BACCIN SO

Author :  M Shakur Category :  Love

Chapter   25 / 51

72K to 75K   out of 151.6K words

all.

Gama cire ledan yayi ya juyo yakalleta tasha giyan sosai har idanunta sun soma ja, kawai yashiga zare wando da riga yahau gado yace  come here ijiye kwalban tayi tahayo yakashe taban da yakesha karewa tashiga cire kaya her boobs are big very big sama dana Amirah ma hakama ass nata ga flat tummy to jikin yasha surgery hayowa gadon tayi saitajau jikin Saleem tafara kissing nasa aciki jikin Saleem na tsuma, saita koma tundaga kafa tafara laso Saleem tun yana daurewa saiya fara mata ihu sosai tazo wuyansa tafara sha ba kakkautawa kafin tasauka abakinsa baya kissing karuwai wlh amman taja fara kissing nasa kawai ya amshe bakin suka shiga kissing juna tana tura dick nasa tafara rinding nasa, Precious ta iya riding fa ko ex nata cemata yake she s a whore in riding yanda Saleem ya kakkamata tun yana daurewa saiya saki bakinta yafara ihu sosai samai Nono tayi abaki yarike Previous yakai good one hour taja cinsa sannan yakawo bata taba ganin namiji dazai kawo yasami karfi ba sai shi ko tsoron yanda yake kawowa aciki batayiba cus tama kanta alkawari saita zamanmak Baby Mama, tasan musulmai basa auren Christy Amman saita zamanmai Baby Mama dantaita samin kudi kaman yanda Baby Mamas din Davido ke samin kudi, wani kalan juyar da ita Saleem yayi yafara cinta doggy Saleem was totally lost dan baitaba samin wacce body language dinsu yayi sinking haka ba syncing, wayansa around 12 yahau ringing Abba ne amman ina basumaji.

Bai bar cin Previous ba sai wajajen karfe hudu na asuba yakawo sau uku acikinta sannan yakoma gefe itama haka tana maida ijiyan zuciya saikuma tazo jikinsa ta kankamesa bai hanata ba yasa hannu yana shafa bayanta yamika dayan hannunsa yadauki wayansa 10miss calls yagani daga Abba sai message nasa da gudu yabude.

 Ni bazan taba maka aure ba idan nasan baka shiryuba bazaka sa alhaki yakamani ba na innocent yarinya, I ve tried my best tunda rayuwan banza kazaba Saleem Allah baka sa a
Dawani sauri yatashi yaja kayansa yashiga sawa Previous tace  Papi where are you going? Dasauri yace  I need to go, amm you can stay here as long as you want, can you drive ? Gyadamai kai tayi riga yadauka yana sawa yace  okay I will get you a car today karasa saka kayan yayi saiya zo wajen drawer dakin yajawo kudi ne sosai awajen wrap na yan 1k guda biyar ya dauko ya ijiye kan gado yace  take this buy something that will flush my sperm from your body, don t get pregnant, bye yajuya zai wuce cikeda shu umanci tace  no kiss Papi dawowa yayi saiya manna mata kiss a goshi yace  also I don t want to see you with another man bye yasaketa yajuya yafita da sauri, Precious tawani kalli kudaden gabanta da dakin sai kawai ta tashi tai wani tsalle tace  Precious you are very special ohh my God saita duka tajawo drawer taga kudade harda dollers tamaida tarufe tace hauka nake I swear saina dauki cikinka Saleem I must give you an hair dudda you don t sound like nadawo gidan nan dundundun but I will bring my things here, zan dawo da kayana duka nazama matarka Dudda tagaji amman saita shiga gyaran gidan ta gyara ko ina tasssss tai mopping ga gidan yahadu akwai komi wlh sai wuraren 7 tagama tai wanka tai maza tafita dan she needs to go home ta shirya ta tafi office daganan takoma gida ta tattaro kayanta kap da babban mota tadawo nan taga Saleem yama ijiye mata key a table na falo tai maza tafice& .


