Author : Khaleesat Haidar Category : Love
wani irin jaβirin
yarone mai shegen naci????β?
PATHOLOGIST shine likitan dayake
dealing da komi nakan gawa, shi
likitan
gawawwaki ne abunda hydar ya
karanta
kenan.
AUTOPSY shi text ne da akema
gawa
daya mutu dan agano musasbabin
mutuwanshi, dalilin mutuwarshi,
abunda
yajawo mutuwarsu.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0β?9β?
Dad yace wai hydar me kakecewa
haka
ne?? Kazaci a turai kake dasuke kai
gawa mutually, tun randa abun
yafaru
mukaje muka birnesu, idan kuma
son
sanin abunda yajawo mutuwarsu ne
ai
kafi kowa sanin gobara ce, kuma
kadena
irin maganan nan zakaja khalis ko
wanin mu yafara tunanin kaman
kashesu akayi, da sauri Abban
chuchu
yace hakane wlh.
Hydar yace dad amma kunce baβaga
gawan little pumpkin ba (khaleesat)
??
Dad yace eh, amma munfi kawo ita
takone ne kurmus. Hydar ya kalli
khalis
da yay tagumi yay shiru yana
tunanin
iyayenshi yace jeka shirya kayi
wanka
muje gidanku.
Inhar little pumpkin takone kurmus
ne,
inaganin tokan zan gane jikin
mutum ne,
amma inhar banga tokan dake nuna
alamun jikin mutum neba to zansan
cewa bata gidan lokacin da gobaran
yafaru, daga hakan ne dole nai
bincike
starting 4rm maiya kawo gobaran??
dakuma kan masu gadin gidan
tareda
guards din saboda aisu basu
mutuba,
maisa su kadai suka mutu??
Dad yace kai hydar kacika taurin
kai,
yaro sai nacin balaβi sai alokacin Hj
benazir tai magana tace Alh kyau
kenan,
ya tsaya kan aikinshi kabarshi Alh
yayi
aikinshi, kuma kasan mu kanmu
bamusan maiya kawo gabaran ba,
nafi
kowa sanin halin jabo bata sakaci
da
kayan dasuke kawo wuta, saisa
nima
abun yaban mamaki sosai, kaga
gwara
hydar yay aikinshi koya fito damu
daga
duhu, Alh lamido yay shiru saikuma
yace
kinada gaskiya matana, kuje kuyi
wankan anjima saikuje.
Abban chuchu da zufa ya rufeshi
yana
wanan wani irin mayene?? I have to
do
something, i have to make hydar
disappear 4 good, dole kamutu dan
kana
neman ka tsokano tsuliyan dodo.
Alh lamido yace lpy Abbn chuchu
naga
kana zufa?? yay murmushin yake
tareda
share zufan kanshi yace bakomi,
tunawa
nayi inada meeting a office dad yace
to
bari akirama chuchu kutafi, yace
barta
anjima nazo daukanta yafice daga
falon
wuff.
Alh lamido yay shiru yana tunani hj
benazir tace lpy?? Yace wlh matana
i
found it strange hydar bai tamayin
abu
mai mahimanci haka batare da ya
shawarceniba, har yay kyauta da
duka
dukiyarshi, hj benazir tace kasan
baffa
akwai kyauta, kuma yanason Abban
chuchu sosai dan amininshi ne hala
saisa
yay hakan.
Dad yace kuma hakane Allah sa
mudace
shikuma Allah kai ladan kyautan
kabarinshi, hj tace amin.
Ina labarin khaleesat da hydar dinta
na
nijar??? Sai kuma gobe in sha Allah.
Shin hydar abuja na iya gano
musabbabin wuta?? Yana iya gano
cewa
khaleesat bata cikin gidan wuta
yakama??
Khaleesat na warkewa??
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?0β?
NIJAR
kwanan khaleesat 5 kullum ummi
nabata
magani amma haryanzu bata
farkaba,
abun na damun ummi itadai tasan
tayi
iya yinta.
