DIJAMAH 'YAR FULANI Ranar da Komai Ya Sauya by maman teddy

Author :  Maman Teddy Category :  Romance

Chapter   8 / 13

21K to 24K   out of 36.2K words

da mama da sobreen suke ciki...cike da gadara daji da mulkin mallaka ta kalli sobreen ha'di da cewa" kehhh mi'ko mun ku'din hannun ki,don na nemi abun da xamu ci nida uban ki wanda zuciyan sa ta mutu...
Kallo ma bata ishe sobreen ba,balle matasa ran bata amsa.
Sobreena..... " ni kk mawa banxa ina maki magana ?
Toh bari idin ya shigo yau xai banbance tsaka ni na dake acikin gidan nan...
Muryan malam idi sukajiyo yana mai bu'do labulen 'dakin mama,wanda rabon da yatako 'kafahn sa 'kofar 'dakin sun manta,amma yau dayake yajiyo hayaniyar er zinare har da shigowa yana tambayan lafiya.
Kallon su duka sobreen batayi ba,illah ma cigaba da kaya-kayen da takeyi abun ta.
Inna kulu ne cike da muryan makiran mata,yafa sharo mawa malam idi 'karya da gsky akan yanda sukayi da sobreen 'din,inda ta 'karke maganan da cewa" saboda nace takawo a 'dara sanwan gidan ne shine yau sobreen harda xagina..ta fa'di maganan tana mai share hawayen munafurci...
Haba jin ance sanwa,yasa malam idi fara xagin sobreen inda yake shiga ba nan yake fita ba,cewa yake yau xan koreki ke da uwar ki ubar mun cikin gida nagaji da dawayniyya da ku,kun xu'ke jinin jikina,kullum cikin sayar magani,wanda tun kan kixo duniya nake fama da wahalan wannan cuta nata,don haka wanda take wahala damu duka yau don tace kkwo ku'di a cika ayo sanwan gida sai kice baxaki bayar ba,tohhh cin ci ubaki nace,indai yau baki bada ku'din nan ba,wlh yau sai kunbar mun gida,shegiya karuwa,ae dama nace sai kinyi karuwanci.yana fa'din haka yajuya yafice daga 'dakin yana mai cigaba da bambami.
Inda innah kulu ta bi yansa ranta fal farin ciki da yanda malam idi yayiwa sobreena da uwar ta datake kwance kaman mutum mutumi...
Kuka sosai sobreen keyi,inda a sarari take cewa" yahhh Allah gani ni baiwar kace,kafitar dani daga wannan kangin rayuwan danake ciki,kabawa mahaifyata lafiya don Albarkacin Annabin rahama...kuka takeyi wanda kaman ranta xaifita,magan ganun malam idi ne suke dawo mata,inda a sarari tace" tabbas baba bakayi 'karya ba,bakin ka yasha furtamun sai nayi karuwan ci,tun ban isah munxali ba,bansan ma meye rayuwan ba,yau gashi burin ka ya cika, sobreen taxama cikakkiyar er duniya,karuwan kan titi...kuka ne yaci 'karfin itah,wanda nan maganan nata ya sarke, inda ta kwanta ha'di da kifah kanta a jikin mama dake kwance...tana mai cigaba da kukan ta,iyah karfin ta.
*WACE CE SOBREEN*
sobreen ta kasance er malam idi,kuma itace er sa tafari da Allah yabasa...wanda inna kulu ta kasance uwar gida a wajen malam idi,inda suka kwashe shekaru da aure basu ta'6a haihuwa ba...malam idi yakasance tsohon tailer ne,inda tun da 'kuruciyar sa yake tafiya garuruwa 'dinki,inda sokoto da nijer bai wata baije 'dayan cikin su ba...a wurin xuwan sana'ar sa ra 'dinkin furo ne Allah ya ha'dasa da mama wanda take nan cikin wani kauyen garin sokoto...