Wuraren 5 Abba yataho masallaci tun kafin yakai yaga motan Saleem agaban masallacin dayake shi daman yakan he masallaci da wuri tun kafin lokacin salla yana shiga yaga Saleem zaune da al Qur ani gabansa da charbi saiya ci tura ya tsaya saikuma yataho da sauri yace  Saleem Yaushe kadawo dagokai yayi yace  tun wajaje goma nabar hospital sainazo nan, kawai addu a nake Allah yaba Marwan da matana Amirah lafiya Abba, sai kuma Allah ya shiryani, ban shigo gida bane sabida nasan bacci zanyi bazanyi kiyamun layli ba maganan duka ahankali yayi sabida baimaso Abba yaji warin giya da bakinsa yake da taba.
EPISODE 3?? 9??




***
Suna kowama world aka rubuta ma Ammi magani dazata siyama Amirah, aka tattara yan few kayan Amirah aka bata ta amsa tasaka a jaka, koda taje pharmacy aka bata maganin Ammi tace  nawane? Wanda ke wajen yace  is this not patient din da Babanta yakawota ya ijiyeta ya gudu or did I read her number wrong? Yayi maza yakara dubawa saiya kalli Ammi yace  Hajiya Dr M ai all bills dinta are on him shi yake biya dan mahaifinta guduwa yayi daya kawota rannan, kije da maganin kawai it has been settled dan jimm Ammi tayi zuciyanta yawani narke yanzu dama mutumin nan kawo yarinyar nan yayi bai biya ko sisi ba yagudu aka daurama Dr dawainiya? Lallai likitan nan yacika mutum Allah dai yabasa lafiya, saikuma ahankali tace  nagode takalli Amirah dake gefenta tadena kuka mai kara amman hawaye sai fita yake daga idanu tadamu sosai, Ammi tace  muje mu shiga keke toh Ammi takama hannunta suka fita waje suka tare keke tafarasata tashiga itama ta shiga sundanyi nisa, yanda take goge hawaye tai dama dama da hijabin ya ishi Ammi, Ammi tace  wai bazaki dena kuka ba so kike muje gidan Baffan ki aga kina kuka ? Kallon Ammi tayi zuru saita matso dab da Ammi tana kallon fuskanta ahankali tace  Ammi Dr Marwan zaiji sauki? Ammi tahaderai dan bata so tai entertaining wannan shirmen sabida tasan tabar Amirah tafara sonshi lamarinta lalalcewa zaiyi tatas cus ina Amirah ina Dr? Ko amafarki ba aurenta zaiyi ba saidai wata kaddaran, tace  wane? Har ga Allah Ammi bamata hararoma Amirah aure ayanzu ba dai cus waye zai aure wanda baida cikakken lafiyan kai tsakani ga Allah, ai Amirah nada nakasu so bataso tazo tafara soyayyan Dr da baisan tanayi ba later abin yazo yasa takara haukacewa sosai, kafin Amirah tabama Ammi amsa, Ammi tace  kika karamin maganan wani saina bubbuge dan bakin nan naki daya iya maganan maza fitsararriya kawai turoma Ammi baki tayi abin yakara bama Ammi mamaki, tadaiyi shiru bata kara kulata ba taki kwanciya jikin Ammi gashi tagaji bacci ma takeji, chan kawai saita kwanto Ammi ta kalleta bata kulata ba itama tai lamo jikin Ammi kaman yar baby ahaka sukakai gida keke yayi parking Ammi ta sauko tana sauko da ita tabiya kudin keke tabude kofa suka shiga gidan da sallama Lami da Miemie ne ke daka a turmi suna ganin Amirah da sauri Miemie tasaki tabaryan tawani taho da gudu.  