💠💠💠💠💠 ©®2020.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *TELEGRAM:* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA *WATTPAD LINK:* https://my.w.tt/fYOaYTWnlcb *Bɪꜱᴍɪʟʟᴀʜɪʀ Rᴀʜᴍᴀɴɪʀ Rᴀʜɪᴍ.*         *ⅅⅈՏℂℒᗅⅈℳℰℛ:Any resemblance to actual person living/dead or even reality is purely coincidental.*         *Alhamdulillah alaa kulli halin! All thanks is to Almighty Allah for giving me the chance and ability to start this book,may Allah's peace & blessings be upon to the great ambassador prophet Muhammad bn Abdullah (p.b.u.h) & his family & his companions as well.*       _My special greetings goes to my lovely Mom Hajiya Maryam Haroun Sulaiman and my sweet siblings... Ahabbakum-thiir._     🎉🍻🎂      _If i had the money i would have hired a flight,flown into the skies above and written in the clouds *'Happy Birthday Sister'* But since i'm not so well off yet,please accept my genuine and humble wishes... Happy Birthday *MAMAH ZEE* whish u Allah's khair and blessings now and always._                                 🎁🎈🎊 _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu),alkhairin Allah ya isar miki uwa ta gari,har kullum ina alfahari da ke.♥_ _Bestowed to Fateema Abdulmajid.💞_                                 01. #Family house..              A hankali cab d'in yake gangarawa daga saman babban titin ya sauka line da ya shiga katafaren Housing estate d'in da yake nan shiru kamar babu masu rai cikinsa,su biyu ne zaune back seat daga y'ar dattijuwar da shekarunta za su kai 70+,sai wata y'ar kyakyatawar budurwa wacce shekarunta baza su wuce 15yrs ba,duk da a zaune take hakan bazai sa a kasa gane doguwa ce ba,y'ar kewayayyiyar fuskarta dake d'auke da manyan fararen idanu mammalakan wasu irin dogayen eyelashes,ga wanda bai santa ba zai yi tunanin tana k'arawa da artificial but haka halittar ta yake,hancinta da yake nan d'an dai² a fuskarta ya sha wani had'ad'd'en ring-shaped,sai y'an k'ananun lips d'inta da suke bayyanar da murmushi da suka sha red chapstick,duk da k'arancin shekarunta kyaunta a bayyane yake sam ba abune da yake a b'oye ba,tun da suka shigo arean take lek'en hanya,yanda ta matsu motar ya tsaya,ji take kamar tayi tsuntsuwa ta fita daga motar,d'auke kai dattijuwar tayi daga kallonta ta tab'e baki,kafin wani cikinsu ya samu damar magana driver ya tsayar da motar a bakin makeken get d'in gidan,ko gama gyara parking bata jira ya yi ba tayi sauri ta bud'e ta fita cikin wani irin zumud'i da gudu ta nufi get d'in gidan tana dariya,da duka k'arfinta ta hankad'a k'aramar k'ofar,ba tare da ta tsaya rufewa ba ta wuce k'ofar ya koma da kansa yayi wani k'ara mara dad'in ji,a nutse take bin ko ina na gidan da kallo,babban compound ne sosai dake d'auke da shuke² masu d'aukar hankali,kai kana ganin gidan kasan naira ta zauna,makeken tsakar gidane dake d'auke da apartments har uku,a tsakanin kowane apartment akwai tazara mai nisa,duplex ne babban gaske sai parking space dake can gefe,tsarin gini da komai na apartment biyu iri d'aya ne hatta da fenti babu ta inda suka bambanta sai d'ayan apartment d'in dake can k'arshe wanda yake flat mai kyaun gaske,wani irin kallo ta dunga k'arewa apartments d'in kamar mai son tuna wani abu,a hankali tayi wani murmushi cikin harshen larabci da y'ar siririyar muryarta ta furta "anaa halla ja'eeh.." Waiwayawa tayi da niyyar mata magana,kamar aljana ta nemeta ta rasa da sauri ta kalli hanyar get da yayi k'ara,baki bud'e cikin wani irin takaici kamar za ta fashe da kuka ta furta "O'o! Allah ga-ni (inji kishiyar mai doro),ni dai *AZUMI* ina ganin ta kaina,yarinya kullum sai girman kawai amma hankali walaa.. Ya Allah ka mana maganin abunda yafi k'arfinmu" mai cab dake sauraren mitar ta bai san sanda ya saki wani murmushi ba,yana ci gaba da sauke manyan jakunkunan dake saman motar da booth yace "kayya dai Hajiya ai yaran yanzu addu'ah kad'ai ake musu" wani k'wafa tayi mai ciwo tace "ai kuwa dai d'an nan,tou Allah shirya mana zuri'ah" yace "ameen" kafin ya gama sauke kayan tace "Malam audu kake ko?" Dariya yayi yace "a'a Hjy hala dai sunan kakanki kenan?" Tayi murmushi tace "k'warai kuwa" mai cab yayi dariya yace "ko da na ji" tace "tou kai ya ne sunanka d'an nan?" Yace "Usman" rik'e baki tayi da wani murya tana kallonsa tace "Allahu akbar.. Sunan mai gidana gareka!" Yayi murmushi yace "dara ya ci gida kenan" tayi murmushi tace "ai kuwa ya ci" mai cab sai murmushi yake bai sake cewa komai ba har ya gama sauke kayan,yace "tou Hjy zan tafi ni" kallonsa tayi saurin yi tace "yawwa! Ko za ka d'an jire min kayan na lek'a ciki na samo y'an jikoki na su kwasar min,wallahi duk na gaji ko tsinke ni dai ba na iya d'auka a nan,tafiya ce muke ta yinta za'ayi baza ayi ba,sai da na gaji da zaman jira kafin shegen jirgin ya kwaso mu,da muka d'auko hanya kuwa ni gani nayi kamar za'a bar duniya da mu" mai cab yayi murmushi yace "toh Hjy! Allah sa baza ki dad'e ba dan sauri nake" kyab'e baki tayi tana masa wani kallo a kaikaice tace "yo to duk saurin da kake ai dai za ka jira na fito ko? Baka tafi ka barmin kaya b'arayi su sace ba" yayi murmushi yace "tou a fito lafiya" tace "yawwa! Ko kaifa" shi dai bai sake ce mata komai ba,bata sake masa magana ba itama ta wuce tana d'ingisa k'afa ta barshi nan tsaye,da get keeper d'insu ta fara had'uwa yana tsaye bakin k'ofar d'akinsa yana sababin tsoratasa da akayi,ta masa wani kallo jin yana zage² ta had'e rai da fad'in "kai da waye haka kuma Yaro?" Da sauri ya fiddo idanu yana yana kallonta yace "Hajjaju ku ne tafe?" Sanda ta tab'e baki ta d'auke kai tace "to ko mu koma ne ba'a son ganinmu?" Yaro ya sosa backhead d'insa yana sakin murmushi mai kama da na yak'e yace "wane mutum Hajiya? Barka da zuwa,an zo lafiya?" Ci gaba da tafiya tayi a dak'ile ta amsa masa "lafiya" daga haka ta wuce ta barsa tsaye,sanda ya tabbatar ta wuce yana lek'en hanya yace "annoba ta dawo,Allah sa da wuri za ku koma!" Sanye take da Arabian gown da mini hijab bak'ak'e da ya tsaya iya wuyanta,zaune a balcony ta hangosa saman farin plastics chair yana amsa kira a waya idanunsa akan laptop dake ajiye saman wani k'aramin table yana operating,matashi ne dogo sosai kyakykyawa wanda bazai haura 30yrs ba,kana kallonsa ka ga bafulatani usul,tana yi masa wani kallo ta ware manyan idanunta cikin k'arajin murna sanda ta tabbatar shi ne a gurin ta kwala masa kira *"Yaya!"* Then ta kwasa da gudu tana dariya ta nufosa,kamar a mafarki ya jiyo maganarta ya d'ago kansa daga kan computer dake gabansa suka yi idanu hud'u,mamakin ganinta a dai² lokacin yasa shi ware sexy eyes d'insa dake d'auke da wasu irin dogaye kuma zara²n eyelashes,gashin girarsa da suke cikakku masu duhu kamar anyi masa curving a d'age ya dunga mata wani kallo,fad'awa jikinsa tayi ta saki dariya cikin harshen larabci ta furta "na yi kewarka sosai Yaah *WALEED!"* Wani kyakykyawan murmushi ya samu kansa da yi ba tare da ya yi mata magana ba ya rungumeta firmly had'e da lumshe idanunsa cikin wani irin shauk'in kasancewarsu a hakan,within 3 seconds murmushin dake kan kyakykyawar fuskarsa ya dunga disashewa sanda yayi turning zuwa yanayin b'acin rai mai wahalar fassaruwa yayi saurin bud'e idanunsa,babu zato ya hankad'eta daga jikinsa,fad'uwa tayi a k'asa dai² lokacin dattijuwar ta sawo kai idanunta suka hango mata abunda ke faruwa,cikin wani irin b'acin rai ta dunga tahowa inda suke ba tare da ta yi magana ba,k'ara ta fasa kafin ta saki wani kukan da kamar ana zare mata rai ta fara birgima tana turje² a k'asa,Waleed yayi saurin mik'ewa yana aika mata mugun kallo ya fara tattare belongings d'insa zai bar gurin,fahimtar abunda yake shirin yi yasa ta ci gaba da kuka bil'hak'k'i,takaici ne yasa shi d'agowa zai yi magana idanunsa suka hango masa tahowarta a mamakance da wani murya yana zaro idanunsa ya furta *"DADDA!"* Sanda ya sake bud'e idanunsa yana kallon yadda take tahowa cikin tsananin b'acin rai da sauri ya juya zai shige apartment d'in,d'aga murya tayi cikin masifa tace "amma dai wannan yaro kai dai ba d'an arziki bane,Allah wadaranka ya wadaran mai hali irin naka" cak ya tsaya a bakin k'ofar yace "Allah ya dawo dake ai" cikin masifa dao² ta k'araso gurin tace "to ko za ka kore mune?" Bai tankata ba ya bud'e k'ofa,Dadda ta k'arasa inda take kwance a k'asa ta d'agota b'acin rai k'arara a fuskarta ta ci gaba da mita "yanzu idan banda bak'ar mugunta *MANAR* ba k'anwarka bace da za ka daddage ka hankad'eta? Kai da za kaga wani yana cutarta ka hana,amma shi ne tsabar iya shege yarinya daga zuwanta za ka fara zaluntarta? Wanda duk bai ji tausayin maraya ba dai,Allah ma bazai tausaya masa ba.." Juyowa yayi saurin yi yayi mata wani kallo yace "waye marayan?" Tsuke fuska tayi idanunta a kansa tace "ban sani ba" ya tab'e baki yace "kin sani mana tunda ga shi kin fad'a" tsaki tayi ta juya ta ci gaba da mita "yarinya tana murnar tazo ta ganka,kullum ba ta da magana sai tambayar yaushe za muzo Nigeria,daga zuwa ka ce bari na ci ubanki,babu tausayi ka daddage ka jefar min da ita k'asa... Yanzun da ta ji ciwo kai ko uwarka ne za kuyi jinyarta?" Wani kallo ya mata a fusace yace "wai Dadda da kike min masifa daga zuwanki,ni kinji na ce miki ina son ganinta? Ko wani yace miki ya damu da zuwanta?" K'ara volume d'in kukanta tayi,Dadda tayi k'wafa saboda haushin da maganarsa ya ba-ta bata iya ce masa komai ba,ta juya baki cikin harshen larabci ta fara yiwa Manar fad'a "kema maganinki ai,mutumin nan kin sansa ba mutunci ya cika ba,tun farko kuma sai dana kwab'e ki akansa baki ji ba,idan yaji miki ciwo kya tafi gurin uwarki kiyi jinya ni babu ruwana bazan iya wahala ba.." Sakin baki Manar tayi ta dunga kallon Dadda dake karkad'e mata jiki,bata ce komai ba ta juya ta kallesa,suna had'a ido ya aiko mata harara ya juya yayi shigewarsa ya rufe k'ofar,tab'e baki Dadda tayi ta rik'e hannunta tace "muje.. Dama kuma zan sake fad'a miki bazan gaji ba,babu ruwanki da duk wani d'an iska a gidan nan,kinji na fad'a miki,na raba ki da su,duk wanda ya takaki ki rama,kada ki kuskura ki zo min kina kuka,bazan jurewa sauraren kukan ki ba ko yaushe,idan kin ga baki iyawa mutum yafi k'arfin ki,wannan dai ki masa Allah ya isa ki gudo wajena,naga shegen da ya isa tab'a ki a gaban idanuna.." Zumb'ura baki tayi tak'i cewa komai,Dadda ta kalleta tace "kinji me nace miki?" Kamar wacce akewa dole ta gyad'a mata kai,Dadda tace "babu ruwanki da shiga shirgin su,idan baki san su ba ni nan na san da su waye muke zaune,babu wanda ban san halinsa ba,shekarun da muka yi da su ba banza ba,duk y'an bak'in ciki ne da kike ganinsu,d'an tafiyar nan da kika yi zuwa harami shi sukewa hassada,Allah ya kiraki su bai kira su ba,mak'iyinka wata rana bafadenka,kada shegen da yazo ya nuna miki so yanzu kika yarda da shi,munafukai sun fi yawa a gidan nan masu fuska biyu,sai kin kula sosai kinji na fad'a miki.." Kallon Dadda tayi saurin yi da fuskar kuka tace "har da Yaya?" Dadda ta saki baki tana kallonta da sauri tace "ke ni ban ce miki shi ba,amma dai uwarsa da k'annensa babu ruwanki da su duka kinji na gaya miki dama" gyad'a kai tayi saurin yi suka k'arasa apartment d'in k'arshe,Dadda ta d'auko mukulli daga jakarta da take rataye da shi irin na zamani ta bud'e,Manar tayi sauri ta shige tana kalle²,Dadda ta saka k'afarta cikin parlon tana washe bakinta da yasha hakor'in makkah har hud'u,biyu sama biyu k'asa tana lumshe idanu ta furta "O'ohhh! Gida kenan.. Malam bahaushe yayi gaskiya da yace kowa ya bar gida,gida ya barshi.." Fitowarsa kenan ya hango mutum tsaye gurin,matashi ne kyakykyawa dogo kamarsu da Waleed har ya b'aci sai dai shi skin d'insa ya d'an yi duhu,Waleed kuma ya girme sa da 2yrs,idan ba wanda ya sansu ba sai yayi zaton they're twins,bud'a idanu yayi ya dunga kallonta sanda ya kusa k'arasowa gurin da murnarsa yace "Dadda!" Waigawa tayi saurin yi ta kalleshi tayi mitsi² da idanu tace "waye wannan kuma?" Wani murmushi ya saki yace "Haba matar *AMAAR* ne fa,ya idon na ki?" Washe baki tayi tace "A'ahh! Kace min d'an Fodiyo ne,mai gidana na kaina,ai da farko na d'auka wancan mutumin ne ya sake dawowa nayi masa fata²" murmushi yayi yace "Waleed wai?" Tsuke fuska tayi tace "waye kuma Waleed?" Yayi dariya yace "haba Dadda *MUHAMMAD* d'in ne baki sani ba?" Tace "to ni ka ce min wani Waleed? Waleed ai ba suna bane" dariya yayi because ya san halinta haka take cewa idan suka samu matsala,yace "kun had'u da shi kenan?" Tace "ai tunda kaji ina wannan maganar kaima ka sani" yayi murmushi yana gyad'a kai yace "yanzu kuke tafe?" Tace "wallahi fa.." Da wani murya tace "Afff! Yi sauri d'an albarka kaje waje ka kalle min mai motar can kada ya sace mana kaya" wani kallo ya fara mata kafin yace "sata kuma Dadda?" Tace "yo to idan yaga babu idanun mu a kansa ai sai ya sace su,ka san mutane ba gaskiya suka cika ba" Manar dake tsaye cikin parlor tana jin zancen da Dadda keyi ta tab'e baki bata ce komai ba,Amaar yace "a'a Dadda ba zai sace ba,ba shi ya kawo ku ba?" Tsuke fuska tayi tace "yo dan shi ya kawomu,rubutawa akayi a goshinsa bazai sace ba?" Amaar ya fara dariya,tace "Ai ka ji matsalarka,sai ana magana ka farawa mutum dariya,kana nan ma ai tuni sai ya gudu da su" juyawa yayi saurin yi ya ci gaba da dariya ya nufi hanyar get yana fad'in "bari dai naje na gani" tace "yawwa! Hanzarta kaje dan Allah kada ya b'ace mu shiga uku.. Uban dukiyar mu kad'ai ya gudu da shi ai ya cuce mu.." Ta shiga parlon tana ci gaba da mita "wallahi kuwa da sai na sa Yaro yasa an nemosa duk inda ya shiga ya biya mu dukiyar mu,idan yak'i kuwa dama cewa zanyi da alk'ali ya d'auresa kawai har sai ya fito mana da dukiyar mu,ina dalili? Zan zauna na zuba ido mutumi ya gudu da dukiya ya barni na shiga uku?" Haushi ne ya ciko Manar ta d'ago tana had'e rai tace "dan Allah Dadda kiyi shiru,tunda ba'a ce miki ya gudu ba,mitar me kike yi kuma?" Wani kallo ta wurga mata tace "kuji min mata kamar na kasa da ita! Ai kiji in gaya miki idan ba cewa akayi mutumin yana nan ba,idan kinji na yi shiru Allah tsinemin,uban dukiyar nan da muka zo da shi,banda nawa ko iya naki kad'ai ya gudu da shi,danginsa kaf birni da k'auye sunyi hannun riga da talauci bare ya sace duka.. Kuji min mahaukaciyar yarinya wai na bar magana" hararta Manar tayi tace "ai sai kiyi ke kad'ai" ta tashi a fusace za ta fita,Dadda ta rakata da mugun kallo tace "a gaida na gaba.." Bata kulata ba ta fita,a hankali take tafiya kamar mai counting steps d'inta sanda taje k'ofar gidan ta tsaya balcony,kusan mintunanta biyar tana ta tsaye a gurin ta kasa shiga,Amaar dake shigowa da almajirai yana nuna musu inda za su kai kaya ya hangota tsaye yace da d'aya a cikin su "idan kun gama ku jira ni" yace "toh" ya k'arasa gurin yana kallonta yace "K'anwata me kike yi a nan?" Juyawa tayi da sauri ta kallesa tayi masa murmushi tace "Yaah Amaar!" Yayi mata murmushi shima yace "ai na d'auka Dadda ita kad'ai ta zo,ashe tare kuke?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh" yace "ya hanya?" Ta fara gaisheshi kafin ta amsa,yace "ba shiga za kiyi ba kika tsaya a nan?" Ta gyad'a masa kai tace "laa! Wajen aunty fa zanje" gyad'a kai yayi ya bud'e k'ofar yace "muje tou" ta fara wucewa,a dining ta hangosa zaune shi kad'ai yana cin abinci,ta bisa da kallo kamar mai jin tsoro,suna had'a ido ya d'aure fuskarsa,Amaar ya kalleshi yayi murmushi cike da tsokana yace "brother! Dadda tana nemanka" bai kalli direction d'insu ba yace "me zan mata?" Amaar yace "i don't know,sai dai kaje kaji" tab'e baki yayi bai sake magana ba yaci gaba da cin abincinsa,Manar ta kalleshi ganin sai had'e rai yake ta kasa masa magana a sanyaye idanunta suna kawo k'walla ta wuce hanyar stairs,ganin Amaar ya tsaya gefe ta d'aga kai da sauri ta kalli dalilin tsaiwarsa,bin matar dake sakkowa da kallo tayi wacce baza ta haura 52yrs ba har ta gama sakkowa,satan kallon Manar da ta k'i kallonta ta dunga yi ta tab'e baki ta wuce,a hankali Manar ta d'aga kai ta d'an kalleta da wani murya tace "ina yini?" Cikin izza matar tana kallonta tace "lafiya" haushin amsar yasa Manar ta d'ago da sauri ta kalleta tayi k'wafa a ciki tace "idan na sake gaisheki ki amsa duk yadda kika ga dama" idanunta akansa sanda ta k'arasa cikin parlon tana masa wani kallo tace "Waleed! Me nake gani?" D'ago kansa yayi saurin yi ya kalleta yak'i cewa komai,ta had'e rai tace "am i not talking to Waleed? Ko ni sa'ar wasan ka ce da za kamin shiru kana kallo na ina magana?" Sunkuyar da kai yayi a hankali yace "i'm sorry" tana ci gaba da kallonsa tace "d'azu dana sa a tambayeka me kace min?" Saurin d'agowa yayi zai yi magana ta d'aga masa hannu tace "iskanci ne yasa kace ma Diyanah azumi kake?" Yace "ba haka bane Mama,ciwon ciki ne yasa ni sauke azumin,amma banyi miki k'arya ba" idanu ta zuba masa tana masa wani kallo cike da tuhuma tace "wane irin ciwon ciki ne haka lokaci d'aya har ya tafi?" A dake yace "kawai zuwa yayi" numfashi ta sauke ta gyad'a kai tace "Allah sawak'e" ba dan ta yarda da abunda yace ba ta nemi guri cikin parlon ta zauna ta d'auki remote tayi powering TV,juyawa yayi ya kalli direction d'in da Manar take tsaye har sannan ya aika mata mugun kallo kafin ya d'auke kai,Amaar da ya kula bata biyoshi ba ya waiwayo,tsaye a k'asa ya hangota ba ta da niyyar tahowa ya girgiza kai yace "Manar! Me kika tsaya kallo?" Saurin juyawa tayi ta bi bayansa,yayi knocking k'ofar bedroom d'in,daga ciki aka basu izinin shiga,tura k'ofar yayi ya shiga da sallama,ta bisa a baya suka shiga tare,y'ar kyakykyawar budurwar dake tsaye wacce baza ta wuce sa'ar Manar ba tana nad'e kayan dake zube saman gado ta waigo ta amsa,tayi masa murmushi tana ci gaba da nad'e kayan tace "Yaa Amaar aunty tana nemanka" yace "where's she?" Tace "tana toilet" Manar ta lek'o daga bayansa tana sakin murmushi tace "Marhaba uktiiy!" Saurin waigowa ta yi jin magana kuma,she thought shi kad'ai ne ya shigo da farkon,dai² lokacin Amaar ya wuce gaban mudubi yana shirin janyo kujera ya zauna,idanunta suka sauka kan Manar dake tsaye tana kallonta sai murmushi take mata,wani ihu ta fasa ta saki kayan hannunta da gudu ta taho suka rungume juna,daga toilet Aunty da ta jiyo ihunta tayi magana "Ameerah! Kin samu tab'in hankali ne kike min ihu?" Cikin farin ciki tana rik'e da hannun Manar tace "Aunty u know what?" Aunty tace "sai kin fad'a" tayi murmushi tace "surprise! Fito kiga" tsaki Aunty tayi saboda sanin shirmen Ameerah,ta gama d'aura alwala ta bud'e k'ofar ta fito,tsaye tayi a door way ta dunga kallon Manar da mamaki tace "daughter! Ke ce da gaske?" Tashi Manar tayi da sauri ta k'arasa ta shige jikinta,Aunty ta rungumeta back tana sakin murmushi tace "saukar yaushe?" Manar tace "yanzu!" Gyad'a kai Aunty tayi ta fara amsa gaisuwar da take mata tana shafa kanta,suka k'arasa bakin gado tana rik'e da hannunta suka zauna,Amaar dake zaune yana danna waya ya d'ago ya kallesu,kafin yayi magana aka turo k'ofar,duka suka juya suka kalli gurin,Dadda ta tsaya gurin fuskarta babu fara'a tana kallon Manar tace "yanzu idan ba iya shege ba,daga zuwa har kin taho gantali,ni kike nufin zan gyara miki gidan?" Tsuke fuska Manar tayi ta d'auke kai tak'i cewa komai,Aunty tayi murmushi tace "sannu da zuwa Hjy" wani kallo Dadda tayi mata kafin tace "yawwa" fuska babu wadataccen fara'a ta ci gaba da mita "ka ga yarinya kamar ba da ita nake magana ba ta manna min hauka.. To kin yiwa uwarki shiru.." Dariya Ameerah ta fara tace "sannu da zuwa Dadda" ko tankata bata yi ba,ta zubawa Manar ido da tak'i kallonta,a fusace tace "wai ba dake nake ba kika k'i kula ni?" Manar ta juyo ta kalleta tace "me zan miki tou?" Dadda tace "da kika taho kika barni ni baiwar uwarki ce ko ta ubanki?" Kicin-kicin Manar tayi ta tsuke fuska itama tana yiwa Dadda wani kallo ta gyad'a kai tak'i cewa komai,a fusace Dadda tace "wallahi tunda kika min haka sai dai ki tafi gurin uwarki dama,baza ki kwanar min a gida ba" murmushi Aunty tayi tace "kiyi hak'uri Hjy bari a tura maids su gyara" saurin washe baki Dadda tayi hakor'in makkan ta suka bayyana tace "to babu laifi,dan dai ni kam dama bazan iya wannan aiki ba daga zuwa na" Aunty tayi murmushi tace "ki shigo ciki Hjy kafin a gyara muku part d'in" saurin girgiza kai tayi tace "a'a a'a! Barni a nan ma tafiya zanyi nasa musu ido,na baro kaya uban dukiyarmu idan ba na gurin ai sai su samu damar sacewa" tagumi Amaar yayi ya zuba mata ido,Aunty tayi murmushi tace "baza su sace ba Hjy ki shigo har su gama" juyawa Dadda tayi fuska a tsuke tace "yau naji jaraba,mutane sai musun bala'i.. Ni dai na tafi bazan zauna ba aje a cuceni" dariya Ameerah ta fashe da,Manar ta tab'e baki ta d'auke kai,Aunty ta tashi da sauri ta fito,a parlon k'asa ta tarar da matar d'azu ta k'araso tana sakin murmushi tace "sannu da hutawa Hjy" wani kallo matar tayi mata kamar ana mata dole ta amsa "yawwa!" Daga haka ta d'auke kai,Aunty tace "kin san Hjy ta dawo?" Bata kalli direction d'in Aunty ba tace "ehh! Da wani abu ne kuma?" Aunty tace "thought ko bayan ta fita kika sakko" ta girgiza kai tace "not at all.." Gyad'a kai Auntyn tayi itama ta wuce hanyar kitchen da take jin motsi,a bakin k'ofa ta tsaya tayi sallama,maids uku dake ciki suna aiki suka amsa suna gaisar da ita,dattijuwa d'aya sai y'an mata biyu,ta amsa fuskarta a sake tace "idan aikin da kuke yi babu yawa Haulatu ke da Ruqayya kuje b'angaren Hjy ku gyara da sauri" amsawa suka yi suka fito,y'ar dattijuwar ta ci gaba da aikin,Aunty ta juya ta bar gurin matar dake zaune parlor ta bita da wani kallo ta tab'e baki,a k'asa Aunty ta tsaya ta rad'oma Ameerah kira,da sauri ta fito tana daga sama tace "ga ni Aunty" Aunty ta mata wani kallo tace "ni kike so na zo na same ki a nan?" Ta fara sakkowa da sassarfa tace "i'm sorry" Aunty tace "ina Manar d'in take?" Tace "tana sama" tace "maza kira min ita kuzo tare" komawa tayi saman,suka dawo tare da Manar,Aunty tace "maza wuce dining kici abinci" satar kallon matar dake zaune tayi,suna had'a ido ta sunkuyar da kanta da sauri ta girgiza kai tace "a'a na k'oshi" wani kallo Aunty tayi mata tace "na fara miki wasa kou?" Murmushi ta d'ago tana yi,aunty ta had'e rai tace "wuce kafin na sab'a miki" girgiza kai ta sake yi kamar za tayi kuka tace "Allah Aunty ba na jin yunwa,ni gida zanje wajen mother" kallonta Aunty ta dunga yi ta fahimci dalilin k'in cin abincin da bata son yi tace "baki je ba dama?" Ta gyad'a mata kai da sauri tace "nan na fara zuwa" Aunty ta gyad'a kai tace "alright Ameerah maza kuje ki rakata" Ameerah dake tsaye har sannan tace "Aunty kayan fa ban gama ba" tace "kuje zan k'arasa" amsawa suka yi suka juya za su tafi,matar dake zaune tun d'azu bata ce musu komai ba ta tab'e baki tace "son a sani.. Wai gaida uwar miji a kasuwa" tsaf Aunty ta fahimci magana ta yar mata,tayi murmushi ta juyo tana kallonta tace "ai ba wani abu bane dan ka gaisheta ko da a taron arfa ne ba a kasuwa kad'ai ba" tab'e baki Mama tayi tace "a'a ke dai kike ganin ba komai bane yin hakan,amma wannan ai dangin shishshigi ne" wani murmushi Aunty tayi tace "haka ne kam.. Sai dai shi kansa shishshigin ma iyawa ne,idan wani yayi an yaba wani idan yayi shegen duka zai ci.."         _#Maa sha Allah! I'm back again by Allah's grace... Hope u guys will love the book. Don't missed it! Yanzun za'a fara._       #2 be continue 1st/Jan,2021.     #Share pls. #Asli Smasher. #19/Dec,2020.A.D. 💠💠💠💠💠 ©®2020.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA  _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ *FROM THE WRITER OF* -Maktoub -D'an mace -Alk'awarin jini -Wani al'amarin -Zab'in wa zan bi? -Bambancin al'adu -Ina mafita? -Y'ar garuwa -Rayuwar wani -K'azafin kisan kai -K'addara ko sakaci?                                 02. #Disliked..             Wani shegen kallo Mama ta dunga aikawa Aunty fuskarta a d'aure tace "me kike nufi Bebie?" Dariya Aunty tayi tace "ya za ki tambayeni bayan kinfi kowa sanin abunda nake nufi?" Mama ta dunga gyad'a kai tana kallonta kafin tace "okay! Ta nan kika b'illo?" Aunty tayi dariya ba tare da ta sake cewa komai ba ta wuce za ta koma sama,Mama ta d'aga murya tace "da kin zauna ai munyi.. In banda shishshigi ma har akwai wata uwar mijin da zan dunga ma rawar jiki? In ba neman wurin zama da son a sani ba" juyowa Aunty tayi saurin yi ta kalleta tace "kin ji ai inda aka samu matsalar,da kin san darajar mahaifiya tabbas baza ki k'i nunama uwar mijinki so ba,sannan baza ki k'i yi mata kallon mahaifiya ba" cikin sauri Mama tace "me kike nufi?" Aunty tace "ohoo! Dubawa za kiyi" ta wuce ta barta nan kamar za ta fashe tsabar b'acin rai. Suna fita Manar ta kalli Ameerah tace "wai ina su wad'ancan suke?" Ameerah tace "su wa kike nufi?" Tana squeezing fuskarta tace "ya-ma sunan su?" Dariya Ameerah ta fara yi kafin tace "wai kina nufin kin manta sunan su?" Seriously ta gyad'a mata kai,Ameerah tace "lallai Manar d'an tafiyar nan shekara hud'u har yasa kin fara manta mutanen gidan nan?" Kicin² Manar tayi tace "to ki tuna min mana kuma" Ameerah tace "Deejah da Diyanah" kyab'e baki tayi tana gyad'a kai tace "Mmm!" Daga haka bata sake cewa komai ba suka k'arasa apartment d'in,suna tsaye balcony ta hango fitowarsa daga part d'in da suka baro,ta zuba masa idanu tana kallonsa sanye yake da k'ananun kaya sai sauri yake ya nufi parking space,Ameerah tayi knocking k'ofar tana yiwa Manar tambayar "Sis! Wai kuma za ku sake komawa Saudi?" Manar bata kalleta ba tace "Ehh!" Ameerah tace "when?" Juyowa tayi saurin yi lokacin da taga fitarsa daga gidan tana squeezing fuskarta tace "ni ki min da hausa ban gane ba" Ameerah tayi murmushi tace "sai yaushe?" Hannuwa ta watsa tace "ohoo! Nima ban sani ba,sai lokacin da Dadda tace" Ameerah ta gyad'a kai tace "alright!" Sake knocking tayi ganin ba'a bud'e musu ba har lokacin,daga ciki akace "ana zuwa.." D'an yaro ne k'arami bazai wuce 5yrs ba ya bud'e k'ofar,Manar ta kallesa tayi masa murmushi,tace "marhaba akhul'sagir" wani gwalo ido yaron yayi da gudu ya koma cikin karad'i yana fad'in "Mother ga aunty ta zo" kyakykyawar matar dake fitowa daga bedroom wadda baza ta wuce 47yrs ba d'auke da yarinya a kafad'arta kana kallonta za ka hango kamar da suke da yaranta dake nan a parlon suna faman TV game,tana kallon yaron tace "wace Aunty'n?" Yace "Auntyn mu ta saudiyya ce suka zo" juyawa tayi saurin yi tana amsa sallamarsu,idanunta akan Manar tace "yaushe kuka zo?" K'arasawa tayi ta karb'i baby girl dake hannun mother tace "ba'a dad'e ba" mother ta gyad'a kai tace "sannu ya hanya?" Gaisar da ita Manar ta fara yi,ta amsa sai kallon yadda ta k'ara girma take,Ameerah ma ta gaisheta ta amsa,mother ta juya tana kallon yaran y'an matasa su kusan biyar da suka cika parlon da ihu tace "Mu'awiyah! Maza ku kashe game d'in nan haka" saurin kashewa suka yi suka taso suna yiwa Manar sannu da zuwa,sai murmushi take yi tana kallonsu,mother ta mik'e tayi hanyar kitchen ta barsu a parlor,abinci ta fito musu da shi dining,tana kallon su tace "kuzo kuci abinci" Ameerah tace "ni dai mother i'm full" saurin tashi Manar tayi ta nufi dining d'in bata yi magana ba,Ameerah da ta karb'i baby a hannunta ta bita da kallo baki sake tace "kai Sis! Yanzu fa Aunty tace kici abincin kika k'i" wani kallo ta juyo ta mata tace "to ina ruwanki da ni?" Ameerah tayi dariya tace "Allah baki hak'uri amma dai ki dunga fad'ar gaskiya" b'ata rai Manar tayi tace "to baki ga wancan matar tana gurin ba" Ameerah ta bud'a idanu tace "wace ce matar da take gurin?" Manar ta zumb'uro baki tace "Mamar su Yaya mana" tsawa mother tayi mata tace "iskancin da kika koyo kenan? Hjy Asama'un kike cema haka?" Manar ta d'ago tana kallon mother kamar za tayi kuka ta kasa magana,mother tace "dake nake kika tsare ni da kallo" sunkuyar da kai tayi ta zumb'uro baki,mother ta fara mata fad'an ba ta son rashin kunya,Manar ta fashe da kuka ta tashi da gudu ta fita,Ameerah tana kwalo mata kira bata tsaya ba ta tashi da sauri za ta bita mother tace "d'auki abincin ki kai musu daughter,kice ina gaida Hjy,ina mata barka da zuwa kafin na shigo" Ameerah ta amsa ta d'auki warmers d'in dake cikin wani folded basket ta fita da sauri,a parlor ta tarar da Manar kwance kan kujera tana kuka,ta kalleta ta ajiye basket d'in,Dadda ta fito daga d'aki tana fad'in "waye yake kuka kuma a nan ni Azumi?" Ameerah ta juya tace "Manar ce" saurin k'arasowa Dadda tayi har kamar za ta fad'i tsabar sauri tana sakin salati tace "me aka mata kuma?" Ameerah tace "ita da mother ne" wani kallo Dadda tayi mata tace "wace ce haka kuma?" Ameerah tace "Aunty Mammy" mitsi² Dadda tayi da idanu,bata tsaya sauraren abunda take fad'a ba tayi waje,kamar za ta b'alle k'ofar take bubbugawa,mother dake zaune tana bawa jaririyarta nono ta jiyo bugun ta kwalo ma Mahmoud kira,ya fito daga d'akinsu yace "here i'm mother" tace "je kaga waye yake bugun k'ofa" amsawa yayi ya wuce,yana bud'ewa Dadda ta kalleshi fuskarta a tsuke bata ko amsa gaisuwar da yake mata ba ta fara tambayarsa "Ina ita uwar taku take?" Yace "tana ciki" wucesa tayi ta shigo,mother dake zaune ta d'ago kai tace "sannu da zuwa Hjy" kicin² tayi tace "ba sannu da zuwanki nake buk'ata ba,zuwa nayi naji me yarinya tayi miki daga zuwa za ki sa ta kuka?" Mother ta saki baki tana kallon Dadda tace "wani abu taje tace na yi mata?" Dadda ta tsuke fuska tana mata wani kallo tace "ni ya za'ayi na sani? Zuwa nayi dai naji dalilin kukan nata" a hankali mother ta sauke ajiyar zuciya tace "babu abunda aka mata" wani kallo Dadda ta dunga aika mata tace "ba'a mata komai ba za taje min tana kuka? Wallahi ahir d'inki Maryam,ki fita idanuna na rufe,akan yarinyar nan zan iya sab'awa ko waye,ni ba na son haka daga zuwanmu dan neman rashin son zaman lafiya za ku fara sa yarinya kuka,ni sai na hanata zuwa gurin ki idan abunda za ki na mata kenan,ko nasa ta a gaba mu koma inda muka fito" fad'a sosai Dadda ta dunga yi kamar za ta aro baki,mother ta sauke numfashi tace "kiyi hak'uri Hjy in sha Allah baza'a kuma ba" Dadda ta juya a fusace tace "zai fi miki dai" tana fita mother ta rufe idanunta cike da takaici,tayi shiru tana tunanin anya idan tayi shiru ta zuba ido akan tarbiyyar Manar ta yi dai²? Abun yana damunta ba tun yanzu ba,kawai kara take yi ta zuba musu idanu,ba komai take iya d'aga ido ta kalla ba musamman idan ya shafi Manar. A parlor Dadda ta samesu Amaar ya shigo suna hira,ta kalli Manar dake b'ab'b'aka dariya ta washe baki hakor'in makkan ta suka fito tace "yawwa! Saki ranki takwara,yanzu na je na samu Maryam d'in na mata tatas,baza ta sake miki abunda za kiyi kuka ba har mu koma" sakin baki Manar tayi tana kallonta gabanta sai fad'uwa yake a tsorace tace "me kika je kika ce mata?" Dadda ta fara rattabo mata jawabin duk abunda tace,Manar ta dunga kallonta kamar za tayi kuka,da sauri ta tashi ta fita daga part d'in,karo suka kusa yi da Waleed a balcony yana k'ok'arin shigowa ya rik'eta da sauri yana mata wani kallo yace "ba kya kula idan kina tafiya ne?" Idanunta sunyi rau² ta rik'e masa hannu a tsorace tace "Yaya dan Allah muje ka rakani" kallonta yayi fuskarsa a d'aure yace "ina zan raka ki?" Hawaye suna sakkowa fuskarta tace "zan je na bawa mother hak'uri" wani kallo yayi mata yace "laifin me kika yi?" Tana share hawayen fuskarta a shagwab'e tace "to ba Dadda bace dan ta ga ina kuka taje.." Wani kallo ya dunga mata fuskarsa a d'aure ya mata tsawa "kauce ki ba-ni guri kafin na mareki" wani irin kuka ta fashe da shi da sauri ta fizge hannunta ta wuce da gudu ta nufi part d'in,ya juya yana kallonta sanda ta kusa shigewa ya sauke ajiyar zuciya then ya biyo bayanta,gently kamar mai counting steps d'insa yake tafiya ya bud'e k'ofar ya shiga da sallama,fad'a sosai ya tarar mother tana mata,ya samu guri ya zauna mother ta dakata suka gaisa,a hankali yana kallon Manar dake kuka yace "kiyi hak'uri mother in sha Allah baza ta kuma ba" girgiza kai mother tayi cike da takaici tace "Waleed al'amarin Manar da grandma d'inku ya fara damuna,ban san yaya zanyi ba,duk sanda yarinyar nan za tayi laifi ayi mata fad'a kakar ku tana jin labari za tazo ta maka tatas,akan yarinyar nan wane irin cin mutunci ne bama gani,yarinya sai kace ita kad'ai aka haifa,fisabilillah yanzu shi kenan duk abunda za tayi sai dai a sa mata ido,babu wanda ya isa ya mata gyara idan tayi ba dai² ba?" Waleed yace "kiyi hak'uri in sha Allah za a san yadda za'ayi" mother cikin takaici tana kallon Manar dake matsar idanu tace "itama kuma da yake makira ce kana mata fad'an abunda take yi sai ta b'are baki ta kwasa taje ta fad'a mata.. Gaskiya na gaji da abubuwan da suke faruwa akanta,duk ranar da naga babu haza billah za'a neme ni a rasa cikin gidan nan,bazan iya ci gaba da zaunawa ina kallon b'acin rai ba" hak'uri Waleed ya dunga ba-ta sanda yaga ta d'an sakko kafin ya kalli Manar dake zumb'uro baki a tsawace yace "baki iya bada hak'uri ba ne?" D'agowa tayi tana kallonsa tak'i cewa komai,ya zuba mata ido yana kallonta,ta d'auke kai kamar ba da ita yake ba tana hararan wani guri,bata yi zaton ya ga abunda tayi ba sai ji tayi ya ba-ta rankwashi,ta dafe gurin da sauri a gigice tace "kiyi hak'uri mother" mother ta dunga mata wani kallo cike da takaici ta kasa mata magana,ran Waleed ya b'aci sosai but haka yayi k'ok'ari ya danne ganin a gaban mahaifiyarta ne bai mata komai ba,ya bawa mother hak'uri,sanda ta nuna masa babu komai² ya wuce,yayi mata sallama ya tashi zai fita,a baya Manar ta biyosa,suna fitowa balcony ya tsaya ta d'aga kai tana kallonsa kamar za ta sake sakin wani kukan,fuskarsa a had'e yana mata wani kallo yace "ke! Babu wanda ya isa da ke? Ba ki da wanda za su fad'a miki kiji ko?" Zumb'uro baki tayi tak'i cewa komai,ya mata tsawa yace "ba dake nake ba?" Shiru tayi ta k'i cewa komai sai zumb'ura masa bakin da tayi tana k'unk'uni k'asa² ba'a ji,a fusace ya kawo mata mari tayi saurin matsawa gefe tana saake zumb'ura masa baki tace "kayi hak'uri" ransa ya mugun b'aci da abunda tayi ya dunga kallonta ya kasa magana sai can da aka jima yace "surely zan gyara miki zama a gidan nan,y'ar k'arama dake baza'a fad'a miki kiji ba,wa kika haifa a nan? Waye sa'anki?" Tace "Babu kowa" yace "babu wanda kika haifa,dole ne a fad'a miki kiji,duk ranan da na sake ganin an miki fad'a kin kwasa kinje kin fad'a mata wallahi sai na sab'a miki,za ki sha mamakina ranan,ki bar ganin kina zuwa kusa da ni zane ki zanyi sai na fasa miki jiki.." Wani kuka ta kece da shi,ya mata tsawa "hey! Hey!! Be quite before i slap u" tsit tayi ya matso inda take fuskarsa babu alamun dariya yace "idan kika kuskura kika je kika fad'a mata na yi miki wani abu,billah kika bari muka had'u sai na zaneki,kin ji me nace?" Gyad'a masa kai tayi saurin yi tana zumb'ura baki,ya maka mata harara kafin ya juya ya bar gurin,k'asa² sanda ta tabbatar ya tafi tace "Allah ya isa na" then ta nufi apartment d'in tana cika,a parlor ta tarar da su yana zaune kan kujera yana danna waya,ta harari inda yake tana zumb'ura baki ta wuce hanyar bedroom,Dadda dake bawa Ameerah labarin zamansu a Saudiyya ta bita da kallo sanda taga wucewarta kamar za ta tashi sama ta kyab'e baki tace "ita kuma wannan matar ko ita da wa take k'unci ohoo?" Bai d'ago ba yace "ni ne na mata fad'a ko ban isa ba?" Kallonsa Dadda tayi saurin yi tace "akan me? Wani gagarumin laifin tayi?" Yana ci gaba da danna wayarsa yace "sai tayi laifi za'a mata fad'a?" Tsuke fuska Dadda tayi saurin yi tace "ka ga Mamman ba na son haka,ba na son sa ido,ina ruwanka da ita da za ka saka ta gaba eh?" D'ago idanunsa yayi ya mata wani kallo yace "wai me yasa kike haka ne? Shi kenan duk abunda yarinyar nan za tayi shi ne dai² baza tayi mara kyau a tsawatar mata ba? Abunda kike yi kin kyauta kenan ko shi ne dai² a na-ki ganin?" Sororo Dadda tayi ta zuba masa idanuta ta kasa masa magana,Waleed yace "Tambayarki nake abunda ya kamata ki koya mata kenan? Haka kike so taje gidan mutane tana yi?" Wani tsuke fuska tayi tace "wane gidan mutanen za taje?" Yace "kina nufin baza tayi aure bane? Ko wani ya fad'a miki za ku dawwama tare?" Washe hakor'in makkanta tayi tace "Aihooo! Ashe gidan aure kake magana.. Sha kuruminka k'afata k'afar jikata bazan tab'a yarda ta tafi ita kad'ai ba,haka kawai ina nan zaune aje a cutar min da ita na shiga uku" kallonta Waleed ya dunga yi yace "shi wanda zai auretan mahaukaci ne amma?" Da sauri ta maka masa wani kallo tace "A'uzhubillahi! Kuji min wani magana gurin wannan mutumi.. Aniya bil'aniya,aniyarka ta bika,in sha Allahu ba dai jikata ba,bakinka ya sari d'anyen kashi.. Sai dai ka auri mahaukaciya amma ba dai *ZAINAB* d'ita ba.. Sha Allahu mijin da takwarata za ta aura kaf zuri'ar mu ma babu wanda za ta samu kamarsa.." Kallonta kawai ya tsayi ba tare da ya sake cewa komai ba ya mik'e ya kama hanyar fita,ta rakasa da mugun harara tace "Allah raka taki gona,ni dama ban nemeka ba,kai ka kawo kanka ehee! Mutumi babu abunda ya iya sai fatan tsiya!" Tsayawa yayi gurin ya juyo ya kalleta yace "haka kika ce kou?" A fusace tace "na fad'a ubana sai a san yadda za'ayi da ni" gyad'a kai yayi ya juya yace "za ki neme ni da kanki" a fusace tace "ni wallahi babu abunda zaisa na nemeka,dama magana kake zuwa ka sa ni,dan ka daina zuwa dubunka za su zo" fita yayi da sauri fuskar nan a d'aure ya wuce zai nufi apartment d'insu,tun bai k'arasa barin part d'in ba ya hangota tsaye jikin window daga ita sai wani gantalallen singlet na mata fari kar da ya kama jikinta,bisa tsautsayi idanunsa suka sauka kan k'irjinta da suka d'an tasa nipples d'inta da suke nan erected sun fito sunyi rad'a² a jikin rigar babu alamun akwai wani rigar a ciki,saurin kawar da kansa yayi zai wuce ta kwalo masa kira "Yaya!" Cak ya tsayawa a gurin ba tare da ya sake kallon direction d'inta ba yace "what happened?" Zumb'uro masa baki tayi ta rungume hannuwanta a k'irji tace "kayi hak'uri!" Bai ce mata komai ba ya ci gaba da tafiya,a shagwab'e ta d'aga murya tace "to ai dai na ce ka yi hak'uri" wani mugun kallo ya waiga ya mata,idanunta suka yi rau² da gudu ta juya ta bar gurin,yana jiyo sautin kukanta ya tab'e baki ya wuce ya bar gurin da sauri. Da dare lokacin ya shigo gidan,yayi parking ya fito ya rufe motar ya wuce apartment d'insu,yana shirin shiga part d'in ya jiyo sautin kukan mahaifiyarsa da sauri ya k'arasa shiga,ganin da yayi ba ita kad'ai bace a parlon yayi sallama,mutumin dake zaune wanda a shekaru zai kai 65 years ya d'ago ya amsa masa,ganin mahaifinsa a gurin yasa shi sauke ajiyar zuciya ya k'arasa a hankali ya zauna ya gaisar da shi,cikin kuka Mama dake zaune gaban mutumin tace "ni dai gaskiya Alh ka yima matarka magana,babu ruwanta da ni a gidan nan,tayi harkarta nayi tawa,dama ba shiga shirginsu nake ba" numfashi ya sauke yace "na tambayeki abunda ya had'a ku kink'i fad'a,me kike so nayi miki kuma?" Matsar hawaye ta ci gaba da yi tace "ai ba sai na fad'a maka abunda ya had'a mu za kayi hukunci ba,ni dai kawai ka raba ni da ita" idanunsa akanta bai bar kallonta ba yace "alright! Sai a bar maganar tunda ba kya so na san abunda ya had'a ku ko?" Da sauri tace "kamar ya abarshi? Baza ka mata magana ba kenan kake nufi?" Yace "haka nake tunani" ranta a mugun b'ace tana kallonsa da idanunta da suka yi ja tace "ai dama na san haka za kace,duk abunda zai faru a gidan nan ba ka tab'a goyon baya na,kullum akayi abu ni ce mara gaskiya,kamar wata jaka ni ake laftawa laifi ko da ba ni nayi ba" wani murmushi mutumin yayi kafin ya kallo gefen da Waleed yake zaune kansa a k'asa yace "Waleed je ka kira min Aunty'n ku" amsawa yayi ya tashi ya nufi sama,yayi knocking bedroom d'in Aunty ta bud'e k'ofar,tana ganinsa tace "Waleed! Shigo mana" d'an murmushi yayi yace "dama.. Abba ne yace na kira ki" kallonsa tayi with suspicion tace "ni kuma?" Ya gyad'a kai yace "sure" gyad'a kai tayi tace "alright! I'm coming" ta koma ciki shi kuma ya sauka k'asa,ba'a jima ba sosai ta sakko tun kafin ta k'arasa inda suke take kallon Mama dake matsar idanu,ta d'auke kai ta zauna tace "ga ni Alhaji" Abba ya kalleta yace "me ya had'a ki da Hjy Asama'u?" Murmushi Aunty tayi tana kallon Abba tace "wani abu tace maka ya had'a mu?" Abba ya girgiza kai yace "i'm jist asking me ya had'a ku?" wani murmushi Aunty tayi tace "ni kam babu abunda ya had'a ni da ita,sai dai ban sani ba ko ita ka tambayeta kaji" saurin kallonta Mama tayi tace "wallahi k'arya take Alhaji" d'aga mata hannu Abba yayi saurin yi yace "ban zo kanki ba" tayi shiru tana kallonsa ranta a mugun b'ace,Abba dake kallon Aunty yace "Hjy Fatima!" Aunty tace "na'am!" Yace "i want to know me ya had'a ki da Hjy Asama'u" jimm Aunty tayi kamar baza ta ce komai ba then tace "Alhaji ni dai da ka bar maganar nan,gaba d'aya banga amfanin taso da abunda aka riga aka yisa ya wuce ba" Abba yace "ko me yasa kike so a bar maganar?" Kafin Aunty tayi magana,Mama tayi zaraf tace "saboda ta san itace mara gaskiya mana" wani kallo Abba ya juyo yana mata yace "ban ce kimin shiru ba?" Mama tayi kicin-kicin cikin jin haushi tace "amma Alhaji wannan ai ba adalci bane,kace za ka hana ni magana" Abba yace "alright! Ci gaba" ya nad'e hannunsa ya zuba mata idanu,tace "maganar gaskiya bai kamata kace za ka hana ni fad'ar abunda yazo baki na ba" Abba dake saurarenta yace "shi ne ai na baki dama ki ci gaba kou?" Tace "haka kawai ina zaune parlor ta zo ta dunga gaya min magana,ni dai ka ja mata kunne ta bar shiga harkata" kallonta Aunty ta dunga yi tsabar mamaki ma ya hanata cewa komai,sai da Abba ya kalleta yace "ke nake sauraro" numfashi ta sauke har lokacin bata yi niyyar fad'awa Abba abunda ya faru ba tace "dan Allah Alhaji kayi hak'uri ka bar maganar nan,ni wallahi ban san maganar da yasa kace nazo ba kenan" Abba yace "da kin sani baza ki zo ba?" Ta girgiza kai tace "a'a! Ya ya ma za'ayi nace bazan zo ba?" Abba yace "ke nake sauraro ki sanar min abunda ya faru" kan babu yadda za tayi ganin Abba ya dage ta fara rattabo masa jawabin kaf abunda ya faru,ran Abba ya b'aci sosai ya dunga yiwa Mama wani kallo cike da takaici yace "wato rashin zaman lafiya kike son haifar min a cikin gidana kenan? Shi yasa sai kika ga bari ki fara tara na da maganar,ina tambayarki kuma da kika san ba ki da gaskiya kika k'i fad'a" Mama tayi kicin-kicin tak'i cewa komai,ran Abba a b'ace ya dunga mata fad'a ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba sanda yayi mata tass kafin yace ta tashi ta bashi guri,b'ata rai tayi tace "ai sai dai kace matarka ta tashi kuma tunda ka san ranar girki nane yau" ajiyar numfashi Abba yayi ya lumshe idanunsa yana kiran sunayen Allah lamarinta damunsa yake yi sosai hak'uri kawai yake yi da ita musamman cikin y'an kwanakin,wani murmushi Aunty tayi ta mik'e tun Abba baiyi magana ba tace "Allah ba mu alkhairi.. Mu tashi lafiya Alhaji" tayi sama abunta zuciyarta fes,Mama ta bita da mugun kallon zan yi maganin ki mai cike da zallar tsana.