Nan malam idi yanema auren mama mai suna Asma'u Amma anfi sanin ta da lami...
Nan garin adamawa yataho da itah,inda ya ha'dasu gida daya da inna kulu... Don dama shi 'dan asalin garin Adamawa ne,haka ma innah kulu...
Sosai malam idi yake son lami,don aurene sukayi na soyayyar junan su,wanda innah kulu ta kullaci malam idi sosai akan aurennan dayayi,don acewanta yaudararta yy don yaga bata hayhuwa...inda tabi malamai da en tsubbu tun kan lami tashigo cikin gidan,amma dayake Allah yanufah sai tashigo sai da akayi auren...
Wanda ba'a jima da aure ba lami tasamu cikin sobreena... Wanda innah kulu takuma banxama gurun en tsubbu akan a xubar da cikin dake jikin lami,amma nan ma saboda ri'kon ibada ta lami sam suka kasa da itah...
A haka har ciki yakai wata 7 inda wannan shine musabbabin kamuwa da ciwon mama lami,don a wata rana ne,bayan ankira sallar la'asar ta dauki buta ha'di dayo alwala don tagabatar da sallahn ta...bayan ta gama ne tana gyara dankwali,kawai taga wani 'kadangare ne yaxo da gudu ha'di da shigewa jikin ta,wanda nan take ta kwala ihu ha'di da fa'di kasa,dai² shigowan malam idi kenan,inda cike da rudu yanufeta,wanda innah kulu dake le'ke ta windown ta tafito kaman batasan komai ba,kuma cike da rudu ta fita tana kururuwa akan axo ataimaka masu...
Cikin jikin lami bai fita ba,sai dai tasha wuya,inda malam yakashe kudi matuka akanta,duka tattalin arxiki nasa sai da ya kare...inda da kyar akasamu ta farfa'do, sai dai ba magana bb motsawa... A haka tun ana magani har aka gaji,inda cikin wannan hali ta haifo sobreen, wanda duda haka soyayyar matan sa nan a ransa,shiyasa ma yasawa sobreen sunan mahaifiyan ta lami,wato Asma'u...su ke kirar ta da sobreena...
A haka sobreen ta taso taga maman ta,inda innah kulu ganin kulan da baba idi keyi akan mama lami yasata komawa wurin boka, ha'di da masu asirin farra'ku....
Wanda tun daga nan baba ya tsani mama lami,sam baya son ganin ta,yana raga mata ne albarkacin sobreen... Inna bata ta'6a haihuwa ba,har ilah yau,wanda daga 'karshe ta amso dan wanta tana ruko mai suna kamaludeeni...
Haka innah kulu tayi sihirin da malam idi yaji har er tasa baya kauna,wanda tun tana 'karama yake bin ta da mugun jafa'i iri da kala,shine yace sai tabi maxa,shine yace sai tayi karuwan ci... Wannan kenan...

Kuka sosai sobreen keyi,wanda a haka tana kwance jikin mama bacci yayi awon gaba da itah...
'6an garen Aliyu Haydar kuwa a wannan daren sam yakasa samun natsuwa,wanda ganin dijamah tana tayi masa kuka yasa shi tattaro na tsuwar sa ha'di da nufan ta yana lallashi...inda da kyar ya samu ta yi shiru,haka ya shimfida masu sallaya sukayi sallahn nafila ta godiya ga Allah..
Bayan sun kammala ne,yakama hannun ta ha'di da nufahn kan capet da itah,wanda saboda laushin sa data taka,sai da taji kaman katifah ne,gyefe guda tumm² ne na 'dan jin ginawa,zaunar da itah yy inda shima ya xauna,don yau farin cikin da yake ciki yayi masa yawa...nan take ya cika gaban ta da kayan motsa baki,wanda babu 'daya data iyah ci sai kazan dake bankare wanda akayi pepe chiken da yasha kayan salad har yagaji...
