ba shi hadin kai, suka biyawa kansu bukata kuma dukkansu suka samu gamsuwa.

Wani irin amarci suke barjewa don babu kakkautawa. Da alamu tafiyarsu ta zo d'aya don duk yadda take fad'in bata sonsa to bata yi masa k'wange kanta, kuma tana matuƙar enjoying al'amarin.

A kwana na uku Abida ta zo gidan maigidan na nan tunda baya fita ko ina, yana hutun angwanci, itama hutun take yi, ba zata koma aiki ba sai sun dawo daga tafiya.

A lokacin da zata fita zuwa wajen Abida.

Tana daf da bude kofar ya isa ya rungume ta tsamtsam yana shinshinar gashinta da ya sha gyara.

K'amshinta yake shaka, yayin da ta yi lamo a jikinsa. A duk sadda ya rungume ta gabad'aya gangar jikinta take karɓarsa, haka nan har kan yatsun kafarta take jin shauki na binta

A kunnenta ya yi mata magana a hankali. "Kinsan dai autar momi yarinyace mai giggiwa da son jin abin da bai shafe ta ba. Kada ki sake ki yi hirata da ita. Bana son raini".

Ta kalle shi ta gefen ido a hankali itama ta ce "Tunda ka ke tubewa a gabana, sannan kake yi mini abin da ban yi zatonsu ba ai ka ajiye batun wani girma a gefe kawai".

Ya cizar mata kunne ta shige jikinsa tana zillon ya sakar mata kunnenta.

Ya saki din amma sai ya ce "Maimaita me kike ce?"

Tana jikinsa cikin shagwaba ta ce "Haka kawai ka samu yarinya kana caje ta, kana neman mayar da ita chopping the rice sannan ka ce wai ba zata bawa kawarta labarin yadda ake gurzarta ba?".

Dariya ta k'wace masa sosai.

Ya nisa cikin kwantar da harshe ya ce "Amma dai kinsan raini za ki janyo mini ko?"

A hankali ta ce "Ba wani raini. Nima ta ba ni labarin yadda Yaya Sulaiman yake take ta amma hakan bai saka na raina shi ba".

Ya ce ",Waton dai sai kin cire mini rigar girma ko?"

Kanta na k'irjinsa ta ce "Ba zan fad'a mata komai ba, amma idan ka yi alk'awarin yau barci zan yi tunda ga farkon dare har k'arshensa."

"Ya sumbaci goshinta tare da ce wa "Ban yi alk'awarin haka ba. Amma na yarda sau d'aya zamu yi sai da asuba kuma".

Ta d'ag fuskarta tana yi masa wani irin kallo mai d'auke da anya kuwa?

Ya yi murmushi ya ce "Maigado da gaske nake yi mana, amma idan kika ga an yi to ke ce kika rikita ni ".

Ta zame ta ce"To bari na tafi kada ta ce na yi mata wulakanci."

Ta isa falon da Abida take zaune tsuru ita kad'ai sai k'arar a.c da babatun tafkekekiyar talabijin.

Abida ta mike tana k'ure ta da kallo.

K'warai ta ga Bilki ta k'ara kyau. Dankararen leshin da yake jikinta ya yi matuk'ar yi mata kyau ga shi an zuba masa dinki na gaske.

Ta isa kusa da ita tana fad'in "Abida na dauka fa sara mini za ki yi da kika zabura kika mik'e din nan?"

Abida ta yi maza ta ce "Saboda kin zama matar d'ansanda ai dole a dinga kame miki Haj Maigado Mrs Asad Musa Funtua."

Bilki ta murmusa don tasan gatse ta yi mata.

"To zo mu shiga ciki ".

Bilki ta fad'a tana nufar k'afar benen da yake falon.

Hawan farko suka shiga falo sannan suka shiga katafaren d'aki.

Basu zauna ba sai da Bilki ta cika gaban Abida da kayan ciyeciye da na shaye shaye.

A hankali Abida ta ce "Kin ga wani ja da fresh da kika yi Sola?"

Bilki ta d'aka mata duka a cinya tana fad'in "Na raba ki da sunan nan kada ki hadu da fishin kwamishina fa".

Abida ta ce"Na hadu da shi din. Yanzu Bilki me kike ci kika yi wannan uban canjawa cikin kwanaki uku kacal, me yake ba ki anan wanda mu bai ajiye mana b?"

Cikin iyashege Bilki ta ce "Vitamin A-z nake sha kinsan shine sinadarin gyaran fatar mace lamba d'aya.

Abin da nake ci da sha anan ya banbanta da na gida mana Abida.".

Abida ta kasa ce wa komai amma kallo kawai take bin ta da shi tare da tausayin kanta. Ita kam da tasan hukuncin da Sulaiman zai yi mata ke nan da bata taho Abuja ba, tunda sai da ya ce mata bai barta ba. Ga shi yanzu ya yi mata nisan da bata san inda zata gan shi, don kuwa ita jikinta bai bata ya mutu ba. Ga wata irin matsananciyar soyayyarsa da take yi mata mahangurba.

Kan dole ta sanya jarumta ta danne kukan da yake neman kubuce mata.

Bilki ta je ta rufe kofar d'akin Har da murza mukulli.

Ta dawo ta ce "Magana zamu yi heart to heart Dr Abida."