********
Ummi likita ce, amma irin likitocin
kauye, a wurin mamarta takoya,
yanzu
haka ita kadaice likita a kauyen, ko
haihu zaβayi ana kiranta ta karbi
haihuwan. mijinta yarasu tun hydar
na
17. ummi ita tacigaba da kula da
hydar
da kanwarshi ZULAIHAT wanda
yanzu
take 18, hydar tun farko yataso
mutum
ne mai zuciya, yanason ummi da
zuliahat sosai, jss3 yakai a karatu
ya
dakatar saboda rashin kudi, gashi
ummi
kullum wahalan aiki yakamata shizai
fara ciyar da uwarshi yanzu, dalilin
dayasa yake farauta kenan, idan
yasamo
dabba wurin farautan yadawo cikin
gari
ya sayar dahaka suka hada kudin
harsukasa zulaihat a makarantan
gwannatin kauye inda yanzu take
jss2.
-***********
Kullum idan ummi ta fita hydar
shizai
zauna da khaleesat yayta kallonta,
shi
kanshi baisan dalilin yin hakanba,
abu
daya yasani shine yana tausayinta,
maita musu dasukeson kasheta??
itako
zulaihat tun randa aka kawo
khaleesat
din tacema hydar , ya hydar dan
Allah
ina sonta da kawa sai yay murmushi
yace kiyi adduβa tatashi da wuri to.
Yau kwanan khaleesat 7 chipchip
Hydar
yafita parauta, zulaihat na
makaranta,
ummi ce kadai adakin kusa da
khaleesat
tana zaune.
Gani tayi khaleesat tafara girgiza
kafanta tana kokarin daga hannu,
ummi
ta matso kusa da ita tana murna
tace
yarinya mike karki bari ciwon yakara
komar dake rayuwar bacci, mikewa
tayi
zaune tare da sandara ihu, dan
Allah
kuya kuri karku sani a rijiya, ummi
ta
tsaya tana kallonta kaman mai
nazarin
wani abu.
Khaleesat kokarin bude idonta take
tana
bude idon wanda yanzu yakoma fari
gaba daya taga bata ganin komi,
saidai
wani azaba datakeji kaman anzuba
mata
barkono da sauri ta kulle idon tana
kuka, gashi intana kukan saitaji
idon
namata zugi.
Ummi ce takomo hanunta tana
yarinya
zokici abinci, khaleesat daddagewa
tayi
ta fusge hannunta tana kuka tace
mai
gadi kun kashemin iyaye shine
yanzu
zaka kawoni gurin matarka ko,
tonima
ku kasheni, ihu kawai take tana
wasu
maganganu da ummi batama gane
abunda take fadaba, jisukayi
anfashe da
dariya sosai.
Khaleesat takara firgita ta kankame
jikinta tana adduβa Allah kareta daga
shairin mutanenan, zulaihat ce ta
shigo
tace kawata dan Allah cigaba da
magana, wlh muryanki dadi kaman
ta
kananan yara tacigaba da dariya.
Khaleesat takara haukace musu tana
nasan kasheni zakuyi kawai ku
kasheni
nahuta, kun riga kun kashemin ido
bana
gani kawai ku kasheni, ummi ta
matso
kusada ita tace yarinya kidena kuka
idanunki zasuyi miki ciwo sosai,
ayanda
kike yanzu bai kamata ko digin
hawaye
yafito daga idonki ba,
Khaleesat ta fizge hanunta tana
kokarin
tashi sai tattaba bango take duk
sunbita
da ido tsayawa tayi chak saikuma
tafara
kuka.
Tace Abban chuchu baxan taba
yafemaba, kiri kiri ka maidani
makauniya wlh duk wanda kedasa
hannu harda ku duka banyafe
mukuba,
in sha Allah kuruwan iyayena bazai
barku lpy ba, tacigaba da kuka
sosai ta
dafa idonta saboda yanda yake mata
zugi.
Tundaga kofar gida Hydar yaji
alamun
ana ihu a gidansu daure dokinshi
yayi
ya dauko wasu naman ragon daya
kawo
da yawa yakaraso cikin gidan dasu
ajiyesu yayi yakarasa dakin yaga
khaleesat tsaye sai kuka take,
Ummi tace yauwa hydar kadawo,
kaga
bakuwarku ta farka sai ihu take
mana
wai mukasheta tahuta, taki yarda
taci
abinci kuma nace tadena kuka
saboda
zaikarama idonta matsala.
Khaleesat kara bude baki tayi tace
wayyo mamana gashinan yadawo
zai
kasheni, Hydar wani tsawa yadaka
mata
yace keee yimana shiru, tunda take
bata
tabajin anmata irin tsawanan a
duniya
ba kama bakinta tayi ko tari bata
karaba.
