RUBUTACCEN AL'AMARI by AYSHA ALI GARKUWA

Author :  AYSHA ALI GARKUWA Category :  Romance

Chapter   14 / 17

39K to 42K   out of 49.6K words

shi da kanshi bai san ma cewa shi yana da shawa'a ba da har zata sashi zaucewa,
ido ya lumshe ya jawo bosses d'in shi ya saka a hankali ya jawo ta jikin shi k'irjin ta ya manna kan nashi cikin kauda kai ya jawo zanin ta ya d'aura mata a jikin ta sannan,
ya kontar da ita gefen shi ya d'an yi mata rumfa da k'irjin shi bakin su ya manne wuri d'aya tare da tallabo kanta yayi mata wani irin kiss mai cike da sak'onni masu kauda tunanin mutun,
itama shiru tayi tana kallon fuskar sa shiko idanun shi a lumshe,
a hankali ya zame bakin shin tare da bud'e idanun shi da tuni sun sake k'ak'k'an cewa sunyi jazir sai ya kamo lips d'in shi yana tsotsa tamkar yaro yana kallon ta cikin wani irin yanayi sai ajiyan zuciya yake sauk'e wa,
itama idon ta rumtse sannan ta kamo lips d'in ta daya gama tsotsewa yanzu ta ciza ta ciki kuma taci gaba da tsotsar lips d'in,
sunkuyo wa yayi tare da kauda kai hannun shi ya cusa cikin k'irjin ta bak'in shi ya kai dai-dai kunnen ta cikin rad'a yace.
"Zo muje in miki wonka Khairi zakiji sauk'i."
shiru tayi tana kallon fuskar shi d'aya kawar tana jin yadda yake murje mata k'irjin zuwa yanzu mamaki Hamma Umar yake bata ga wani irin tsoron shi da take ji,
Shi kuwa ganin batayi magana ba ya sunkuyar da kanshi ya d'an laso lips d'in ta sannan ya juya ya nufi toilet ita kuwa ido ta tsura mishi tana kallon surar jikin shi tana mai cike da takaici wai Hamma Umar ne mijin ta ,
ruwan d'umi ya had'a sannan ya dawo ya d'auke ta cid'ak,
suna shiga cikin toilet d'in ya tsayar da ita,
sai kuma yayi maza ya ruggumota jin wani irin k'ara da ta saki sannan ya kalli k'afafun ta gaba d'aya sai rawa suke kamar mazari alamun bazasu iya d'aukar taba, k'ara
ruggume ta yayi cikin tausawaya ya rink'a shafa kanta tare da cewa,
*"Aaspet* sannu."
rugume shi itama tayi tana yarfa hannu ,
k'ara matsota jikin shi yayi yana cewa.
*"Bas bas bas* ya isa ya isa kiyi hak'uri *bitirajjaki* khairi, ki dakata."
kuka takeyi har lips d'in ta na rawa dan azabar da takeji,
kamota yayi cikin kauda kai ya kunce zanin sannan ya kamo hannun ta suka shiga cikin baf d'in ruwan d'umin a hankali ya zaunar da ita sannan shima ya zauna ya rink'a gasa mata jikin ta da ruwan d'umin yanayi yana cemata.
*"ana aspet*"
ita kuwa hannun shi kawai ta rik'e gam ta cusa kanta a k'irjin tana jin ruwan d'umin yana ratsata,
a haka cikin lallama ya mata wonka tsab sannan yasa ta tayi wonkan tsaki shima wonkan yayi sannan ya jawo towel ya d'aura a k'ugunshi sannan ya dagota itama ta tsaya lokaci d'aya sai hawaye car-car a idanun ta,
sunkuyo wa yayi yana kallon yadda har yanzu k'afafun ta na rawa a hankali yace.
"Har yanzu kina jin zafi?."
gini ta dafa ta fara tafiya a hankali tana yarfa hannu d'aya hawaye na zuba murya can k'asa tace.
"Mugu kawai ka ketani ba ko imani kana kuma cemin har yanzu inajin zafi."
ya jita sarai amman sai yayi murmushi ya d'ago ta ya kaita d'aki zanin gadon ya tattara ya duk'un k'une yana b'ata fuska dan baya son ganin jini a rayuwar sa tsikar jikin shi ke tashi,
wani zanin gadon ya shimfid'a bayan ya gyara wurin ya zaro doguwar riga ya zira mata sannan ya kimtsa kanshi,
yana gayawa ana kiran sallan maggariba d'an haka ya shimfid'a musu carpet yaja su sukayi sallan makariba tare da insha don lokacin ishan yayi,
sannan
ya mik'e ya shiga kitchen ferfesu ya had'a mata da tea sannan ya gasa mata nama ya had'o komai kamar mai jego yazo ya ajiye a parlour,
cikin d'akin ya koma konce ya sameta kan carpet d'in tana ta rawan sanyi gaban ta ya tsuguna cikin kula yasa hannu ya shafa goshin ta da wuyan ta zafi jau yaji alamun zazzab'i,
baiyi magana ba sai dagota yayi ya dawo parlour da ita zama yayi ya jawota jikin shi cup d'in tea d'in ya jawo a hankali yace.
"Khairi dan Allah ki dena kukan kisha tea sai in baki maganin insha Allah zaki samu sauk'i."
kai ta juya mishi alamun bazata shaba sai hawaye,
matsota yayi jikin shi cikin tsuke fuska yace.
"Zaki Sha ko sai nayi na biyu?."
cikin rawan murya tace.
"Hamma Umar zan mutu kayi hak'uri."
"Toh kisha tea in baki maganin."
tsoron shi yasa ta d'an sha tea d'in sannan taci naman kad'an daga nan ya bata maganin,
sannan ya kunna TV a inda ya samu tashar Bollywood sun Sa film d'in *kal ho naa ho*
sai ya jawota jikin shi ya rugume ta yana jin yadda take rawan sanyi jikin ta kamar wuta sai ajiyan zuciya take sauk'e wa,
tana manne a jikin shi tana kallon tv
a haka har bacci ya tafi da ita.


