Author : Maman Teddy Category : Romance
na tambaye ka, baka da lfy ne , ko kuwa Neman mata kakeyi. wai saiku dinga cewa bani da lfy nace muku lfy ta lau,momy ta katse shi, karya kakeyi inkuwa flyr ka lau toh lallai kana neman mata.
momy kidena min irin wan,nan zargen wlh ba abin da nakeyi, kawai lokaci ne beyiba.
momy ta daka mashi tsawa, karka kuskura kagaya min maganar banza dan kaga ina daga ma kafa ,wai kai katashi dan rashin mutunci kaje har gidan alhj ka gaya mai bakason y'ay'an shi, har da cewa sunma tsofa saboda kai baka da kunya, toh ai barasa manema suyi ba daman dole za,a musu.
faruk fah hankalin shi yatashi dan tunda yake da momy betaba ganinta tana fada haka ba, yace momy Allah ya huci zuciyar ki, kuma in Allah ya yarda zan kawo matar da zan aura kafin lokacin, dan Allah gafara can katon baza kawai,momy dai ta inda take shiga bata nan take fitaba,
hjy babba ce tajuwo fadan momy tashigo tana fadi, haba aisha ki mishi hakuri mana wannan fada haka, hjy nagaji da halinshi wlh zaka gane kuran ka,hjy takali faruk daya takure, idon nan jawor tace yanzon dai tukuna ba office zaka ba ? murya adashe, yace, eh. tace tashi ka tafi
momy ta daga murya takira aminu.yamsa tace kana da number nura ? eh
kace ina kiran shi
[6:34PM, 11/6/2016] +234 701 419 7556: 💞💞
ZAKI GANE KURENKI💞💞
5 to 7
✍MMN YAZEED
07014197556
Hjy safyya ta nemi wuri ta zauna, tace aisha bafa haka akeyi ba ke da zakiyi mai nasiha kuma saiki zauna kinamai fada.
wlh raina ya baci hjy, yanzun kinga alhj laifina yake gani, fadan da alhj yake min na tabbata baya mai irinshi.tace haka dai za aitamai nasiha.
4:15
faruk ne tafe ya tashi aiki ya rasa ina zai nufa , ya daga waya yakira nura, daga can, furuk najin an daga, yafara fadin akwai matsala.
yace
Allah ya rabamu da ita ,me yafaru ?
bakaji wata magana bane agidan ? kamar ta me ? maganar bikin su hafsat. eh naji
tare da naka bah.
toh ni wazan aura ? ina nasani kuma aikai zan tambaya faruk yaja tsaki, yace muhadu mana yanzon.
ni dama yanzun ina kofar gidan ku, katashi aiki ne .eh mekaje yi gidan bayan kasan bana,nan.
au saikana gidan zanje . ai nasan indai banan nan ba zuwa kakeyi ba.
hmmm aminu ne yayi min waya dazun wai momy tana kirana.
gaban faruk ya fadi azuciyar shi yace lallai momy da gaske take yi. nura ne yace najira ka mushiga tare.
a,a shiga kawai inkungama ka same ni a daki.
nura ya sauka ya rufe motarsa ya nufi ciki yaci karo da meena zata fita, yace meena ina zuwa haka tace . wlh yaya nura ban ganka ba, gidan inna zani . kice yau inna tana da babban bakuwa, sai dare kenan.
a,a bayau zan dawo ba zam mata kwana buyu, amman karka gayawa yaya, dan yace wai adaina barina kwana agidan .toh karki damu bazan gaya maiba kicema malam duk abinda yaci ya ragemin
ina, nan zuwa. tace toh
bayan nura yashiga gidan tare da sallama yasa kai ababban falon gidan anty amarya dake zaune ita da samira matar aminu suka amsa masa sallama, abdallah dake gefen su yana wasa ,ya rutumo aguje ya d'ane aminu , yana fadi ina abba furuk?
yace abdallah kenan kuna gida daya kuma zaka rinka tambaya na shi. yace toh ai yau bangan shi ba. toh yanzun nan zaka ganshi ,yana hanya.
samira ce takatse musu hirar daga shigowan shi kasashi gaba da surutu. yagaida Anty amarya kazauna mana.