Yace banason ihu, na tsani yawan
kuka,
so kikiyaye, muba cutarki zamuyiba,
mukuma ba kasheki zamuyiba, mu
muntaimakekine, yanzu zulaihat
tarakaki ki wanke baki kizo kici
abinci
anjima da daddare mayi magana
kisan
maiya kawoki gidanmu,
Yanda taji hydar na magana yasa
tatuna
da yayanta hydar na Abuja, daga
muryanshi da yanda yake magana
yasa
duk wani fargaba dake zuciyarta
yafice
tanemesu tarasa, daga kafanta tayi
tafara tafiya so take tazo inda hydar
yake,
Zulaihat ta rike hanunta tace kawata
mekike nema?ina zaki? Kome kike
nema
kidinga fadamin saboda nabaki abu.
budan bakinta tace niki kaini wurin
wanda yay magana yanzunan
yayana
ne, murysnshi irin na yayana, haka
yayana ke magana, plz kaini
wurinshi
nasan shikadai ne bazai bari su
maigadi
sukasheniba.
[2:20AM, 3/5/2017] β?+234 803 052 4904β?: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?1β?
Hydar da ummi kafeta sukai da ido,
zulaihat tace tozo na kaiki gashinan
zaune kusa da ummin mu, tako rike
hanun khaleesat harkusa da hydar
takai
khaleesat ta zaunar da ita.
Hydar bai cemata komiba itama tai
shiru, daga hanunta biyu tayi tafara
shafa fuskanshi, jitayi yanada saje,
takara kai hanunta kan lips dinshi
taji
karami ne kuma sunada taushi, takai
hanunta kan hancinshi taji yanada
tsini
gashi dogo, takara matsar da
hnunta
kan idanunshi daya lumshesu tun
lokacin data fara tafabashi, hanunta
takara matsar wa sama taji ta chusa
hanun cikin gashin kanshi mai yawa
mai laushi da santsi irin nayan
India,
zata kara matsar da hanun yakamo
hanun ya rike, saboda wani yarr yaji
yanaji ajikinshi gakuma ummi a
wurin
yace mai haka kikeyi??
Tabe baki tayi tace sorry, kana
kama da
yayana, banbancinku kai kafishi
gashin
kai, tace ya sunanka?? Zulaihat tace
sunanshi yaya hydar,
Khaleesat tace wlh sunan yayana
shima
hydar tace dan Allah zaka zama
yayana?? Kawai kallonta yake tunda
yake daidai daso daya baitabajin
mace
ta burgeshiba, sai wanan bakuwar,
yanda take magana dakomi nata
kawai
yadaiji daban.
Magananta yakaraji tace zaka zama
yayana?? Kaga bazaka bari Abban
chuchu yamin komiba. budan bakin
hydar yace Aβa. Ni yayan zulaihat ce
kadai, ita kadaice kanwata ke
bakuwar
muce, dazaran kin gama warkewa
zaki
fadamana garin dakike mu komar
dake.
Jikinta yay sanyi, taji wani abu ya
tsaya
mata amako goro, kaman tafashe da
kuka saikuma ta daure ta rike
kukan,
mikewa tayi tsaye murya na rawa
irin
wanda ke shirin kukan nan tace
zulaihat
dan Allah kaini na wanke ba..baβ?
kin
kuka yadan kufce mata amma tai
maza
ta hadiye.
Zulaihat,ummi, dashi kanshi hydar
din
sai sukaji basuji dadin abunda hydar
yayiba.
Kama hanunta tayi suka fita brush
dinta
takawoma khaleesat tasa toothpaste
tabata tazuba mata ruwa abuta tasa
brush din abaki tayi, tace ma
zulaihat
zanyi fitsari, zulaihata takaita har
bayi,
ita tacirema khaleesat pant tai
fitsarin ta
maida mata da komi sanan tariko
hanunta suka fito.
Khaleesat tace nagode zulaihat,
zulaihat
tai murmushi tace kidinga cemin
kawarki, tace nagode kawata.
