Author : Maman Teddy Category : Romance
faruk haka yakoma gida jikin shi babu kwari shifa ko humaira bazata mai wani abuba yana son yaganta kusa da shi.
su momy na zaune sukaga yashigo wani iri.
momy tace lfy kuwa ko wane abu ya sami humair ne?
yace lfy lau momy kaina ke ciwo.
tace Allah ya kawo sauki, ya ka baro su?
yace lfy lau.
mikewa yayi ya shige daki, cikin dare kasa bacci yayi sai juyi yake akan gado, dan haka washi gari yana mikewa yadau waya ya kira number humaira , harta katse ba adaga ba, faruk ya kara kulewa.
itako humaira lokacin da faruk ya kirata, bata daki sai da ta shigo taga kiran dan haka takira shi , har so shida amman be dauka ba.
dan haka humara tayi tunanin ko yayi fushi ne, nan tafara neman number momy dan ta gaya mata, momy tace a,a kila dai baya kisa da wayar ne
bayan momy ta kashe wayar saita kirashi bugu daya ya dauka, tace mai inka tashi kazo, lokacin 8:35 na safe.
yana shigowa momy tace me yasa humaira takira baka amsa ba.
momy kiran ta nayi taki dauka, kuma ni gaskiya bazan iya barin ta tayi kwana biyar ba nan gaba, gobe zanje na dauko ta.
07014197556โ
***RABUWAR BAZATA***
(10)
ASALIN LABARIN
Cikin kankanin lokaco Iman ta fita hayyacinta, domin wani irin zazzafan zazzabi ne ya rufeta.
Abin da ya kara dagawa su Mina hankali shine, duk abinda taci ko tasha sai ya dawo, ga wani matsanai cin ciwon kai da jiri da yake damunta, wanda ko iya mikewa tsaye bata iya yi sai dai a riketa.
** ** **
Muhib ya kasa zaune ya kasa tsaye, labarin da yaji su Mahmud na bayarwa dazu ya tsaya masa a rai mutuka, dan wani irin tsorone da fargaba suke shigar shi, domin yasan duk abun da ya sameta shine sila.
Tausayin yarinyar da dana sani yake yi, domin shima tun daga ranar da abun ya faru yake cikin tashin hankali mara misaltuwa, saboda rashin dacewar abin da yayi, musanman ma ta fusakar addini, yasan ya sabawa Allah mutuka.
A kullum istigifari yake yi amma sai ya rinka jin laifin shi kamar dada karuwa yake. Yana ganin ya dauki fansar abinda tayi masa.
Sai kuma washe gari ya tashi da matsanaicin damuwa da bacin rai, saboda wannan shine laifi na farko da yataba aikatawa makamancin wannan a rayuwarshi.
Yana cikin wannan tuna nine su Munnir suka zungure shi.
''Lafiya over tun dazu muna ta magana baka jimu ba?''
Ya dan waske yace ''Sorry, ban ji bane shiyasa''.
Mahmud yace ''tuna nin mi kake hakane?''
Ya dan sosa keya yace, ''i am just thinking about some thing (kawai ina tuna nin wani abune)''
Muzaffar ya kalle shi yace, ''Nifa na fahimci wani abu''
Muhib ya ce '' me kake nufi kenan?''
Ya karasa saman sit din da suke ya zauna yace, ''Ina nufin tun da abun nan ya faru a social night kake cikin wani hali, kana dai boye mana kawai bayan kuma ka san bama haka a tsakanin mu, saboda duk damuwar dayan mu taruwa muke muyi maganinta gaba dayanmu''.
Munnir ya amshe da cewa, ''Ni ban ma ga abun damuea ba, tunda ka samu ka dauki fansar abinda tayi maka''.
Mahmud ya ce, ''Yanzu dai duk ba wannan ba, kayi mana bayanin abinda ke damun ka''.