Ta zauna daf da Abida har jikinsu na gogayya, ta yi k'asa da murya ta ce "Ba da shakiyanci ba Abida! Fad'a mini a likitance akwai illa ne idan ana yin harkar na ta baki?"

"Abida ta kalle ta da dukkan nutsuwarta amma sai ta shiga rudu tare da kasa gane manufar Bilki kaitsaye.

Murya ba amo ta ce "D'an sake bude maganar ta yadda zan fahimta har na yi miki bayanin da zai gamsar da ke."

Kan Bilki na k'asa ta ce "Ba'a ance miji ya zowa matarsa duk ta inda yake so ban da ta bayanta da kuma idan tana jinin al'ada ba?"

Abida ta ce "Hakane ".

Kan Bilki a k'asa bata yarda ta dago ba ta ce "Shine nake son na ji ya ya matsayin yin harkar ta baki?"

Abida ta dinga kyalkyala dariya mai k'arfi mussaman da ta ga Bilkin da dukkan zuciyarta take neman fatawa akan lamarin, kunya kuma ta hana ta d'ago su kalli juna.

Har Abida ta yi dariyarta mai isar ta bata katse ta ba, kuma bata ce komai ba.

Da kanta ta numfasa ta ce "Maigado fatawar addini zan yi miki matashiya ko kuwa ta likitanci.?"

Murya ba amo ta ce "Duka Abida ni gabad'aya na shiga rudun ne. Kin san kanki yafi nawa ja, tuna mini ma na islamiya din".

Abida ta zama serious tunda ta gasgata da gaske take yi a rude take. Amma k'asan zuciyarta sai mamaki take yi duk shekarun da Bilkisu ta shafe a gidan aurenta bata taɓa sanin oral sex ba sai yanzu?

Ta numfasa ta ce "Bari na fara yi miki bayanin a mahangar musulunci a takaice"

Bilkisu ta gyada kai tabbacin tana sauararen ta.

Abida ta fara da ce wa "Malaman da suke ganin halaccin saka al'aura a baki sun yin haka ne saboda babu wani dalili bayyananne a cikin Hadisi da Alqur'ani da ya haramta irin wannan aiki. Malaman musulunci irin su Yusuf al-Qaradawi suna da wannan ra'ayi!

Haka nan kuma ba a ambaci wannan aiki a matsayin wani bangare na farfaganda ba a Hadisi, duk da cewa Musulunci ya jaddada muhimmancin aika d'an sako kafin fara mu'amala tsakanin ma'aurata kamar su sumbatar juna da tabawa da makamantansu da suka zo a Hadisi k'arara. Mazhabobin tunani (Mazahib) irin su Shafi'i da Hanbali sun dauki hakan a matsayin halattacce, sannan a matsayin wani bangare na yin wasannin da zai ƙara armasa mu'amala. Yayin da wasu mazhabobi ke daukar al'aura a matsayin najasa, suka haramta yi ta baki."

Da k'yar Maigado ta d'ago ta ce"Na fahimta to menene hangen likitoci kuma?"

Abidan ta nisa ta ce "A likitance ana iya yin mu'amalar ta bakine muddin babu wata cuta a al'aurar ma'aurata wadda baki zai iya kamuwa da wani ciwo sanadin hakan, sannan kuma babu rauni ko kuraje a wajen!

Likitoci na ba da shawarar amfani da kwaroron roba ko dam ɗin hakori kafin yin kowane nau'i na jima'i na baka.

Amma gaskiya mutane basu karbi amfani da wannan abubuwan ba ko kad'an. ".

Bilki ta ce "To shike nan na gamsu na kuma fahimta".

Abida ta ce "Amma ba'a son idan har za'a yi mace ta bari a dinga tura mata har makwogaronta don kuwa tana iya kamuwa da infection din baki mai tsananin gaske wacce take rikidewa ta koma( Oropharyngeal)

Sai dai maza sun fi mata had'arin kamuwa da cutar Oropharyngeal (tana kasancewa tsakanin wasu kofofi biyu ta makogwaro) .

Idan har miji zai saka bakinsa a wannan wajen a tabbatar an tsabatce wajen sosai mussaman yadda halittar mace take da lungu da loko!

Zaku iya yin abinku amma ki tabbatar kina tsabtace wajen da kyau, ke kuma kada a dinga kai miki har makoshi sannan kada a tsananta yinsa babu kakkautawa. Anfi son yin mu'amalar baki once in a while kin ga ne?"

Bilki ta ce "Na gane sai dai ai shi din ne kuma, ko zai yarda? ".

Abida ta ce "Ban ce kada a yi gabad'aya ba, amma kada ya wuce harshe da lebenki da zagayen bakinki. Kada a dinga yi har can cikin. Sannan ke ma ki tsananta kula da wajenki. Sai kuma a takaita yinsa ya zama a marmarce ta yadda ba zai zama kullum ba."

Gyada kai kawai ta yi tabbacin ta ji.

Ta ce "Farha ta daina kukan nema na?"

Abida ta ce "Jiya ma ta yi, yau dai ban tashi ba suka tafi makaranta. Amal da Noor suna d'an lallashinta.

Abida ta bude maltina ta sha ta kalle ta ta ce

Wato shanye abin da yake zuba miki kike yi shiyasa kika ce mini vitamin A-z?"

Bilki ta mik'e tana fad'in "Kin baci Abida maganganunki sun fi k'arfin kunnuwana."

Maimakon ta yi shiru sai ta ce

9 / 23