a,a zan shiga gun momy ne samira tace inawuni yaya.lfy lau samira ya megidan.tace lfy lau. yasakai dakin momy ,ya kwan kwasa kofar ,tace shigo nura . bayan yashiga ya zauna ya gaida momy tace rike gaisuwar ka banason momy me yayi zafi ? dakai da Dan,uwanka nakusa dai amsa gaisuwar ku .
dan Allah momy karkiyi haka, inkikai fushi haka ai bazamu ga albarkan abin ba, nasan banzai wuce maganar auran faruk ba, dakata nura, nasan duk halin da dan uwan ka yake ciki kasani. yace haka ne momy ya fada a takaice .
toh naji, inaso na tambaye ka, amma kamin alkawarin zaka gayamin gaskiya .
insha allahu zanfadi abida na sani.
nura dan uwanka yana neman matan banza ne ?yace
toh nidai a iya sanina faruk baya ta ammali da mata, gaskiya.
momy ta dukar da kai tai shiru, nawasu mitina sannan ta dago tace, toh ko dai baya da lfy ne?nura yadukar dakai yace
wlh lafiyar sa lau kuma daina tunanin nan.
nura tunani ya zama dole , yanzun baban ku laifena yake gani yace kila baida lfy,banja shi ajikina ba bare ya fada min, kuma innayi tunani sainaga kamar haka ne ,
ni tunda nake ban taba jin ance you ga budurwar sa ba,, koko ace ya taba cewa yana son wance, kaga ko abin akwai kulle kai.
yace gaskiya ne momy, nima din bantaba gani ba, amman dai lfyr sa lau wlh , aure kuma yanason yayi Amman shi anashi ra,ayin yafi son karama kuma
yana so ya zaba da kansa.
waya hana shi ya zaba, yanzun kanin shi tun yana secondary za,ace yace yana son wacce ,amman wannan shiru fah. yanzun dai momy dan Allah kikwatar da hakalin komai zai wuce insha allahu, barinje wajan faruk din .
toh shekenan kunadai rike da ranar ko? eh yace da ita yana kokarin fita daga dakin
nura ya tura kofar dakin faruk ya shiga, yasame shi zaune akasa yace, meye haka kuma ? faruk yace wlh hankali na atashe yake. toh ai kai ka zabi haka .
bahaka bane, nura,bazaka gane ba, yanzon acikin yan kwanakin nan, za,ace nasamu matar aure saikace yar tsana.
gaskiya faruk nagaji da halinka , kai wai wani irin buri kaci ne haka.
ba haka bane nura, niyanzun ma tsaya, tukuna dai ,momy har yanzun kuka takeyi ? a,a batayi kuka ba, amman dai ranta abace yake, kuma bai kamata ace kamar ka kana batawa iyayenka rai ba, faruk kafa girma ya kamata ace anwuce wannan worin.
na sani nura, dazun fah momy kuka na sameta ta tanayi.
toh ina amfanin irin wan nan ,haka dai nura yayi taba faruk shawarwari
akwana atashi kwanaki nata tafiya abubawa nata faruwa gashi yau har saura kwana biyu biki gidajen ya,uwa duk ya kaceme faruk kuwa antura su abuja daga office dinsu anasa ran dawo wan shi ayau
kuma ayau ne iyayansu suka shirya zama domin tattauna agidan mahaifin su wato malam
bayan sun bude taro da ar,dua ne suka fara tattaunawa akan matsalan da faruk yakeso kawo musu acikin dangi wannan zama kuwa anyishi harda yaya sulaiman da anty hafsat yayyen faruk wada hjy safyya ta haifa
malam faruku ne yafara magana, yanzun dai takwarana banda shi kenan awannan biki. alhj usman yace to baya ga anbarshi yana abinda yaga dama ba saikace yafi karfin mu, ai yaka mata mununa mishi mune iyayen shi, saimu zauna yaro karami yana juya mu ,wlh tllh be isaba.
alhj ahmad yace saurara usman yaran zamani yanzun lallaba su akeyi, inhar akace za,ayi musu da karfin tsiya toba inda abin zaije.