Da kanshi yake koya mata,yanda ake cin abucucuwan,wanda cike da nisha'di suke cin komai.
Kallon sa dijamah tayi,sannan tace hamma Hydar... Wannan mene ne...?
"Dagowa yayi ha'di kallon abun da take nuna masa nan yasakin mata murmushi, sannan yakai hannun kan wani bowl wanda yake cike da fruit salad .
Murmushi yakumayi mata sannan yace" fruit salad ne,kinason shan sa ne...?
Murmushi tayi,sannan tace" ai nagan shi ne wani iri,dame akeyi...! da da'di ne.?
Sosai ma kuwa,bari kiga yanda ake shan sa,a hankali ya dau hannun sa hadi da daukan fork yana tsikarar fruit salad 'din...nan ya kai bakin ta,inda ta bude masa yasa mata abakin...wani da'di tajiyo ya halirci bakin ta,inda ta lumshe ido, wanda yasa Aliyu dariya... Sannan yace deeja da da'di ko...? 'Daga masa kai tayi ha'di da cewa sosai hamma..karamun.
Haka ya dinga bata wannan fruit salad 'din,inda a haka su ci wannan suci wannan har sai da deejamah tace" ta koshi.
Sannan yabarta haka.
'Daukan ta yy cak,ha'di da nufah bedroom da itah,wanda da kwantar da itah yaja mata blanket ha'di da cewa" baby na bacci kkji ko..?
Hamma tayi cike da lumshe ido ta masujin bacci tace" ehhh bacci xanyi hamma saida safe...
'Kara jamata bargon yy ha'di da kai bakin sa kusa da kunnen ta sannan yace " gud night dear...kiyi addu'a kinji.
Ba tace masa komai ba,illa lumshe ido datayi.
Cike da jin da'di yabar bedroom din ha'di da nufah bedroom din sa,wanda kafin yafita sai da yakashe mata domp lamb sannnan ya rufo mata kofahn bedroom din...
Cike da sakin zuciyan ta,bacci ya dauketa don tasan Aliyu Haydar ba dawo wa xaiyi ba...tun da daxu ya nuna mata koina na side din ciki ko harda nashi '6arayin...
Da fitansa yanufi '6arayin sa,wanda dana shiga sai da nakusa xama er auye...saboda kyaun wurin...
Komai kalon milk da sayan colour...irin kyaun da bedroom din sayy kuwa bakina baxai iyah fada maku shi ba,haka hannu na baxai iyah rubuta maku shi ba.don nace xan rubuta sai na bata safuffuka bai kare ba..
Nufahn privacyn shi,wanka yayo sannan ya saka kaya masu rashin nauyi,inda yafeshe jikinsa da sassanyan turare mai sanya nisha'di da kwantar da hankali...
Yana gama wa ya nufo side din ta,inda da shigansa yanufi inda take kwance ha'di da kwanciya ya jawota jikin sa,amma sam bata farka ba,saboda baccin yaci karfin ta sosai,don tayi nisa...
Yaso a wannan dare yayi kokari wurin ganin ba'abun da ya ha'da su da deejamah, amma sam abun ya citirah,don yagaxa bacci har wurin karfe1 na dare...ga yanda bananan sa ke mikewa yana mai kwantar da itah...a ran shi yancewa" ba yanxu ba,banason wahalar da deeja,nasan baxata iyah da dawainyyata yanxu ba...ganin abun nasa nada'da sama..ga numfashin sa dake sama² yasa shi saurin kara manna deejamah daga jikin sa...
Inda a hankali yafara kai hannun sa yana shafata ta koinah...jin yanda ake shafata kaman magye ne yasata cikin sauri ta farka,ha'di da kirar sunan shi da hamma Hydar..."
Cikin wata irin rikitacciyar murya na wanda yake matsanan cin bu'kata ya amsa da my queen...!!!
"Ko'karin raba jikin ta take da nashi,wanda cikin wata irin murya da bata san shi da shi ba,ya fara cemata"my queen nasaki wani abu xakimun plz....