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 03. #Bitterness               Washe gari Friday gaba d'aya yaran gidan basa nan sun tafi skul sai Manar kad'ai dake kwance a parlor kan kujera,sanye take da wani sleeveless mai net ta wajen boobs d'inta red colour,rigan ya zauna a jikinta sosai sai short d'in wando da iyakar tsayinsa k'asan buttock d'inta kanta ko d'ankwali babu ta kafe TV da kallo,a nutse ya tura k'ofar ya shiga sanye cikin k'ananun kaya black trouser da polo t-shirt yellow,a ciki² yayi sallama ganinta ita kad'ai ya k'arasa yana d'aure fuskarsa,ta d'ago ta amsa tana sakin masa murmushi tace "Yaya! Sabahal khair" had'e rai yayi bai amsa ba yana jifanta da wani dirty look yace "wane irin iskanci ne wannan?" Kallonsa ta dunga yi bata gane me yake nufi ba ta dai zuba masa idanunta,wani tsawa ya mata yace "ba dake nake ba kike kallona?" Zumb'uro masa baki tayi cike da shagwab'a tace "to ni me nayi kuma?" Ya fara takowa inda take yace "ni kike tambaya?" K'unk'uni ta fara masa "to ai ban san me nayi ba,daga zuwanka ka fara min fad'a" hannu ya kai zai kamota tayi saurin gocewa,bisa tsautsayi ta fad'o daga kan kujeran ta buge k'afarta,uban azabar da ya ratsa kwakwalwarta yasa ta fasa wani gigitaccen k'aran da yayi calling attention Dadda dake cikin d'aki tana gyaran kaya,ganinta kawai suka yi ta fito kamar an cillota a rikice ta k'arasa ta d'agota tana tambayarta "me ya faru?" Wani kallo Waleed ya dunga mata yana jira yaji me za tace,cikin kuka bata yarda ta kalleshi ba tace "to ba Yaya bane" da sauri Dadda ta katseta tace "me ya had'a ki da shi?" Tace "ni ban masa komai ba kawai zuwa yayi zai doke ni" tsuke fuska Dadda tayi ta kalli Waleed dake tsaye yana kallonsu cike da takaici tace "dan Allah Mamman zo ka fita kafin raina ya gama b'aci" yace "na je ina?" A fusace tace "duk ma inda za ka kaje mana,ko da ni kake tambaya idan za ka fita?" Tab'e baki yayi ya wuce zai zauna,tayi maza ta sha gabansa da sauri ta fara kakkare kujerunta,cikin masifa tace "idan ba sai ka fita ba kafura uwata ta haife ni,ni dai da girmanka ba za ka zo kana sani magana ba,ko yara basa zuwa su sani magana kamar haka,sai kai gaskiya bazai yiwu ba,maza ga hanya can fita ka ba-ni guri,ko yanzu nasa a kira min Yaro" had'e rai yayi yace "matsa na wuce" a fusace tace "ka wuce kaje ina?" Yace "ki matsa na wuce nace,babu inda zanje sai na gama uzurin da ya kawo ni" wani kallo ta dunga masa tace "idan na k'i na matsa fa?" Yace "zan janyeki na wuce" mitsi² tayi da ido ta kama waistband d'inta ta rik'e tace "to janye nin muga" bata gama rufe bakinta ba ya kama hannayenta duka kamar wata y'ar tsakuwa ya matsar da ita gefe ya nemi saman kujera ya zauna yana had'e rai,wani kallo ta dunga masa tana tsaye inda ya matsar da ita ta kasa magana,bai kalli inda Manar take ba fuskarsa babu fara'a yace "ke! Je ki had'a min breakfast" zare idanu ta fara yi da sauri ta kalli Dadda tana jira taji me za tace,Dadda tayi mitsi² da idanu a fusace tace "a ina za'a maka girkin?" Yace "a nan" wani kallo ta aika masa tace "ka kawo min kayan abinci dama da idan kaji yunwa za ka kwaso k'afafunka kazo a dafa maka?" Bai kalli inda take ba yace "sai na kawo za'a dafa min,think Abba yake siya ko?" Cikin fad'a tace "da Yaron ya siya ya aiko min yace ni da kai ya siyawa ne? Naga dai bai ce saboda kai ya aiko ba da za ka kwaso jiki kazo min,kuma dai tunda ka san baka tab'a kawo min ko k'wallin shinkafar ka ba,maza ka tattara tsumman rayuwarka ka tafi gurin uwarka da kake kaima albashinka kaci a can" wani kallo ya d'ago ya dunga mata fuskarsa a d'aure,for about 3 minutes ya kasa cewa komai,sai kuma ya mik'e da sauri ya nufi k'ofa,ta rakasa da mugun harara tace "Allah raka taki gona" yana jinta ya k'i tankata ya fita dan taji haushi sai ya bar mata k'ofar a bud'e ya san ta tsani a fita ak'i rufe mata k'ofa,ta saki baki cikin takaici tayi k'wafa tace "ke! Je ki rufe mana k'ofa maza kada k'ura ya cika mana gida" tashi Manar tayi ta nufi k'ofa ta rufe ta dawo ta kwanta ta ci gaba da kallonta. Around 12pm ta fito part d'in za ta je gurin Aunty,a hankali take tafiya kamar mai counting steps d'inta,har ta kusa k'ofar part d'in ta jiyo muryar Ameerah tana kwalo mata kira,tsayawa tayi a balcony tana kallon su har suka gama fitowa daga motan,Ameerah ce da wasu y'an mata biyu da baza su wuce sa'anninsu ba,suna mugun kama da Waleed kana kallonsu za kasan they're from one mother,har suka k'araso inda take Ameerah ta fara mik'a mata hannu tana sakin murmushi suka yi musabaha,Manar tace "har kun dawo?" Ameerah tayi murmushi tace "kai sis mun dad'e fa a skul d'in tun 7am muka fita,na san time d'in ma ko juyin farko baki yi ba" murmushi Manar tayi kafin tayi magana d'aya daga cikin y'an matan da suka zo tare da Ameerah ta tab'e baki tana musu wani kallo tace "ya ma za'ayi ta sani tunda babu fuss!" D'ayar dake gefe tayi saurin karb'an zancen "dama tunda an fi ganewa a tafi wani duniyar karuwanci a b'ige da karb'ar sabil ai baza'a san komai ba,haka za azo a koma cikin duhun jahilci" dariya suka fashe da shi d'ayar da ta fara magana tace "ai ko yanzu ma sis Diyanah kada ki fitar da tsammanin kamosu aka yi aka dawo da su,basu yi niyyar zuwa ba" wacce aka kira Diyanah ta fashe da wani dariya tana rik'e ciki tace "kina nufin dai sun zama *TAKARI* kenan?" Dariya suka sake sakawa suka tafa,Ameerah dake kallonsu ranta ya mugun b'aci da maganganunsu tace "haba guys wannan ai ba yi bane,me yasa za kuna fad'an irin maganganun nan?" Diyanah tana mata wani kallo a tsiwace tace "an fad'a d'in ko akwai abunda za kiiya yi?" Ameerah ta girgiza kai tace "babu abunda zanyi but zan fad'awa Abba muddin baku daina ba" Manar dai sai cika take kamar za ta fashe ta kasa magana tsabar yadda taji maganar ya daki zuciyarta sai hawaye take ta k'ok'arin mayarwa,d'ayar budurwar ta watsoma Ameerah wani mugun kallo tace "ai dama dole ki tare mata,tunda an tab'a k'anwar uwarki.." Saurin dakatar da ita ameerah tayi "A'a Deejah kada mu kai nan,duk abunda za ku fad'a ya tsaya iya kanmu,amma kada ki kuskura ki k'ara saka iyayen mu" a tsiwace Deejah tace "idan an tab'a me za ki iya yi?" Ameerah tace "sai kin gwada zan nuna miki abunda zanyi" dariya suka sa su biyun Diyanah dake jifansu da mugun kallo tace "kin ji fa sis kamar za ta iya mana wani abu,duk fa kwad'ayi ne yasa ta shiga maganar ma" Deejah tace "ke rabu da su kwad'iyi ai mabud'in wahala,idan ma za ku hak'ura da abunda kuke da shi ku zauna ku rungumi rayuwarku zai fi muku,amma kuna biyewa waccan tsohuwar tana d'ora ku turba mara kyau,duk sai kun yi dana sani a lokacin da bazai muku amfani b.." Bata k'arasa fad'an abunda yazo bakinta ba Manar da zuciya ta zo mata iya wuya ta cakumota a masife tace "wa kike kira waccan tsohuwar?" Diyanah tana k'ok'arin matsowa ta rik'e Manar da suka fara kokawa da Deejah Ameerah ta tareta da sauri tace "dakata malama baza ku mata taron dangi ba ehee,itama tana da wanda za su shigar mata" wani kallo Diyanah ta watsa mata tace "matsa kafin na bigeki" Ameerah ta fashe da dariya tace "wa za ki bige? Ai sai dai mu buge juna" Diyanah tace "dallah malama matsa!" Da karfi ta tura Ameerah saura k'iris ta fad'i tayi sauri ta rik'e pillar,ranta a mugun b'ace tana d'agowa ta fizgo Diyanah,a fusace Diyanah ta kaiwa ameerah mari tayi sauri ta goce bata sameta ba,kafin ta sauke hannunta k'asa Ameerah ta kai mata nata marin ji kake tass,gaba d'aya suka tsaya kamar wad'anda aka dannama pause har su Manar da suke kokawa,a fusace Diyanah ta k'unduma zagi "kan uba! Ni kika mara?" Ameerah tace "an mareki d'in ko an fad'a miki tsoronki ake ji?" Gadan² Diyanah tayi kanta za ta cakumota,Deejah ma ta yo kanta ita mai y'ar uwa za su mata taron dangi,Manar ta fizgota tana haki tace "ina za ki ai bamu gama ba" tana fad'a tana kai mata duka,nan kokawa ya kacame tsakaninsu,Deejah da Diyanah sai zage² suke su kuma su Manar sai jibgarsu suke suna haki. Cikin shirin tafiya masjeed Waleed ya bud'e k'ofar zai fito,kokawan da yaga suna yi yasa shi tsayawa ya zuba musu ido yak'i cewa komai,babu wanda ta kula da tsaiwarsa sai nishi suke suna dukan juna,can da yaga abun nasu ba mai k'arewa bane ya musu tsawa,gaba d'aya suka saki juna kowacce ta koma gefe suna mayar da numfashi,ya dunga binsu da mugun kallo kafin yace "ku mahaukatan ina ne daga dawowarku za ku fara ma mutane dambe a gida? Filin wrestling kuka samu?" Kawunansu Deejah a k'asa suka fara bashi hak'uri,wani tsawa ya watsa musu yace "be quite! Did i insist anyone to talk?" Manar ta tab'e baki ta d'auke kai,Waleed dake kallonsu fuskarsa babu wadataccen fara'a yace "i just gave u an hour kuje duk abunda za kuyi ku gama before,idan na dawo ban tarar da ku a nan ba jikinku duk sai ya gaya muku.." Yana fad'a ya wuce zai bar gurin,da sauri Manar ta juya za ta taci itama,Ameerah tayi saurin rik'o hannunta tace "don't go Sis! Allah Yaya zai miki babu dad'i" fizge hnnunta tayi tace "ku dai da kuke jin tsoro sai ku tsaya" wani juyowa yayi ya kalleta ba tare da ya ce mata k'ala ba ya gyad'a kai ya wuce parking space,Ameerah ta sake rik'ota tace "kinga kallon da ya mana ko? Let's go" Deejah da ba da ita Ameerah take ba a fusace tace "ke ma ki rabu da ita taje mana idan tana ganin zai kyaleta" wani kallo Manar ta mata tace "hala dukan da na miki bai isheki ba?" A tsiwace Deejah tace "to ko za ki k'ara dukana ne?" Manar tace "kiyi min abunda zan dakeki kiga idan ban fasa miki jiki ba" matsowa gaban Manar ta fara tana rik'e waistband d'inta,a tsiwace tace "ga ni ai ki dake ni kiga idan zan kyaleki" da sauri Diyanah ta rik'o hannunta k'asa² tace "muje Yaya yana kallonki" saurin waigawa tayi ta hangosa zaune cikin mota ya zubo musu idanunsa,da sauri ta juya tayi k'wafa k'asa² tace "next time,we'll meet!" Suka shige ciki da sauri,tab'e baki Ameerah tayi ta juyo ta kalli Manar tace "let's go sis! Ai ko yanzu jikinsu ya fad'a musu" wani murmushi Manar tayi suka shiga gidan tare. After an sakko masjeed motar Waleed ya shigo gidan,tun daga nesa ya hangosu a gurin su uku suna kneel down ya gyad'a kai ya samu guri yayi parking ya fito ya rufe motar,yana k'arasowa gurin ya kalli Ameerah yace "where's *MANAR?"* In'ina ta fara tana son kare Manar,da sauri Deejah tayi zaraf tace "Yaya! Bata zo ba mu kad'ai muke yi tun d'azun" wani kallo ya aika mata yace "who asked u?" Sauke kanta k'asa tayi tace "i'm sorry" ya aika mata wani kallo yace "idan na sake magana ba dake nake ba kika sa min baki saina fasa miki jiki.. Stupid girl" ya juya yana k'ok'arin barin gurin yace "je ki kiramin ita" Ameerah ta tashi da kyar k'afafunta duk sunyi tsami ta nufi hanyar part d'in Dadda,a parlor ta tarar da Dadda zaune ta zubawa TV idanu ba ta ko gane me ake cewa,ta shiga tana tambayarta Manar,Dadda ta juyo ta kalleta ta d'auke kai tace "tana mad'bak!" Da sauri Ameerah ta nufi hanyar kitchen d'in,a door way ta tsaya tana kallonta tace "Sis ki zo inji Yaya" juyowa Manar tayi saurin yi ta kalleta,tana squeezing fuskarta tace "me zan masa kuma?" Ameerah tace "ya dawo bai ganki ba a gurin shi ne yace na kira ki" rau² idanunta suka yi,da muryar kuka tace "kiyi tafiyarki dama ni kada ki tsaya jira na" Ameerah ta bud'a idanu tace "Yaya ne fa yake kiranki" Manar tace "ni dai bazan je ba,dama kice baki ganni ba" Ameerah tace "kizo muje kada ki k'arawa kanki laifi please" a fusace Manar ta juyo hawaye kwance cikin idanunta tace "na ce miki ki tafi ko?" Dadda ta jiyo su tace "me yake faruwa?" Manar ta lek'o daga kitchen tana share hawaye tace "wai Yaya ne yace ta kira ni" Dadda tace "akan wane dalilin zaisa a kira ki?" Ameerah tace "d'azu ne ya ganmu muna kokawa da su Deejah shi ne yace muyi kneel down kafin ya dawo daga masjeed" tab'e baki Dadda tayi tace "meye kuma nil doo?" Ameerah ta fashe da dariya tace "kneel down fa aka ce" Dadda tayi mitsi² da ido tana kallonta tace "ohoo! Muku ku kuka san shi,ni da ban yi boko ba,ai ba rubutawa aka yi dole sai na fad'a dai² ba" Ameerah ta dunga dariya,Dadda ta d'auke kai ta ci gaba da kallonta,sanda tayi mai isarta tana kallon Manar dake b'are garlic za tasa a farfesun da ta d'ora tace "ni dai Allah da za ki ji ki zo muje kawai" tsuke fuska Dadda tayi a fusace ta juyo tace "kije kice masa na hanata zuwa" Ameerah ta gwalo ido tace "Dadda ki bari mu tafi,Allah idan ya kamata ko?" A fusace Dadda tace "idan ya kamata ya zare mata rai,kije ki ce masa ni na hanata zuwa,na ce baza ta zo ba d'in" jikin Ameerah a sanyaye ta juya ta fita daga part d'in,a hanya suka had'u da Waleed,tun daga nesa ta hango irin kallon da yake mata,tayi saurin sunkuyar da kanta k'asa bakinta har b'ari yake tana fad'a masa sak'on Dadda,k'ala bai ce mata ba ya wuce ta,yana shiga yaga Dadda ita kad'ai ya had'e rai yace "ina wannan yarinyar take?" Dadda tayi kamar bata jisa ba ta kafe TV da ido,gyad'a kai yayi har ya juya zai fita ya jiyo motsi a kitchen,fasawa yayi ya nufi hanyar da yake jin motsinta,cikin d'aga murya Dadda tace "me za kaje yi nan kuma?" Bai tankata ba ya shige,Manar dake tsaye wajen sink tana wanke naman da za ta d'ora a wuta ta juyo da sauri jin k'amshin scent's d'insa yana kusantota,ido biyu suka yi da shi yana shigowa,ya mayar da k'ofar ga rufe saboda Dadda da ta biyosa fuskarsa a d'aure yana aika mata wani kallo yace "har ni zan aiko kiranki kik'i zuwa? Ke har kin isa? Nawa kike?" Baya tayi da sauri ta jingina da cabinet idanunta sunyi rau² tace "Yaya ni fa ban ce mata bazan zo ba" wani tsawa ya mata,Dadda dake waje ta fara buga k'ofar tana kiransa "Mamman! Yalla iftahal baab" banza da ita yayi kamar bai san me take cewa ba,ya zuba idanunsa da suka yi jaa akan Manar dake zumb'uro baki yace "idan baki ce baza ki ba,ai kina da wanda za ta hana ki zuwa right?" Shiru tayi bata ce komai ba,Dadda sai buga k'ofa take tana kiransa ya k'i bud'ewa,cikin jin haushi tace "idan baka bud'e ba billahillaziiy zan kira ubanka na sanar masa,ni ban san wane irin jaraba ne yake damunka ba da ranar Allah ka shige ka kulle k'ofa me za ka yiwa y'ar mutane? Ni dai gaskiya ka fito kafin na tara maka jama'ah,tun wuri ka bud'e min k'ofar nan na shigo kada ka cuceni ina tsaye sake da baki a nan" wani b'acin rai Waleed ya dunga jin kalaman Dadda suna saukar masa,a mugun fusace ya dunga kallon Manar bai iya ce mata komai ba ya bud'e k'ofar da sauri Dadda ta fad'o kitchen d'in kamar an cillota,k'arasawa inda Manar take tayi da sauri ta rik'o hannunta tana dudduba jikinta tana tambayarta "babu dai abunda ya miki ko?" Manar ta d'ago ta kalleshi bata ce komai ba,Dadda ta ci gaba da duba jikinta tana sake tambayarta "ince dai bai miki komai ba da ya rufe k'ofar ko?" Nan ma shiru tayi babu amsa,jan hannunta Dadda tayi za su fita,Waleed yayi saurin fizgo Manar a tsorace ta fasa k'ara,Dadda ta juyo a fusace tana fad'in "ni dai yau na shiga uku da wannan mutumi,kai wai dan Allah ba ka da aikin yi sai na zuwa ka sani magana ne?" Idanunsa sun k'ank'ance yana mata wani kallo cike da b'acin rai yace "me kike nufi? Me maganganunki suke nufin zanyi mata?" Mitsi² tayi da idanu tace "kaga Mamman ka fita idona na rufe,zan maka wulak'anci a gidan nan" gyad'a kai yayi yace "tambayar ki nake me kike nufi da maganganun da kika fad'a?" A fusace tace "ban sani ba ubana,sai ka matse baki na sai na fad'a maka" wani yawun b'acin rai ya dunga had'iyewa ya kalleta ya kalli Manar ya kasa sake cewa komai da sauri ya juya zai fita,Dadda cikin d'aga murya tace "kuma dama zan sanar da uban naka abunda ya faru,idan ma baza su d'auki mataki ba ni zan d'auka.. Ni tun kana tsummanka na san ba k'aramin jarababbe za'ayi ba,yadda kake rik'e jelarka kana soshe²,banda kukan tsiya da kake damun mutane da shi,ai ko yanzun ma Allah ne ya rufa mana asiri na shiga na fita sai da na samo maka maganin k'aik'ayin nan sannan muka huta da masifar kukanka,yanzun ka zama mutum shi ne za ka saka min da rashin kunya da d'iban albarka.." Yana jinta bai tsaya mata magana ba ya fice daga part d'in gaba d'aya,zuciyarsa banda tafasa babu abunda take,ko ganin inda yake sa k'afarsa baya yi,daf zai shiga part d'in suka bangaji juna da Amaar,ya wuce bai ce masa k'ala ba,Amaar ya bisa da kallo har ya shige mamakin abunda yake faruwa da Waleed yasa kai tsaye daga nan bai zarce ko ina ba sai part d'in Dadda,a yadda yaga fuskarsa ya san b'acin ransa bazai rasa nasaba da can ba,tun daga bakin k'ofar shiga part d'in ya fara jiyo fad'anta cikin hayaniya,ya k'arasa da sallama still bata fasa masifa ba a hakan kuma ta amsa sallamar ta ci gaba da fad'anta,Manar dake kitchen har sannan ta fito tana b'ata rai tace "dan Allah mu dai kin ishemu haka nan,sai mita kike tayi bayan shi ya ma tafi" kallonta Amaar yayi saurin yi yace "me yake faruwa?" Kai tayi saurin girgiza masa alamun bata sani ba za ta juya,yace "k'arya kike" ta zumb'uro masa baki da sauri ta shige kitchen d'in,wucewa yayi zai bita kitchen d'in cikin sauri Dadda ta katse mitar da take tace "ina za ka kai kuma?" Amaar ya tsaya yana kallonta yace "dalilin fad'an ki nake son sani,and na ga Waleed yanzu a hanya ransa kamar a b'ace" kyab'e baki tayi tace "ai bama kamar,ni ce nan na b'ato masa rai" Amaar ya bud'a idanu yace "akan me? Wani abu yayi miki?" Tsaf ta kwashe komai ta sanar masa,shi kansa kallonta kawai ya dunga yi cike da takaici ya kasa cewa komai,kalmomin da ta sanar masa ta fad'awa Waleed babu wanda ya dace ace ita ta fad'a,idan akwai mutum d'aya da zai fara fad'an halayen Waleed tabbas zai kasance ita ce,saboda ta fi kowa sanin wane ne Waleed a duka gidan kasancewarsa rainonta,shi kansa da ba shi ta fad'awa maganar ba,abun ya mugun tab'asa bare Waleed,da ya sansa da bak'ar zuciya,abu kad'an yake fusatasa,ba wai dan Waleed yana stepbrother d'insa ba but kyawawan halayensa kad'ai sun wuce a jefesa da irin maganar,ba tare da ya iya ce mata komai ba ya juya ya fita daga part d'in dan bai ga amfanin zamansa ba ko sake yin magana da grandma d'in nasu.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 04. #Holding his hand..                 Da dare lokacin Manar tana parlor tare da Ameerah suna kallo Amaar ya shigo fuskarsa babu fara'a,a tare suka masa sannu da zuwa,bai kallesu ba ya amsa ya ciro wayarsa ya fara making call,wayar yana shiga aka katse aka kirasa video call,d'auka yayi saurin yi yayi sallama,muryar mace ce ta amsa shi,da sauri Manar ta kalli direction d'insa,idanunsa akanta shima yana kallonta har suka gama gaisawa,tana jin sanda matar tace "kana tare da su ne yanzun?" Ya gyad'a kai yace "sure!" Tace "where's my kid? Ba ni ita!" Kallon Manar yayi kafin yace "she's right here tana jinki ma" Da hannu ya yiwa Manar alama tazo,ta taso da sauri ta k'araso inda yake,ya mik'a mata wayar yace "Ga Mommella za kuyi magana" murmushi tayi cikin zumud'i ta karb'i wayar ta tashi daga kusa da shi,hak'oranta a waje tsabar murna tayi sallama,kyakykyawar matar da ta bayyana screen d'in wayar k'irar Apple (IPhone 11 Pro) sai murmushi take yi ta amsa sallamar da tayi mata,bayan sun gaisa cikin tsananin farin ciki tana kallon Manar tace "Baby! Haka kika zama? Me kike ci? Me Hjy take ba-ki kika yi girma haka sosai?" Dariya tayi cike da jin kunya ta b'oye fuskarta tace "Mommella! Yaushe za kuzo?" Wani murmushi Mommella tayi tace "muna nan a hanya in sha Allah" ta gyad'a kai tace "Allah kawo ku lafiya.." Mommella dai sai kallonta take yi cike da mamakin girman da ta k'ara yi cikin y'an shekarun da basa k'asar tace "baki tambayi bhai d'inki ba?" Murmushi tayi tak'i cewa komai,Mommella ta zaro idanu tace "Ohh! Baki damu da tambayarsa ba ko? Shi kenan zan fad'a masa nace ko tambayarsa baki yi ba" saurin girgiza kai tayi tana dariya tace "a'a Mommella!" Mommella tace "haka ne mana" girgiza kai ta sake yi za tayi magana ta jiyo wani sanyayyan murya yana fad'in "nima na yi fushi.. Mommella ki fad'a mata ko na je Nigeria ba zan kulata ba!" Dariya ta fara tace "a'a kayi hak'uri!" Tana jiyosa yace "na k'i wayon" dariya ta dunga yi,yace "u see dariya ma kike yi? Kinga baki damu ba kenan ko?" Tana dariya tace "a'a na damu mana!" Yace "baki damu ba baby.." tace "da gaske na damu" yace "ban yarda ba,da kin damu da tuni kin kira kiji lafiya na ko ki tambayi Mommella ina nake" wani irin b'ata rai tayi kamar za ta fashe da kuka a shagwab'e tace "ai to ba ni da waya ni" yace "u most be jocking.. Kamar ki ace ba-ki da waya?" Tace "da gaske fa nake yi,ka tambayi Mommella ma kaji" saurin bayyana kansa yayi a fuskar wayar,kyakykyawan matashi ajin farko,fuskarsa tana bayyanar da wani sihirtaccen murmushi yana kallonta yace "ya akayi babu phone a hannunki?" Tana tab'e baki  tace "nima ban sani ba" shiru ya d'an yi kamar yana tunani then yace "any ways.. Amma dai kin ganki fa kin zama k'atuwa,yanzu ai ke za kina goyani ki ramamin goya kin da nayi sanda muke 9ja ko?" Wani kunya taji da sauri ta b'oye fuskarta ta kyalkyale da dariya tace "ai ka fini girma,ni bazan iya goya ka ba" murmushi yayi yace "raguwa kawai,ni zan goyaki idan na zo" gwalo idanu tayi tace "ina da nauyi fa" yace "duk nauyin ki zan goya ki,kin manta lokacin da muke nan?" Rufe fuskarta ta sake yi tana dariya tace "kai dai Yaa *AZAAN* ba ka mantuwa" yace "ya za'ayi na manta? Bayan ba wasu shekaru ne da yawa ba" sun jima suna hira kafin suka yi sallama,za ta katse kiran Azaan yace "but ban tambayeki ba?" Tace "me za ka tambaya?" Yace "phone d'in waye wannan?" Tayi squeezing fuskarta tace "a ina?" Yace "i mean wanda yake hannunki" d'an murmushi tayi tace "na Yaa Amaar ne" murmushi yayi shima yace "yana ina?" D'agowa tayi ta kallesa kafin tace "gashi a zaune" da sauri Azaan yace "ba-ni shi muyi magana" gyad'a kai tayi ta tashi ta kaiwa Amaar wayar,yana karb'a ya mik'e ya nufi hanyar fita. Almost one week da zuwansu tun ranar da suka yi fad'a da su Deejah Manar bata sake sa Waleed