hmm ku kuke sa yaran nan nama na tsayayya wlh dole sai anbi abinda yake so kenan.
sulaiman ya dukar da kai yana son yayi magana amman yajin tsoro baba usman karya dawo kanshi alhj yusuf yace nidai idai nine anemi koma wacece a aura masa kwai, malam yace haka yadace amai, ina nura? alhj usman yace bezoba ai dukkan su muna fukai ne.
alhj ahmad ne yace nidai inhar zakubi zawara ta malam aban dama ta karshe, ayi bikin nan abar faruk ni nasan yadda zanyi masa
[6:34PM, 11/6/2016] +234 701 419 7556: 💞💞ZAKI GANE KURENKI💞💞
7 to 10
✍MMN YAZEED
Alhj usman ne yace nidai gaskiya ban amince da wannan shawara ba.
alhj ahmad ne yace ,yusuf kai me ka gani . yace duk yadda kuka yanke daidai ne
alhj ahmad ya dukar da kanshi kasa yayi shiru yana tunani falon yayi shiru can alhj ahmad ya dago kai yace usman ina da hujjujin dayasa nace abar nasa sai daga baya,
kaga nafarko faruk baida yarinyar da zai aura sannan lokaci ya kure balle muce zamu nemar mai wata inkuma mun samu yariyar ma toh bawani kwakwaran bunkece zamuyi ba saboda lokaci yariga ya kure, dan haka nakeson abarmin komai ahannuna nanda wasu yan sati faruk zaiyi aure ko yaki ko yaso.
malam ne yace nayarda da dalilan ka dan haka kubar maganan ahanun sa alhj usman badan ransa yaso ba .
haka akayi bikin akabar furuk
faruk dai yaga andaura aure shiko bawan da yamai wata magana nandai yafara tunanin kila zaman da sukayi sunyi shawaran abarshi sai sanda yaga dama, dan haka ya sake ranshi yanata harkan gaban shi, bayan anyi biki amare su biyar kowacce tana dakinta .
faruk ne zaune a haraban gidan su yan shan iska da waya ahannu sa yana dan dadda nawa, saiga motar alhj ahmad ta sawo kai nura ne ke jan motar faruk ya mike da sauri yaje wurin ya budewa alhj murfen motar yafuto nan yafara gaida shi ya amsa da murmushi , nura ya zagayo ya mikawa faruk hannu suka tafah , alhj yayi gaba yabarsu anan yana fadi inkugama kusame ni aciki, sundade tsaye suna cabtar su sannan faruk yaga kira daga maihaifin sa, yadaga yana fadi gamunan zuwa, ahanyan su nashiga ciki faruk yake tambayan nura wai lfy kuwa ?
yace ai kasan tatsuniyar gizo bata wuce ta koki . dahaka suka isa falon.
alhj ne yace babana manyan kasa, kagama buyar kenan ko ?
baba dama ba boyewa nayi ba aikine yayi mana yawa.
toh ai shikenan, yanzo a ina muka kwana.
faruk yayi shiru ya dukar da kai kasa . alhj yusuf ne ya kalle shi yace bada kai ake magana bane .faruk yadago ya nama nura alama da hanu, kace wani abu mana.
nura ya make kafada. faruk dai daya ga ba sarki sai Allah ,sai yace baba wlh ban samu bane . yanzun kana nufi baka samu wace kakeso ba? eh
shikenan babana yanzo umarni zanbaka, bana neman amincewan ka ,ko zabin ka , kuma yanzun ne zamu gane kafi karfinmu ne ko kuwa, yadda kuwa zamu gane kafi karfinmu shine bijerewa umarnin mu.
dan haka nake sanar dakai kashirya karban angoci nanda wasu kwanaki zamu zabama mata, ya kalli faruk da nura yace kunji ko bakuji ba ?
suka hada baki sukace munji. yace kutashi kutafi .suka tashi sukayi cikin gida. bayan fitasu ne Alhj yusuf ya kalli yayan shi yace gobe inson zanyi tafiya zanje katsena gidan alhj nasuru babban dansa yarasu gobe ne bakwai zanmai gaisuwa . au haka ne fah naji sanarwa aredio enkaje kamai gaisuwa.