11:00 pm ya mik'e da ita a jikin shi dan yaji gari yayi shiru kai tsaye d'akin shi ya wuce da ita yana zuwa ya kontar da ita kan gadon shi daya sha gyara sannan ya dawo parlour ya kashe komai na wuta sannan ya koma d'akin shi,
wonka ya sakeyi sannan yayi al'wala yazo yayi ta nafilfili har zuwa 12 sannan ya jawo qura'anin shi ya fara karatu cikin sauti mai sanyi murya cike da tauhidi da tajwidi gaba d'aya ya hallarto da kushi'inshi,
haka yayi ta karatu har zuwa k'arfe 2 na dere sannan ya mik'e a hankali ya zauna bakin gadon yana kallon yadda taketa duk'unk'unewa alamun sanyin takeji,
konciya yayi gefen ta cikin sauk'e ajiyan zuciya a hankali ya jawota gare shi,
hannun shi yasa yana shafa fuskar ta da ta d'an kumbura tayi ja dan kuka,
ita kuwa cikin baccin taji d'umin jikin mutun kusa da ita haka yasa sai k'ara matsoshi takeyi tana caku moshi,
ido ya tsura mata ganin yadda ta tsuke bak'in ta ta manna shi kan k'irjin shi murmushi yayi ganin gaba d'aya ta cakumo wuyan shi,
ta rik'e shi gam sai murza k'afafun ta takeyi a jikin shi,
haka yasa lokaci d'aya ya fara dabur cewa jawota ya kumayi sannan ya cusa hannun shi cikin rigar ta ya rink'a d'an yi mata tausa,
ita kuma sai mik'a takeyi tana lumshe ido,
a haka ta k'ara tunzuro buk'atar shi,
tuni ya susuce a kanta jiki na rawa ya zare mata rigar sannan ya rink'a murzata da juyata,
cikin gigin bacci ta ji salon daya zarce tunanin ta a hankali ta bud'e idanun da sauri ta fara tureshi a firgice ta rik'o hannu shi murya na rawa tace.
"Wayyo Allah Hamma Umar ka tausaya min mana kasheni kake son yi ko? zafi wallahi."
rufe ta yayi da k'irjin shi a hargitse yace.
"Ahh! Ahhh! bazaki mutu ba kiyi hak'uri ki nitsu bazan ji miki ciwo ba wallahi zakiji ba wuya."
ina ita kam tureshi takeyi tuk'uru,
shiko ya rigada ya gama d'imau cewa,
dan haka bai sarara mata ba har saida ya samu nitsuwa ,
ita kuwa gaba d'aya ta sake bata ko numfashi mai k'arfi,
haka ya kwana mak'ale da matarsa sai sanya mata al'barka yakeyi yana shafa kanta,
bai san cewa ita kam Ummul bata cikin hayya cinta tana jinshi tana kuma ganin shi amman ta k'asa magana bare kuka sai hawayen dake bin fuskar ta ko yatsarta bata iya motsawa,

A haka suka kwana sai da Asuba da yayi mata wonka ne ta dawo haiyacin ta tun a toilet d'in ta rink'a kuka tana magiya da rok'on shi,
ya maida ta gidan su ita kam zata koma gun Nennen ta,
a haka sukayi sallan Asuba suna idarwa ta tasa sabon kuka tana rawan jiki dan yunwa da wahala da bacci ga zazzab'i tace.
"Wallahi ni gida zan koma ka medani gun Nenne na dan Allah Hamma Umar ka meyar dani gida."
ta k'arishe maganar cikin rauni,
shi kuwa ido ya zuba mata tare da cewa.
"Meyasa zan medeki gida?
en kin koma me zaki ce musu?, kin san Adam kuma inya ganki a gida kin san me zai miki kam ko?."
kai ta tonk'oshe cikin raunin fuskar cike da k'ollah da tsoro tace.
"Ayyah dan Allah Hamma ka kaini gun Nenne na ka hana ya Adam dukana plxx zanje gun Nenne na."
sai ta kuma kife kai jikin gado ta rink'a sheshshek'a,
ganin yadda gaba d'aya jikinta ya nuna bata da lafiya yasa ya matso gareta ruggume ta yayi a hankali yace.
"Toh ya isa haka kibar kukan bari in had'a miki breakfast ko."
zame jikin ta tayi ta zauna tana goge k'ollan dake bin fuskar ta,
shi kuwa kitchen ya shiga ya had'a musu breakfast sannan ya ajiye musu a parlour ,
amman fir tak'i cin abin cin tuni mayafin ta na hannun ta ita dai a tafi,
haka yasa shima baici komai ba wonka yayi ya shirya sannan ya dawo parlour,
tana ganin shi ta mik'e tare da binshi da harara k'asa k'asa,
shi kuwa ido ya zuba mata ganin k'atuwar jakar da ta ciko da kayan kamar wacce zata koma,
gashi ko tafiya da k'er takeyi ba yadda baiyi ba ta ajiye jakar tak'i ta rege kayan ma tak'i,
murmushi kawai yayi ya karb'a mata jakar suka fita sannan ya rufe gidan,
suka shiga mota suka kama hanyar potaskum d'in,
tunda suke tafiya ba wanda yayiwa d'an uwanshi magana.