a idanunta ba,ko apartment d'insu taje ba ta ganinsa,Dadda kanta tun ranar bata kuma ganin ya shigo mata ba,da farko ta yi tunanin ko ba ya nan ma,sanda ta tambayi Amaar ko Waleed ya yi tafiya ne bai mata sallama ba? Ya kalleta yace "yana nan babu inda yaje" mamaki yasa Dadda tace "yana gari amma ba ya zuwa gaishe ni?" Amaar yace "a'a! Kefa kika koresa kika ce ya daina zuwa" gwalo idanu tayi tace "ni azumi? Kada ka min sharri da raina,ta ina zance ya daina zuwa bayan duk cikin jikokinta na fi sonsa" wani kallo Amaar ya mata yace "to ni dai ya fad'a min ke kika ce ya daina zuwa.." Rau² tayi kamar za tayi kuka tace "Wane irin laifi na masa ni kuwa da zamu kwana gida d'aya mu tashi bai zai zo ya gaishe ni ba,sai kace muna gab da juna?" Amaar ya dunga kallonta kamar zai yi dariya,ya mik'e da sauri yace "a'a nima dai ban sani ba,sai dai kije kiyi bikonsa kyaji daga bakinsa" yana fad'a ya kama hanyar fita zai bar apartment d'in,Dadda tayi shiru ta kasa masa magana har ya fita,har dare maganar bai bar damunta ba,lokacin Manar ta shigo daga apartment d'in mother ta d'ago ta bita da kallo har ta zauna kan kujera,kamar ance ta kalli Dadda taga ta yi fuskar kuka,dariya ta fara yi k'asa²,Dadda ta kasa daurewa ta mik'e da sauri Manar tace "ina kuma za ki?" Juyowa tayi tace "ke ni rabu da ni,wancan mutumin zanje nema,yau sati d'aya kenan ban sashi a idanuna ba" yamutsa fuska tayi tace "wane mutumi?" Dadda tace "Waleed mana.. Ko kin gane min shi?" Girgiza kai tayi saurin yi tace "a'a! Nima rabona da shi tun ranar da ya shigo kika samesa kitchen" Dadda dai kamar za ta fashe da kuka tace "to wai ni me na masa da zafi da zai d'auki gaba da ni,ya daina shigowa?" Manar tace "to ba ke kika koresa ba?" Zaro idanu tayi tace "yau naji jaraba.. Ya za kuna cewa ni nace ya daina zuwa,fisabilillahi Yaro yaji ai ba zai ji dad'i ba,ta ina ma zance ya daina zuwa?" Manar tace "to ba ke bace dai kika faffad'a masa magana,ai dole ya daina zuwa,kuma yanzu sai ki zo kina neman sa?" A fusace Dadda tace "ni dai yau na shiga uku,wane magana zan fad'a masa ni kuwa? Bayan duk cikin jikokina na fi sonsa!" Wani had'e rai Manar tayi ta harareta cike da jin haushi tace "to tunda kinfi sonsa ba sai ki tafi ki nemosa ba da kanki ki daina tambayar mu" Dadda tace "yanzu kuwa y'ar nan.. Bari ki gani" ta mik'e da hanzarinta,har ta yi gaba ta waigo tace "ko za ki zo muje tare? Kinga dare ne bana fita ni kad'ai ba" Manar dai bata kalleta ba tace "tsoro kike ji ne?" Da sauri Dadda tace "haba dai.. Wane mutum,me jiya tayi ma balle yau? Muda muke keta daji da talatainin dare" Wani dariya Manar ta saki babu shiri tace "ke dai Dadda idan tsoro kike ji ki fad'a sai na taso na raka ki" harara ta maka mata ta yi gaba tana mita "kuji min yarinya,Allah na tuba sanda muke k'auye muke gane² bamu ji tsoron komai ba sai yanzu da duniyar tayi lafiya,su kansu jinnun ba ganinsu aka cika yi ba saboda addu'ah da ilimin da ya ratsa mutane.." Dariya Manar ta dunga yi har da fad'owa k'asa bayan data tabbatar Dadda ta fita,ta tashi ta biyota lokacin har ta yi nisa,Dadda tana zuwa ta dunga bubbuga k'ofar apartment d'in da k'arfi,Mama tasa Deejah taje ta ga waye a gurin,tana bud'ewa taga Dadda ta bita da kallo bata yi magana ba,Dadda ta wuceta ko kallo bata isheta ba,tab'e baki Deejah tayi ta biyo bayanta,tun kafin ta k'arasa inda Mama take ta fara magana "Asama'u! Ni kam ina Muhammadu ya shiga duk kwanakin nan ban sashi a idanuna ba?" Waigawa Mama tayi da sauri,ganin Dadda yasa ta fad'in "sannu da zuwa Hjy" Dadda ta saki baki tana mata wani kallo kafin ta kyab'e baki tace "yau kuma ni kike ma sannu da zuwa?" Mama ta sunkuyar da kai ba don ta-ji kunyar abunda Dadda ta ce ba,Dadda ta tab'e baki tace "ni dai in dan ganin idona ne yasa kika ce min sannu da zuwa dama ki rik'e abunki,ni ba sannu da zuwanki na zo amsawa ba,tambaya ce dai na zo yi dama ina Mamman ya shiga?" Mama bata d'ago ba tana b'ata rai tace "bai dawo ba" Dadda ta k'ureta da ido tace "yana garin ne?" Mama tace "ehh yana gurin aiki" hangame baki Dadda tayi tace "Auuu! Da gasken dai ba k'arya aka masa ba yana nan,amma dan iya shege shi ne ba ya zuwa inda nake? Ince dai ke kika masa khud'ubar tsiya kika ce masa ya daina zuwa gaishe ni?" Saurin d'ago kai Mama tayi za tayi magana ta hango Abba yana sakkowa shi da Aunty dake bin bayansa,ba dan ta shirya had'iye maganar ba tayi shiru tak'i cewa komai,k'asan ranta sai suya yake mata,ta so ace Abba bai fito ba ta kwab'awa Dadda maganganu,Abba ya k'araso cikin parlon yana kallonsu d'aya bayan d'aya,yace "wani abu yake faruwa?" Da sauri Dadda ta kallesa tace "yawwa! Yaro gwanda da Allah ya kawoka,gara ayi komai akan idanunka" kallonta Abba ya ci gaba da yi bai yi magana ba,Dadda tace "ka ga wannan k'atuwar matar taka,wallahi ba ta da tsoron Allah ko kad'an" Abba ya kasa daurewa yace "me ya faru Hjy?" Dadda tace "idan banda rashin tsoron Allah ni ba ni na haifeka ba?" Abba ya gyad'a kai yace "ke ce Hjy" tace "to ita matar ta-ka bata san da haka bane ko dai mancewa tayi?" Abba ya kalli Mama da ta had'e rai yace "ta sani Hjy" Dadda tace "a'a bata sani ba" Abba dai ya kasa gane me Dadda take nufi sai kallon Mama yake yace "i made sure ta sani Hjy,ta san matsayinki a gurina" girgiza kai Dadda tayi da sauri tace "a'a Yaro kada ma mu fara jayayya da kai,da ta san irin matsayin da nake da shi a gurinka da bata k'i zuwa duk safiyar Allah ta gaishe ni ba,kana ganinta nan dai a haka kamar mutuniyar kirki,amma ni ban isa taje ta tsuguna ta gaishe ni ba,ko da muka zo garin kaf gidan nan babu mahalukin da baije yayi min sannu da zuwa,ya tambaye ni mun zo lafiya ba,amma ita da y'ay'anta kaf ni banga k'eyarsu ba,shi isa nima ko da na tashi rabo na ban babu su ko abun share hanci ba.. Aaahhh tooooh! Maganar gaskiya fa kenan,wanda yayi da kai ai kaima sai kayi da shi,wanda kuwa yace baya yi da kai sai kaima kak'i yi da shi,amma dai maganar gaskiya ka ja mata kunne,idan ta hana wad'annan gantalallun zuwa su gaishe ni sun bi maganarta,bata isa hana Mamman zuwa inda nake ba saboda ni naci wahalarsa,komansa ni ce dan me kuwa za ta dunga k'ok'arin shiga tsakanin mu?" Wani kallo Abba ya dunga jifan Mama da shi har Dadda ta dasa aya,Abba cikin tsananin b'acin rai yace "Asama'u! Maganar da Hjy ta fad'a akanki da yaranki haka yake bakwa zuwa gaisheta?" A fusace Dadda tace "o'o! Ban gane haka maganar da na fad'a yake ba? Kana nufin da girma na zan yiwa matarka k'arya?" Saurin girgiza kai Abba yayi yace "a'a Hjy ko kad'an ba abunda nake nufi ba kenan,ina dai son ta tabbatar min ne da bakinta,saboda na san irin hukuncin da zan d'auka kansu" Dadda ta gyad'a kai da sauri tana washe hakor'in makkanta tace "Uhumn! Ko da na ji,na san dama baza ka bari a wulak'anta ni ba.. Kai dai Yaro Allah maka albarka ya kyauta bayanka" Abba yace "ameen" kafin ya juya ya sake kallon Mama yace "Hjy Asama'u dake nake baki ba-ni amsa ba?" Mama cikin had'e rai tace "haka ne" Abba ya dunga kallonta yana gyad'a kai cikin tsananin b'acin rai yace "ita uwar tawa ce baki ga damar zuwa ki gaisar ba kenan?" Mama dai ta yi shiru sai b'ab'b'ata rai take,a fusace Abba yace "da kika ki zuwa su kuma yaran fa? Wane dalilin yasa kika hana su zuwa?" Nan ma dai tayi shiru,cikin fushi Abba yace "Tambayarki nake?" D'auke kai tayi tak'i cewa komai,yana gyad'a kai ya kalli Deejah dake rab'e gefen k'afar Mama yace "je ki kiramin y'an uwanki duka yanzu kuzo ku same ni" tashi Deejah tayi da sauri jikinta yana b'ari tayi sama,ba'a jima ba suka dawo tare da su Ameerah da Diyana,suka nemi guri suka zauna kawunansu a k'asa Abba ya fara fad'a yace "wane iskanci yasa bakwa zuwa gaisar da Hjy?" Ameerah ta d'ago da sauri tace "Abba wallahi ni dai ina zuwa" Abba ya mata tsawa yace "rufe min bakinki a nan" da sauri Dadda tace "a'a Yaro banda takwarata cikin marasa zuwan,ita kam kullum sai taje gaishe ni safe da dare,wani lokaci ma can take wunarmin idan ba su da makaranta" Abba ya kalleta yace "su waye basa zuwa gaishe ki?" Da baki Dadda ta nuna su Deejah tace "ga su nan zaune gabanka gantalallu masu kamar an tada akuya tsaye" Abba ya kallesu yace "ashe ba-ku da mutunci? Ita Hjyr sa'ar ku ce?" Suka yi shiru,tsawa ya musu yace "sa'ar ku ce nace?" Da sauri suka girgiza kai,Abba yace "mutanen banza mutanen wofi,ni za ku gaishe ni uwata ce baza ku gaisar ba?" Suka yi shiru,fad'a sosai ya dunga yi daga k'arshen yace "duk ranar da ta sake kawo k'orafin kunyi wani abu na rashin da'a ranku sai ya yi mummunan b'aci zan sab'a muku sosai a gidan" a fusace yace "baza ku iya bada hak'uri ba?" Da sauri suna had'a baki suka ce "kiyi hak'uri" Dadda ta kau da kai tana tsuke fuska tace "shi kenan Yaro ya wuce,ni dama buri na har kullum bai wuce ace zuri'arka sun samu shaidar k'warai ba kamar yadda ka samu" Abba ya gyad'a kai ransa a b'ace yace "kiyi hak'uri Hjy in sha Allah haka bazai kuma faruwa ba" Dadda ta washe baki tace "to shi kenan,ai ya wuce ma" ta mik'e tsaye tana karkad'e jiki Abba ya bita da kallo,tace "to ni dai na tafi tunda wanda na zo neman baya nan" da sauri Abba yace "waye kike nema?" Tace "Mamman nazo nema,shima yau sati guda kenan ban sashi a idanuna ba,daga yin y'ar magana ya d'auke ni da gaba ya daina zuwa gaishe ni,ni dai ban san wane irin laifi nayiwa matarka ba da ta k'ullace ni take min haka" ran Abba ya kuma b'aci ya dunga kallon Mama ya kasa yi mata magana,Dadda tayi masa sallama ta juya ta nufi hanyar fita tana mita,tana bud'e k'ofa suka kusa yin karo da Manar dake tsaye jikin k'ofa ta kasa kunne tana sauraren abunda suke cewa,da sauri Dadda tayi baya kad'an ya rage bata zura da gudu ba,Manar ta fara b'ab'b'aka dariya tana rik'e ciki,wani irin kallo Dadda ta dunga binta da shi kamar za tayi kuka,can kuma sai ta d'auke kai tana tsuke fuska tace "ke kuma me kike yi a nan?" Manar ta juya tana dariya tace "biyo ki fa nayi na ga kina jin tsoro" wani kallo Dadda ta maka mata,cikin jin haushi tace "kin fad'awa uwarki Maryam haka" da sauri Manar ta b'ata rai tace "ke wai daga an miki wasa sai ki fara zagin mutane" a fusace Dadda tace "to ko za ki rama?" Harararta Manar tayi tayi k'wafa,Dadda ta wuce fuuu ta barta a gurin kamar za ta tashi sama,Manar ta zumb'ura baki tak'i binta ta wuce apartment d'in mother. Tun da Dadda ta tafi Abba yakewa Mama fad'a ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba sai da ya mata tass²,Mama dai tak'i cewa komai,yanda tayi masa ya sake k'ona masa rai ya dunga kallonta bai dai ce mata komai ba,ya d'auki waya ya fara kiran Waleed,Waleed dake driven ya d'auka yayi sallama,Abba ya amsa kadaram kadahan,kafin yayi wani magana Abba yace "where are u Muh'd?" Waleed yace "i'm on my way back home" Abba ya gyad'a kai yace "alright! Idan ka dawo ka same ni ina son ganinka" amsawa yayi yana duk'ar da kai kamar yana gaban Abban,in less than five minutes ya k'araso,yayi parking ya fito ya rufe motar gabansa sai fad'uwa yake ya bud'e k'ofar ya shiga da sallama,d'ago kai Mama tayi ta bisa da kallo tana had'e rai,and ta k'i amsa sallamar da yayi,sure ba don Abba dake zaune ba baza ta tab'a bari ya zo ba,tun yana hanya za ta masa waya ta hanasa k'arasowa,da kallo ya dunga bin occupants d'in parlon,Abba ya kallesa fuskarsa babu fara'a in a serious note yace "get seated my friend" guri ya samu ya zauna kansa a k'asa ya gaisar da Abba then Mama da take aika masa mugun harara,Aunty kam da fara'a sosai a fuskarta ta amsa masa har tana tambayarsa aiki,da yake kansa na k'asa bai san ma abunda Mama take yi ba kasancewar tun shigowarsa bai yarda ya kalleta ba,Abba yana kallonsa yace "Muh'd! Me ya had'a ka da grandma d'inku?" K'asa ya sake yi da kansa ya kasa magana,Abba yace "am i not talking to u Mr man?" Wani ajiyar numfashi yayi kafin yace "nothing Abba" tsabar mamaki yasa Abba couldn't stop looking at him,then ya maimaita "babu komai kace?" Yayi shiru ya kasa amsawa,gyad'a kai Abba yayi yace "this will be the last time da za'a kawo min k'aran ka,kai ne babba duka gidan amma kuma da kai ake complaints,wane irin shirme ne wannan?" Shi dai bai iya cewa komai ba har Abba ya gama fad'an yace ya tashi ya bashi guri,hak'uri ya fara bawa Abban kafin ya mik'e zai bar gurin,Abba ya bisa da kallo yace "make sure ka je ka bata hak'uri kafin safiya if not kuma ranka zai b'aci" shiru yayi ya juya ya nufi hanyar fita,kusa da apartment d'in su mother yana k'ok'arin wucewa aka bud'e k'ofa,ya waiga a hankali ya kalli gurin suka yi ido biyu da Manar dake fitowa,d'auke kai yayi ya ci gaba da tafiya,Manar tana hangosa ta kwalo masa kira "Yaya" bai tsaya ba ya ci gaba da tafiya,ta biyosa da sauri tana zumb'ura baki tace "shi ne baza ka kula ni ba ina maka magana?" Still ya k'i tanka ta,haushin yadda yayi mata yasa ta sha gabansa ta koma tafiya da baya²,ganin fuskarsa babu alamun wasa tace "Yaya me aka maka?" Wani kallo yayi mata a fusace yace "kauce ki ba-ni hanya kafin na mare ki" nok'e kafad'a tayi a shagwab'e tace "ni dai sai ka fad'a min abunda aka maka" wani kallo ya maka mata bai ce da ita komai ba ya ratseta zai wuce tayi saurin rik'o hannunsa. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 05. #Phone call..                Wani irin yammm yaji jikinsa yana yi,da sauri ya fizge hannunsa,ta sake kawo hannu za ta rik'esa ransa a b'ace yana mata wani kallo a kausashe yace "don't dare touch me!" Rau² idanunta suka yi da muryar kuka tace "Yaya!" Tsawa ya mata "be quite!" Jikinta har b'ari yake tsabar tsoron da maganarsa yasa taji,tana sakin wani irin kuka mai tsuma zuciya ta juya da niyyar barin gurin yayi saurin fizgota,k'ara ta fasa ta k'ank'ame jikinta she thought ko zai daketa ne,da sauri ya waiwaya yana kalle²,kafin tayi wani maganar tuni ya jata da sauri ya nufi backyard,a jikin apartment d'in Dadda ya tsayar da ita yana mata wani kallo ransa kamar a b'ace yace "me zan miki?" Sheshshek'ar kuka ta fara tak'i masa magana,sanda tayi mai isarta kafin tayi shiru,ya nad'e hannunsa a k'irjinsa ya zuba mata idanunsa da suka fara juyawa,sanda ta fara gajiya da tsayuwar a hankali ta zumb'uro baki still kuma bata da niyyar cewa wani abu,almost 15 minutes suna ta tsaye babu wanda yace da wani k'ala kafin Manar ta shawaran tafiya ba tare da ta yi masa magana ba ta fara k'ok'arin barin gurin,saurin rik'ota yayi ya dawo da ita,fuskarsa babu alamun wasa ya zuba mata idanunsa masu cike da kwarjini fuskarsan nan a daure still kuma har lokacin bai ji zai iya yi mata magana ba,idanunta ta d'aga tana kallonsa a shagwab'e tace "Yaya!" Yace "Uhn!" Ya d'aga mata girorinsa,ta k'ara narke murya tace "ina son tafiya" wani kallo ya mata yace "na ba-ki izini?" Ta dunga kallonsa kamar za tayi kuka tace "to ai na gaji da tsayuwa" kamar bai gane me take fad'a ba ya sake d'aga mata gira,kuka ta fara yi mara sauti sanda ta shammacesa tayi wuf za ta gudu,taji ya rik'o arm d'inta da k'arfi ya dawo da ita,fuskarsa a d'aure yace "u have nowhere to go girl!" Kuka ta fashe da shi bata gane me yace ba,da wani braking voice tace "to ni fa na gaji,kuma kak'i bari na tafi" wani murmushi yayi ya d'aga gira yace "hukuncinki kenan" saurin kallonsa tayi tana tsayar da kukan tace "ni me nayi maka to?" Yace "u have no idea?" Ta zuba masa idanu tak'i cewa komai,a d'an tsawace yace "ba dake nake ba?" Zumb'uro baki tayi tace "to ni na ji me kace ne?" Ya bud'a idanunsa yana kallonta yace "baki sani ba?" Ta gyad'a masa kai,gyad'a kai shima yayi kafin yace "wancan ranar me ya had'a ku fad'a,da zan aika a kiraki kik'i zuwa?" Squeezing fuskarta ta fara kafin ta b'ata rai tace "to ba su bane dai daga zuwa suka fara fad'a mana magana" idanunsa akanta yace "suka ce me?" Tayi shiru tak'i cewa komai sai da ya mata tsawa,a shagwab'e tace "kawai daga na tambayi Ameerah lokacin ba da su nake ba na ce har ta dawo? Ameerah tace kai sis mun dad'e fa a skul d'in tun 7am muka fita,na san time d'in ma ko juyin farko baki yi ba shi ne wannan Deejan ta tab'e baki tana mana kallon banza tace ya ma za'ayi ta sani tunda babu fuss! Ita kuma Diyanah tace dama tunda an fi ganewa a tafi wani duniyar karuwanci a b'ige da karb'an sabil ana cewa sana'a ake ai baza'a san komai ba,haka za azo a koma cikin duhun jahilci shi ne suka dunga mana dariya,sai ita Deejan ta sake cewa ai ko yanzu ma sis Diyanah kada ki fitar da tsammanin kamosu aka yi aka dawo da su,basu yi niyyar dawowa ba shi ne Diyanah ta dunga dariya har tana rik'e ciki tace wai kina nufin sun zama *TAKARI?* Shi ne dan Ameerah tace musu wannan ai ba yi bane,me yasa za kuna fad'an irin maganganun nan? Shi ne Diyanah tace an fad'a d'in ko akwai abunda za kiyi? Da Ameerah tace babu abunda zanyi zan dai fad'awa Abba muddin baku daina ba,shi ne Deejah tace ai dama dole Ameerah ta tare min,tunda an tab'a k'anwar uwarta,shi ne dan Ameerah tace mata a'a Deejah kada mu kai nan,duk abunda za ku fad'a ya tsaya iya kanmu,amma kada ki kuskura ki k'ara saka iyayen mu,shi ne ita Deejan a tsiwace tace idan an tab'a me za ki iya yi? Ameerah tace sai kin gwada zan nuna miki abunda zanyi suka yi dariya su biyun suka tafa Diyanah tace kin ji fa sis kamar za ta iya mana wani abu,duk fa kwad'ayi ne yasa ta shiga maganar itama Deejah tace ke rabu da su kwad'ayi dai mabud'in wahala,idan ma za ku hak'ura da abunda kuke da shi ku zauna ku rungumi rayuwarku zai fi muku,amma kuna biyewa waccan tsohuwar tana d'ora ku turba mara kyau,duk sai kun yi dana sani a lokacin da bazai muku amfani ba" kallon bakinta ya dunga yi sanda yaji ta yi shiru yayi ajiyar zuciya yace "uhn! Daga nan sai aka yi yaya?" Manar dai sai cika take kamar yanzun abun yake kan faruwa tace "shi ne ni kuma na cakumo wuyanta,muka kama kokawa,nace wa take cema waccan tsohuwar?" Wani kallo ya dunga binta da shi kafin yace "su kuma sauran me ya had'a su?" Tace "Diyanah ce take k'ok'arin shigarwa Deejah,shi ne Ameerah ta tareta tace baza su min taron dangi ba,itama tana da wanda za su shigar mata,sai ita Diyanan tace ta matsa kafin ta bigeta,shi ne dan Ameerah tace wa za ta bige? Ai sai dai su buge juna,shi ne sai Diyanah ta ture Ameerah da k'arfi saura k'iris ta fad'i k'asa,da ta d'ago shi ne ta fizgo Diyanah,ita kuma Diyanah tana juyawa sai ta kai mata mari,da bata sameta ba shi ne itama Ameerah ta kai mata marin ita sai ta sameta,daga nan sai suka fara kokawa" Waleed dake saurarenta jin ta yi shiru yace "Uhn! Daga nan sai mene ya faru?" Tace "shi ne sai ka fito za ka tafi masjeed,ka ganmu muna fad'a.." Gyad'a kai yayi yace "and by then nace kar na dawo ban ganku a gurin ba,da yake kunnen k'ashi gareki sai kika k'i zuwa,saboda kina da wanda za ta d'aure miki k'ugu ko?" B'ata rai tayi tace "a'a" yace "haka ne mana" girgiza kai tayi za tayi magana ya maka mata tsawa yace "am i lied,ba haka bane?" Duk da yadda jikinta yake b'ari bata fasa bashi amsa ba "to ni ai ba-ni na fad'a mata ba" wani kallo ya dunga mata yace "idan baki fad'a mata ba ya akayi ta sani?" Idanunta suna kawo k'walla tace "to ba Ameerah kasa ta kira ni ba,shi ne Dadda ta tambayeta da tace kai ne kace nazo,tace me zanyi maka? Shi ne ta fad'a mata komai" tab'e baki yayi yace "matsalar duk maganar ki sai da shi ne ya fi yawa,taya zan gasgata abunda kika fad'a?" Sabon kuka ta sakin masa da sauri ta fad'a jikinsa tace "ni fa ban maka k'arya ba,kuma ma idan baka yarda ba ka tambayi Ameerah ko su" tamkar ginannen dutsen da aka kafe haka ya daskare ya kasa cewa komai cikin y'an mintuna jikinsa ya yi wani irin mutuwa,jinta kwance a jikinsa da sautin kukanta dake ratsasa nan da nan jikinsa ya fara wani irin vibrating kamar wanda ake jijjigawa,da sauri ta d'ago kanta tana kallonsa,a tsorace ta dunga share hawaye tace "Yaya!" Runtse idanunsa yayi da wani irin shak'ak'k'en murya yace "jeki!" Tsayawa tayi ta kasa tafiya,da wani irin murya ta sake cewa "Yaya! Me yake damunka?" A tsawace yace "bar nan nace" kuka ta sake fashewa da shi za ta rik'esa ya bud'e idanunsa da sauri,a tsorace ta koma baya ganin yadda idanunsa suka yi ja,ya zuba mata su yana binta da wani kallo mai cike da warning,babu shiri ta juya da sauri tana waiwayensa ta fara tafiya,komawa yayi ya jingina bayansa da bango a hankali yana sauke wasu irin ajiyar zuciya,sanda ya tabbatar ta bar gurin kafin ya juya ya bar gurin shima,ta backyard ya bi sai da ya kai apartment d'insu sannan ya zagaya ya shige,ko mutum d'aya bai tarar a parlon k'asa ba,ya haura sama cikin sauri kamar wanda ake hankad'awa ya shige bedroom d'insa yayi locking k'ofar ta ciki yabar key d'in a jiki,direct ya nufi bathroom bai ko tsaya cire kayan da suke jikinsa ba ya sakarwa kansa ruwa cold one,yadda ruwan yake sauka jikinsa haka yake jin sanyinsa yana ratsa jikinsa,for about 10 minutes ruwan yana sauka jikinsa then ya matsa ya cire jik'ak'k'en kayan ya jefasu washing machine ya d'aura towel ya fita,ya zauna bakin bed da duka hannuwansa ya rufe fuskarsa ya dunga sauke wani irin ajiyar zuciya kamar wanda yayi kuka then ya kife ya zubawa roofing d'akin ido. Da safe sanda ya fito kafin ya bar gidan sai da ya fara nufar apartment d'in Dadda because bai manta warning da Abba ya masa ba,yayi sallama bai jira a amsa ba ya shiga fuskarsa a d'aure,as usual kwance kan kujera ya sameta ta k'ure TV da idanunta tana sanye da gantalallun kayanta,kallo d'aya yayi mata ya d'auke kansa ya zauna kan kujera yana lumshe idanuwansa,ta d'ago da sauri jin mutum ya shigo ganin shi ne ta masa murmushi tace "Yaya ina kwana?" Kadaham kadahan ya amsa yana sake d'aure fuskarsa gudun kada taga fuska tace za ta zo jikinsa,daga haka babu wanda ya sake