Zulaihat
taja hanunta oya mutafi daki,
khaleesat tace zan zauna anan
tsakar
gida in yayanki yafita kifadamin
saina
koma dakin, sai kuma tafara kuka ta
durkushi a wurin tana wani kuka,
tace
kawata agabana suka kashe
mamana,
suka kashemin babana, bansan
inane
nanba, amma sainaga yayanki naji
inajinshi kaman yayana, amma
yanuna
bayason kanwar dani bakomi, nima
Allah yaban lpy in sha Allah zanga
yayyina kusan su biyar nakedashi
nidama nafison hydar acikin yayyina
dan yafiji dani little pumpkin ma
yake
cemin. zulaihat hawayee yazubo
daga
idonta tace kawata kyale yaya hydar
ni
ina sonki ummi ma nasonki, zamu
kula
dake harki warke ta rungume
khaleesat.
Hydar yana tsaye abakin kofa dama
yafito yabata hakuri ne saboda
ummi
tamishi fada yanda yay mata
magana,
yanda take kuka gashi ashema har
iyayenta suka kashe yaji wani
tausayinta
karasawa wurin yayi yace
BAKUWARMU!!!β?
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?2β?
NIJAR
Bata amsashiba amma tadago
kanta,
yace kiyakuri nayarda nadawo
yayanki
daga yanzu, tadanyi murmushi mai
kara
mata kyau wanda yabayyana dimple
dinta batare datacemai kalaba,
hydar ya
tsaya kallonta kaman yana nazarin
abu.
Zulaihat tace kawata muje daki, daki
suka koma ummi takawo mata
abinci ita
kebata khaleesat abaki, kuka ya
kufece
ma khaleesat , ummi tace maiya
faru?
tace akaro nabiyu yarinya nace
kidena
kuka zai tsananta ciwon idonki,
bakinta
narawa tace ummi wai yanzu ko
abincin
gabana bani gani, bana ganinku
bana
iya yima kaina komi, ummi mai
amfanina yanzu? inda sun kasheni
danafi hutawa dawanan azaban da
nakasun dasukasamin.
Hydar da hawaye ya ciko idonshi
tashi
yayi yabar dakin, ya shiga dakinshi
arayuwanshu ya tsani yaga mace na
kuka bayaso, barinma bakuwar nan
da
intana kuka sai zuciyarshi tadinga
mishi
zafi.
Ummi tace yarinya karki damu komi
lokaci ne, yanzu bayan yan kwana
biyu
zakiga kin soma sabawa kin fara
yima
kanki wasu abubuwan, karki damu
kinji
ke yatace zan cigaba da kula dake
harki
warke insha Allah khaleesat tace
nagode
ummi.
Saida taci abincin shinkaface da
miya
yaji nama abunku da Hunter agida
lol.
Bayan tagamaci ummi da kanta
takaita
bayi taimata wanka khaleesat sai
dukar
dakai take wani irin kunyan matan
taji
tanaji, bayan sun dawo daki ummi
tashafa mata wasu magunguna ajiki,
zulaihat takawo mata wani atampha
ta
talakawa tai musu godiya sosai
ranan.
sanan aka bata tabarma tai salla.
Da daddare bayan anci abinci ummi
ta
gyara zama tace yarinya ya
sunanki??
khaleesat tace sunana βKHALEESAT
HYDARβ? ummi tace munason muje
dalilin, sanadin kokuma ince abunda
yakawoki wanan garin nijar akauyen
doso??
Kirjinta ne yabuga kaman zai fashe
tace
ummi nijar?? Nida nake Nigeria
maiya
kawoni nijar? na shiga uku ni
khaleesat
shikenan bazan kara ganin yan
uwana
harna fadanmusu maiya faru dani
ba.
Yanda sukaga tarude yasa ummi
tace ya
isa haka, hydar kai fadamin a ina
kasamo Khaleesat??
Take a wurin hydar ya fadan musu
komi
amma saiya boyema khaleesat
zancen an
harbeshi saboda ita, khaleesat kuka
take
da yanzu ta mutu badan hydar ya
cecetaba, atake itama tafada musu
komi
da komi daya faru. ummi da zulaihat
kuka wiwi suke Hydar kam
idanunshi
sunyi jajir kaman yay mata kuka
haka
yakeji.
Ummi ta share hawayenta tace
khaleesat
bazanso ki koma gida da makantan
nan
ba saboda mutumin zai iya kasheki
batareda kinsaniba, nai alkawari zan
nemo miki maganin idonki ya warke,
mutara kudi dazai kaimu Nigeria
mukaiki har gidan kanin babanki Alh
lamido. ki kwantar da hankalinki nai
alkawari zan kula dake harsai randa
numfashina yadauke. Khaleesat ta
rungume ummi tana kuka zulaihat
itama
ta rungume ummi hydar tashi yayi
yabar
dakin.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?3β?