Cikin tsoro da jin muryan sa tace" hamma Hydar baka da lafiya ne,tohh ka bari na tashi sai ka fa'damun...
A'a ae yanxun xan fa'da maki basai kin tashi ba...kinga bani da lafiya,inkika tashi ciwon 'karuwa xaiyi.
Jin hakan yasata cewa" tohhh hamma...
A hankali yace" bani hannun mika masa hannun tayi,wanda yana rike hannun nata ya ha'de shi da shi,inda a hankali tace" hamma Hydar mai ke maka ciwo..?
Shiru yy inda yake jiyo tashin bananan sa kaman xaifito daga jikin sa,saboda tsallen da takeyi,hannun ta yasa ha'di da 'dorawa a kan bananan sa,wanda ta mike tayi sama...cikin wani irin firgita deejamah ta tattaro karfin ta ha'di da fincike kanta daga ruko da yy mata,tana shirun sauka daga kan gadon...ganin haka cikin sauri yakai hannun sa ha'di da kara jawota jikin sa,wanda dama karfin mace ba daya dana miji ba...tuni ya jawota ha'di da rungumeta yafara romancing din ta...kuka tasa ha'di da cewa" wayyo hamma hydar don allah kayi hakuri,..wayyo umma na...meenash kixo ya Hydar xai kashe...maganan ta ne yadauke sakamakon bakin sa da ya ha'de da nata,wanda nan take yafara sarrafata yanda yakeso abunka da gwananne a harkan...
Niko ganin haka yasani cikin sauri na tattataro kayan rohoto na nayo falo...inda na bar deejamah ina mai tausayin ta yau a hannun Aliyu Haydar 'din.
Wani 'kar naji tasaka,wanda sai da na furgita,don har na nufi hanyar bedroom din don na ceceta,amma sai naja na tsaya,don a halin yanxu yanda Aliyu Haydar yy nisa cikin irin wannan duniyan komai xai iyayimun...😧👊🏻
Don haka naja na tsaya ina mai tagumi wanda a haka nima duk irin son na kawo maku rahota,amma nakasa sakamakon baccin da yy awon gaba dani anan wurun...😴🥱
Aunty Ameera ce taxo ta tashe ni,inda nan batare da niji wani abu daga gareta ba,na fada cikin bedroom din cikin sauri,inda dashigana najiyo motsin su daga toilet....
Zama nayi inajiran ganin wainan da yanxu kuma ake toyawa,inda banfi minti ka'dan ba sai ga Aliyu Haydar dauke dijamah, wanda duk tayi yaushi ta wani langwa'6e kaman jaririya....har da xanyi tsiwa,sai na tuna da fitina irin na Aliyu Haydar, wanda sam baya gajiya da🍌🤐
Don haka na jajan tamawa dijamah, tabbas tayi 'ko"kari don nasan ba'karamun wahala tasha ba.
Haka yarasa yanda xai saka kansa don kula da dijamah a wannan rana,inda naga soyayya har sai da idona yy xafi...
Komai shi yake mata,tohhh dama kunsan Aliyun badai iya bama mace tattali ba,shiyasa matan irin su Basma ke anace ..wannan rana babu irin alkwari da bai mawa dijamah ba,inda yace har abada baxai yarda wani abu ya cutar da itah da sanin sa ba..kuma yy mata alkawarin cigaba da faran ta mata na har 'karshan rayuwa...
"Xaune yake yana mai aikin bamawa flawern san ruwa,ta hanyar fa'da mata kalaman soyayya masu sanya zuciyan masoya ya sanyaya...door bell ne yayo 'kara,inda batare da ya dagata daga cin yarsa ba,yace yeessss.....
Sanye take cikin shigarta ta alfarma,don wata atampha ce holland a jikin ta,hmmmm mhiss meenash kenan...