A gida potaskum kuwa gaba d'aya mutanen gidan kowa na y'an harkokin shi,
Abba ma yau yana gida
Ya Adam da ya Sadik da Aliyu duk suna parlour Nenne ita kuwa Nenne tana parlour Abba ya Usman kuwa yana parlour Hajjajo suna d'an tab'a hira duk da zuciyar shi bata da nitsuwa,
gaba d'aya tunanin shi na kan Ummul lokaci guda numfashi sa ya fara cushewa ,
jin hakan yasa ya sallami Hajjajo ya fita dan yaje ya b'uya yayi ta kuka dan in numfashi sa ya fara cushewar da tunanin sai yayi ta kuka yake jin dama-dama,
haka yasa kai tsaye ya nufi harabar gidan motar shi ya bud'e ya shiga ya rufe kanshi ya kifa kai a jikin siterin ya rink'a kuka mai ciwo a zuciya.

10:12 na safe Mati mai gadi ya bud'ewa Hamma Umar gate d'in gidan yana shiga gefen motar ya Usman yayi parking,
kasan cewa glass d'in motar Usman tintek ne Hamma Umar bai ga Usman d'in a ciki ba,
shi kuwa Usman ya gansu so baya son ya fito Hamma Umar yaga fuskar sa a yadda yayi kuka yanzu yasan zai saka d'an uwanshi a firgici yasan Hamma Umar zai gigice in ya ganshi shiko baya sun Hamma Umar ya gane yana da wata matsala.

Su Hamma Umar d'in kuwa yana yin parking Ummul tasa hannu ta bud'e marfin motar da niyar zata fice,
hannun ta ya kamo da sauri ya jawota jikin kujerar,
gyara zaman shi yayi ya d'an juyo gareta tafin hannun shi ya manne da nata tafin hannun ido ya d'an zuba mata cikin sauk'e numfashi sannan ya kuma lumshe idon a hankali yace.
"Khairi gudu na kikeyi ko? sauri kike kibar inda nake ko?."
hannun ta rink'a k'ok'arin kwancewa ta k'asa dan ya hard'e yatsun ta cikin nashi yatsun kallon ta ya kumayi a hankali yace.
"Ke baki iya sallama mijin ki ba ko?."
a kufule cikin jin tsanarshi tace.
"Eh d'in ban iya ba ba'a koyamin ba."
murmushi yayi cikin zafin nama ya fizgota jikin shi tare da matsota sannan ya d'an d'ago fuskar ta,
harshen shi ya d'an zaro tare da kad'a mata shi sannan ya lumshe yace.
"OK haka nefa Ashe ban koya miki ba,
karki damu toho yanzu in koya miki yadda akeyi."
ido ta zaro ganin yadda ya ruggume ta baki ta bud'e da niyar mishi tsiwa,
sai kuma ta zaro idanun woje jin yadda ya manne bak'in shi da nata yana mata tsotsar lolly pop,
shi kuwa sai lumshe ido yakeyi,
ya Usman kuwa tunda yaga Hamma Umar d'in nashi ruggume da Ummul a take yaji numfashi sa na fizga zuciyar shi na harbawa da k'arfi kamar zata faso k'irjin shi ta fito zufa ta fara keto mishi tako ina a take jijiyoyin jikin shi sukayi rud'u-rud'u k'irjin shi ya dafe da k'arfi jin kamar ana soka mishi allurai,
ido ya rumtse da k'arfin dai-dai lokacin da Hamma Umar yake kissing d'in ta,
wani irin tarine mai k'arfin ya turnu k'eshi gaba d'aya ida nunshi suka firfito hannun yasa ya to she bak'in sa wai dan kar Hamma Umar d'in yaji,
amman ina tuni tarin ya kufce mishi tarin yakeyi sosai har numfashi sa na fizga da k'arfi tuni ya fara gigicewa yana buga jikin motar,
shi kuwa Hamma Umar jin tarin a cikin motar B'iyayen nashi yasa ya zame bak'in shi daga jikin Ummul d'in cikin tsoro da mamaki yadda tarin ya sark'afe mishi da sauri ya nufi gaban motar har jikin shi na rawa ya bud'e marfin motar,
yana bud'e wa Usman ya fad'o jikin shi,
shi kuwa ruggume shi yayi da k'arfi tare da zaro idanun cikin tsananin tsoro da firgita gaba d'aya jikin shi rawa yakeyi ba abin da yake furtawa sai jujjuya kan Usman d'in yakeyi yana cewa.
"Usmaaan ! Usmaaaaaan!."
sai kuma ya k'ara matsoshi jikin shi ganin wani irin yunk'uri da Usman d'in keyi,
shi kuwa Usman k'irjin shi ya rik'e tare da damk'o hannun d'an uwanshi yayi wani irin kakari da k'arfi har jikin shi na karkarwa ,
aman jini ya rink'a yi bak'ik'k'irin dashi guda-guda sai ya damk'o hannun d'an uwan nashi yayi kakari,
ita kuwa Ummul gaba d'aya karkarwa takeyi da dafa jikin motar tayi tana tafiya a hankali har ta isa gaban su hannun ya Usman d'in ta rik'e da k'arfi cikin gigicewa da tsoro ta saki wani irin k'ara mai k'arfi kawai sai ta fad'a jikin Hamma Umar d'in a sune,
shi ma ya Usman lokaci d'aya numfashi sa ya fara d'auke wa,
Allah sarki Hamma Umar gaba d'ayansu ya had'a ya ruggume su cikin tsinkewar jijiyoyin jikin shi gaba d'aya ya zame ya zauna a k'asa kanshi ya rink'a murzawa a jikin motar Usman cikin wani sauti mai tsananin rauni yace.
"Usmaaan kar kayi min haka Usman karka barni ni kad'ai Usman wazai meye min gurbin ka wayyo Allah wayyo d'an uwana wayyo Ammina ina kike Usman zai tafi ya barmu wayyo Abba d'an uwana zai tafi ya barni ni kad'ai ba Uba ba d'an uwa."
ruggume Usman da Ummul d'in ya kumayi da k'arfi Abba ya rink'a kira da k'arfi dai-dai lokacin daya ga numfashi Usman yana ficew....