yace zaiji insha allahu
alhj nasiru aminin alhj yusuf ne tare suka taso da zumunc
mai karfi tunsuna yara kanana. bayan suyi sallama alhj ya tafi. sai alhj yusuf ya mike yanufi dakin hjy aisha , momy taji mamakin ganin alhj dan baifaye zuwa dakinsu ba.n yace jeki kiramin faruk. tace yau kuma ba baban saika kira sunan gatsal haka. eh ba zance mai baba ba dan banana ba haka yake ba, d'a da mahaifi sai Allah momy bataji dadin maganar nan ba. ko .kuma ma barshi ,ki gaya mishi nace inhar alhj ya kawo mai mata yace mai baya so ,Allah ya isa ban yafemai ba, bejira mezata ce ba ya fita. wa shegari anayin sallah subahi alhj yatafi katsina bayan yayi sallama da iyalan shi. 8:00 faruk ya fito domin tafiya office ya leka dakin momy yace natafi .tace yauwa zo nan dama babanka yace nafada ma inhar baban ku yakawo maka yariyar dazaka aura, kace a,a beyafe makaba. faruk besan lokacin da yazauna ba yace momy me yayi zafi haka? oho kaika sani . momy dan Allah kibashi hakuri dan Allah. nidai sako yabani kuma nasanar ma tashi ka fitanmin adaki.
KATSINA
Bayan alhj ya isa gidan alhj nusiru yatarar da shi yata karban gaisuwa,
alhj nasiru yaji dadin zuwan shi kwarai da gaske, bayan mutane sun watse yarage daga alhj nasiru sai alhj yusuf sai kuma hirar bayan rabowa ta barke inda alhj ya tambaye shi wai faruk yayi aure kuwa?. yace inafah har yanzun baiyi aure ba , ko kunya bayaji d'an aminu fah shekar shi uku da wani abu. yace ai lefin ku ne me yasa baku bashiba acin yaran ku ba. nima naso haka amman kasan halin alhj ahmad memakon muyi sharawara atsakanin mu sai yace sai annemi zabin yara, toh shi kuma faruk anashi haukan wai shi yar secondary yake so.alhj nasiru yayi dariya lalai faruk, toh balaifi idai wan,nan ne takwana gida sauki , aini inada kananan yara badai ni da niyar aurer dasu yanzun , amma tunda dana ne na bashi ko nan da sati daya ne sai ayi alhj yaji dadi sosai yarasa wane irin godiya zaiyiwa alhaji nasiru. bayan sun shiga cikin gidan yayima matan shi gaisuwa yarako shi har gon motarsa yashiga yace gobe su yaya ahmad zasuzo. yace allah yakawo su lfy .
alhj nasiru da bai naimi shawaran kowaba ya yanke hukunci ya shiga gida ya kira matan sa guda biyu , yace dama wata magana ce ta taso ya kwashe yadda sukayi da alhj ya gaya musu .hjy rabi uwargidan alhj ce ta daka talle tace wacce yar taka kabashi, badai zainab ba. yace ita. nan tamike tafara fadin wlh wlh bazai yuwuba yama zayyi haka dandai ni baka sona kowanne tarkace ka zubomin ingaskiya ne kabashi humaira mana ko dan ita yar gaban goshin kace.alhj ya kalli ta yace kingama ta murguda baki tace eh.yace shikenan dama abinda yasa nace zainab naga humaira tayi kankata da yawa ne kinga fah zainab wannan shekarar zata gama secondary humaira fah sheranta17 ne kuma ss1take tace alhj gaskiya nifa bazan taba yarda da wannan zalincin ba alhj yamike yana fadi baki isa kihanani iko da yata ba hjy fatima wadda suke kira da anty tace alhj dan Allah kubari tunda dai kariga da kayi musu alkawari nina amence abashi humaira amman dan allah alhj kagaya masu zata cigaba da karatu.