Amirah oyoyooooo tsayawa Amirah tayi takalli Miemie sosai, Miemie da subconsciously take jira Amirah ta boye bayan Ammi kaman yanda tasaba saitaga bata boyeba ta tsaya, wani kalan dadi da Miemie taji batasan sanda tawani rungume Amirah ba ta kankameta tsamtsam tana tsalle tace  wlh Ya Amirah na taji sauki oyoyoooo Ammi tadan kallesu yanda tabar Miemie tai hugging nata dudda ita she s not hugging her back, boyayyen ijiyan zuciya tasauke ko ahaka akabar Amirah wlh wlh she s grateful Alhamdulillah, jiki yasoma kyau, Lami da farin ciki ya lulubeta tana tsaye gefe har wani lekasu take dan is not common kaga fuskan Amirah yarinyar dake nanike da mahaifiyarta kowa tagani saidai ta manna fuskanta ana Mamanta, ita kanta bazata iya gayamaka ga yanda fuskan Amirah yake ba Amman yau tagani ba karya Allah yayi halitta anan Allah kenan jibi yanda yakero yarinya kaman itace mai kanta amman kuma kan ba dadi, sakinta Miemie tayi Lami tace  Amirah ya karfin jikin ? Boye fuskanta dasauri Amirah tayi ajikin Miemie, Ammi tace  kinga kyale miskilan nan Lami zomuje muyi magana, Miemie samata ruwan zafi a wuta tai wanka ta chanza kayan nan Miemie tace  toh Ammi tashiga daki Lami tabita ciki compound din yarage just Amirah da Miemie, Miemie tace  muje nahada miki ruwa kiyi wanka, kinajin yunwa? Gyadamata kai Amirah tayi alamun eh, Miemie takamata suka shiga kitchen tare, tunkunya tabude tazufama Amirah dafa dukan shinkafa da wake dasukayi da kifi takusan sama Amirah duka kifin suka fito takawo chokali biyu suka zauna tare taba Amirah daya suka faraci tare, sosai Amirah kecin abincin Miemie na murmushi wayanta yashiga ringing da sauri ta kalla tun jiya bayan abinda Umar yamata takasa daukan wayansa sabida kunya ga mamakinta sai kawai Amirah tasa hannu tadauki wayan takai kunne muryan Umar ne taji yace  Miemie haba dan Allah mesa kika hukuntani haka Miemie na kallon Amirah bata hanata ba, Amirah ta kalli Miemie, Miemie ta gyadamata kai alamun tai magana, cikin yar karaman muryan nan kaman mai tsoro tace  Ya Umar Amirah ce! Kunya da mamaki Umar yaji baitaba jin muryan Amirah ba sai yau dasauri yace  Ya Amirah Ina yini yaushe kika dawo? Shiru tayi batai magana ba, Miemie tai murmushi, Amirah tace  Miemie gatanan da Amirah! Miemie ta kyalkyace da dariya, wani dadi takeji yanda Amirah ke magana, Amirah tacire wayan a kunnenta tamike mata sa wayan Miemie tayi akunya tawani Sunna kai kasa tace  ina yini strictly yace  Allah kika karamin kalan abin nan saina ma Baffa magana kawai kin tare na karbi gidan haya turo baki Miemie tayi Amirah na kallonta kaman tv kafin ahankali tace  Ya Umar dan Allah yanzu aiki nakeyi kaji ahankali yace  okay nima aiki nake I will call you back anjima Miemie ta kalli Amirah tace  jiya Daddy ya daura mana aure sabida yayi fushi munbar masa gidan ahankali Mairah tace  ke matan Ya Umar ne? Gyadamata kai Miemie tayi, Amirah na kallonta sosai chan tace  nima inaso nazama matan Dr Marwan zaro idanu Miemie tayi tadan kalli dakin dasu Ammi ke ciki takai hannu tasa akan lips nata tana nuna mata karta bari Ammi taji dasauri tace  anjima saiki fadamin mesa kike sonsa, muje kiyi wanka & & .