ABUJA
Khalis da hydar sunje har gidan
bincike
sukai sosai, abu na farko dasuka
samu
shine akwai labulen dabai kone
dukaba,
khalis ya shishina labulen yaji warin
kalanzir yamikama hydar shima ya
shinshina sunsan cewa Hj jabo bata
taba
amfani da kalanzir hasalima da gas
take
girki dat was d first thing dat made
dem
suspicious, Hydar ya tsinci bullet
kwaya
3 akasa wanda hakan yasa gabansu
yafadi suka fara tunani koyan fashi
ne
suka shigo gidan.
Waya hydar yaciro yakira babanshi
Alh
lamido sanan yakira police. dasuka
iso
hydar suka nuna musu abunda suka
gani, investigation police suka
shigayi
sosai inda haryakai ana neman mai
gadi
yayi bayani ko da wanda suka shigo
gidan aranan gobara, amma annemi
mai
gadi anrasa.
Har gidan mai gadi akaje amma
akaga a
kulle, yan anguwa suce tun randa
mai
gidanshi yarasu mai gadi yabar gari,
takenan mai gadi ya shiga cikin
suspect
aka buga hotonshi as a wanted
crimanal
ana nemanshi.
Securities ma duka anje gidajensu
amma
basunan suma aka buga
hotonayensu
ana nemansu.
Pathologist da dama police sun kira
an
bi diddigin tokan da abubuwan
dasuka
kone amma baβaga alamun konewan
gawan khaleesat ba, hankalin kowa
yatashi barinma khalis to ina
kanwarshi
wai shin ina KHALEESAT???
Ina tashiga?? Ina suka kaita?? Inhar
bata
mutuba ina suka kaita, khaleesat
kina
ina my lil sis plz kifito, da kyar Alh
lamido ya lallabashi yay shiru.
Har lokacin komawansu hydar da
khalis
makaranta yayi baβaga su
maigadiba,
hakanan suka tattara suka koma
dan
dama semester daya yarage musu
sugama karatun duka sudawo
cikakkun
likitoci.
Duk garin Nigeria duk inda ka shiga
zakaga poster na hoton khaleesat
har
kudi naira miliyan 5 Alh lamido yasa
duk wanda yaganta amma shiru.
Abban chuchu tun ranan dayaji
hydar
nacewa zaiyi bincike fitan dayayi
zuwa
yayi yabiyasu mai gadi, sanan
yasasu
barin garin gabaki daya. yanzu
hankalinshi kwance yasan cewa
yariga
yataushe hanyar da zaβa iya gane
yanada hannu a kisan Alh hydar.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?4β?
NIJAR
Rayuwa a nijar ba laifi dukda
khaleesat
bata sababa amma ganin yanda
ummi
da zulaihat ke sonta ke kula da ita
yasa
taji itama tana sonsu sosai, hydar
nedai
haryau bata sake dashiba dukda shi
yana
kokarin ganin yajata ajiki amma
bata
bari ko fira take da zulaihat dazaran
ya
shigo bazaka karajin bakintaba.
Ummi ta dage wajen nemama
khaleesat
lpy idanunta, alhamdulillah yanzu
idon
khaleesat ya washe duk hakin sun
bace
saida bata gani kwata kwata dan
idan
kaganta zaka zaci tana ganin
mutane ma
amma ko kadan bata gani.
Yau asabar zulaihat tadawo daga
hadda,
ta zauna suna fira da khaleesat
ummi ta
shigo dakin tace zulaihat tace naam
ummi, ga maganin nan ki kaima
humaida tasha jiya ta haihu,
khaleesat
tace ummi nadan bita tunda nazo
ban
taba fitabafa, ummi saida taidan jim
tace shikenan amma zulaihat ki kula
da
ita da kyaufa.
Kuma karku jima, banda biye biye,
kuna
mika sakon ku dawo sukace to
khaleesat
harda murna.
Zulaihat ta dakko hijab tasa mata
sanan
tarike hannunta suka tafi.
Sunkaima humaida maganin,
humaida
tace zaliha wanan wacece?? Zulaihat
tace
kanwatace kuma bakuwarmu ne,
humaida tace amma wlh tanada
kyau
gatadai baka amma duk tafi yan
matan
garinan kyau ga diri, zulaihat tace
ummi
tace muyi sauri sai anjima.