Cike da murna da farin ciki ta 'karako inda yayan nata ke zaune...gaishe sa tayi ha'di da nufahn dirning ta ajiye masu basket din da tashako da kayan breakfast...bayan ta ajiye ne,ta dawo inda suke a zaune sannan ta kalli dijamah wanda bacci yakuma 'dauketa,
Ya Hydar deeja bacci ne takeyi...?
Murmushi yayi sannan yace" vata da'de da yin baccin ba...
Okay in tafarka kace mata naxoh,don ni yanxu xan wuce,dad ne yace" nayi sauri na hada maki break fast na kawo maku...in tashi ka fada mata...
Okay ki gaida dad din da mom...
Juyowa tayi tana dariya,don tasan shakiyancin yayan nata ne,sannan tace" tohhhm xataji ha'di da ficewa...
Zaune momy take wanda gyefe guda tana ta aikin yimawa en aiki fada da isah...don gaba daya batajin da'din jikinta...
Karar watar ta ne yadawo da itah daga xagin datake aika mawa wata er aikin ta,inda cikin hanxari ta daga wayan ganin mai kirar nata...wato momyn Basma...
Salati mom tafara kaman wanda akayi mata mutuwa,inda nan batare da ta katse wayan ba,ta hau 'kwala mawa meenash kirah...jin shiru da alama bata kusa ne,yasa justice madina nufahn side din dad don tasan bai wuce tana can...
Tafiya take tana mai bambami cikin iska da cewa"lallai yau genar ya nuna banda wani mahimmanci a rayuwarsa...yau ko xan ga waye gaba tsakanina da general a gurin Aliyu... Don wlh sai ya rabu da wannan yarinyan....niiii......inah....
Haka ta dinga masifah har ta isah falon daddy... Ba tare da tayi masu ko sallama ba,tafara magana cike da amon murya,tana cewa" ni xaku yaudara ni xaku ha'inata,a matsayina ta uwa ga Aliyu Haydar shine har xaiyi aure batare da sani na ba,saboda munafurci ne,tohhh wlh daga yau bb xaman lafiya a cikin gidan an...kuma sai Aliyu ya saki wannan yarinyan...
Tana gama fa'din haka ta juya fuuuuuu...ha'di da barin part din...
Cike da tsoro meenash tace dad...."
Katseata yy ha'di dacewa ki kwantar da hankalin ki bb abun da xai faru insha'allh...
Haka meenash tayi shiru,inda '6arayi 'daya na zuciyan ta ke tunanin kar mom ta cutar da deejamah, don tasan halin mom sarai xata iyah aikata koma meye,indai akan abun da bataso ne...

_____________________________

Sosai justice madina suke bin cike akan inda Aliyu Haydar yake da deejamah, amma har yanxu shiru kkji,don har yabxu ba'a samu wanda suka sani ba...

'Bangaren ko Aliyu Haydar ko fita wurin aiki bayason yi,don a yanxu har en aiki ya samun maw deejamah, da wanda xata rinka koya mata kwalliya dauri,wata kuma yanda xata kinga sarreafah abinci...wato mai koya mata girki,wasu kuma gyaran gida da dakin ta sukeyi.
Sosai deejamah a kwana biyu ta chanja ta koma kaman wata irin wannan butter din,wanda kudi ya ratsasu,nan ko bb daya,yanayin jikine daku dan hutun data samu kwana biyu... Sosa ta chanja,inda da safe kallan kwalliyan shi da bsnne,haka rana ma,haka dare,don yanxu ba laifi tana saka kanan kaya...inda yake 'kara jan hankalin Aliyu Haydar, don yanxu kallon mata baiyi,don yace duk a mata bai ta'6a ganin mai kyaun deeja ba da juma test din ta...sam baya kaiwa yamma yake dawowa gidan sa,wanda soyayya a gaban kowa yake mawa dijaman...don shi bayajin kunya sai itane takejin masa...