alhj yaji dadi sosai yace nagode fatima dama ai zata cigaba da karatun ta wannan dalilin yasa nakejinki araina fiye da yadda baki zato. hjy tamike tawuce tana fadin kukusani alhj yace bari naje can gidan yaya nasanar mai tace toh yana fita tashiige daki tafashe da kuka tana tausayin yarta yayanta kenan guda biyu daga yayan humaira auwal sai ita humairan
bayan alhj yusuf ya koma kano bai sauka ko inaba saigidan yayansa bayan ya gaya mishi yadda sukayi da alhj nasiru yaji dadi sosai dan haka suka shirya tafiya washe gari basu gawa kowaba acikin matan su
nura ne yaja su kuma shima besan meye zasuyi ba , nura nata kasa kune ko zaije suna fadin inda zasu sukasha manyan kaya haka su uku ne ciki alhj ahmad sai alhj usman saikuma kanin malam sun isa gidan alhj nasiru karfe 2:24 bayan sun huta sunci abinci saiya hada su da auwal ya kaisu gidan wanshi malam buba
bayan sun shiga gidan ankarbe su da mutunci suji dadin tarbar da aka musu sanan sukafara maganar akan abinda ya kawo su alhj ahmad ne yayi magana , malam nawa zamu bada sadakin yar tamu yayi dariya yace sadaki ai baya kadan ku bada dubu talati Allah yasa su zauna lfy .alhj Ahmed ne ya mike yace ina zuwa yana fita ya daga waya yakra kaninsa yusuf ya fada masa . yace a,a ni amatsayina uban yar ,ban yarda ba dubu dari zaku bada, alhj ya koma ciki yace uban yar yace be yarda ba, yace wai dubu darine sadakin ta malam buba ya gane wasuke nufi yace a,a dari yayi yawa dakyar dai ya karbi dubu dari buyu harda kayan sarana suka tsaida rana sati daya.
suka futo suka samu nura a motar
sun kawo kano fly saida suka tsaya ahanya suka sayi dabino alewa sanan nura yakara tabatar da zargin sa azuciyar shi yace yau faruk akwai tashin hakali kenan.
gidan malam faruku suka yada zango suna shiga inna ta rangala gula nura ne ya fakaici idonsu ya harari ta.
nandai aka raba kowan ne ya wuce gida da kulin nashi nan da nan lbr ya karade dangi kowa na murna shikuwa faruk besan dawan garin ba dan tun safe ya tafi gidan kakan shi maifiyar Maman shi
[6:34PM, 11/6/2016] +234 701 419 7556: 💞💞ZAKI GANE KURUNKI💞💞
14 to 16
Shirye shirye nata kankama komai angama shiryawa yau saura kwana biyu biki, kuma yau aka kawo akwati gidan su humaira an musu tarba na musaman kayane na gani nafada hjy fatima da yan uwanta suji dadin ganin yan uwan faruk, saboda sunga alaman karamci atatare da su , sadai sun lura angon beyi na am da yar tasuba danbe zoba kuma beyi waya ba, yayar hajiya fatima ce tafara yin wannan korafi suna ganin laifin fatima da tayadda da wannan abu , yaya zaki dauki yarki guda daya kimata wani irin aure ,ai koma za amata irin wannan aure yakamata a fara turo yaron su daidaita da yarinyar, hjy fatima tace nidai Allah kadai yasan abinda ya shirya kawai mubar ba Allah, to shikenan Allah yasa haka shine mafi alheri.
itako hajiya rabi tunda taga akwatin humaira hankalinta ya tashi tanata dana sani ,bakin ciki nacinta idan ta tuna manya manyan gwala gwalan da tagani acikin akwati dazaran tatuna irin maya mayan mutocin da yan kawo akwatin suka shigo, ai ita tazace duk wasu abubuwan al ada humaira bazata samu ba, intai la,akari da karancin lokacin da a kasa.
hakama gidan su faruk anata shirye shirye biki yan uwa duk sun halara nura ko bazama abubuwa sunmai yawa faruk kuwa yaki gaiyatan kowa daga cikin abokan shi, sai nura ne yakaima wada yasani kati
nura ne yazo yadauki faruk zasu fita saiga alhj yadawo zaishiga gida yace inazuwa haka nura yace zamu dan fitane jyace bazakuyi aski bane nura