Wuraren 4 Marwan yabude idanunsa kadan Mami na kansa tana tofamai addu a sabida yanda yaketa motsi bakinsa ma haka yakira sunan Amirah kusan sau biyu, bude idanunsa yayi ahankali Mami tasamai glasses nasa tazauna bakin gadon saita shafa kansa takama hannunsa ta bala in damu this boy dakuke gani anan this Marwan wlh wlh tanajin Marwan azuciyanta sama da yanda takejin nata yaran data haifa da cikinta batasan mesa ba kodan tun yana dan baby jariri bearly one year old yasa haka oho, akwai wani special tausayi da Marwan ke bata rashin iyaye fa ba dadi d moment akace bakada Mama bakada Baba babban magana ne, cikeda so ta duko ta mannamai kiss a goshi lumshe idanu Marwan yayi yabude su Mami takama hannayensa takai bakinta tamusu kiss sannan ta shiru tana kallonsa tace  bazaka fadamin abinda ke damunka ba Marwan? Mesa kake bacci kake kiran sunan patient dinnan naka yarinyar da Saleem yace ita zai aura ? Lumshe idanu dasauri Marwan yayi, Mami taji hannunsa na motsi, Mami ahankali tace  duk tare kukaje neman auren jiya Abba told me bayan anyi fixing date rannan asabar kace kanada emergency, Marwan do you love her that much dahar zakaje ka shiga gaban mota batare daka sani ba?
Runtse idanunsa sosai Marwan yayi Mami taga hawaye yazubo daga gefen idanunsa Mami itama hawaye ya zubo daga nata tace  mesa kakemin zurfin ciki? Mesa baka sanar dani damuwanka? Eh? Look at the condition you are in babu wanda yasan dalilin banda ni, mesa kake nauyin baki, the first time dakaji kana sonta maisa baka sanar dani ba kabar har Saleem yazo yamaka shigan sauri wanda kasan baya ganin mata ya kyale especially kalan wannan yarinya that s so tender batasan komi ba eh ? Da kyar bakinsa yayi motsi ahankali yace  please Mami don t say bad things akan Saleem cikin dan fushi tace  I know what I m doing kasan tun jiya tunani tunani nake, yanda na sanka haka nasan Saleem I will always say ga halinka ga halinsa, yarinyar nan kuka auramata Saleem ai cutar da ita akayi so kake Saleem ya idasa saka ta haukace tatas, I don t know anything about her, I just saw yanda ta rungumeka cikeda shirme, she s so pure tayaya zatai rayuwa da rikakken dan iska mai bin karuw& .. Mami!
EPISODE 4?? 0??




Marwan yakira sunan Mami, Mami tai shiru tana kallon jajayen idanunsa da kyar yace  stop! Stop saying that about Saleem, ya chanza trust me, the moment yaga Amirah he changed and commit kansa into becoming a more better person, he doesn t go to club, ko drink ko sauransu, he will protect and take care also love Amirah genuinely he promised me that! Tsaresa da idanu Mami tayi chan tace  are you sure Saleem kaunar yarinyar nan yake da gaske ko jikinta kawai yagani yaga dolancinta yakeso kawai ya more da ita? Cus yarinyar has everything Shiru Marwan yayi ya lumshe idanu, Mami tace  I want to tell Abba the truth kar shirmen ku yayi costing this poor sick girl her wellbeing, Saleem abinda yakeso awajen yarinyar nan daban, Saleem babu abinda zaiyi da yarinya mara kan gado da bazai iya fita da ita yanunama duniya ba, karkuje ku cuci yarinya ku kara haukatata, I m a mother bazan so wani yayi taking advantage of diyata ba, diyata gwara ta auri mai sonta not maison more jikinta especially yarinyar that is not that mentally okay, daga ganin yarinya a asibiti bakuma gayama yarinya kuna sonta ba kun tafi neman aurenta dauke kai Marwan yayi daga kallon Mami yakalli gefe ahankali yace  Mami kokin fadama Abba wani abu yafasa auren nan bazan taba auren taba! Mami dake kallonsa tace  why? Ahankali yace  bazan iyacin amanan Saleem ba Mami! Yayi maganan hawaye masu dumi suna zubo mata, sai Mami tajuyo da fuskansa tace  Marwan kasa magana yayi sai kawai yayi hugging Mami acikinta yana kuka ahankali yace  yes yes yesss Mami I m inlove with Amirah! I love her so much Mami da I feel kaman d moment ta auri Saleem rayuwana ya kare but bazan iya aureta ba no matter what tunda dan uwana na sonta, Mami stop talking about her please bansoooo wlh yaba Mami tausayi saitaji kuka yazo mata tashafa kansa tace  shikenan Allah zaba maka abu mafi alkhairi agreka ahankali yace  if you want me to get married I can marry that girl dakikeso! Mami tai shiru saitace  mubar maganan haka Marwan & &