By
*GARKUWAR FULANI*
婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜浼存⒑濮瑰洤鈧倝宕板Δ鍛﹂柛鏇ㄥ灠閸愨偓濡炪倖鍔﹀鈧紒顔煎缁辨挻鎷呴崫鍕戙儵鏌涢悩鍐插濠碉紕鏁诲畷鐔碱敍濮樿京鏉搁梻浣告啞閹哥兘鎳楅幆鏉库偓瀵哥磽閸屾艾鈧嘲霉閸ャ劊浠堢紒瀣嚦濞戙垹绀冩い鏃囧閹芥洖鈹戦悙鏉戠仧闁搞劌婀辩划璇测槈閵忥紕鍘撻柡澶屽仦婢瑰棝藝閿斿浜滄い鎺嗗亾妞ゆ垵顦~蹇撁洪鍕唶闁硅壈鎻徊鐑樻叏閸ヮ剚鈷戦柣鐔哄閸熺偤鏌i埄鍐╃闁诡喗顭囬埀顒婄秵閸犳鍩涢幋锔界厵缂佸瀵ч幑锝囩磼閻樿櫕宕岄柡宀€鍠栧畷姗€寮婚妷銉ュ強闁诲孩顔栭崰鏍疮閸ф鐓濋幖娣妼缁狅綁鏌eΟ纰卞姕缂佹唻绻濆缁樻媴娓氼垱鏁銈庡亜椤﹂潧鐣峰┑瀣唨妞ゆ挾鍠庢禒褍顪冮妶鍛闁绘锕幃锟犲Ψ閿斿墽顔曢梺鐟邦嚟娴兼繈顢旈崼婵囪緢闂佹寧绻傚ú鐘诲磻閹捐埖鍠嗛柛鏇ㄥ墰椤︺劑姊洪幐搴㈢8闁搞劎鍎ょ粚杈ㄧ節閸屻倖妗ㄩ悗鍏夊亾濠电姴鍠氶埀顒€顦辩槐鎾诲磼濞嗘垵濡介梺鍝ュ仜椤嘲顫忔禒瀣妞ゆ帒鍊甸弨铏節閻㈤潧孝婵炴潙鍊垮顐﹀礃閳瑰じ绨婚梺鍦劋閸ㄧ敻鍩€椤掍焦鍊愮€规洖鎼悾婵嬪礋椤戣姤瀚奸梻浣告啞缁哄潡宕曢崡鐐╂瀺闊洦绋掗悡鏇㈡倵閿濆簼绨兼い銉у仧缁辨帡寮崒姘亪閻庢鍠楅幐铏叏閳ь剟鏌嶉埡浣告殭闁告梹甯楁穱濠囨倷椤忓嫧鍋撻弽顓炵闁挎洖鍊哥粈鍫熺箾閹寸偠澹樻い銉﹁壘铻栭柨婵嗘噹閺嗙偤鏌嶉柨瀣伌闁哄本绋戦埥澶婎潨閸繀绱e┑鐘愁問閸犳牠宕愰崸妤€钃熸繛鎴欏灩濡﹢鏌涜椤ㄥ懎顕f导瀛樷拺閺夌偞澹嗛ˇ锔剧磼婢跺﹦绉洪柣娑卞枛铻e〒姘煎灣閸炵敻姊洪崨濠冨闁告挻绋戠叅闁圭虎鍠楅悡娑樏归敐鍥ㄥ殌濠殿喖绉堕埀顒冾潐濞插繘宕濋幋锔衡偓浣割潨閳ь剟骞冮姀銈呯闁圭粯甯楅弳銏㈢磽閸屾艾鈧悂宕愰悜鑺ュ殑闁割偅娲栫壕濠氭煙閹咃紞闁哄棴闄勬穱濠囶敍濠靛嫧鍋撻埀顒勬煛鐎n亞效闁哄矉绻濆畷鍫曞Ψ閵壯傜棯闂備礁鎼幏瀣礈閻旂厧钃熸繛鎴欏灩缁犳盯姊婚崼鐔衡姇闁诲繐鐗忕槐鎾存媴閹绘帊澹曢梻浣告啞閸旓箓宕板Δ鍛亗闊洦鎸撮弨浠嬫煟閹邦厼鐏ラ柛鐔稿閸婃潙鈹戦悩顔肩伇婵炲绋撻埀顒佸嚬閸撶喖宕洪悙鍝勭闁挎洍鍋撻柣鎿勭節閺屾盯鍩勯崘锔挎勃婵犮垼顫夊ú婊呮閹惧瓨濯撮柦妯侯槺婢跺嫮绱撴笟鍥ф灍闁荤喆鍎甸幃楣冩倻缁涘鏅梺缁樺灥濡瑩寮插┑瀣拺闂傚牊绋撴晶鏇㈡煙瀹勯偊鍎忛摶鐐寸節婵犲倻澧涢柍閿嬪灴閹綊骞侀幒鎴濐瀳濠电偛鎳忛崝娆撳蓟閻旂厧绀勯柕鍫濇椤忥拷