magana ta koma ta kwanta guiwoyinta a sanyaye ta ci gaba da kallonta,shi ma yayi shiru sai wayarsa da ya ciro ya fara dannawa,Dadda ta fito kitchen rik'e da plate da aka cikasa da farfesun kayan ciki k'amshin garlic sai tashi yake kamar shi kad'ai akasa ciki,tun kafin ta k'araso ta hangosa ta washe baki hak'orin makkanta suka fito tace "a'a Mamman maraba" kwantar da kansa yayi yak'i cewa komai,ta k'araso tana kallonsa tace "to me kuma ya faru kana ji ina maka magana ka share ni?" Ya d'ago kansa ba tare da ya saki fuskarsa ba har sannan yace "ina kwana?" Da fara'a sosai a fuskarta tace "lafiya lau,ka tashi lafiya?" A can k'arshen throat ya amsa "alhamdulillah" tace "har anyi shirin fitar ne?" Yace "ehh" daga haka ya mik'e,Dadda tayi saurin kallonsa tace "ko a zuba maka farfesun kaima?" Kai ya girgiza mata ya juya ya nufi k'ofa,ta bisa da kallo baki sake,har ya kusa fita ya waigo yaga shi take kallo yayi squeezing fuskarsa kamar bai shirya fad'ar maganar ba yace "arhmm! Think ya kamata tunda ke kad'ai kike fad'a mata taji,ki hanata saka irin kayan nan tana zama da su" k'uri Dadda ta masa da ido tace "ko saboda me?" Yace "wanda suke shigowa" kama baki tayi tace "yau naji ikon mai mana ruwa da k'ank'ara,fisabilillahi su waye suke shigowa idan ba ku ba?" Kallonta yaci gaba da yi,Dadda ta fara mita "kuji dai wani magana kuma,wai na hanata sawa,akan me ni kuwa zan hanata,yarinya tana shan iska kawai sai nace ta kirb'a uban kaya a jikinta..? A'a wallahi bazan hanata sa abunda ranta yake so ba,kai wa yake hanaka saka wanda ranka yake so? Idan ba ka son ganinta a haka sai ka daina shigo min,babu lallai babu tilas" gyad'a kai yayi bayan ya gama saurarenta ya juya ba tare da ya ce mata komai ba ya fita ya barta sai mita take,Manar da ta gaji da sauraren mitarta ta mik'e tana b'ata rai ta nufi hanyar fita,Dadda ta bita da kallo tace "ke kuma ina za kije?" bata ce mata komai ba har ta k'arasa bakin k'ofa,haushin shirun da ta mata yasa Dadda d'aga murya tace "kina ji ina maki magana kika share ni?" Still Manar bata kulata ba ta bud'e k'ofar,gyad'a kai Dadda tayi tayi k'wafa fuskarta kamar za tayi kuka ranta ya sosu da abunda Manar tayi mata ta zubawa farfesunta idanu ta kasa ci,Manar dai tuni ta sa kai ta fice daga gidan,a parking space ta hangosa yana shirin barin gidan tun daga nesa take kallonsa sanda ya kallo gurin da take da sauri ta d'auke kai tana zumb'ura baki ta tsaya balcony tana knocking k'ofar tana satar kallonsa,mother ta bud'e mata k'ofar kasancewar duka yaran gidan basa nan,a door way ta tsaya tana k'are mata kallo,fuskarta a d'aure babu alamun wasa ta watso mata tambaya tace "a haka kika ratso gidan kika taho nan?" Kallon jikinta Manar ta fara yi,ta dago a shagwab'e tana kallon mother tace "mother me nayi?" Wani kallo mother ta mata a d'an fusace tace "ni kike tambaya me kika yi?" Rau² idanunta suka yi ta kasa magana,wani tsawa mother ta mata da yasa ta sakin kuka da gudu ta juya ta nufi hanyar komawa apartment d'in Dadda,har lokacin Dadda ta tasa plate d'inta gaba da hannuwanta biyu ta rafka tagumi,sanin yadda suka rabu yasa ko da ta shiga bata tsaya parlor ba ta wuce bedroom da sauri tana matsar k'walla,Dadda ta d'ago ta bita da kallo bata ce mata komai ba,tana shigewa ta kwanta saman gado ta ci gaba da rera kukanta. Da dare lokacin Waleed ya shigo fuskarsa a d'aure ya tarar da su zaune a parlor su hud'u,direction d'in da Manar take ya fara kalla,wannan karon sanye take da 3quarter na jeans da sleeveless light blue kanta babu hula,ya kalli yadda suke hira da Amaar sai dariya take b'ab'b'akawa ita da Ameerah,wani k'wafa yayi a k'asan ransa ya juya zai koma,Dadda da tun shigowarsa ta hangosa tace "kai kuma fa?" Tsayawa yayi daga bakin k'ofa,tace "da kai nake fa Mamman ka min shiru" bai juyo ba yace "me zan miki?" Tace "amma dan wulak'anci kana ji nake maka magana,shi ne za kace me za ka min?" Saurin juyawa yayi yace "laifi ne dan na tambayi abunda zan miki? Think ke kika ce idan bazan iya ganin jikarki a yadda take ba na daina shigowa,right?" Kicin-kicin tayi a masife tace "ehh! Na fad'a d'in,daga yau ma kace ka daina zuwa ka gani idan wani abu zai dame ni" gyad'a kai yayi yace "Ok! That's good,daga yau zan daina shigowa kamar yadda kika ce,but kada kuma daga baya ki k'ara zuwa ki had'a ni da mahaifina,tunda bakya son a nuna maki gaskiya,kin fi son wanda za suyi miki shiru,shi kenan kuyi duk yadda kuka so.." Yana gama fad'a ya aikama Manar da ta kafesa da idanu wani kallo a tsawace yace "bar kallo na" then yasa kai ya fice,tafa hannuwa Dadda ta shiga yi baki sake ta kasa furta komai,Amaar sai k'unshe dariya yake shi da Ameerah,Manar ta d'auke kanta tana tab'e baki,can Amaar ya daure duk da dariyar dake cinsa yace "Dadda wai me ya faru ne?" Kamar yayi playing d'inta idanunta sun cicciko da k'walla ta fara mita "ina ce a gabanku mutumin nan ya gama farfad'a min maganganun duk da suka zo bakinsa? Fisabilillahi ko dai ban had'a alak'a da shi ba,ya dace ya kalleni ya gaya min wannan maganar? Ko dai bai girmama shekaruna ba ai ya girmama furfura ta,ko ba haka ba?" Amaar ya gyad'a mata kai yace "hak'k'un!" Ta fara share hawaye kafin tayi zaraf ta mik'e,Amaar yayi saurin kallonta yace "ina kuma za kije yanzun?" A fusace kamar shi yayi mata laifin tace "ya ma za'ayi bayan kana kallon abunda ya faru ka tambayeni inda za ni?" Wani murmushi yayi yace "Allah ba-ki hak'uri" tayi gaba tace "ameen" tana fita Ameerah ta fara dariya tace "wallahi ta tafi kai k'aransa gurin Abba" Manar ta b'ata rai tak'i cewa komai kamar ba ta parlon,sai da aka jima kafin Amaar ya kalleta yace "wai me ya faru?" Manar tayi saurin kallonsa,yace "i meant me ya had'a su?" Tab'e baki tayi kafin ta sanar masa abunda ya faru da safe,Amaar dake saurarenta ya gyad'a kai yana kallonta yace "My brother ya yi gaskiya,as he said bai kamata kina zama da irin kayan nan ba tunda kin san muna shigowa,dukan mu babu muharraminki,so kinga akwai aure tsakaninmu kenan,a shawarin da zan iya ba-ki matsayin k'anwata,duk lokacin da muke nan ki daina sawa kinji?" Shiru tayi ta kafesa da idanunta,yayi murmushi ganin yadda ta b'ata rai yace "Ba fa ina nufin ki daina sawa duka ba,i just mean idan mun shigo nan,kin gane?" Gyad'a masa kai tayi ba don ta so ba,yayi murmushi yace "yawwa k'anwata,na san ki da biyayya Allah sa za kiyi amfani da shawaran da na ba-ki" k'in cewa komai tayi har Amaar ya gaji da mata maganar,ya d'auki wayarsa yana sakin murmushi yace "ko dai na kira maki Mommella kuyi magana?" Tayi sauri ta kallesa,bai jira cewarta ba yayi murmushi ya fara making call,ba'a jima ba Mommella ta d'auka,yasa wayar a hands free suna jin maganarta suka fara rige²n mata magana,da sauri ya mayar da wayar yadda shi kad'ai zai ji ya kai wayar kunnensa,suka gaisa da Mommella,Manar ta zuba masa idanu ta b'ata rai,Ameerah ma ta koma gefe ta masa k'uri da idanu tana jira yace su zo su karb'a,yana kallonsu yayi murmushi ya mik'e tsaye kamar zai fita da sauri suka fara masa magiya "Yaah Amaar dan Allah.." Saurin juyowa yayi ya d'aga musu gira yace "what?" Manar dai kamar za tayi kuka tace "to kuma ya za ka fita baka bari mun gaisa ba?" Ya d'an matsar da wayar daga kunnensa yana musu wani kallo yace "thought bakwa buk'atar ku gaisa ne?" Da sauri Ameerah ta tari numfashinsa "a'a wallahi muna so" gyad'a kai yayi yace "ohoo!" Ya dawo ya zauna,a nutse suka gama magana da Mommella then yace "Mommella Azaan fa?" Mommella tace "baya nan ya fita" yace "alright! Na kirasa ban samesa ba" Mommella tace "think ya bar wayoyinsa a gida,nima tun d'azun nake kiransa ban samesa ba" kallon Manar yayi da take cika yace "ga kids d'inki suna hararata saboda ban basu waya kunyi magana ba" Mommella tayi tace "give them the phone kai kuwa mana.." Manar ya kalla yana d'aure fuska yace "ni kuke jira na kawo muku wayar?" A tare suka yi saurin tasowa ya mayar musu wayar hands free,suna kan magana da Mommella Azaan ya shigo,yayi sallama Mommella ta amsa masa,zaunawa yayi har suka gama magana,suka yi sallama lokacin Manar take tambayar Mommella "Mommella yaushe za ku zo?" Shiru Mommella tayi da farko then tace "i'm so sorry baby mun d'aga zuwan ne amma da yanzun haka muna 9ja" b'ata rai tayi kamar za tayi kuka tace "to kuma sai yaushe za ku zo?" Mommella tace "maybe sai end of the year" ba'a son ransu ba suka amsa "Allah kawo ku lfy" Mommella ta amsa "ameen" Azaan da tun zamansa baiyi magana ba Mommella ta kalla tace "Amaar ya kiraka bai sameka ba,ina ka bar wayoyinka?" Suna jin sanda yace "i'll call him" Manar tace "Yaah Azaan!" Yace "Mmm! Baby ya kike?" Tace "lafiya lao.. Kaifa?" Yace "alhamdulillah" kafin ta sake magana yace "kice da Amaar za muyi magana anjima kad'an" kallon Amaar da ya kulle idanuwa tayi tace "yana jinka ma" yace "alright! Later dear.." Suna yin sallama suka mik'awa Amaar wayarsa,ya tashi ya fita ya barsu su biyun suka ci gaba da hira suna dariya.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 06. #Turf out                Kamar wanda za ta tashi sama saboda saurin da take ta dunga ratsa compound d'in tana tafe tana zabga mita,ta tsaya balcony tana knocking kamar za ta b'alle k'ofar apartment d'in,Ruqayya mai aikin gidan ta bud'e mata,tana ganinta ta fara gaisar da ita da girmamawa,fuskar Dadda a tsuke ta amsa ta wuceta fuu,tun kafin ta k'arasa parlon take kwaloma Abba dake zaune kira "Yaro!" Abba yayi saurin waiwayawa ya kalleta yana sakin fuskarsa yace "sannu da zuwa Hjy" tace "yawwa" ta tsaya a tsaye tana k'arema parlon da occupants d'in cikinsa kallo,Mama ta had'e rai kamar wanda taga mutuwarta da kyar ta daure tace "sannu da zuwa Hjy" sakin baki Dadda tayi tana kallonta kamar wanda akayi pausing d'inta,for about 3 minutes tana haka then tayi mitsi² da idanu tace "ni dai yau ina ganin gulma iri²" d'auke kai Mama tayi saurin yi bata sake magana ba sanin a ko wane irin lokaci Dadda za ta iya tsigaleta yasa ta yima su Deejah alamar su bar gurin sanin,da sauri suka mik'e suka wuce sama,Abba yace "Hjy bismillah ki zauna" saurin girgiza kai tayi tace "um'um! Da ka ganni nan ba zama ya kawo ni ba,k'aran d'anka dai na sake kawo maka" Abba bai iya kallon fuskarta ba ya zubawa guri d'aya idanu yace "wanne daga ciki?" Da sauri Dadda ta kallesa tace "yo wa kake tunanin nake nufi idan ba Mamman ba? Kaima kamar baka san wanda zan kawo maka k'aransa ba?" Gyara zamansa Abba yayi yace "wani abu ya sake yi miki?" Dadda ta fara matsar idanu tace "yo akwai ranar banza da bazai je ya sani magana ba?" Abba yayi ajiyar numfashi yace "ki zauna bari na kirasa" zaunawa Dadda tayi tana girgiza k'afa,tana d'agowa za tayi magana suka had'a ido da Mama,ta tsuke fuska ta d'auke kanta ta fara mita,shi dai Abba bai ce mata komai ba yana ta gwada kiran Waleed,sai da ya masa kira ya kai biyar duka ba ya tafiya,then akace masa wayar a kashe yake,ya d'ago kansa ya d'an kalli direction d'in Dadda yace "Hjy ina ga sai dai mu bari zuwa da safe idan ya shigo" wani kallo Dadda tayi masa a fusace tace "ban gane mu bari har zuwa da safe ba? Anya ma ka kira shi kuwa?" Abba yace "na kira wayoyinsa duka a kashe" sakin baki tayi ta kafesa da idanunta,can kuma sai ta gyad'a kai tana mik'ewa tsaye tace "Allah kaimu,ai dai safiyar zai yi idanma tunaninka ka hanasa zuwa,zan dawo ne har sai na ga abunda ya turewa buzu nad'i" tana fad'a ta nufi k'ofa,Abba ya d'aga kai ya bita da kallo yace "sai da safe Hjy" bata tsaya amsa shi ba tayi ficewarta tana mita,da kallo Mama ta bita sanda ta fita ta tab'e baki k'asan ranta fari k'al dan murnan rashin samun Waleed da Abba baiyi ba a waya. A b'angaren Waleed kamar ya san abunda zai faru kenan yana fitowa daga apartment d'inta bai ma fara nufar hanyar gidansu ba ya shige motarsa ya bar gidan,wayoyinsa duka da ya san za'a iya nemansa ya danna su flight mode,ba shi ya dawo gidan ba sai after 10pm,yayi parking ya fito ya wuce cikin gidan,da sallama ya shiga though bai yi tsammanin samun mutum d'aya da yake ido biyu ba,Abba dake zaune parlon yana kallon news a Aljazeera ya amsa ba tare da ya juya ya kallesa ba,Waleed ya d'an kalli direction d'insa yanayin zamansa kad'ai yasa gabansa fad'uwa tun ma bai yi masa magana ba,ya danne ya k'arasa shiga ya gaishesa zai wuce sama Abba ya kirasa "Waleed!" Juyawa yayi at the same time yana amsawa,Abba yace "daga ina ka fito dai² lokacin nan?" Kansa a k'asa yace "Abba! Na je duba wani friend d'ina ne ya yi accident" d'ago kai Abba yayi ya kallesa yace "dubiyan ne kuma sai kamar wannan lokacin kake dawowa gida? Me yasa baka kwana can ba ka tayasa jinyar?" Shiru yayi da farko sai da Abba ya gama masa fad'a sannan yace "i'm very sorry Abba,amma ba yanzun na dawo ba,na tsaya bakin titi wajen mai kiosk" Abba yace "saboda ka san ka yi laifi a gida ko? Shi yasa ka bari sai yanzun ka shigo,tunaninka duka munyi bacci ko me?" Saukar da kansa ya sake yi,Abba ya gyad'a kai yace "kaje! Za mu had'u da safe,tunda kai ba ka jin magana,jeka Allah tashe mu lafiya.." Jikinsa a sanyaye ya yiwa Abba sallama ya wuce sama. Da safe as she say tun kafin 7am Dadda ta fito daga d'aki taga Manar kwance kan pray mat,har ta wuce ta dawo ta fara mata magana,Manar da ba nauyin bacci ne da ita ba ta bud'a idanunta tana kallon Dadda cike da b'acin rai,Dadda tace "yawwa sai ki had'a mana abun kari kafin naje mu gama na dawo ko?" Da sauri Manar ta tashi ta zauna tana kallonta tace "ina kuma za ki da safiyar nan? Ko fa tashi babu wanda yayi yanzu" wani kallo Dadda ta wurga mata a fusace tace "yo to ni ina ruwa na da babu wanda ya tashi,idan naje ni kuma ce miki aka yi barinsu zanyi suyi ta baccin asarar nan?" Manar tace "dan Allah dai ki bari har rana ya gama fitowa" wani kallo Dadda ta dunga mata a kaikaice kafin tayi gaba tana fad'in "ke dai wannan yarinya ina ga ba ki da hankali ko d'is,idan ba haka ba ina k'ok'arin k'watar hak'k'i na kice na zauna har rana yayi,saboda ga asararriya wacce uwata tace min jeki kya gani ko dan kin maida ni sakarya?" Har ta fita bata fasa mitar da take ba,Manar ta tab'e baki ta koma ta sake kwanciya abunta. Tana tafe tana mitar maganar da Manar tayi har ta tsaya balcony,za tayi knocking kenan Amaar ya bud'e k'ofa zai fito,yana ganinta yayi murmushi yace "Hjy Dadda barka da safiya" washe masa baki tayi tace "ka tashi lafiya?" Yace "alhamdulillah!" Tace "fita za'ayi ne?" Yace "a'a zanje na amshi sak'o bakin get na dawo" tace "aihooo! To sai ka dawo" har ya yi gaba tace "uban naku yana nan ko ya fita?" Bai tsaya ba yace "yana nan" gyad'a kai tayi ta juya ta shiga,bata tarar da kowa a parlon ba,ta zauna shiru tana jiran taga wani ya fito,kusan mintunanta sha biyar a gurin sai ga Abba ya fara sakkowa cikin shirin fita office yaga mutum zaune ya k'arasa,fuskarsa cike da mamaki ya dunga kallon Dadda kafin yayi magana "Hjy" Dadda dake zaune gyangyad'i ya fara d'aukarta tayi firgigit ta farka tana ganin Abba tayi salati,Abba dai sai binta yake da kallon mamaki,ya daure yace "Hjy ba dai a nan kika kwana ba?" Tace "a'a ni kuwa ya za'ayi nazo na kwana nan da girma na? Sammako dai nayo kada d'an banzan ya fice baka masa fad'a ba" Abba ya gyad'a kai yace "bari na kirasa" da sauri Dadda tace "ya dawo gidan ne?" Abba yace "Ehh! Ya dawo tun dare" baki sake Dadda ta dunga kallon Abba tace "kuma amma baka sa an kirawo ni ba tun daren?" Abba yace "bari dai nayi dama sai da safe muje har can gidan mu sameki,saboda bai dace kun fara bacci mu tashe ku ba" da sauri Dadda ta katsesa tace "ku same ni ko dai ku fice tunda ga shi har ka gama shirinka za ka fita,ba don Allah yasa na ganka ba da shi kenan ka gudu ka cuceni ni" murmushi Abba yayi cikin zolaya yace "Hjy da na yi niyyar fita ai baza ki san na tafi ba" tace "Iiiiiihhh! Saboda me ba zan sani ba?" Yace "ko da na fito yanzun bacci na sameki kina yi fa" wani kallo ta masa tace "a'a mutuwa dai kaga ina yi" murmushi ya sake yi yace "bari na taso shi" tace "toh ko kai fa" ya wuce sama yana sakin murmushin halin Dadda,bakin k'ofar d'akin Waleed ya tsaya yayi knocking,Waleed da fitowarsa wanka kenan yana shiryawa yace "who's there?" Abba yace "sai ka bud'e za ka gani" shiru yayi yana tunanin me zai kawo Abba d'akinsa kuma a dai² lokacin,ya daure bayan yaje gaban press ya d'auko jallabiya mai short hand ya zura ya k'araso ya bud'e k'ofar,kallonsa Abba ya dunga yi kafin ya juya yace "follow me" a bayan ya biyosa suka sakko,tun daga nesa yake kallon Dadda suna k'arasawa ya d'aure fuska yace "ina kwana" a fusace tace "bazan amsa ba" fakar idon Abba yayi ya d'age mata shoulders had'e da tab'e baki,ya nemi guri ya zauna yana gaisar da Abba,ya amsa yana kallonsa kafin yayi magana Dadda tayi wuf tace "yawwa yanzu naji batu.. Yaro tunda Allah yasa ka taso d'an ban zan a gaba maza ka tambayesa laifin da na masa yake zuwa yayi min d'iban albarka ko da yaushe!" Kallonsa Abba yayi yace "me ya faru tsakaninku!" Waleed dake kallon Dadda ta gefen ido yace "nothing Abba" saurin katseshi Abba yayi yace "don't tell me nothing.." Wani kallo Dadda ta musu fuskarta a d'aure tace "a'a! Ban gane wannan yare da kuke ba,ya za ku sani gaba ku juya baki kuna magana,ko dai kuyi hausa ko kuma kuyi larabci,amma dai wannan shegen yaren da babu dad'i ni ba na sonsa gaskiya kuyi wanda nake ji tun iyaye da kakanni.." Kallon Waleed Abba yayi yace "da kai nake magana ka min shiru" Waleed yace "babu komai Abba" Abba da ya kafesa da ido yace "babu komai za ta kawo k'aranka?" Da sauri Dadda tace "kuji min munafukin yaro? Dama abunda kace kenan dan kada naji? To Allah ya toni asirinka" ta juya tana kallon Abba tace "tunda bazai fad'a ba ni ai sai na zayyana maka abunda ya faru ko?" Abba ya gyad'a kai,kaf Dadda ta kwashe abunda akayi da wanda ma ba'ayi ba ta fad'awa Abba,Amaar dake dawowa bayan ya karb'o sak'on ya bud'e k'ofa,tun bai k'arasa shiga ba ya fara jiyo maganar Dadda tana fad'in "yo k'arya zan maka da girmana? Ba'a yi haka ba?" Wani kallon gefen idanu Waleed yayi mata bai ce komai ba,Abba ya zuba masa idanu sai kallonsa yake bai ce komai ba,Dadda tace "ina fad'a maka Yaro d'an nan na-ka bai ko ji tsoron Allah ba bare ya tuna ni na haifi ubansa ya daddage ya dunga surfa min masifa,ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba sai da yayi min tass kafin ya barni ya fita" Amaar ya girgiza kai yayi sallama direct bai tsaya ba ya nufi staircases,da sauri Dadda ta kalli Abba tace "yo Allah na tuba wannan yaro dan fodiyo ma yana gurin lokacin idan ni na masa k'arya ai akwai shaidu a gurin ko? Sai ka sa a kira su d'aya bayan d'aya ka tambaye su" Amaar yana jin ta ce haka da sauri yana had'awa da sassarfa ya fara haura matakalar benen zai yi sama,Abba dake kallon Waleed wanda ya sunkuyar da kai ya kwalo masa kira "Amaar!" Cak Amaar ya tsaya a gurin da yake,Abba yace "come back" badon ya so ba ya juyo ya kalli Dadda dake zayyanowa Abba bayani har sannan ta k'i yin shiru,ya k'araso ya zauna kusa da Waleed yace "here i'm Abba" Abba yace "ina son ka fad'a min abunda ya faru jiya tsakanin grandma d'inku da d'an uwanka" sunkuyar da kansa yayi yana jan numfashi a hankali,Abba yace "kai nake saurare" a nutse Amaar ya juya baki cikin harshen nasara ya fara fad'awa Abba abunda akayi,kafin ya kai k'arshe Dadda ta k'ule a fusace tace "ni dai yau ina ganin ta kaina,dan masifa duk wanda zai yi magana sai ya canja yare saboda kun san ba ji nake ba,salon a cuceni a ba-ni rashin gaskiya,ko dan me yasa kuke min haka?" Saurin kallonta Abba yayi kafin yace da Amaar "fad'i da hausa" tsaf Amaar ya maimaita abunda ya faru da hausa,Dadda ta saki baki tana kallonsa tace "kuji min munafuki! Wato nice nayi k'arya kenan? Allah yaso ai akwai y'an albarkana a gurin,tunda shima d'an fodiyon ya zama magulmaci Yaro ai sai ka aika a kira takwarorina,idan shi ya goyama mutumin baya su kam babu shakka na san baza su k'i fad'an gaskiya ba" Abba yace "a'a Hjy ina ga ai ba sai an kira su ba" a fusace Dadda tace "billahillaziiy sai an kira su sun zo sun bada shaida,idan ba haka ba kafura uwata ta haife ni" Abba yace "shi kenan bari a kira su" yasa Amaar yaje ya kira Manar,ya kalli Waleed yace "je ka kira Ameerah" da sauri Dadda tace "a'a lala²! Billahillaziiy ba da yawu na  zai je ba,sam ban yarda da cewan yaje ya kirata ba,so kake kafin su zo ya kitsa mata abunda yake son tace? Ina laifin ma kai kaje ka kirata tunda abu dai ya had'a da uwarka" Abba dai bai ce komai ba ya tashi ya wuce sama,shi da kansa ya kira Ameerah,dai² lokacin su Manar suna shigowa,Abba ya zauna yana kallon Ameerah yace "jiya ance kuna tare lokacin da Waleed ya shiga gidan Hjy!" Ameerah tace "ehh! Abba" yace "za ki iya sanar min abunda ya faru?" Ameerah ta d'ago a hankali ta kalli Waleed da kansa yake k'asa then ta gyad'a kai,Abba yace "Uhn! Tell me what really happened?" Kamar ta san abunda ya faru ta juya baki itama ta fara magana kamar yadda Amaar yayi,a fusace Dadda ta kalli Abba ranta a b'ace tace "wai wane irin jaraba ne haka yake bibiyar iyalinka Yaro?" Not only Abba even Amaar,Manar da Ameerah sai da suka kalleta,Waleed da ya san kwanan zancen ko motsi bai ba,cikin b'acin rai Dadda tace "dan masifa kowa ya tashi magana sai yayi wannan kafirin yaren da babu dad'i babu dadad'awa,ni dai duk wanda ya sake magana da yaren nan a gurin nan wuta bal² tunda an san ba ji nake ba,kawai mutane saboda rashin tsoron Allah sai ku daddage ku dunga fad'an k'arya da wani yare salon a cuceni a lik'a min laifi" Abba yace "dan Allah Hjy kiyi hak'uri ba fa wani abu ake fad'a daban ba?" A fusace Dadda tace "idan ba wani