Muhib yayi ajiyar zucia ya nisa yace, ''Na san za ku yi mamakin abinda zan fada, to amma har ga Allah ni iya gaskiyata kenan, domin abinda nayiwa yarinyar nan na mutukar damuna, musanmanma rashin lafiyar da takeyi a yanzu''.
Munnir ya ce, ''To ina ruwan mu, ba ita ta jawa kanta ba, kuma ma in ban da gulma mene ne abun rashin lafiya''.
Muzaffar yayi saurin dakatar dashi ya ce, ''Ba wannan maganar ya kamata mutsaya mu tattauna hanyar da zamu taimakawa Muhib kawai''.
Mahmud yace ''gaskiya ne, to yanzu mai yadace muyi?''
Munir ya ce, dazu a daining hall na ji wasu 'yan class dinsu na cewa, wai gida za a kai ta saboda magungunan da take bukata sunfi karfin hukumar makaranta''
Mahmud ya ce ''Ya ya za mu taimaka mata da magani, ai ina ganin sai dai mu nemi wata hanyar''.
Muzaffar yayi ajiyar zucia ya ce, ''Ni ina ganin bamu da wata hanya bayan wannan, ko ba haka bane Muhib? Anata magana kayi shuru.
Yadan sauke wata kasalalliyar ajiyar zucia ya ce ''To ni me kuke so in ce?''
Mahmud ya ce ''Kaima sa baki zakayi ayi shawarar da kai''.
Muhib ya nisa ya ce, ''Eh to , ni ina ganin shawarar da munir ya bada ta yi a matakin farko''.
''kana nufin bayan wannan taimakon nan gaba sai mun kara wani?'' in ji Muzaffar.
Muhib yayi wani dan murmushi mai ciwo yace ''idan ma ita ba zaku kara taimaka mata ba, ni kam ina da yakinin ni sai kun kara taimaka min a kanta''.
Via
ยคSman U.K
_*๐๐ZAKI GANE KURANKI๐๐*_
*87 to 89*
_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED........โ*_
momy tace to madallah Allah ya tai maka, kana da wuyan sha ani babu uzuri kenan, dan ka kira ta bata amsa ba, bakasan meye dalili ba, amman kace zakaje ka dauko ta, to ba dai haka babba ya keyi ba, suna cikin haka yar momy ta sake yin kara, miko mai wayar tayi, ya karba dan ba yadda zaiyi da momy.
mikewa yayi ya fita yana kokari wayar kunnen sa, muryar humaira yaji tana fadin yaya ina kwana, murya kasa kasa ya amsa .
ta sake cewa kayi hakuri bana kusa da wayar ne shi yasa.
cikin fada yace ai dama bazaki zauna kusa da waya ba, tunda ba damuwa kikayi dani ba.
humaira ta marai raice tace haba yaya me yasa kake cewa haka.
saboda na tabbatar jiya kinyi bacci amman ni kasa bacci nayi , humaira sai juyi nakeyi akan gado, humaira nafison na ganki agida ko zakiyi min komi ba, humaira wai me yasa baki sona ne?
humaira hankalin ta tashi yayi jin yadda faruk ke magana kamar zaiyi kuka, tace yaya nifa ba na kinka kuma nima jiya ai banyi baccin ba.
faruk da sauri yace kina nufin kice kema kinyi kewa ta?
kasa tayi da murya sannan tace eh mana.
faruk murmu shi yasaki yace humaira zan tambaye ki dan Allah ki gaya min gaskiya tsakanin ki da Allah.
tace to ina jinka.
yace humaira da gaske kina sona?
tace yaya ai kai ma baka taba cewa kana sona ba .
to indai wannan ne abune me wahali awajena ba, humaira ina mutuwar son ki, sai yanzun nake gane su abba ba karamin gata suka yi minba
humaira kece irin matar da na dade ina mafarki samu, sai dai naga kamar bana gabanki.
humaira tace yaya ba haka bane kariga ka nunawa kowa baka sona sabo da a auren so kayi ba, sai yanzun kuma kadawo kace kana sona, bayan kowa yasan ba sona kakeyi back.