*RUBUTACCEN AL,AMARI*

Page 1闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柟闂寸绾惧綊鏌i幋锝呅撻柛濠傛健閺屻劑寮撮悙娴嬪亾閸濄儳鐭嗛柛顐ゅ枑閸欏繑淇婇姘变虎闁绘挻鍔欓弻娑氣偓锝庝簻閳ь剚鎮傞垾锕傚锤濡や礁娈濋梻鍌氱墛缁嬫垿锝炲畝鈧槐鎾存媴閸濆嫷鈧矂鏌涢妸銉у煟鐎殿喖顭锋俊鎼佸煛閸屾矮绨介梻浣侯焾閺堫剛绮欓幋锔绘晜闁跨噦鎷�9闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柟闂寸绾惧綊鏌i幋锝呅撻柛濠傛健閺屻劑寮撮悙娴嬪亾閸濄儳鐭嗛柛顐ゅ枑閸欏繑淇婇姘变虎闁绘挻鍔欓弻娑氣偓锝庝簻閳ь剚鎮傞垾锕傚锤濡や礁娈濋梻鍌氱墛缁嬫垿锝炲畝鈧槐鎾存媴閸濆嫷鈧矂鏌涢妸銉у煟鐎殿喖顭锋俊鎼佸煛閸屾矮绨介梻浣侯焾閺堫剛绮欓幋锔绘晜闁跨噦鎷�

*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*

婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜浼存⒑濮瑰洤鈧倝宕板Δ鍛﹂柛鏇ㄥ灠缁犳盯鏌嶆潪鎷岊唹闁稿鎹囧鎾煑閸濆嫷妲告い顐g箞閹虫粓鎮介棃娑樺強闂傚倸顭崑鍕归崟顓炵筏闁兼亽鍎抽々鏌ユ煕閹炬鎳愰敍婊堟煛婢跺﹦澧戦柛鏂跨Ч钘熼柛顐犲劜閻撴盯鎮橀悙鎻掆挃婵炴彃鐡ㄩ〃銉╂倷閸欏鏋犻梺绯曟杹閸撴繈骞忛崨鏉戠闁肩⒈鍏橀崑鎾绘倻閼恒儮鎷绘繛杈剧悼閹虫捇顢氬鍛<閻庯綆鍋勫ù顔筋殽閻愭潙濮囨い顐犲灩閻f繈鍩€椤掍胶顩查梺顒€绉甸埛鎺懨归敐鍥ㄥ殌妞ゆ洘绮庣槐鎺旀嫚閹绘巻鍋撻崸妤冨祦濠电姴鍟崕鐔兼煏婵炲灝鍔滈弶鍫濈墕閳规垿鎮欓崣澶樻!闂佹悶鍔庨幊鎾圭亱濡炪倖鐗滈崑鐐烘偂濞嗘挻鍋℃繛鍡楃箰椤忊晛鈹戦鑲╁ⅵ闁哄矉绲介埞鎴﹀箛椤忓牆浠愰梻浣告惈鐞氼偊宕濆畝鍕叀濠㈣泛谩閻斿吋鍊绘俊顖涙た閸熷姊虹拠鍙夊攭妞ゎ偄顦叅婵せ鍋撻柡浣稿暣婵偓闁炽儴灏欑粻姘攽椤旂晫绠撻柣顓炵墕椤﹪顢旈崱娆戯紳婵炶揪绲块幊鎾诲极妤e啯鈷掗柛鏇ㄥ亜椤忣亞绱掑畝鍐摵缂佺粯绻堝畷鍫曟嚋閸偅鐝栧┑锛勫亼閸婃牜鏁幒妤€纾归柟闂寸閺勩儳鈧厜鍋撻柛鏇ㄥ厴閹锋椽姊洪崨濠勭細闁稿骸宕埢宥堢疀濞戞瑧鍘遍柣搴秵娴滄繈藟閻愮數纾奸柡鍐ㄥ€搁弸娑氣偓娈垮枟閹歌櫕鎱ㄩ埀顒勬煃閳轰礁鏆欓柛鏃€甯楁穱濠囨倷椤忓嫧鍋撻弽顓炵闁挎洖鍊哥粈鍫熺箾閹寸偠澹樻い銉﹁壘铻栭柨婵嗘噹閺嗙偤鏌嶉柨瀣伌闁哄本绋戦埥澶婎潨閸繀绱e┑鐘愁問閸犳牠宕愰崸妤€钃熸繛鎴欏灩濡﹢鏌涜椤ㄥ懎顕f导瀛樷拺閺夌偞澹嗛ˇ锔剧磼婢跺﹦绉洪柣娑卞枛铻e〒姘煎灣閸炵敻姊洪崨濠冨闁告挻绋戠叅闁圭虎鍠楅悡娑樏归敐鍥ㄥ殌濠殿喖绉堕埀顒冾潐濞插繘宕濋幋锔衡偓浣割潨閳ь剟骞冮姀銈呯闁圭粯甯楅弳銏㈢磽閸屾艾鈧悂宕愰悜鑺ュ殑闁割偅娲栫壕濠氭煙閹咃紞闁哄棴闄勬穱濠囶敍濠靛嫧鍋撻埀顒勬煛鐎n亞效闁哄矉绻濆畷鍫曞Ψ閵壯傜棯闂備礁鎼幏瀣礈閻旂厧钃熸繛鎴欏灩缁犳盯姊婚崼鐔衡姇闁诲繐鐗忕槐鎾存媴閹绘帊澹曢梻浣告啞閸旓箓宕板Δ鍛亗闊洦鎸撮弨浠嬫煟閹邦厼鐏ラ柛鐔稿閸婃潙鈹戦悩顔肩伇婵炲绋撻埀顒佸嚬閸撶喖宕洪悙鍝勭闁挎洍鍋撻柣鎿勭節閺屾盯鍩勯崘锔挎勃婵犮垼顫夊ú婊呮閹惧瓨濯撮柦妯侯槺婢跺嫮绱撴笟鍥ф灍闁荤喆鍎甸幃楣冩倻缁涘鏅梺缁樺灥濡瑩寮插┑瀣拺闂傚牊绋撴晶鏇㈡煙瀹勯偊鍎忛摶鐐寸節婵犲倻澧涢柍閿嬪灴閹綊骞侀幒鎴濐瀳濠电偛鎳忛崝娆撳蓟閻旂厧绀勯柕鍫濇椤忥拷




*Wannan shafi naki ne kad'ai Firdausi Sodaggi ke da members naki na matan k'warai na baku kyautan wannan shafi gaba d'ayan shi婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜鎵磽娴g懓濮堟い銊ユ楠炲牓濡搁妷顔藉缓闂佺硶鍓濋〃鍛村煕閹烘鈷戦悹鍥у级閸炲鏌涢埡鍌滃⒌濠碉紕鏁诲畷鐔碱敊閸撗勬緫闂備礁婀遍崑鎾愁焽濞嗘挻鍋熼柡鍐ㄥ€荤壕钘壝归敐鍕煓闁告繄鍎ゆ穱濠囶敃閵忕姵娈婚悗娈垮枦椤曆囧煡婢舵劕顫呴柣妯兼暩閺夋悂姊绘笟鈧褔鈥﹂銏♀挃闁告洦鍨遍崑鐔兼煥閺囨浜鹃梺瀹狀潐閸ㄥ潡骞冨▎鎾崇闁圭儤鎸搁埀顒夊灣缁辨挻鎷呯粵瀣闂佺锕g划娆撳箖濡皷鍋撻敐搴℃灍闁抽攱鍨块弻鐔虹矙閹稿孩宕崇紓浣哄У閹瑰洭寮婚悢鐓庣闁哄被鍎卞浼存倵濞堝灝鏋熷┑鐐诧躬楠炲啫鈻庡銏犻叄椤㈡牜鎹勯妸褎鏅ㄦ繝纰夌磿閸嬫垿宕愰弽顓炵闁挎洖鍊哥粈鍫熸叏濡顣抽柛瀣尭椤繈鎮欓鈧锟�*