Duda tun daga ranar da yasadu da itah bai kara kusantan ta ba har yau,don yabari ta warke sosai,don kusan fyade yy mata a wannan rana...
Zaune suke yana jan tada fira da zolayan da yasaba,don a kwanakin kullum so yake ya sadu da ita,amma ta ki yarda sai ta saka masa kuka,don a tunanin ta wahala xai bata irin na ranar farko...ba'a yake mata ha'di dacewa" tohhhh tun da kin kiyarda da mijin ae itah alkairy tace tana sona,don haka badamuwa Allah dai yakawo Alkhairy...
Dariya ta sheke dashi,wanda ya bayyana siririn hushiryanta,sannan tace yanxu kuma ankoma ga Alkhairy Anbar gambo mai kulli ne...zaro ido yy ha'di da sa dariya yana mai cewa" au yanxu ashe har wata kk mun.tohhh nidai alkhairy nakeso tunda deeja batasona...sai Alkhairy taxo tamun duk abun da nake bukata...
Abun ka ga kishi irin ta mata,nan deeja kishi ya rufets,inda lokaci guda ta mike daga kan jikin sa da take ta hau cewa" tohhh ni dai kadaina min maganan Alkhairy n nan,ina ruwana kaje can kaxo da itah mana...ba alkhairy ba ko sharri ne mai yadame ni da itah...
Ganin kishi 'karara akan kwayan idon ta yasa shi kwashewa da dariya ha'di da cewa anyahh my queen ba kishi kkyi ba...
Cire hannun shi tayi da yake wasa da yatsun ta tace" ni bb kishi neka ba,ina ruwana da itah...
Dariya yy sannan yace" tohhh naji amma in ba kishi kkyi ba,nace Allah yabau Alkhairy kice Ameen...
Shiru tayi takasa cewa Ameen din,sunan gashi dai addu'a yy amma sam bakin ta yakasa cewa Ameen... Dariya yaku yi hadi da 'daukanta cakkkk yayi cikin bedroom din sa da itah,don yau fitinan ta riga ta motso....
Kuka tanemi sama sa,amma yanda yake mata,don kaman xai mata kuka ya hau kashe mata jiki ta hanyar sakin mata kalamai,wanda lokaci daya takasa ce masa komai...don saboda yasamj ta amince kaman xai mata sijjada haka ya dinga mata...
A haka yafara isar da bukatar sa,wanda lokaci 'daya yafara sarrafata yanda yakeso...sai da yaxo wurin dip point din ne tafara neman saka masa kuka, don sai alokacin ta tuno da wuyan da tasha,wancan karan...hamma Hydar da xafi fahhh...ni banaso...jin muryan ta na rawa tana shirin sa masa kuka yasa shi fara,lallashin ta ha'di da cewa" my queen a hankali xan maki...
A haka ya shigeta a hankali,wanda dai daurewa kawai tayi,don a cewan ta bai da banbanci da ba baya....
Wannan kenan haka rayuwa ta cigaba da tafiya,wanda kullum son deeja na kara shiga cikin jikin sa,wanda yanxu son ta yaxama jinin kin shi...
Fita zaiyi wajen aikin sa inda take tsaye tana faman masa aikin shagwa'6a acewanta bata son ya tafin,sosai ya tafi duniyan tunanin kallon ta,don gaba daya ta gama kashe masa jiki.ji yake kaman kar yatafi ya barta,rungumeta yy yana mai kissing din ta,wanda ganin abun na neman zarcewa yasa deejamah kwace jikin ta,hadi da masa dry,ganin yanda har yafara xama kalan tausayi,don sho yana da yawan bukata...murmushin dole yy ha'di da cewa" au shikenan...my queen tun da abun ma harda kwalele ne Ko matan...
Dariya tayi sannan tace a dawo lafiya my miji....
Cikin sauri da mamaki yace" matan mai kk ce...maimaita naji.dariya tayi don

8 / 13