**
Wani kalan farinciki ne ya lullube Abba ganin kanninsa masallaci zaune yana karatun Al Qur ani, farin cikin yakasa boyuwa akan fuskansa yace  da kyau Saleem, haka nakeso Abba zai zauna Saleem ya mike dasauri yace  cikina na murdawa Abba bari na zaga Abba yace  tototoh Saleem yawuce da sauri yafita daga mosque don ko motansa bai ja ba yashiga gidan yana sauke ijiyan zuciya Allah ya kubutar dashi yawuce direct dakinsa fadawa bayi yayi yahau wanka yana lumshe idanu he had great sex that girl is good, murmushi yayi yafito ya chanza kaya yasa jallabiya harda hula yarike charbi yafito yakoma mosque akai salla aka idar Abba na kallonsa yaga yakara daukan Al Qur ani kunga yanda Abba ke farin ciki har Abba yakoma gida Saleem na masallaci daga baya yamike yashigo gidan Abba na falo yashigo yana murmushi yakalli Farida yace  cry cry baby shirya toh I will take you to see your favorite Uncle Dawani sauri ta tashi tazo wajenshi da sauri tace  Uncle Saleem da gaske hade fuska yayi yace  ina wasa daku ne daman maza agama hada breakfast mutafi dagudu sukai kit eh. Taya masu aiki Saleem yazo wajen Abba dake murmushi saiya duka gabansa yasauke kansa kasa yace  Yaya inaso dan Allah kayafemin duka laifin dana maka, I know I ve stressed you Amman baka taba hukunta ni ba dan Allah kayafeni kaji bazan kara halayyata tabaya ba acigaba da samu a addu a wani dadi daya lullube Abba dasauri yakamosa yace  tashi tashi ni bantaba rikanka a zuciya ba Saleem, Allah yamaka albarka yabaku zaman lafiya da Amirah, jiya daman nakema Maman ka Uwargida maganan akwatin ka takarbi kudi zata hada maka ahankali Saleem yace  mesa ba Mami ba ? Dan shiru Abba yayi yace  sabida naga hannunta ka taso, kuma kaga yanzu Mami na dawainiya da Marwan, yanzu sai gidan dazaku zauna anan GRA zan baka key na gidana na Layout 5 ai yamaka wannna ko achanxa ? Ahankali yace  Yayi Abba Abba yace  yauwa zan kira ayi unfreezing account naka, go to the house kayi duk abinda yakamata ayi na gyara da sauransu okay Allah baku zaman lpy yasa albarka ahankali yace  Ameen bari naje na shirya yawuce Abba yabisa da kallo, kafin ya zauna yaciro wayan yana kiran Mami dan yaji yaya jikin Marwan.
Wuraren 8 ya sauko su Faiza sun shirya sallama sukama Abba suka tafi, wuraren 8:30 sukakai asibitin still sun sami Marwan na bacci, dan gabaki daya jikinsa ya rikice matsalansa ma ba operation da aka masa bane kawai wani mugun zazzabi yakamasa sosai Ammi ta bala in damu, Saleem ya zauna dasu sai wajajen 9 yabar hospital din.


Wuraren 10 yabude kofan office din bata ciki wucewa yayi yazauna yaciro wayan yana dannawa chan saiga Precious ta shigo yabita da kallo tana sanye da suit blue matsastsu wani murmushi tayi ta maida kofan tarufe tazo gabansa dasauri ta duka tace  hey Daddy good morning wani kallo Saleem

25 / 51