abu ake fad'a ba ayi da yaren da aka san ina ji mana" da sauri Abba yace "Ameerah! Speak Hausa" Ameerah ta gyad'a kai ta zayyanawa Abba same abunda Amaar yace kamar tana gurin sanda ya fad'a,Dadda ta dunga kallonta baki sake tace "amma dai wannan yarinya kwai asararriya yanzu ki rasa wanda za ki goyi bayansa sai wannan mutumi?" Ameerah za tayi magana Manar ta rigata tace "to ba abunda ya faru aka ce ta fad'a ba?" Tsawa Abba ya musu suka yi shiru suna sunkuyar da kai,Dadda dake kallon Manarkammar za tayi kuka tace "da akace ta fad'i abunda ya faru kuma sai ta had'a da k'arya?" Abba dai sai kallonsu yake kafin yace ma Manar "Mamana!" Manar ta amsa,Abba yace "fad'a min abunda kika sani?" Tiryan-tiryan ta fara fad'awa Abba abunda ya faru ba tare da ta k'ara ko wasali kan abunda su Ameerah suka fad'a ba,Dadda ta saki baki ta dunga kallonsu ta kasa cewa komai,Abba yana gama saurarensu zai yi magana Dadda ta mik'e tsaye ranta a b'ace tace "shi kenan Yaro! Ina ga ba sai ka ce komai ba tunda ni suka mayar mak'aryaciyar,dama tun farko sai da nace ka kira su suzo d'aya bayan d'aya kasa aka jaka tattaro su lokaci d'aya, tunda mutumin suke jin tsoro zai fitar musu da rai,basu ko ji tsoron  Allah ba,ni dai na barsu da fitowar rana da fad'uwarta tunda yana kallo zai sakamin" tana fad'an haka bata jira taji abunda Abba zai ce ba ta wuce tana matsar kwalla,tana fita Abba ya dunga binsu da kallo kafin ya tsayar da idanunsa kan Waleed yace "haka kake son gani ko? Kullum ka dunga sa mahaifiyarmu zubar da hawaye?" Waleed yayi shiru bai amsa ba,Abba yayi k'wafa yace "bazan tab'a d'aukan raini daga gareka ba,abunda bazai yuwu bane na zuba maka idanu ka raina min mahaifiya,either ka girmamata yadda muke yi,ko kuma dai tabbas na sake jin wani abu makamancin wannan zan yi mummunan sab'a maka ta yadda baka yi zato ba.." Fad'a sosai Abba ya dunga musu dukansu kamar zai aro baki,kafin yace su tashi duka su bashi guri,Ameerah ce ta fara tashi then Manar suka yi sama tare,Amaar ma ya mik'e yayi saman,a hankali Waleed ya d'ago kansa ya kalli mahaifin nasa ya fara bashi hak'uri,Abba ya gyad'a kai yace "jeka! Allah kiyaye gaba" godiya yayi masa then yayi shiru,Abba ya kallesa ganin ya k'i tafiya,yace "akwai wani abu ne?" Jikinsa a mugun sanyaye yace "ehh Abba" Abba ya kafesa da kallo yana studying d'insa yace "Uhmn! Kai nake sauraro zan fita" Waleed yace "Abba ko za mu bari sai an jima idan ka dawo?" Abba yace "maganar ba shi da muhimmanci kenan?" Waleed ya girgiza kai yace "not at all" Abba yace "uhn! kai nake sauraro" sai da ya fara sauke numfashi kafin yace "arhmm! Dama Abba shawaranka nake nema" Abba yace "akan mene ne?" Waleed yace "akan maganar kai Manar skul" wani murmushi Abba yayi yana sake maida hankalinsa kan maganar da Waleed d'in yake yi yace "Uhmn! Me ya faru?" Waleed yace "i just think bai kamata ace an sa mata idanu ba ta zuwa ko wane makaranta ba,duka yaran gidan suna tafiya skul but ita sai dai tai ta bin apartments har sanda za su dawo,ina ganin me zaisa baza'a nema mata makaranta ba ta fara zuwa?" Gyad'a kai Abba yayi yace "ka yi tunani mai kyau,but ina ga ka fi kowa sanin halin grandma d'inku,yanzun a gaban idanunka ka ga abunda ya faru,so kake ta tado mana wani rigimar? Ko da ma ace na amince da maganar an nema mata skul ta fara zuwa,duk ranar da Hjy za ta koma ka san dagewa za tayi akan lallai sai an cireta su koma tare,right?" Waleed ya gyad'a kai yace "haka ne Abba! But haka za mu saka ido a barta ita kad'ai ta fita daban? A can ba skul take yi ba nan ma idan ta zo sai a barta ta zauna haka? Idan aka yi haka an yiwa rayuwarta adalci kenan Abba? Nan gaba da su wa za tayi kukan rashin ilimi?" Shiru Abba yayi ya kasa magana,sanda ya tafi tunanin maganganun Waleed d'in kafin yace "It's ok! Kaje later za muyi maganar in sha Allah" godiya ya sake yiwa Abba then ya tashi yayi sama,yana zuwa corridor ya bud'e k'ofar bedroom d'insa zai shiga ya hangota a cikin d'akin sai tab'e² take a gaban mirror, ta d'auki wancan ta ajiye ta juya wancan,a door way ya tsaya ya k'ura mata idanunsa,sanda taji alamun tsayuwarsa ta juya tana ganinsa da kallon da yake mata ta zumb'uro masa baki ganin yak'i shigowa tace "Yaya!" Saurin mayar da k'ofar yayi ya rufe ya k'araso inda take yana mata wani kallo yace "me ya kawo ki nan?" Kafin tayi magana yace "maza fice kafin na b'ata miki rai" rau² idanunta suka yi tace "to ni ba hak'uri nazo ba-ka ba" yace "na ce miki ina buk'atar bada hakur'in ki?" Kallonsa ta tsaya yi ya mata tsawa yace "get lost" wasu irin hawaye masu d'umi suka fara sakko mata,yana jifanta da mugun kallo ya wuce ya barta tsaye a gurin,da gudu ta juya ta fice daga bedroom d'in,tana fita corridor bata kula ba ta buge Diyanah bata tsaya ba ta dunga sauka da sauri tana share hawaye,da ido Diyanah ta bita sanda ta tabbatar Manar ta bar apartment d'in gaba d'aya sannan ta juya ta shiga bedroom d'in Mama tana tab'e baki.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 07. #Seizure         Da kallo Mama ta dunga bin Diyanah sanda ta zauna,tana squeezing fuskarta tace "Mama u know what?" Mama dake kallonta har sannan ta kasa kauda idanunta a kanta tace "sai kin fad'a" Diyanah tace "yanzu naga wancan yarinyar ta fito daga d'akin Yaya,ko uban me ya kaita,ohoo?" Still Mama tayi tana kallonta kafin tace "wace yarinya?" Diyanah tace "wancan Manar d'in mana" wani irin zaro idanu Mama tayi da k'arfi ta kwala cewa "kutumar uba! Uwar me ya kaita d'akinsa,me za ta masa?" Diyanah ta watsa hannuwa alamun bata sani ba,Mama ta dunga cika kamar za ta fashe a fusace tace "Deejah maza² je ki k'ira min Yayanku" da sauri Deejah tace "kaiii! Mama ni dai gaskiya ki aiki Diyanah Allah ba na son zuwa kusa da shi" wani kallo Diyanah ta aikama Deejah tace "Tabbb' d'i wallahi bazan je ba,naga dai ke Mama tace ki kirasa ba ni ba,salon naje ya haure ni da k'afa ko ya rankwashe ni? Wallahi idan baza ki ba sai dai a bari har ya dawo gidan" ganin sun tsaya jayayya yasa Mama nufar hanyar fita ba tare da ta sake bi ta kansu ba,ta tsaya dai² bedroom d'insa tana knocking,kusan mintuna biyar ta d'auka tsaye a gurin ta k'i hak'ura sai bubbuga k'ofar take a tunaninta yana jinta yak'i bud'ewa sanda taji shirun ya yi yawa babu alamun da mutum a ciki da sauri tayi k'asa tana tambayar maids Waleed,Haulatu dake goge² ta sanar mata ya fita babu jimawa,ta gyad'a kai bata ce komai ba ta koma sama. Yinin ranar gaba d'aya Manar bata zauna apartment d'in Dadda ba,haka a b'angaren Mama itama ta wuni neman Waleed motsi kad'an taji sai ta fito daga ta duba ko shi ne ya dawo but ranar har dare bai shigo ba. Da daren lokacin Amaar ya shigo ya samu Dadda zaune ita kad'ai ta hard'e k'afafu tana girgiza su,da sallama ya k'arasa Dadda ta d'aga kai ta bisa da kallo sanda ya isa inda take yace "Hjy barka da dare" idan ta amsa materials da suke parlon sun motsa,yadda tayi ba k'aramin dariya ta kusa basa ba ya danne yace "Hjy Manar fa?" Kamar wanda take jira a mata magana a fusace ta d'ago tana masa wani kallo tace "wace ce wata Manar kuma?" Yace "jikarki mana" tace "aka ce maka kuma a nan gidan take?" Shima da yake tsokana yake ji sai ya nemi guri ya zauna k'asa² yake dariya yace "to wai a ina take ne?" Dadda ta masa banza,yace "Hjy ki taimaka ki fad'a min inda zan sameta" banza da shi tayi,da yaga ba ta da niyyar masa magana ya tashi yace "shi kenan tunda baza ki fad'a min ba,auren ma daga yau na daina tunda kina jina baza ki min magana ba" wani kallo ta watsa masa da yasa shi fashewa da dariya,a fusace Dadda tace "ni dai yau ina ganin masifa k'uru² wani ya fad'a maka akwai wata mai sunan a nan gidan ne?" Murmushi yayi yace "alright! Dama sak'o aka ba-ni,ko na ba-ki ki ajiye mata?" Cikin fad'a tace "kada ka ba-ni dan wallahi bazan aje ba,ni da ita haihata²,daga yau ni da ita kowa yayi ta kansa.. Allah na tuba me ake da mutane irin ku,duka taron marasa amfani" juyawa yayi saurin yi yana dariya ya san idan ya tsaya ta dunga mita kenan,duk fushinta a kansa za ta saukesa,yana fita ya hangosu ita da Ameerah suna fitowa apartment d'in mother,da kallo ya bisu ya tsaya gurinyana murmushin fad'an Dadda sanda suka k'araso Manar tace "Yaah Amaar ina wuni?" Yace "lfy lou y'an matan Hjy Dadda,daga ina kuke?" Manar tace "munje gurin mother" ya gyad'a kai yana sakin murmushi yace "yaji kuka yiwa Dadda yau?" Dariya suka kalli juna suka yi,yayi murmushi yace "yanzun ina za ku?" Ameerah tace "abinci za muje kai mata" ya gyad'a kai yace "sai kun dawo ni bari na tafi.. Allah tsare ku da fad'anta" har ya yi gaba ya waigo ya kwaloma Manar kira,ta juya tana kallonsa,yace "idan kun dawo ku sameni d'akin Aunty akwai sak'on da zan ba-ku" amsawa suka yi suka nufi k'ofar apartment d'in kowa tana had'e rai suka yi sallama,Dadda bata ko d'aga kai ta kallesu ba,Ameerah dake d'auke da folded basket green colour ta k'arasa kusa da ita ta ajiye tace "ga shi inji Aunty Mammy" kamar ta kunno Dadda ta fara fad'a "d'auki abunta ki mayar mata bazan ci ba,ko an fad'a muku ni y'ar yunwa ce da za ku kawo min wani shegen shinkafar da babu dad'i babu dadad'awa" kallonta suka tsaya yi baki sake,a fusace ta tura basket d'in gefe tana mita,Manar tayi k'wafa suna had'a ido da Ameerah ta gyad'a kai ta k'araso gurin,ta kai hannu za ta d'auke basket d'in a fusace Dadda ta kai mata duka,fashewa da dariya suka yi,Ameerah dake kallon Dadda tana dariya tace "Ha'a! Kefa kika ce bakya so a mayar mata" cikin jin haushi Dadda tace "kuji wani masifar kuma! Ni yaushe kika ji na ce haka? Salon dai kar abar mutum ya zauna lafiya,yanzu idan Maryam taji fisabilillahi ba sai ku janyo ta k'ullace ni ba" Manar ta had'e rai tace "ke dai Dadda ki daina haka Allah,sai ki fad'i magana idan ance kin fad'a kice ba haka ba?" Dadda ta juya ta kalli Ameerah tace "yanzu y'ar nan tsakani da Allah kin ji na ce muku wani abu tun shigowarku?" Dariya Ameerah ta sake fashewa da ta girgiza ma Dadda kai,nan da nan Dadda ta k'ule saboda dariyar da Ameerah keyi tace "ke ni fa ban son haka,sai kuzo kusa mutum gaba kuna masa wani dariya kamar kwancen mahaukata" da sauri Ameerah ta juya ta kalli Manar tace "Sis muje Yaah Amaar yana jiran mu" Dadda ta tsuke fuska bata sake ce musu komai ba ta ja basket ta fara fito da warmers dake ciki,kusan tare suka shiga gidan da Waleed Manar ta dunga kallonsa ganin ya d'aure fuska ta kasa masa magana,Ameerah kad'ai ta gaishesa Manar kam tuni ta yi sama,ta gefen idanunsa ya bita da kallo yayi k'wafa,bai dai ce komai ba ya nufi saman shima Ameerah ta biyosa a baya,yana wucewa ta bud'e bedroom d'in Aunty ta shiga,ta tarar da Manar ita kad'ai a d'akin sai cika take k'iris take jira ta fashe,da kallo ta bita ta tsaya doorway bata k'arasa shiga ba tace "Ina Yaah Amaar d'in kuma?" Manar ta watsa hannuwa fuskarta a d'aure tace "nima ban samesa ba da na shigo" juyawa Ameerah tayi da niyyar zuwa ta kirasa taga ya fito daga d'akinsa d'auke da wata jakar kwali,yana zuwa yace "muje ko da bina za kiyi?" Tayi murmushi bata ce komai ba ta shiga ya biyo bayanta,kujeran gaban mirror ya janyo ya zauna,Ameerah ta matsa kusa da Manar ta zauna sai kallon jakar hannunsa take,ya mik'a ma Manar yace "take! Azaan ya bayar a kawo miki" kallon jakar ta dunga yi,mamaki k'arara a fuskarta tace "Yaya mene a ciki?" Ya d'age kafad'u yace "abun a hannunki kina tambayata,ki bud'e ki duba mana" Ameerah ce tayi saurin karb'a tace "kawo muga tunda kin kasa fitowa da su" tasa hannu ciki ta janyo kwali biyu dake ciki masu d'an girma,waya ne guda biyu k'iran samsung galaxy A70,Ameerah ta zaro ido tace "Yaya ai phones ne" yace "yeah! I knew" murmushi tayi kafin ta fara duba kwalin phones d'in,ya mik'e zai fita yace "akwai layi ciki,and akwai numbers d'in kowa sai ki duba abunda bai yi ba ki gyara" godiya ta dunga masa kamar shi ya ba-ta,Ameerah ta fito da su duka Manar ta kalli wayoyin taga iri d'aya babu bambanci sai na colour tayi dariya tace "Sis ki d'auki d'aya nima na d'auka d'aya" Ameerah ta girgiza mata kai tace "a'a ni bazan d'auka ba" saurin kallonta Manar tayi tace "saboda me baza ki d'auka ba?" Ameerah tace "ai duka ke yace a kawowa" Manar tace "to kuma iri d'aya? Ni me zanyi da waya biyu?" Ameerah tace "a'a ki rik'e duka kin san dalilin da yasa ya aiko miki su?" Manar tace "ko mene ne ni dai ba na so d'aya ya ishe ni" duk yadda Ameerah za tayi sai da tayi akan baza ta karb'a ba itama Manar ta dage,dole daga k'arshe ganin ranta ya b'aci ta d'auki d'ayan tana fara mata godiya ta katseta tana aika mata harara a fusace ta tashi ta fita. Yana shiga bedroom d'insa ya fara unbuttoning shirt d'in jikinsa Mama ta banko k'ofar kamar wanda aka cillota,ya juya da niyyar ganin waye ya shigo,ganin Mama yasa shi yin ajiyar zuciya,but kallon da take aika masa yasa jikinsa ya bashi akwai matsala,a nutse yana kallonta yace "Mama lafiya?" A fusace tace "uban me ya had'a ka da yarinyar can?" Zaro k'ananun idanunsa yayi cike da mamakin maganarta yace "wace yarinya?" Tace "yarinyar Maryam nake maka magana" tunani ya tsaya yi because bai fahimci akan wanda take magana ba,cikin fad'a tace "yarinyar da kakarku ta gama gurb'atawa ita kake shige ma Waleed? Shin ban hanaka mu'amala da duk abunda ya shafi Maryam ba?" Sai lokacin ya fahimci akan wa take maganarta,ya sauke wani heavy ajiyar zuciya ba tare da ya ce mata komai ba ya koma bakin bed d'insa ya zauna,fad'a sosai Mama ta rufe ido ta dunga masa har kamar za ta aro baki,yayi shiru bai ce mata komai ba sai da ta gama yace "Mama babu wani abu tsakanina da ita fa" wani kallo ta masa tace "ehh! Saboda ka d'auke ni sha³ ko? Shisa kake fad'a min babu komai tsakaninku,bayan an fad'a min an ganta d'akinka? Idan har babu komai tsakaninku me ta zo ta maka?" Still yayi yana kallonta fuskarsa d'auke da mamaki yace "waye ya fad'a miki Mama?" Wani kallo ta aika masa tace "me ka d'auke ni ne kam Waleed? Bazan san abunda kake aikatawa a bayan idanuna ba kake nufi?" Zai yi magana ta katsesa "ba na buk'atar jin ko wane irin magana daga bakinka,ka rufe min baki kafin raina ya b'aci" kamar yadda ta buk'ata haka yayi shiru,sai da ta gama masifar fad'an dan kanta tayi shiru,a hankali yace "i'm very sorry Mah,amma abunda kike tunani ba haka yake ba,Abba ya aikota ta karb'i sak'o" kallonsa ta dunga yi tace "sak'o?" Ya gyad'a mata kai yace "sure" a hankali ta sauke wani bayyanannen ajiyar zuciya jin ba abunda take tunani bane,but duk da haka bata fasa fad'in "ni dai na fad'a maka babu kai babu ita,kabi hanyarka itama tabi nata,bana son ko wane irin kusanci yana had'aku,kai idan da dama ma ko hanya ta bi kada ka kuskura ka bi,ka canja wani kawai shi ne abunda nake buk'ata,hakan shi zaisa nayi farin ciki kuma ya ba-ni nutsuwa" gyad'a mata kai yayi a hankali cike da wani irin mutuwar jiki yace "done!" Tayi masa murmushi tace "good" then ta juya za ta fita,da idanu ya bita yana jin gabansa yana tsananta fad'uwa saboda k'aryan da ya yanko mata,ya san halin fad'anta akan yar k'aramar magana sai ta masa babu dad'i,kome kuma zai fad'a mata ba yarda za tayi ba but yana had'awa da Abba sai gashi har ta fita,a hankali ya rufe idanunsa yana tunanin maganganunta,wani tambayar da yake yawan yiwa kansa game da alak'arsa da Manar da Mama ba-ta so,ba tun yanzun ba abun ya tsaya masa a rai,iya bincikensa kuma ya kasa gane gaskiyar dalilin Mama na son datse alak'ar nasu,shin me  yasa yake hango tsana mai girma a idanunta duk lokacin da aka ce mata wani abu ya had'asa da Manar? Wannan amsar ita ne ta gagaresa samu har yau,ya rasa kuma wanda zai tambaya ya bashi amsa. Tana fita d'akin fakam² take tafiya,underneath ta fara zana munanan kud'urinta towards Manar,ta bud'e bedroom d'inta ta shiga lokacin duka yaran basa nan already sun fita,ta mayar da k'ofar ta kulle,bakin gadonta ta k'arasa ta zauna,wani tunani ne ya fad'o mata a rai,da sauri ta d'auki waya ta fara kiran line aminiyarta Hjy Izzatu,bugu d'aya a na biyu ta d'auka da fad'in rai ta furta "k'awata ya gari?" Hjy Asama'u tace "lafiya,ba lafiya ba" da sauri Hjy Izzatu tace "tofa! Wani matsalar ya faru?" Mama tace "ina gudun ace haka ya faru Hjy" Hjy Izzatu tace "me yake faruwa?" Mama tace "ina ga gobe zan shigo,maganar ya fi k'arfin muyi shi a waya" amsawa Hjy Izzatu tayi da "alright! Allah kawo ki lfy,sai kin shigo d'in" suka yi sallama,ajiyar zuciya Mama tayi tana gyad'a kai,a fili ta furta "dole ne na tsaya a kanka Waleed,idan ma akwai abunda yake tsakaninku kake b'oyemin,tabbas zan shiga na rabasa.." Da safe lokacin Waleed ya shiga apartment d'in gaida Dadda ya tarar bata nan,da murnanta Manar ta d'auko wayarta ta nufesa tace "Yaya ina kwana" bai kalleta ba ya amsa,ya nemi guri ya zauna,ta k'arasa kusa da shi ta zauna tace "Yaya ka ga wayana da.." Bata k'arasa ba taga ya wani irin juyo ya kalleta sai da ta tsorata tayi baya,ya zuba mata idanunsa yace "waye ya baki damar rik'e waya?" Rau² idanunta suka yi tace "Yaya Azaan ya aikomin da shi" d'aure fuskarsa yayi yace "Azaan?" Ta gyad'a masa kai,gyad'a kai yayi yace "ba ni na gani" girgiza masa kai tayi,ya kafeta da idanunsa ganin da gaske baza ta bashi ba ya mata tsawa yace "ba ni nace" jikinta har b'ari yake ta mayar da hannuwanta baya ta b'oye ta ci gaba da girgiza masa kai,yace "baza ki bayar ba?" Da sauri ta gyad'a masa kai,murmushi yayi yana lumshe idanunsa yace "kada ki bari na kamaki baza kiji dad'i ba" zumb'uro masa baki tayi tace "to ba k'wacewa za kayi ba?" Yace "haka kika ji na ce miki?" Ta girgiza masa kai tace "to ai na san haka ne" gyad'a kai yayi bai sake mata magana ba ya kawar da kansa daga kanta,jan jikinta ta fara yi tana matsawa,ba tare da ya kalleta ba yace "ina za kije?" Da sauri ta mik'e hannayenta a bayanta tana b'oye su ta juya za ta gudu,yana sane yasa mata k'afa,saura kad'an ta fad'i k'asa yayi sauri ya fizgota ta fad'a jikinsa,a tare suka saki wani marayan ihu,k'amshin scent's d'insa da suka kaiwa hancinta ziyara da fad'uwan da tayi ba a k'asa ba yasa tayi saurin bud'e idanunta,idanunsa a kulle yana sauke numfashi a hankali,Manar dake jikinsa yadda taji yana kara cuddling d'inta yana wani k'ara kulle idanu yasa ta fara mutsu² tana son tashi,a hankali ya bud'e lumsassun idanunsa ya saukesu kan kyakykyawar fuskarta,tura baki tayi a shagwab'e idanunta suna tara hawaye tace "Yaya ka sake ni" d'aure fuskarsa yayi yace "ni zan sake ki ko ke za ki d'aga ni?" A shagwab'e tace "to ba kai ka rik'e ni ba" wani kallo ya mata kafin yayi saurin janye hannayensa da ya zagayeta da su yana aika mata harara yace "sai ki tashi ai" da sauri ta mik'e daga jikinsa tana zumb'uro masa baki ta juya bayanta,ya harareta maimakon ya tashi kawai sai ya sake gyara kwanciyarsa ya lumshe idanunsa,juyawa tayi za ta bar gurin ta jiyo maganarsa "kuna da ruwan zafi?" Tace "ehh akwai a flask" ya gyad'a kai daga kwancen da yake yace "je ki had'a min tea" saurin juyawa tayi ta kallesa tace "Yaya yau alhamis fa" idanunsa a rufe yace "I knew" tayi still tana kallonsa tace "Yaya ba kana azumi ba yau?" Bai bud'e idanunsa ba yace "ina ruwanki?" Ta zumb'uro masa baki tace "to ba gani nayi duk litinin da alhamis kana yin azumi ba?" Yace "za kije kiyi abunda na saki ko sai jikinki yayi tsami?" Da sauri ta juya tace "Allah baka hak'uri" bai kulata ba ta juya ta shiga kitchen ko minti uku ba'a yi ba ta fito da mug cike da ruwan zafi,tana k'arasowa inda yake tace "Yaya" bud'e idanunsa da suka d'an birkice yayi ya kalleta,tace "ga shi" ya kalleta yana d'aure fuskarsa yace "mene ne wannan?" Tace "ruwan zafin daka tambaya" yace "haka nace kiyi min?" Ta tsaya kallonsa,ya sake d'aure fuskarsa yace "ba dake nake ba kika kafe ni da idanu?" Juyawa tayi tana k'unk'uni ya gyad'a kai yace "ina jinki ki gama zagina" saurin juyowa tayi tana kallonsa,fuskarta kamar za ta fasa kuka tace "nifa bance komai ba,yace "nayi miki k'arya" ta girgiza kanta da sauri tace "a'a.." Wani kallo yayi mata yace "me kika ce?" Kamar za tayi kuka tace "nifa ban ce komai ba" ya gyad'a kai yace "k'aryar dai kike nufin na yi miki,right" kafin ya sake magana tuni hawaye har sun wanke mata fuska,ya sake gyara zama ya zuba mata sexy idanunsa,cikin matuk'ar d'aure fuska yace "idan kika bari ruwan nan yayi sanyi za ki ji jiki" share hawayen tayi saurin yi ta koma kitchen sai b'ata rai take ta had'a masa lafiyayyen tea thick one,ta dawo ta kawo masa,ya karb'a yana kallon spoon data sa yace "waye yace miki ina shan tea da spoon" ba tare da ta ce komai ba ta d'auke,ta juya ta koma kitchen ta ajiye,tana fitowa ta tarar ya ajiye mug d'in yana danne² a wayarta data ajiye,ta dunga kallonsa gabanta sai fad'uwa yake,tana kallon mug d'in ta fara tunanin masa magana,a hankali tace "Yaya shayin zai huce baka sha ba fa" bai d'ago ba yace "wani yace miki ina shan abu da zafi?" Tayi still tana kallonsa,mamakinsa yasa ta kasa sake cewa komai,kusan mintuna biyar ya d'auka kafin ya kai hannu ya d'auki mug d'in ya kai bakinsa,idanunsa har lokacin akan wayar yace "me kike kallo?" Tayi saurin girgiza masa kai tace "babu komai" yace "idan akwai dai ki fad'a" sake girgiza masa kai tayi,daga haka bai sake tambayarta ba parlon yayi shiru,sanda ya kusa shanye tea d'in tace "na d'auko maka bread?" Ya girgiza mata kai alamun baya so,ta juya tayi shiru tana tunanin wayarta da ya d'auka,ba tare da ya kalleta ba yace "je ki kunna min TV" tashi tayi ta kunna,ta dawo ta zauna hankalinta akan TV amma zuciyarta ta yi nisa gurin tunani,tsaf ya gama dube²n da zaiyi ya ajiye wayar kusa da nasa,ko cikakken minti biyu ba'ayi ba aka fara kiranta,ya kalli