Suna fitowa suna tafiyansu ahankali
sukaji ana busa sarewa alamun
kodai
sarkin kauyen kokuma dan sarkin
kauyen mai suna FAISOL zai wuce.
Khaleesat tace kawata wanan
sarewan
fa?? Zulaihat tace hala ko sarkin
garinan
ko danshi ne zasu wauce. kinga mu
tsaya
dan inhar suna hanya ka shiga
hanya
sai anmaka duka 80, khaleesat
sarkin
tsoron bulala takara kankame
zulaihat
tace wlh mu tsaya har suwuce.
FAISOL nakan rakumin shi wanda
anmishi ado irin nadan sarauta yazo
wucewa kawai idanunshi suka sauka
kan
khaleesat wanda take sanye da
doguwan
riga ta atampha kanta kitson yan
nijar
ne wanda ummi tamata jiya hijab
din
datasa yafito da tulin kitson gaban
goshinta wanda hakan yasa tai kyau
sai
jujuya fararan idanunta manya take
tana waige waige kaman tana gani,
kallonta yayi yaji tabalaβin bashi
shaβawa ta, bai taba ganinta a
kauyenan
ba. Safkowa yayi daga kan rakumin
ya
tunkaro inda suke fadawanshi na
biye
dashi.
Zulaihat takara rike hanun khaleesat
gam dan kowa yasan FAISOL dason
mata
yarone 25 years yake amma yanzu
matanshi 4, auri saki, dazaran yaga
kakkyawa saiya saki daya daga cikin
matanshi ya auro. gakuma khaleesat
daya mutu akanta, tun kafin ya iso
zulaihat tafarama khaleesat magana
a
kunne tace wanan dan iskan dan
sarki
na zuwa karki kulashi.
Yana karasowa yace kee kanwar
hydar
wacece wanan dakika rike??
Zulaihat
jikinta yafara rawa tace
bakuwarmuce,
yay murmushi yace to kutafi gida
amma
kicema mamanki aurenta gobe dan
haka
kushirya, khaleesat jin maganan
aure
yasa tace nacema ina sonkane??
FAISOL yace basai kinceba, kuma
bawai
amincewarki nake nemana, nidan
sarki
ne kome nakeso akemin, a tsiwace
khaleesat tace niko bazan sokaba,
jitayi
ya fincikota tafada kirjinshi, iya
karfinta
ta daddage takaima duka wanda
bama
tasan a inda ya saukaba ashe a
fuskane
take nan ranshi yabaci,
Yace nuna sarkin bulala yace amata
50
masu kyau, da gudu zulaihat tazo ta
tsugunna gabanshi tace dan Allah
kayakuri wlh kanwata makauniyace
bata
gani, kayafe mata batasan waye
kaiba
bakuwace, hankade zulaihat yayi
yace
amusu tare, haka aka musu bulala
50
khaleesat harda suma.
Ya kalli zulaihat yace kushirya gobe
zaβazo adaura auren nafada miki,
kuka
babu wanda ya isa yahana, garina
kuka
dan haka kome na garin nawane,
yay
tsaki yahau rakuminshi sukai gaba.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?5β?
Zulaihat kuka take sosai gashi garin
inhar dan sarki yadaki wani baka isa
kataimakeshiba duk yan garin sunki
taimakonta, ga khaleesat asume
itama
bayanta zafi kaman ta mutu ta kifa
kanta kan cikin khaleesat tana kuka
sosai. ana haka Allah ya jefo hydar
kan
dokinshi yadawo daga daji yana
goye da
kwari da kwafanshi, sakkowa yayi
yataho wurinsu arude yace zulaihat
dago
kanta tayi yace maiya faru?? Kafin
tafada mishi ya koma kan dokinshi
yaciro goran ruwa yazo yayyafama
khaleesat ta farfado tana kuka ta
rirrike
hydar tana cewa zulaihat karki bari
yadakeni.
Hydar yace maiya faru zulaihat
khaleesat najin muryan hydar takara
sautin kukan tana yaya hydar wani
mugune wai zai aureni gobe plz
karka
bari ya auren dan Allah. ya
sharemata
hawaye yace kutashi mutafi gida
khaleesat takasa mikewa hakanna
yadagata yasata akan doki nanma
ihu
tayi tace menene wanan yaya
hydar??