*QAULIKI HAQQUN SAFIYYA HUGUMA婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜浼存⒑濮瑰洤鈧倝宕板Δ鍛﹂柛鏇ㄥ灠閸愨偓濡炪倖鍔﹀鈧紒顔肩埣濮婂搫效閸パ€鍋撻妶澶婇棷闁挎繂顦拑鐔兼煛閸ラ纾块柣銈傚亾濠电姷鏁告慨鎾窗濮橆剦鐒介柟閭﹀枤绾捐棄霉閿濆嫮鐭欓柛婵堝劋娣囧﹪顢曢姀鐘虫閻庢鍠涢褔鍩ユ径鎰潊闁绘鏁搁弶鎼佹⒒娴e摜鏋冩俊妞煎妿缁牊绗熼埀顒勫灳閺嶎偀鍋撻敐搴濈按闁衡偓娴犲鐓熼柟閭﹀墯閳绘洘淇婇悪娆忔处閻撴瑩鏌涢幋娆忊偓鏍偓姘炬嫹 ALMUSLIM AKUL MUSLIM婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜鎵磽娴g懓濮堟い銊ユ楠炲牓濡搁妷顔藉缓闂佺硶鍓濋〃鍛村煕閹烘鈷戦悹鍥у级閸炲鏌涢埡鍌滃⒌濠碉紕鏁诲畷鐔碱敊閸撗勬緫闂備礁婀遍崑鎾愁焽濞嗘挻鍋熼柡鍐ㄥ€荤壕钘壝归敐鍕煓闁告繄鍎ゆ穱濠囶敃閵忕姵娈婚悗娈垮枦椤曆囧煡婢舵劕顫呴柣妯兼暩閺夋悂姊绘笟鈧褔鈥﹂銏♀挃闁告洦鍨遍崑鐔兼煥閺囨浜鹃梺瀹狀潐閸ㄥ潡骞冨▎鎾村€烽柛蹇擃槸娴滈箖鎮楅敐搴℃灈缂佺媭鍨堕弻銊╂偆閸屾稑顏� ZADAKILLAHU FIKHRAN WA ILMAN婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜浼存⒑濮瑰洤鈧倝宕板Δ鍛﹂柛鏇ㄥ灠閸愨偓濡炪倖鍔﹀鈧紒顔肩埣濮婂搫效閸パ€鍋撻妶澶婇棷闁挎繂顦拑鐔兼煛閸モ晛鏋旂紒鈾€鍋撻梻濠庡亜濞诧箓宕欒ぐ鎺戣Е闁告侗鍨崇壕钘壝归敐鍕煓闁告繄鍎ゆ穱濠囶敃閵忕姵娈婚悗娈垮枦椤曆囧煡婢舵劕顫呴柣妯兼暩閺夋悂姊绘担鍝ユ瀮婵℃ぜ鍔庣划鍫熺瑹閳ь剟鍨鹃弽顐熷亾閿濆簼绨撮柡鈧禒瀣厽闁归偊鍓氶埢鏇熶繆閻欐瑥娲﹂悡娆撴煕閹存瑥鈧牜鈧熬鎷�, WAYATTAQINALLAHU JAMI'AN婵犵數濮烽弫鍛婃叏閻戝鈧倿鎸婃竟鈺嬬秮瀹曘劑寮堕幋鐙呯幢闂備浇顫夊畷妯衡枖濞戞碍顐介柕鍫濇偪瑜版帗鍋愮€瑰壊鍠栭崜浼存⒑濮瑰洤鈧倝宕板Δ鍛﹂柛鏇ㄥ灠閸愨偓濡炪倖鍔﹀鈧紒顔肩埣濮婂搫效閸パ€鍋撻妶澶婇棷闁挎繂顦拑鐔兼煛閸モ晛鏋旂紒鈾€鍋撻梻濠庡亜濞诧箓宕欒ぐ鎺戣Е闁告侗鍨崇壕钘壝归敐鍕煓闁告繄鍎ゆ穱濠囶敃閵忕姵娈婚悗娈垮枦椤曆囧煡婢舵劕顫呴柣妯兼暩閺夋悂姊绘担鍝ユ瀮婵℃ぜ鍔庣划鍫熺瑹閳ь剟鍨鹃弽顐熷亾閿濆簼绨撮柡鈧禒瀣厽闁归偊鍓氶埢鏇熶繆閼奸娼愮紒缁樼洴瀹曪絾寰勭仦瑙f嫪闂備浇顕х换鎰邦敄婢跺娼栨繛宸簻缁犱即骞栨潏鍓ф偧闁伙絿鏁诲娲偡閺夋寧姣愰梻浣稿簻缁蹭粙顢氶敐澶婄濞达綀鍊借閺屾盯鍩勯崘鈺冾槶缂備胶濮靛銊ф閹捐纾兼繛鍡樺灱缁愭鈹戦悩顐e櫚闁稿鎸剧槐鎾存媴闂堟稑顬堥梺闈涚墛閹倸顕f繝姘╅柕澶堝灪椤秴鈹戦埥鍡楃仯闁稿簺鍊曢埢鎾寸節濮橆厼鈧敻鎮峰▎蹇擃仾缂佲偓閸愵喗鐓ラ柡鍥悘鑼偓瑙勬礃濡炰粙宕洪崟顖氱妞ゅ繐妫涘Σ鍥⒒娴e憡鍟炴繛鎻掔箻瀹曟繄浠﹂崜褜娲告俊銈忕到閸燁垶宕戦敐澶婄骇闁绘劖娼欓ˉ瀣磼婢跺顕滅紒缁樼洴楠炲鈻庤箛鏇氱棯闂備礁鎼幊蹇涙偂閿熺姴钃熸繛鎴炃氬Σ鍫ユ煕濡ゅ啫浠滅紒鐘虫そ濮婅櫣鎷犻懠顒傤唹闂佺懓鎲¢幃鍌炲春閻愬搫绠i柨鏇楀亾闁绘帗妞介弻娑㈠箛閵婏附鐝旈梺缁樼箥娴滎亜顫忓ú顏呭仭闁哄瀵ч鈧梻浣烘嚀閸ゆ牠骞忛敓锟�*