screen d'in sunan wanda ya gani yana kira yasa shi d'aure fuskarsa,har kiran ya katse aka sake kira bai ce mata komai ba,ring d'in da taji yana sake tashi yasa ta d'aga idanunta ta kalleshi tana jira taji ko zai ce tazo ta karb'a but har kiran ya sake katsewa ko tari yak'i yi,for the third time ana sake kira yayi tsaki ya mayar da wayar silent,Manar da taji bai ce mata komai ba ta sunkuyar da kanta tana matsa fingers d'inta,ya jima sosai a gidan kafin ya tattara belonging d'insa ya nufi hanyar fita,ta d'aga kai ta bisa da kallo sanda ya kai k'ofa kamar ance ya juya,yana waigawa yaga shi take kallo ya tab'e baki ya k'arasa ficewa,kuka ne ya kwace mata da gudu ta tashi ta shige d'aki ta fad'a saman gado,bayan ta yi mai isarta bacci ya d'auke ta sai da Ameerah suka dawo skul ta shigo ta tasheta,tana bud'e idonta ta fara jan zuciya Ameerah ta zuba mata ido tace "me ya faru sis?" Wani kukan ta fashe da shi,hankalin Ameerah a tashe tace "tell me please! What happened? Me aka miki?" Da muryar kuka tace "ya k'wace min wayana" Ameerah ta zaro ido tace "waye?" Tace "Yaya" still tayi tana kallonta kafin tace "ya akayi yaga wayar?" Manar cikin kuka tace "nice na nuna masa" dafe forehead Ameerah tayi saurin yi tace "kema fa sai da nace miki kada ki bari ya gani zai kwace,shi ne baki jiba kika kai masa,ai ga shi nan kin janyo ya kwace" tana share hawaye tace "ara min naki na kira Yaa Azaan" Ameerah tayi shiru da farko then tace "sai dai idan baza ki fad'a masa ba" Manar tayi saurin kallonta tace "wa zan fad'awa?" Ameerah tace "shi Yayan" gyad'a mata kai tayi tace "bazan fad'a masa ba" Ameerah tace "promise?" Manar dake kallonta tayi squeezing fuskarta tace "me?" Ameerah tace "kinyi alk'awari?" Da sauri ta gyad'a mata kai tace "ana bu'udak" murmushi Ameerah tayi then ta mik'a mata wayar,da sauri ta karb'a da yake ta haddace number Azaan a kanta nan da nan tayi saurin sakawa ta fara kiransa,lokacin Azaan yana driven kamar bazai d'auka ba da farko ganin da number Nigeria ake kiransa yayi shiru yana tunani kafin yayi parking gefen hanya,ya d'auka yasa wayar hands free,muryar Manar ya ji ta ce "hello! Yaya" da sauri ya katse ya kirata back,hannunta har rawa yake ta d'auka da muryar kuka² tace "Yaa Azaan" tana jinsa yayi ajiyar zuciya yace "na'am baby" kuka ta fashe da shi,a rikice yace "Subhanallah! What happened? Waye ya tab'a min ke?" Toshe bakinta tayi saurin yi,hawaye wani na bin wani,Azaan sai magana yake mata ta kasa amsawa,da sauri ya katse kiran hankalinsa a mugun tashe ya kirata video,tana ganin kiran ta kasa d'auka,shi kuma ya kasa hak'ura sai kiranta yake sake yi,Ameerah dake kwance ta zubawa sarautar Allah ido ganin Manar ba ta da niyyar d'auka ta fizge wayar tayi answering,da wani breaking voice yana ganin an d'auka ko gama tantance fuskar waye akan wayar baiba ya fara tambayar "Baby tell me what happened,me aka miki,ke da waye?" Ameerah tace "Yaa Azaan ita da Yaya ne fa" da sauri Azaan yace "Ameerah! Ita da wane Yayan ne?" Tace "Yaya Waleed" idanu ya zuba mata yana maimaita "Waleed! Me ta masa? Can u explain me ya had'a su?" Ta gyad'a masa kai tace "wayarta ya kwace mata" Azaan yace "ya kwace,for what reason?" Girgiza kai tayi tace "nima ban sani ba,na dawo skul yanzun take fad'a min" gyad'a kai yayi yace "tun yaushe ya karb'a?" Tace "i don't know,amma ina jin tun safe ne" lumshe idanunsa yayi yace "alright! Ba ni ita muyi magana" mik'awa Manar wayar tayi,ta kasa karb'a sai kuka take,Ameerah tace "Yaa Azaan tak'i karb'a fa" da sauri Azaan yace "Baby!" Kina jina?" Ta gyad'a kai bata d'ago ba,yace "kukan ya isa haka,dan ya karb'i wayan kike damuwa?" Tayi sauri ta d'ago kanta wasu hawayen suna sauka cheeks d'inta tace "ni ba a kansa bane" yace "Uhn! Tell me akan mene ne to?" Da muryar kuka tace "kana ta kira ban d'auka ba,na san ka yi fushi" wani beautiful smirk ya sakar mata yace "banyi fushi ba dear,yanzun ba gashi na san dalilin k'in d'aukan kiran ba" saurin karb'ar wayar tayi daga hannun Ameerah tace "da gaske?" Ya gyad'a mata kai yace "absolutely sure dear" tayi murmushi ta share hawayen,ya sake yi mata murmushin da yake k'ara masa kyau,a hankali yace "ki daina kukan haka nan,anjima za'a kawo miki wani kinji?" Gyad'a masa kai tayi,ya sake yin murmushi yace "shi kenan?" Tace "Ehh!" Yace "ina Dadi?" A shagwab'e tace "bata nan" yace "ina ta tafi?" Tace "ta je gidan k'awarta" gyad'a kai yayi yace "sai ku kad'ai ta bari?" Tace "ehh!" Ya gyad'a kai yana lumshe idanunsa yace "alright! Later za muyi waya idan na k'arasa gida ina hanya kika kira" ajiyar zuciya tayi tace "to! Allah tsare hanya" yayi mata murmushi yace "ameen.. Thank u" tace "ina gaisar da Momellah" ya amsa mata,ita ta fara katse kiran,tana d'agowa ta saki ihu,da wani muryar shagwab'a tace "sai yayi ta karb'ewa,ai dai ga shi za'a k'ara kawo min wani" Ameerah tayi dariya tace "Iyeeeee! Y'ar gatan Yaa Azaan" Manar tayi murmushi had'e da yin fari da idanunta tace "ya son ranki?" Ameerah tace "Aahhh! Normal" saurin tashi manar tayi tace "ke ni banyi sallah ba" tayi sauri ta dira daga gadon,bayan ta idar hira sosai suka yi kafin yunwa tasa su tashi suka fita zuwa gidan mother.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021. *♡MANAR¸.•💥* *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ 08. #Their origin.. Hjy Asama'u zaune gaban bokansu ita da Hjy Izzatu cikin tsananin tashin hankali bayan ya gama musu bayanin matsalar dake tunkarosu,Hjy Asama'u tace "gaskiya Boka a san yadda za'ayi a juya lamarin nan,idan da hali ina son a cire tunanin yarinyar gaba d'aya daga zuciyarsa a cusa masa tsanarta" Wani k'ak'k'arfan dariya Bokan ya saki sanda yayi iya yinsa da wani irin murya mai ban tsoro yace "wannan ba mai yuwuwa bane,tun farko na fad'a miki,d'anki bazai tab'a jin tsanar yarinyar ba kome za kiyi,soyayyar da yake mata ba abune mai sauk'i da za mu iya rabasa da ita ba" cikin tsananin tashin hankali Hjy Asama'u tace "ni dai Boka kayi wani abu akai,wallahi ko mutuwata ban tsana kamar yadda na tsani yarinyar ba,ni dai idan da taimakon da za ka iya yi kayi ka raba su" directly yace "ki canja wani k'udurin" Hjy Asama'u kamar za ta d'ora hannu aka ta runtuma ihu tace "yanzun boka me kake ganin za ayi?" Wasu irin surutan tsafi ya fara kafin ya kafeta da idanunsa da suka juya,lokaci d'aya yayi shiru idanunsa suka yi wani irin jaa mai ban tsoro gumi duk ya wanke masa jiki,bakinsa yana fitar da bak'in hayak'i yace "akwai hanya d'aya.. Sai dai itama babu tabbas" bakin Hjy Asama'u har b'ari yake ita da Hjy Izzatu wajen tambayarsa "wane hanya ne?" Yace "hanyar shi ne idan har kina son su rabu sai dai idan aure za kisa d'anki yayi,muddin ya bar gidan shi kenan" wani gagarumin ajiyar zuciya tayi tace "idan aka yi haka shi kenan an cire masa ita daga zuciyarsa?" Boka ya kece da dariya yace "ba shi kenan ba" hankalin Mama ida ya kai d'ari ya kai k'ololuwa gurin tashi cike da sarewa tace "sai me kuma?" Yace "Mu nan da bak'ak'en shaid'anu muke aiki,abune mai matuk'ar wahalar gaske mu iya cutar da ita ta ko wane irin fuska,rabasu abune da ya gagari iyawarmu.. Akwai wani sirri tattare da yarinyar,wanda duk k'ok'arin da muke da bincikenmu wajen gano kan al'amarinta abubuwa sun faskara,sun kasa fitowa yadda za mu gane,ko yaushe muka yi bincike haske kad'ai muke gani,sannan wani abu guda yarinyar nan baza ta tab'a fita zuciyar yaron ba,yau ko gobe,yanzu ko anjima tabbas d'anki zai zo da buk'atar yana son aurenta,abune da yake zane cikin zuciyarsa,soyayyar da yakema yarinyar da wuya ya goge daga zuciyarsa,wannan wani k'uduri ne da komai sauyawar zamani wata rana wannan burin zai cika.. Kada ki manta da wannan maganar.." Mummunan fad'uwa gaban Mama ya dunga yi bakinta da jikinta suna b'ari,hawaye suna sauka fuskarta a hargitse cikin gushewar hankali take fad'in "kada ka bari haka ya faru boka,wallahi da kai kad'ai na dogara,ba ni da mafita sai ta ka,ka taimake ni kada su yi nasaran rabani da d'ana.." Zane² yayi cikin iska kafin ya kalli Mama yace "me kike so ayi miki?" Tace "ba na son maganar aurensu nan" yace "idan har ba kya son yazo miki da maganar kiyi gaggawar nema masa mata" cikin sauri ta gyad'a kai tana share hawayen da suka b'ata mata fuska tace "zzzz... Zanyi wallahi,zan nema masa da gaggawa ma" Boka yace "sannan akwai wani abu guda" da sauri Mama tace "mm.. Mene ne shi?" Yace "kun san wanda za ta aura gaba idan an raba ta da d'anki?" Hjy Asama'u tayi sauri tace "duk ma wanda za ta aura Allah gafarta boka taje ta aura mana tunda dai ta rabu da d'ana ai shi kenan,ni d'ana kad'ai ne ba na son ta rab'a,koma waye taita auransa me zai dameni?" Hjy Izzatu ta kara da cewa "koma meye zai faru mu bai dame mu ba,ta auri koma waye" a nan suka bashi kud'ad'e masu ciwo tare da alkawarin idan wata matsala ta taso zai gansu,sanda suka taho a hanya suke sake tattauna maganar cike da sanyin jiki Mama tace "idan har hak'anmu zai cimma ruwa babu matsala,ni zan k'arasa sauran aikin.. Matuk'ar dai ace ina numfashi bazan tab'a bari ahalin Maryam su kusance ni da y'ay'ana ba" Hjy Izzatu ta gyad'a kai tace "ai baima kamata mu bari wannan alamari ya faru ba" har suka k'araso gida maganar da suke yi kenan. *Flashback...* Malam Usman Ibrahim Maji dad'i shi ne asalin head na family'n,asalinsa bafulatanin garin Maiduguri ne,da ya fito daga garin Bama,mutum ne shi mai hak'uri da sanin ya kamata,a bangaren sha'anin iyali kuwa mutum ne mai matuk'ar k'ok'ari wajen ganin ya kyautatawa iyalinsa tare da sauke hak'k'ok'in da suka rataya wuyansa,matarsa d'aya Zainab wanda ake kira *AZUMI* tun auren saurayi da budurwa,sai dai ita Azumi ko kad'an ba ta da hak'uri mace ce ita mai mita musamman idan aka tab'a ta,za ta iya wuni sur tana mitar abu,Allah ya azurtasu da yara uku Ibrahim khaleel shi ne babba wanda kunya irin na Fulani yasa Azumi ba ta iya kiran sunansa sai dai ta kira shi da Yaro,sai mai binsa Muh'd,sai autarsu Hafsah wanda daga kanta ne haihuwa ya tsaya musu,tun suna yara sun taso cikin gata da soyayyar iyaye,mahaifinsu Malam Usman ya kasance manomi,dai² gwargwado ubangiji ya arzuta shi ta inda bai bar iyalinsa sunyi kuka ba da rashin wani abu,haka wanda duk Allah ya had'asa zama da su bakin iyawarsa da abunda Allah ya hore yakan taimaka ma wanda suka fishi buk'atar taimako. Duk da Malam Usman baiyi karatun boko ba lokacin da yaransa suke tasowa cikin hukuncin ubangiji sosai ya kwad'aitu da son ganin yaransa sun samu ilimi both ilimin addini da na zamani (boko),da yake shima malami ne bakin gwargwado yana da nasa sanin akan ilimin addini shi yake karantar da su ta wannan b'angaren,a gefe d'aya kuma ya sasu makarantar primary ta nan garin Bama,lokacin ko da Muh'd ya gama secondary,lokacin da sakamako jarabawar SSCE ya fito kai tsaye ya gwada yana son makarantar sojoji,a nam malam Usman yayi duk shige da ficensa ya sama masa makarantar sojoji ta Biu dake cikin garin Maiduguri,nan fa gida ya rage daga Hafsah sai Yaro,tsayin lokaci suna rayuwarsu a garin Bama ba tare da ko wane irin matsala ya gifta musu ba,rana tsaka sai ga rigimar boko haram ya taso a garin Maiduguri,bayan b'arna gami da kashe²,salwantar rayukan al'umma da dukiyoyinsu,Malam Usman ya kasa samun nutsuwa da zamansu a garin,da yake kuma duka iyayensa Allah ya musu rasuwa da jimawa,ganin ba shi da sauran dangi sai y'an uwa na nesa,wannan dalilin yasa shi tattaro kan iyalinsa da dukiyarsa da tayi saura suka yi hijira zuwa garin Kano,a nan ya samawa kansa matsuguni Hafsah da bata gama secondary ba ya nema mata makarantar gwamnati ta ci gaba da zuwa,tun da suka dawo Kano da yake babu wani sana'a da Malam Usman d'in yake yi sai y'ar dukiyarsa da ya k'ullo,a ita suke ci su sha har ma su biyawa kansu buk'atun yau da kullum. Bahaushe kan ce "zara ba ta barin dami" haka ce ta kasance ga Malam Usman da iyalinsa kasancewar babu wanda suka sani a cikin garin Kano kawai dai suna rayuwa ne daga su sai halinsu,bayan wani lokaci ba tare da sun farga ba,y'an kud'ad'e da duk wasu kaya masu sauk'in kud'i da suka zo da shi duk suka k'are,abincin da za suci ya fara gagararsu samuwa,a nan ne hikima ya zowa Malam d'in inda yasa yaransa maza a gabs suka bazama neman abun yi,sune can yau,idan sunga ba'a dace ba gobe su nufi can,duk abunda ya kama idan har za su samu to fa babu girman kai za suyi,hatta sharar rumfunan kasuwa zuwa cikin shaguna idan har aka kira su za suje su yi ko aike,d'an abunda suka samu shi za su tattara su sayi abinci,washe gari idan sun samu kwatankwacin abunda ya faeu jiya haka za su sake yi,sun sha zuwa kasuwa a k'afa su koma a k'afa idan sun gaji su samu guri su huta,malam USMAN yakan ce "suyi hak'uri su jurewa duk wani k'unci,hak'ik'a dukkan tsanani yana tare da sauk'i,dan haka wata rana sai labarimm" sau da yawa idan yana fad'an haka yaran sukan yi dariya suce "da wuya wannan lokacin ya riske mu baba" sai yayi murmushi yace da su "kadaku taba yanke tsammani da samun rahamar Ubangiji, kudai ku ci gaba da hakuri,hak'ik'a nasarar Allah tana nan zuwa a kusa.." Da sun ji ya ce haka sai suce "ko yaushe cikin tsammanin zuwanta muke" sai yace "ku dai kuci gaba da addu'ah,ku mik'a dukkan lamuranku ga Allah,hak'ik'a Allah mai ji ne kuma Mao gani.." Kamar yadda yake fad'a,cikin haka Allah ya had'a Malam Usman da wani mutum da ake kira Alh Yakubu Na Abba,kasancewarsa mutum ne sananne a cikin garin Kano ta b'angaren harkar da ya shafi kasuwanci,kusan duk kasuwannin kano da wahala baka ji an ambaci sunansa cikin wad'anda suka mallaki shaguna ba,Allah ya bashi tarin dukiya da ilimi dai² gwargwado,a b'angare guda kuwa duk wannan d'umbin arziki da Allah ya yiwa wannan bawa nasa,tsayin shekaru tun aurensa na faei Allah baisa an tab'a ko da b'atan wata a gidansa ba,da yawan lokaci bisa shawarar da aka basa ya sha auren zawarawa da yaji labarin sun haihu a wani gidan,ba don komai ba sai don yana sa rai akan ko Allah zai sa a dace ya samu k'aruwa ta b'angarensu,sai dai fa da zaran ya aura d'in idan aka shigo sai dai yaji shiru babu wani labarin da zai sake biyowa baya,wannan dalilin yasa Alh Yakubu yake rik'on y'ay'an y'an uwansa,yakea kyautata musu kamar shi ya haifesu,ana cikin haka ya auro wata matan da ake kira Hjy Ladi,ta zo da yaranta biyu duka mata,Asama'u itace babba sai k'anwarta Rabi,Hjy Ladi ta kasance irin matan nan masu shige² da masifar fad'in rai,lokacin da mijinta mahaifin su Asama'u ya rasu ko da labarinta yaje kunnen Alh Na Abba nan take ya nuna yana ra'ayinta,ba tare da tunanin komai ba ya aika magabatansa gidansu,mahaifinta dattijon arziki ya nemi da su ba shu lokaci ya tabbatar idan babu matsala,bayan tafiyarsu Malam Jauro ya kira y'arsa ya tambayeta ko tana son Alh Na Abba,take a nan ta amsa saboda tun kafin lokacin take jin labarin sa,abu na biyu kuma dukiyarsa wanda ita ce ummul'aba'isin da yasa ta amsa ba tare da jinkiri ba,Malam Jauro ya aikawa wakilan Alh Na Abba a nan aka tsayar da lokacin bikinsu,bayan aure ko da ta shiga gidan ta tarar da mata uku inda ta zo a cikon ta hud'u,yadda Alh Na Abba yake sakar musu dukiya komai a wadace ba kamar gidan tsohon mijinta ba da ta rasu,a nan k'arya ta k'aru,ita da y'ay'anta suka fara jin kansu,har ya zama sun fi asalin y'ay'an y'an uwan Alh Na Abba fank'ama da nuna su wasu ne,gurin shige² da yawon Hjy Ladi ta had'u da wata hatsabibiyar mata a nan mak'otansu mai suna Hjy Zubaida,a hankali Hjy Ladi ta fara shiga jikin Hjy Zubaida har suka d'an fara sabawa,sanda Hjy ladi taga yadda mijin Hjy Zubaida yake mata rawar jiki,duk abunda tace yana b'arin jiki yake yi,wannan abu ya ja hankalin Hjy Ladi ta k'ara k'aimi wajen shiga jikin Hjyr suka zama k'awaye sosai,ta haka suka san da yawa daga sirrin juna,hatta malaman da suke ma Hjy Zubaida aiki sai da ya zama sun san da zaman Hjy Ladi,Hjy Zubaida ta gabatar da ita a gurinsu,y'ar Hjy Zubaida d'aya Izzatu wadda take tsaran Asama'u,bayan had'uwar Hjy Ladi da mahaifiyar Izzatu Hjy Zubaida,da amincin da ya shiga tsakaninsu yasa suma suka zama k'awaye har ta kaisu ga zama aminai kamar iyayensu,lokacin da Hjy Ladi ta k'wace kambun gidan Alh Na Abba komai da kowa ya dawo k'ark'ashinta,ya zama ita kad'ai take sawa ayi kuma ita take hanawa ak'i yi,gaba d'aya y'ay'an y'an uwan Alh Na Abba da suke gidan sai da ta san yadda tayi duk suka koma gidajen iyayensu,dangi gaba d'aya suka daina zuwa,ta nesanta shi da kowa da komai,hatta matansa da ta shiga ta tarar sai da ta fitar da su,gida ya dawo daga ita sai y'ay'anta kad'ai suke rayuwa suke kuma murza zaren su son ransu. Asalin alak'ar Alh Na Abba da malam Usman wata rana cikin irin ranakun da Alh Na Abba yake zuwa kasuwa duba rumfunansa,a lokacin ana tsanain rana da zafi,shigarsa kasuwa ke da wuya yana kan zagayen shagunansa,ya hangi Malam Usman da yaransa suna shara,bayan wani lokaci ya sake zuwa kasuwar da niyyar duba yadda harkoki suke tafiya ya sake ganin Malam Usman sunyi wujiga² suna zaune,a ranar ko karin safe basu yi ba suka fito,a nan yake tambayar wani yaronsa Malam Usman suka sanar masa y'an gudun hijira ne daga garin Maiduguri,tausayi da son taimako irin na Alh Na Abba lokacin da zai barar kasuwa,ya aika aka kira masa Malam Usman,bayan zuwansa suka gaisa Alh Na Abba yace "Malam shin idan na baka aiki za kayi?" Malam Usman yace "sosai kuwa Alh" Alh Na Abba yace "wane irin alk'awari za ka iya yi min da zai gamsar da ni kai mutumin arziki ne,baza ka ha'ince ni ba?" Malam Usman yace "a'a Alh bazan iya yi maka alk'awari ba,amma dai tabbas zan kula maka da dukiyarka tamkar yadda zan kula da nawa" jin abunda Malam usman ya fad'a Alh Na Abba yayi murmushi yace "Yanzu kam na gamsu da yabon da naji ana yi akan ka,daga yau kai da yaranka za kuna zama cikin shagunan da nake da su cikin kasuwar nan" cikin tsananin farin ciki Malam Usman ya yiwa Alh Na Abba godiya har kamar zai durk'usa masa,Alh Na Abba yace "babu komai,daga yanzu ma kuna iya fara aiki" Malam Usman yace "sai dai wani hanzari ba gudu ba" Alh Na Abba yace "akwai wani matsala ne?" Malam Usman yace "idan babu damuwa ni zan fara zuwa,su yaran su ci gaba da zuwa makaranta,ranakun da suke hutunka k'arshen mako sai su zo" Alh Na Abba yayi murmushi yace "babu damuwa,nima ina da niyyar tambayarka ko suna zuwa makaranta sai kuma ka riga ni" Malam Usman yace "da dai suna zuwa,halin rayuwa da yanayin da muka tsinci kanmu a ciki ya hana su zuwan" a nan Alh Na Abba ya k'arfafawa Malam Usman guiwa,bayan komawar Malam Usman gida da murnansa ya sanar da matarsa labarin yadda suka yi da Alh Na Abba,Azumi ta yi farin ciki dan sosai suke cikin tsananin rayuwa,ita da yaran duka suka yiwa Alh Na Abba addu'ar fatan alkhairi da tsayin rai mai amfani. Tun daga wannan rana Malam Usman ya fara zuwa kasuwa,Alh Na Abba yasa shi cikin yaransa,haka Ibrahim da Muh'd y'ay'ansa ranar da babu makaranta suke binsa kasuwa,a haka rayuwa ya dunga tafiya,Malam Usman ya tsaya kan dukiyar Alh Na Abba tsakani da Allah abu indai ba mallakinsa bane baya tab'a d'auka,ko wani ya gani cikin yaran shagon suna abunda bai dace ba yana tsayawa ya yi musu nasiha,duk cikin yaran Alh Na Abba Malam Usman shi ne mai shekaru sosai,a gefe d'aya kuma kullun labarin kyakykyawar mu'amalarsa da mutane da yadda yake kula da dukiyar uban gidan nasa yasa Alh Na Abba k'ara k'aunarsa har ta kai ya mayar da shi babban yaronsa kuma amintaccensa,duk sauran yaran suka dawo k'ark'ashinsa,cikin tak'aitaccen lokaci rayuwa ya dai²ta a gidan Malam Usman komai bai musu wahala,gabatowar watan ramadhan Alh Na Abba ya yiwa yaransa rabon kayan azumi da na sallah su da iyalinsu,Malam ya dawo gida da sha taran arziki,azumi cikin tsananin mamaki ta tambayesa inda ya samu kud'ad'en da yayi musu siyayya,bai b'oye ba ya sanar mata Alh Na Abba ya musu rabon arziki tare da kujeran umrah,a nan suka shirya zuwa gaisheshi har gida su k'ara yi masa godiya,da yake a lokacin shekaru sun tura sosai Ibrahim ya kusa gama jami'a yana shekarar k'arshe,shi kuma Muh'd lokacin yana level 200,sai auta Hafsah da take zana jarabawar SSCE,bayan sallar Maghreb suka yi kwalliya dukansu,suka d'auki charter taxi bayan sunyi siyayyar kayan marmari suka nufi gidan Alh Na Abba. Kai tsaye aka shigar da su parlon Alh Na Abba,bayan sun gaisa Alh Na Abba yasa aka kira Hjy Ladi da yaranta,ya gabatar da Malam Usman a gurinsu,tun a nan Asama'u ta kyalla idanuta kan Ibrahim gaba d'aya ta kasa nutsuwa,ta kuma zaunawa dai² a haka suka gaisa,lokacin da Malam Usman za su koma har da su aka rakasu bakin motar da ya kawo su,tun daga ranar ta fara bibiyar Ibrahim sai da ta nemo address d'in gidansu,takanas wani lokacin za ta d'auki k'afa taje ba tare da aiken komai ba,sai dan kawai taga Ibrahim,yayin da shi a nasa gefen gaba d'aya baima san tana yi ba,a haka ya kammala makaranta bayan ya yi service Alh Na Abba ya karb'i takardunsa ya nema masa aiki a FIR's (Federal Inland revenue service),cikin d'an lokaci da fara aikinsa kyakykyawan albashin da yake d'auka ya sake sauya akalar rayuwarsu,komai ya sake canjawa a gidan,ba'a d'auki lokaci mai tsayi ba yayi musu gini suka tashi,a lokaci Muh'd ya kammala karatunsa,Alh Na Abba ya tambayesa inda yake son yin aiki,Muh'd yace shi soja yake son zama shi ne burinsa,Alh Na Abba ya karb'i takardunsa ya aikama wani abokinsa,da yake hanyar da suke da ita mai kyau ce cikin hukuncin ubangiji babu jimawa aka kirasu,bayan training da suka yi da duk wasu gwaje² sai ga shi ya fito matsayin sojan ruwa (Navy) aka yi posting d'insa Lagos.. #So sorry habiibties jiya fita ya same ni and bamu samu wuta ba,ayi hak'uri da ni.