Yace dokina tafara wayyo Allah wlh
ni
faduwa zanyi, kacire daga kan doki,
nibantaba hawaba, tsaki yayi
yadaura
zulaihat tana bayan khaleesat, hawa
yayi
kan dokin suna fara tafiya khaleesat
tasa
hanunta tarike cikinshi gam, wanda
hakan yasa suka kusa kifawa takara
sandara ihu, zulaihat duk kukan
daya
cita saida tai dariya, hydar yace wai
mehaka cire hanunki a jikina takara
kankmeshi tana kuka ai faduwa
zanyi
to, tsaki yayi ya kyaleta suna kaiwa
gida
saida yakara saukar dasu.
Dasuka fadanma ummi abunda
yafaru
hankalinta yatashi tace nifa saisa
banason tafitan dama, yanzu
yazamuyi
wazai iya da balaβin FAISOL a
garinan??
Hydar yace ummi Allah kaimu goben
yazo gidanan dazancen aure yaga
inban
sassareshi da addanaba tace kai
hydar
lallabasu fa zamuyi yaza ayi haka.
Idan yadage saiya aureta kasan
saiya
aureta mukuma bazamu iya aurar da
yarinyar dabamusan iyayentaba, da
kyar ranan khaleesat tai bacci har
firgita
take saida ummi tahada da mata
tofi
tukun tai bacci.
Washe garin ranan hydar bai fitaba
aiki
ba. wuraren 10 yaji busan sarewa
khaleesat ihu tafara takankame
ummi
tana kuka, ummi dake salati tana
shikenan mun bani yanzu da gaske
yake
FAISOL yake.
hydar dakinshi yakoma ya dauko
kwari
da kwafa ya goya sanan yadau wata
sharbebiyar adda yafita waje ummi
nakiranshi hydar ina zaka kisa
zakayi
ko?? Amma ko kallonsu baiyiba
yawuce
yafita kofar gida.
Tsayawa yayi a kofar gidan ya daure
fuska kaman baitaba dariyaba,
hanunshi
daya na rike da sharbebiyar adda,
kafin
sukaraso kofar gidan cikin wata irin
murya katuwa wanda ban tabajin
hydar
da itaba yace wlh duk wanda
yakaraso
kofar gidanan saina sassareshiβ?.
Turus
kowa ya tsaya har fadawan, shi
kanshi
FAISOL gabanshi faduwa yake dan
kowa
agarin yasan ko waye HYDAR
HUNTER!!!
[2:22AM, 3/5/2017] β?+234 803 052 4904β?: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β?6β?
FAISOL ne yace kai hydar nazo
auran
bakuwarkune, hydar yace inka isa
ka
sauko kazo wurinann kaga yanda
zanyi
gunduwa gunduwa dakai, faisol
gabanshi yacigaba da faduwa
arayuwanshi yana tsoran hydar
sosai,
juyawa yayi yacema fadawanshi
mutafi,
suka tafi hydar yakoma cikin gida ya
zauna yana huci. ummi tace hydar
yatafine?? yace eh, khaleesat
tafashe da
kukan murna, batare datace
komiba.
Shikuma hydar ya shige cikin
dakinshi
yahau bacci.
Wuraren 11 na safe yana cikin bacci
yaji
alamun ihu firgigita yatashi yaji
ummi
da khaleesat suna kwallamai kira
yana
fitowa yaga fadawa rike da ummi da
khaleesat ga sarki bulala rike da
bulala a
hanunshi, wani bafade yace sarki
yace
kodai kabimu muje fada yanzu, ko
muyima uwarka dukan tsiya
agabanka,
ummi cikin kuka tace hydar dan
girman
Allah kavisu nasanka da taurin kai,
jin
mamanshi tahadashi da Allah yasa
yace
musu suje aka saki su ummi
shikuma
yabisu sai fada.
Fada na cike mai martaba sai waziri
dawasu makaraban mai martaba aka
shigo da hydar. Sarki yace kai harka
isa
ka wulakanta dana ka disgashi
gaban
jamaβa dan yace yanason bakuwarku
da
aure wanan makauniyar?? To bari
kaji
Ko kanaso ko bakaso saiya aureta,
ku
daukeshi a kulleshi sai bayan kwana
7,
sanan abashi bulala 80 abaya
tareda
horo mai kyau aka tafi da hydar
kurkuku.
Kowa afadan kallon