karki la akari da haka humaira Allah yana iya juya al a mura, ba abun mamaki bane, dan Allah ki watsar da duk wani tunani dake zuciyar , murun gumi juna.
haba yaya bayan kowa agidan yasan ba sona kake ba, har ana min guri , wai baka sona nikuma na manne maka.
ki daina saura ran irin wa dannan magan ganu wannan zancen mata ne , amman su momy ai sunsan ina sonki.
ba wani nan, ni dai idai kana son nasake jiki na sai ka nuna wa kowa kana sona.
humaira kina son rashin kunya ta tai yawa ne, baki ganin yanzon ma su momy cewa suke yi bani da kunya, akwai wata ma a office din mu sabo da lbrn ki da nake basu harta fara cewa bani dan kunya.
Cikin bacin rai humaira tace wacece ita, kuma ya sunan ta
faruk yayi murmu shi yace sunan ta indeeeyanah.
humaira tace wlh da zan ganta sai ta gane kuran ta.๐
basu suka bar hira ba saida kudin wayar ya kare.
humaira kullum da ta idar da sallah subahi zata kira faruk su sha hira wannan hira da suke yi ta kawo sha kuwa agurin faruk da humaira , yadda in ba sunyi wayar ba basa jin dadi, dukkan su biyun.
da haka kwana kin humaira suka cika faruk Allah Allah yake gari ya waye yaje ya dauko matar shi.
washe gari faruk da ker ya bari tara tayi , ya fito cikin shirin shi na tafiya.
yana shiga dakin momy yaji momy nawa meena fada.
faruk yace me tayi momy ?
momy tace wai kamar meena ce take hira da samari, ba damar na aiketa sai ta dade in nayi magana tace wane ne ya tsayar da ita.
faruk ya daure fuska ya rufe meena da fada sai kuka takeyi, daga karshe yace ta tashi ta fita.
bayan ta fita faruk yace momy to amata aure mana.
tace wannan yar kankanuwar za,ama aure.
yace momy bata yi kankata ba, in tayi aure sai ta karasa karatun , kamar yadda humaira keyi.
tace ina sam ai bata ma da samari yanzun ne naga tana neman tasa wasa.
faruk shiru yayi ya dukar dakai, sai can yace momy meena fa zata girmi humaira dan Allah amata aure.
cikin fada tace wai kai meya dame kane da ita , da kake rokon amata aure.
faruk yayi murmushi yace yace momy amini na ke so.
cikin faduwan gaba momy tace wa kenan?
faruk yace nura.
momy tace nura, nura kuma to dan Allah karka kuma tada maganar nan, ban san alhj yaji dan yanajin lbrn nan to ta zauna kenan, kace ma nura nace yayi hakuri, ya bar maganar , yana zaune lfy da matar shi, me zai jamasa aure yanzun.
faruk yace momy nura fa da gaske yake yi , da zai bar maganan nan da tuni ya bari, ba ida banyi da shi ba amman ya dage.
tace kace mishi nace yayi hakuri ya bar maganar.
faruk yace to , dan sauri yake yaje ya dauko Humaira, amman shi dai yanzun yana son abawa nura meena.
faruk yayi sallama da su momy ya kama hanya zuciyar shi ciki da farin ciki.
aguje yake tafiya dan haka nan da nan ya isa , yana faka motar sa saiga auwal ya taho da sauri yana cewa sannu da zuwa yaya.
yace yauwa sanu auwal tare da shi suka shiga ciki , ya zauna a falo, auwal yace bari na fada musu ka iso.
humaira ce tafito da sauri, faruk naganin humaira ya mike ,ya bude hannu wanshi, dan haka humaira ta rufe idon ta tafada kirjishi, da sauri ya maida hannuwan shi ya matsata ajikin shi, yafara kai mata simba ta ko Ina, ummi ce ta sawo Kai da sauri ta juya.
ummi bata Kara marmarin fitowa ba sai da humaira ta shigo tace ummi naga biki fito bane.