*R*uggume su ya K'ara yi cikin tarin firgici yana tallabo kan Usman yana mannawa a k'irjin shi tare da rumtse ido da k'arfi yana fad'in.
"ya rabbi ! Ya k'adir ! Allah kaine gatana kaine gatan dukan bayin ka Allah kaine mai rayawa da kashewa Allah kaine mai bada lafiya ya Allah ka jib'amci lamuran d'an uwana Allah ka rayamin d'an uwana,
shima Usman k'amk'ame Umar d'in yayi cikin fitar hayya cinshi da azabar da yakeji,
Ummul kuwa manne take a jikin Hamma Umar d'in tayi luf a sume,
su Abba kuwa tun k'aran da Ummul tayi na fari sun ka fito cikin mamaki jin muryar Ummul d'in a gida ya Adam da Sadik kuwa jin muryar Hamma Umar yana kiran Abba da karfine yasa suka fito a guje gaba d'aya harabar gidan suka nufa,
Hamma Umar kuwa gaba d'aya jikin shi rawa yake tsoro da firgicin zai rasa d'an uwan nashi gaba d'aya sai ya resa k'arfi jikin nashi haka ya zauna dir sham a k'asa yana ruggume dasu yana wani irin kuka mai cike da firgici da tsoro da kad'uwa gaba d'aya ya resa halin da yake ciki duniyar ta mishi duhu,
su Abban suna fita da gudu sukayi inda suke jin sautin kukan Hamma Umar d'in da sautin fuzgar numfashin Usman d'in,
suna zuwa Abba ya durk'usa gabansu cikin tarin firgici da ganin ikon Allah ya kamo hannun Usman cikin tashin hankali yake kiran shi.
"Usman ! Usman ! Innalillahi."
sai ya kumu kalli Adam da gaba d'aya jikin shi rawa yake cikin rawan murya yace.
"Adam fito da mota mu tafi asibiti."
sai ya kumma kalli Ummul dake kwance luf jikin Hamma Umar d'in tana sume cikin jin tsoron lamarin ya kalli Umar tare da cewa.
"Umar meke faruwa da sune?."
ina ya kasa magana sai k'ara ruggume Usman da ummul d'in yakeyi,
shi kuwa Usman cikin tarin ya kamo hannun Adam d'aya juya zai fito da mota numfashi na fizga tare da zarewan idanu yace.
"Ad..! Ada..! Adam Karku kaini asibiti Abbah Ku barni a gida."
sai ya kuma carkewa da tari sai ya rink'a amayo da jini guda-guda bak'k'ik'irin dashi,
cikin a man ya kamo hannun Umar d'aya gama mutuwan zaune yace.
"Hamma na karku kaini ko ina ku barni a gidan ku maidani cikin gida."
Hamma Umar kam kanshi ya kife a jikin Usman d'in cikin rawan murya da baki yace.
"Usman d'an uwana ya za'ayi mu barka a gida a cikin wannan halin da kake kayi hak'uri muje asibiti."
hannun Umar d'in ya rik'o dan ya fara jin numfashi sa na dawowa tunda ya amayar da bak'in jinin hawaye na bin fuskarsa zufa na ketomai tako ina
cikin murmushi k'arfin hali yace.
"Toh su asibiti zasu hanani mutuwa ne in lokaci na yayi? nasan dai mutuwa ce kuke tsoro kuma in lokaci yayi ba makawa Hamma Umar ka tunafa Abba ka sani tun ina yaro kuke fama dani ko yaushe muna hanyar asibiti ban workeba yanzu kuma ko anje ba lallai a samu nasara ba ko nasha maganin shi maganin abinda ya samu yake tayiwa in ya samu sauk'i sai ya k'ara sauk'i in ya samu ajali kuwa tofa ajalin yake tayiwa dan Allah Abba Hamma Umar ku maida ni gida bana son zuwa asibiti nan."

Haka dole ba d'an suna soba suka koma cikin gida dashi,
shi kuwa Umar Ummul ya ruggume sannan yabi bayan Abba dake tallabe da Usman,
kai tsaye part d'in Hajjajo suka nufa a parlour suka zauna kan 3 str Abba ya kwantar da Usman shi kuwa Umar ya kwantar da Ummul kan 2 str ,
ya Adam kuwa dama tuni ya fita ya d'auko doctor dake duba Usman d'in.

Bayan yazo ya duba shin yayi duk

14 / 17