tace ganinan fatowa kin dai gama hada kayan ki ko?
tace nagama sai dai anty hasana tace na aiko akarban min sako.
to ai kowa sai dai ki hakura da sakon , tunda ya riga yazo, ummi mikewa tayi ta fito falo .
lokacin da ummi ta fito auwal ne zaune shida faruk suna hira , faruk ya sauka da sauri ya zauna akasa yana gaida ummi.
humaira ta fito taje gaban auwal tace yaya auwal dan allah kaji gidan anty ka amso min sako.
auwal kallon humaira yayi yace dan ubaki ni sa,anki ne.
faruk yace kai Humaira kuma kake zagi
yace yaya baka jine wai ni zata aiika
faruk yace to meye dan ta aike ka ai yanzo ta girme ka ta shi ka tafi.
bayan auwal ya karbo sakon ya dawo sukayi sallama suka kama hanya , humaira sai kuka take a motar, faruk yayi rarrashi har ya gaji.
har suka isa gida humaira na kuka idonta duk sun kun bura.
faruk ya bude mata murfen mutar yace ta fito.
cikin kuka tace ni bazan iya tafiya ba.
saboda me?
wani abune aciki na yake min sukur sukar da karfi a ciki na.
da sauri ya sun gumi humaira da gudu yayi cikin gida ita.
07014197556โ
_*๐๐ZAKI GANE KURANKI๐๐*_
*90 to 92*
_*FADEELA LAMIDO*_
_*MMN YAZEED..........โ*_
Sukowa su momy suna zaune a falo duk yan gidan suna zaune a falo , har aminu da matar sa samira.
sai ganin faruk su kayi ya shi go dauke da humaira.
suka fara fadi oyoyo humaira.
Itako humaira gani tayi bashi da niyar sauke ta dan haka tafara kokarin kwacewa, faruk kuwa kin sakin ta yayi yana da damatse ta.
duk yan falon binsu su kai da kallo, banda momy data daga kai sama , samira kuwa bakinta yafi na kowa budewa , shikowa aminu kallon su yake yana murmushi lallai yaya ya kamu.
hajiya ce tace wai faruk meye haka ne, ka sake ta mana.
momy tace hajiya bar shi ya gama tsiyaya rashin kunyar shi.
da sauri faruk ya sauke humaira yace kasa tafiya fa tayi.
humaira kuwa kusa da momy taje ta zauna.
bayan su gama gaisawa momy ta kalli humaira tace humaira me yasa me ki har kika kasa tafiya sai an dauko ki?
humaira kasa magana tayi, sai faruk ne ya bude naki yace, cewa fa tayi wani abu na mata mutsi aciki.
aminu kwashe wa yayi da dariya.
faruk ya jiyo ya kalle shi yace dan ubanka ni ka kewa dariya, ina wasa da kai ne.
Yaya ai kai ne naji kace wai cikin ta na mutsi , to ba mutun bane aciki ai dole yayi mutsi.
faruk bece komi ba mikewa yayi ya shiga bangaran su.
meena nagani faruk ya bar wajan ta fashe da dariya tace anty humaira wlh da gangan kikeyi so kike ki zarar mana da yaya.
momy tace meena ki kama bakin ki dan in ya jiki , kashin ki ya bushe agidan nan.
faruk da humaira komawa sukayi kamar sababin amare kuluma suna manne da juna.
faruk kuwa ji yake kamar yanzun ne yayi aure dan har wani kima yayi ya kara haske. ansami abinda ake so.
haka zaman su yaci gaba da tafiya humaira har bata son lokacin tafiyar faruk yayi, da zara lokacin tafiyar faruk yayi humaira zata fara kuka.
Su momy har sun saba duk ranar da faruk ya tafi humaira bata fitowa sai washe gari.
haka kwanaki suyi ta tafiya gashi yanzun har cikin humaira ya tsofa haihuwa ko yau ko gobe , humaiya da 'ker take tafiya sabo da girman da cikin yayi.