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021. *♡MANAR¸.•💥* *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ 09. #Rejoicing.. Ba'a d'auki lokaci mai tsayi da shigar Muh'd aikin soja ba aka turasa course China,a can ya had'u da wani ba'indiye mai suna Mahmoud Ibn Maqbool shima soja ne course ya kawosa,da yake musulmi ne sannan daki d'aya suke da Muh'd,suke gaisawa a haka suka zama abokai ya zama komai tare suke yi,ko ina d'aya zai je suna tare,a haka aminci mai k'arfi ya shiga tsakaninsu,ko bayan da suka koma k'asashensu basu yasar da juna ba,duk da Mahmoud ya fito gidan sarauta,sai dai ba duk wanda ya gansa yake saurin ganewa ba,saboda yadda yake gudanar da rayuwarsa baza ma ka tab'a cewa ya had'a alak'a da masu kud'i ba bare aje ga masu mulki,ko shi Muh'd bai tab'a tunanin haka ba,sai da wani lokaci ya kai masa ziyara can indiya yankin Vishakpatnam ya masa waya yace zai zo,bayan saukarsu a k'asar Mahmoud yaje tarosa airport shi kad'ansa suna tafiya suna hira,sanda suka k'arasa katafaren gidan sarautar Muh'd ya cika mamakin al'amarin,a nan ya tambayi Mahmoud ko me yasa bai tab'a sanar masa ba? Mahmoud yayi dariya yace "mene amfanin bayyana maka kaina da asalina?" Muh'd yace "kamar yadda ban b'oye maka asalina ba,bai kamata kaima ka b'oye min ba" Mahmoud yace "tun ina k'arami ban tab'a sha'awar mulki ba,wannan dalilin yasa bana son fad'an ni waye ko inda na fito,wanda suka sani shi kenan,wanda basu sani bama wata rana zasu sanni,kamar dai kai da baka sani ba sai yanzun" tun daga lokacin da Muh'd ya san asalin abokin nasa bayan komawarsa gida gaba d'aya ya fara yin baya da al'amuran da suka shafi Mahmoud,ko da Mahmoud ya fara ganin canjin fuska daga abokin nasa,ba tare da ya ji d'ar ba ya tambayesa,Muh'd yace "babu komai yanayin aiki ne yasa kaga kamar wani abu ya faru" Mahmoud dai ya jisa amma bai yarda ba,bayan wani lokaci yaga still babu chanji,ba tare da ya sanar ma Muh'd ba ya kamo hanyar zuwa Nigeria,sai da ya sauka a k'asar ya kirasa yace yana son ya tura masa address d'insa,Muh'd cikin mamaki yace "me za kayi da address kai da ba a k'asar kake ba?" Mahmoud yace "ka sani ko wata rana Allah yasa na zo kawo maka ziyara?" Muh'd yayi murmushi bai sake cewa komai ba ya tura masa,ba'a d'auki lokaci mai tsayi ba cab ya kawo Mahmoud k'ofar gidan kasancewar cikin GRA suke lokacin,ya fito ya sallami mi taxi,ya sake duba house number daya tabbatar inda yake nema ne ya yi knocking,get keeper ya bud'e yana kallonsa da rashin sani,yace "wa kake nema yallab'ai?" Mahmoud ba ya jin hausa ya yi still bai gane abunda mai gadi yace ba,ko da ya tashi yin magana shima sai ya yi da turanci ya tambayi mai gadi lieut Muh'd Usman Maji dad'i,mai gadi babu turanci but sunan Muh'd da yaji ya ambata yasa shi fahimtar gurin wanda baturen ya zo,here yace ya d'an jirasa zai shiga ya sanar masa da yaren kurame,bai jira amsar Mahmoud ba ya juya ya shiga ciki,sai ga su sun fito tare da Muh'd mai gadi yana sake masa bayanin wanda yazo nemansa,akan abokinsa da bai tab'a mafarkin gani ba dai² lokacin idanunsa suka fara sauka,yayi still kamar statue yana kallonsa da mamaki,Mahmoud yayi masa murmushi da turanci yace "barka d'an uwa" Muh'd cikin tsananin mamaki yace "kai ne da gaske?" Mahmoud yace "ga shi ka gani" suka rungume juna cikin tsananin farin ciki,kafin Muh'd yace "amma baka sanar min kana hanya ba?" Mahmoud yace "mene ne amfanin sanar maka,yanzu ba ga shi ka ganni ba?" Muh'd ya gyad'a kai ya karb'i jakarsa yace su shiga ciki,b'angaren iyayensu ya fara kaishi ya gabatar da shi gurin Mama Azumi (Dadda) da yayansa Ibrahim tare da matarsa da yake lokacin kusan shekara biyu kenan da aurensa da Asma'u,bisa ga jagorancin Alh Na Abba da ta fad'awa tun farko ita dai ta ga mijin aure,ko da ya tambayeta babu tsayawa jin kunya ta sanar masa Ibrahim ne d'an wajen yaronsa Malam Usman,sanda ta sanar masa take shima ya samu Malam Usman da maganar,karamci irin na Malam d'in yasa ba tare da ya yi shawara da Ibrahim ba ya amsa,sai bayan da suka tsayar da lokacin aure sannan Malam ya tara iyalinsa ya sanar da su hukuncin da ya zartar,cikin hukuncin Allah kuma sai aka yi sa'a a lokacin shi Ibrahim ko budurwa ba shi da ita,irin halaccin da Alh Na Abba ya yi musu a rayuwa sai yasa shi amincewa shima,ba'a d'auki lokaci mai tsayi ba aka yi biki amarya ta tare gidan mijinta,da yake kuma rabon a kusa yake,watanni goma dai² da zuwanta gidan ta haifi d'anta namiji,Abba yasa masa sunan Muh'd suna kiransa Waleed. Lokacin ko da Mahmoud ya sauka gidan Hafsah ba ta nan tana makaranta basu had'u ba,sai yamma lokacin ta dawo a galabaice sanye da fararen kaya irin na d'aliban likitanci,tun da ta sawo kai compound d'in idanun Mahmoud dake zaune saman farin plastic chair suna hira suka sauka kanta ya kasa k'iftawa,hankalinsa da nutsuwarsa gaba d'aya suka tattara suka koma kanta,saboda Hafsah ta kasance irin matan nan da ake kira full option,duk da ba fara bace ita amma baza'a sa ta cikin sahun bak'ak'e ba,kyau dai² gwargwado da diri Allah ya mata shi,da wahala lafiyayyan namiji ya kalleta bai ji wani abu game da ita ba,sai dai itan ce bata cika sakin fuska ba saboda burinta na son zama likita yasa bata bawa samari damar zuwa mata da maganar soyayya,har ta k'araso gurin da suke zaune Mahmoud bai daina kallonta ba,cikin ladabi tayi murmushi dimple d'inta ya bayyana hankalinta gaba d'aya akan Yayanta da yake kallonta tace "Yaya barka da hutawa" murmushin shima yayi mata yace "yawwa k'anwata kin dawo lfy,ya studies da hanya?" Tace "alhmdllh" juyawa yayi ya kalli abokin nasa yace "Bhidu! (Dude) Meet my sister Hafsah" itama ya juya ya kalleta yace "Sister meet my friend Mahmoud Ibn Maqbool" idanunta ta wulga gefen da yake tana sakin masa kayataccen murmushinta,suka had'a ido da shi tace "Assalamu alaikum warahmatullah!" Haske gami da kwarjininta yasa gaba d'aya Mahmoud yaso rikicewa but da yake namijin duniya ne a hakan ma kuma soja ya maze ya amsata,da harshen nasara suka gaisa,tayi musu sallama kasancewar a gajiye take ta wuce,Mahmoud ya sake binta da kallo yana hasaso wani abu a ransa,bayan tafiyarta ya waigo yana sauke wani ajiyar zuciya suka kalli juna shi da Muh'd kai tsaye bai tsaya b'oye² ba da yake Mahmoud irin mutanen nan da basu iya b'oye² ba,matuk'ar sunga abunda yayi musu take suke zartar da hukunci yace "Bhidu! I love ur Sis,za ka ba ni ita na aureta?" Muh'd yayi murmushi bai ce komai ba,sai ma hiran da yayi k'ok'ari ya canja musu,Mahmoud bai ji dad'i ba rashin amsan da bai samu daga abokin nasa ba but babu yadda zaiyi ya had'iye damuwarsa bai nuna ba,sai dai ya ci alwashin duk hanyar da zai bi dan ya samu Hafsah zai bi saboda shi dai yaji ta kwanta masa kuma yana sonta da gaske,tun daga ranar bai sake ma Muh'd maganar ba har ya gama kwanakin da zai yi a Nigeria ya koma gida,bayan komawarsa gida ya samu mahaifinsa Raj Maqbool da maganar shi fa ya samu matar aure,Sarki yayi farin ciki yace "a ina take?" Ba tare da b'oye² ba ya sanar masa komai,jin wai daga Nigeria yarinyar take yasa sarki k'in amincewa da farkon,sanda yaga d'ansa ya fara shiga damuwa ya aika takanas zuwa Nigeria a masa binciken y'ar waye ita a Nigeria,ko da wakilan sarki suka sauka gidan sarautar Kano,sarkin Kano da kansa ya aika aka masa binciken yarinyar da Raj Maqbool ya sanar masa maganarta,a nan suka koma da sakamakon da ya yiwa sarki dad'i kasancewar sun samu cikakken bayani akan asalin Hafsah da mahaifanta,daga nan ne kuma magana ta fara fitowa,ba tare da b'ata lokaci ba Raj Maqbool ya sake aiko wakilansa cike da shiri tare da jagorancin mai martaba sarkin Kano aka nemawa Mahmoud auren Hafsah,a lokacin ko da suka zo da maganar daga b'angaren iyayen Hafsah suma dai sun so k'in amincewa ganin bambancin yare da k'abila yasa su nuna damuwarsu akan maganar,maimartaba da kansa ya d'an ja ra'ayinsu bayan ya musu bayanin yin hakan ba wani matsala bane,tunda dukansu sun had'u a addini,sannan sun had'u ta wani yaren ai ba matsala bane dan sun yi aure,nan dai ba a son ran iyayen Hafsah ba suka amsa suka bada aurenta ga Mahmoud maimartaba sarkin Kano ya karb'a masa,aka tsayar da lokacin aurensu wata d'aya. Tun da labari yaje kunnen Mama Azumi (Dadda) gaba d'aya ta kasa sukuni tunaninta shi kenan an rabata da y'arta,nan ta dunga kuka tunma kafin lokacin yayi,duk wanda ya zo mata Allah sanya alkhairi kuwa tun daga farko har k'arshe sai ta basa labarin yadda al'amarin ya kasance,tana kuka tana fad'a da kyar aka samu Muh'd da Malam Usman suka shawo kanta ta daina yawan koke² ta hak'ura ta daina mitar abun,a hankali kwanaki suka dunga wucewa biki sai sake gabatowa yake,ana saura kwana uku biki da kyar ranar bayan Hafsah sun fito final paper na k'arshen session da suke ta janyo manyan k'awayenta biyu Maryam (Mammy) da Fatima (Bebie),cikin shirunsu na tahowa biki suka sauka bakin get d'in gidan da kayansu sai an gama biki za su koma,Hafsah ta tsaya za ta sallami mai napep Yayanta Muh'd ya sawo kai zai fito idanunsa suka sauka kan Maryam,nan fa yace dawa Allah ya had'a mu,ya tsareta da kaifaffun idanunsa,Hafsah ta sallami mai napep ta gabatar da k'awayenta gurin Yayanta suka gaishesa suka wuce suna tafiya suna hira,sanda suka shigo suka iske Mama Azumi da surukarta Asama'u zaune a parlor suna hira,haka kawai tun da su Hafsah suka shigo ta kallesu taji k'awayen tan nan basu mata ba,ko da suna gaisheta ma a yatsine ta amsa su,daga haka ta tashi ta d'auki Waleed za ta fita da shi,Mama Azumi ta kalleta tace "ke kuma fa ina zuwa kika sab'i yaro za ki da shi?" Asama'u cikin had'e rai tace "Mama zanje gida ne,ba na d'an jin dad'i" Mama azumi ta jinjina kai tace "Aihooo! To ai da kin bar yaron a nan wuri na ko? Ke da bakya jin dad'i kuma ta ina za ki iya kula da shi idan kin tafi da shi?" Ba don Asama'u ta so ba ta ajiye Waleed ta tafi,yaro da farin jini gashi tun da aka haifesa kyakykyawa ne kamar ba d'an hausawa ba,Maryam tana kallonsa tayi murmushi ta mik'a masa hannu dake itama gwanar son yara ce tana masa murmushi tace "Zo na d'auke ka my boy" Mama azumi dake zaune ta gyad'a kai tace "anya wannan sarkin kuiyan zai zo kuwa?" Ga mamakinta ko gama rufe bakinta bata yi ba taga ya rarrafa ya kama Maryam ya tsaya yana d'aga k'afarsa zai hau jikinta,Maryam tayi murmushi ta d'aukesa ta ajiye kan cinyarta da fara'arta tace "Mama kuma kinga ya zo" Mama azumi dake kallonsu baki sake tace "bar ni da d'an kan uwa! Kuma fa k'uiya yake na bugawa a jarida" Maryam tayi murmushi tace "ni dai Mama tunda bai yi min ba ai bazan ce yana yi ba" cikin barkwanci Mama azumi tana dariya tace "a'a ke dai Maryam kika sani ko k'wan matarsa ya gani a jikinki shi yasa ya yarda kika d'aukesa" da sauri Maryam ta sunkuyar da kai cikin jin kunya bata sake cewa komai ba ta duk'ufa yiwa Waleed wasa,shi kuma sai dariya yake mata,Hafsah dake gefensu ta kalli yadda yake kyalkyala dariya ta kama baki tace "wallahi kuwa Mama ina ji maganar kin nan ya zama gaskiya kinga fa yadda yake mata dariya da tana masa wasa" Mama azumi tace "to nima dai da wasa na fad'a amma idan Allah ya tabbatar ai bazan k'i ba" ranar gaba d'aya hira suka dunga yi da Mama azumi,yayin da a b'angaren Maryam tun da Mama tayi wannan maganar ta kasa sakewa tayi wani dogon magana,hankalinta gaba d'aya ya koma kan Waleed ta dunga masa wasa yana dariya,da ta daina sai ya fasa kuka,k'arshen ko abunda ya kawosu basu yi ba a bayanta yayi bacci,suna zaune parlon har dare Abba ya dawo daga aiki ya shigo ganin mahaifiyarsa ya tarar da su sai hira suke,shigowarsa yasa su rage surutun da suke suka gaisa,a lokacin Waleed yana hannun Fatima itama ya yarda ta d'aukesa,ko da Abba zai fita bayan sun gaisa da yaje zai karb'esa a hannunta k'iri² yak'i yarda da uban,Fatima tayi murmushi tace "oh c'mon my boy! K'uiya za ka yima Abba kuma?" Yaro bai san me tace ba yabi bakinta da kallo yayi dariya,Abba da yaga haka shima sai yayi murmushi yace "tunda baza ka zo ba shi kenan mamarka ta zo ta d'aukeka" yayi sallama da Mama azumi da su Fatima,yana juyawa zai tafi Waleed ya bisa da kallo yasa kuka,Abba ya waigo ya kallesa yayi murmushi yace "Aatoh! Ai kuma wannan ba laifina bane da za kasa ma mutane kuka" Mama azumi ta tab'e baki tace "Yaro! Maza d'aukesa ku b'ace min kafin ya fusatoni na mangaresa" Fatima ta mik'a ma Abba shi tana dariya tace "haba Mama miji ne fa shi,kina matarsa kuma za ki dakesa?" Mama tace "yo zaimin kukan banza a nan ne,ba gara na masa dukan ba sai yayi mai dalili" Abba yayi dariya ya karb'esa yace "ai ita Hjy ba ta mijin da shi,nan gaba kuma idan kika ga y'an matansa suna zuwa zance kada ma kice za kiyi kishi da su" Mama tace "dawa zan yi kishin?" Abba yace "shi mijin da bakya so mana" ta tab'e baki tace "Allah sawak'a min nayi kishin wannan halittar" Fatima tace "a'a Mama kada lokacin yayi mu tuna miki kice ba haka ba kuma" Abba yayi dariya yace "Aatoh! Gara dai ku fad'a mata tun yanzu" Dadda ta dage akan maganarta suna mata dariya,Abba ya juya ya musu sai da safe ya fita. B'angarensu ya k'arasa lokacin ya samu Asama'u tana waya duk ranta a b'ace sai masifa take tana fad'in "kinga ba na son shashanci idan baza ki zo ba ki fad'a min" bai ji me aka ce a d'ayan b'angaren ba yaji ta yi k'wafa tace "shi kenan ke kika sani idan baki zo ba,kanki za ki yiwa ba ni ba" k'it ta kashe wayar ta ajiye sai huci take,Abba ya k'arasa inda take a hankali ya dafa shoulder ta d'aya yace "lfy? Ko akwai wani matsala ne?" Asama'u da bata ji shigowarsa ba sai maganarsa ta tsinta tayi saurin waigowa ta kalleshi,fuska babu wadataccen fara'a tana sauke ajiyar zuciya tace "wallahi ni da wannan sakarar ce Rabi" a hankali Abba ya zauna gefenta yana rungume da Waleed a jikinsa yace "Uhn! Me yake faruwa?" Kawar da kai tayi tace "it's a secret" ya kalleta da kyau yace "really?" Ta gyad'a masa kai,jinjina kai yayi bai sake mata magana ba ya ajiye Waleed ya tashi,ta kalli yaron ta tab'e baki tace "sun yarda sun ba ka shi ka dawo min?" Saurin kallonta Abba ya juya yayi yace "ban gane me kike fad'a ba" tace "wasu yara k'awayen Hafsah masu iyayin bala'i da suka zo,akan su nake magana" dariya ta bawa Abba yadda yaga tana magana,yace "Ohhhoooo! Ko su ne naga Waleed a gurinsu?" Da sauri Asama'u ta kallesa tace "Waleed d'ina?" Yace "sure!" Tayi murmushi tace "Waleed d'in da ba da kowa yake yarda ba shi ne suka d'auka?" Abba yace "kina mamaki ne?" Tace "ai dole nayi,Yaron da muma bai bari ba wani lokacin k'uiya yake mana idan za mu d'aukesa shi ne yau ya yarda da bak'i?" Shi dai Abba ganin ta mayar da maganar abun reputation kamar tana son k'aryatasa kawai sai ya fara cire kayansa ba tare da ya sake ce mata komai ba ya wuce toilet. Washe gari gaba d'aya su Hafsah basu zauna a gidan ba sun tafi gyaran jiki,tun safen Asama'u take kiran Rabi amma ta k'i zuwa sai yamma,kusan a tare suka shigo da su Hafsah,suka gaisa da ita cikin sakin fuska,suna shigowa compound Hafsah ta hango fitowar Prince Mahmoud Maqbool daga b'angarensu ta yi still tana mamakin yaushe yazo,mutumin da babu jimawa ya mata waya shi ne bai sanar mata yana hanya ba,yadda ta tsaya tana kallonsa fuskarta cike da mamaki yasa Maryam ta rik'ota tace "what happened sister?" Hafsah tayi ajiyar zuciya tace "kun ga mutumin nan d'azu fa muka yi waya shi ne bai ce min yau zai zo ba" dariya suka yi Fatima tace "banda abunki surprise yake son baki,and da alamun kin karb'a" dariya itama tayi musu suka k'arasa sai kallonta yake yana sakin murmushi,Fatima tace "amma fa sister kinyi sa'a wallahi mijin kin nan he's more than handsome,banyi tunanin haka zan gansa ba" Maryam tace "nima dai banyi tunani ba,but duk da haka our princess ta fisa had'uwa" suka yi dariya duka,suna cikin gaisawa tana gabatar masa da k'awayenta,Muh'd ya fito daga apartment d'in yana dariyar Mama azumi,tsayawa yayi cak idanunsa akan Maryam dake magana da Mahmoud tana sakin murmushi,lokaci d'aya yaji kamar an kwad'a masa guduma a kai,ya dunga jin wani irin sensational feeling yana taso masa,Hafsah da taga fitowarsa tace "Yaya tare kuke ne?" Murmushin k'arfin hali yayi mata yace "no! Nima ban san da zuwansa ba ganinsa kawai nayi,tunda ya zama d'an gari,ya daina nemana sai dai na gansa kawai" ta gyad'a kai tana sakin murmushi sai dai bata sake cewa komai ba,su Maryam suka gaishe shi then suka wuce suka bar Hafsah gurin masoyinta,Mahmoud yayi saurin matsowa kusa da ita da turanci yace "me kuke cewa ke da yayanki? Kin san ba gane yarenkun nan nake ba" tayi dariya tace "nima ai ba jin naka yaren nake ba" murmushi yayi mata yace "after munyi aure zan koya miki" tace "sure?" Ya gyad'a mata kai yace "nima ai za ki koya min naku ko?" Tace "idan kana so me zai hana" yayi murmushi yace "yana bani sha'awa sosai and ina so na iyasa" tace "babu matsala nima idan ka koya min naka sai na koya maka namu" da murnansa yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "absolutely sure" basu wani jima suna hiran ba sosai yace ta shiga gida ta huta anjima zai dawo,suka yi sallama ya wuce part d'in Muh'd itama ta shiga gidan. Rabi ce tayi sallama part d'in yayarta,Asama'u tana jinta ta fara k'unduma mata ashar,ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba,fad'a kamar za ta aro baki,Rabi ta tsaya kallonta da mamaki tace "wai duk akan me kike wannan kumfar bakin?" Asama'u tace "ban sani ba,banza mara hankali,tun wancan satin nake kiranki kizo Muh'd ya zo,amma yarinyar nan saboda kin mayar da ni sha³ kin d'auke ni y'ar iska kika k'i zuwa sai yau,ai ki ma tattara kayanki ki koma zuwanki yanzu baida wani amfani" zaunawa tayi tana sauke ajiyar zuciya tace "kema dai da tun farkon kin fad'a min haka ai da tun a ranar na taho" harararta Asama'u tayi ta d'auke kai,Rabi tace "to yanzun ya ake ciki?" Ajiyar zuciya Asama'u tayi tace "ki tashi kije ki gaida Hjy yanzu ki dawo kin san ta gurinta za mu fara kamun k'afa" Rabi tayi dariya ta mik'e tace "bari to naje na dawo" ta fita da sauri tayi b'angaren Mama azumi,sanda ta shiga ta tarar da su Maryam suna hira da Mama ta zauna bayan sun gaisa suka d'an tab'a hira da su Maryam then ta fita,tana komawa ta sanar ma Asama'u,here ta d'an mata lecture akan yadda za ta shigewa Muh'd har shi da kansa ya fito yace yana sonta,bata zo da niyyar kwana ba amma Asama'u sai da ta san yadda tayi ta rinjayi ra'ayinta tace "ba dai kayan sawa kike tunani ba?" Tace "ehh! Wallahi kinga ban taho da komai ba" Asama'u tace "kada ki damu zanje gidan gobe gurin Hjy sai na taho miki da su.." Tun daga ranar Rabi ta fara baza komarta sai dai ta kasa kama kifin,gaba d'aya ma tunda tazo ko hanya basu had'o da Muh'd ba,sai ranar dinner auren hafsah shima ba ita da shi ba,can a gurin dinner ta hangosa kusa da abokinsa gefensa Maryam suna d'an magana da ita k'asa² suna dariya,d'ayan side d'in kuma Fatima,har aka tashi gurin dinner bata samu damar ganinsa a keb'ance ba,suna komawa gida take fad'awa Asama'u tace "wai dama haka Muh'd ya sake zama handsome?" Asama'u ta maka mata harara tace "ban sani ba,da da nake kiranki kina min iskanci,yanzun ai idanunki sun gane miki" Rabi tace "gaskiya idan na samu guy d'in nan na yi sa'a" Asama'u ta karb'e zancen da fad'in "idan kika tsaya kallon ruwa kuma kwad'o zai iya yi miki k'afa ba" Rabi tace "wane irin kwad'o ne wannan? Ai wallahi duk abunda zai shiga tsakanina da shi zan iya kawar da shi daga duniyar" wani dariya Asama'u tayi tace "anzo gurin!" A nan ta fara kyankyasa mata batun su Maryam da yanda za tayi har dai ta janyo ra'ayinsa kanta.. Alhamdulillah an gama biki lafiya amarya ta tare a katafaren gidanta da Raj Maqbool yasa aka gina musu cikin wata guda saboda makarantarta za su fara zama a nan idan sunyi hutu kuma su wuce India har zuwa lokacin da za ta kammala karatunta,bayan y'an rakiyar amarya sun tafi gida ya rage amarya da k'awayenta su Fatima,suka yi mata sallama za su koma gida sai washe gari su tafi gidajensu,Hafsah tana kuka suma suna yi ga shi sun rungume juna da kyar Muh'd ya rik'o hannun Maryam yayi waje da ita,ya sata motarsa ya shiga ya fara bata baki yana cewa "ai ba shi kenan kun rabu ba,za kuzo ku ganta itama za taje inda kuke,mene abun kuka kuma?" Sanda ya samu tayi shiru ya wuce da su gida shi ya rakasu har b'angaren Mama azumi,washe gari ko da za su tafi bayan sun yi sallama da Mama ta had'a su da kayan gara da abun arziki tayi musu addu'ar suma Allah kawo musu mazajen suma,suka fita suna k'walla saboda cikin y'an kwanaki suka yi saboda kowa na gidan banda Asama'u,bayan fitarsu Muh'd ya fara kaisu gidan Hafsah a can suka wuni daga can ya mayar da su gidajensu bayan ya musu siyayyar arziki da yake Maryam da Fatima unguwarsu d'aya line su ne dai ba d'aya ba,da zai tafi ya karb'i digit d'in Maryam suka yi sallama. Tun daga ranar yake kiranta suke gaisawa a haka mutunci ya shiga tsakaninsu,a hankali² alak'arsun ya fara rikid'ewa ya koma wata irin shak'uwa mai k'arfin gaske,haka kawai idan yana gari ma sai yace zai zo su gaisa,a zuwan da yake gurinta ya cusa mata ra'ayinsa,ba tare da jinkiri ba lokacin da yake sanar masa yana sobta itama ta karb'a,ko da ya kaiwa Mama azumi maganar ya samu matar aure tace "a ina take?" Kai tsaye ya sanar mata k'awar Hafsah ce k'anwarsu,Mama ta yi farin ciki sosai tayi addu'ar fatan alkhairi tace za ta fad'awa Malam,ko da Malam ya dawo ta sanar masa ya kira Ibrahim ya fad'a masa maganar,Abba yana sosa backhead yace "Baba nima ai fad'a muku ne banyi ba ya riga ni,amma nima ina da burin k'ara aure,harka na samu mata" Mama tace "da wuri haka Yaro?" Malam dai yace "maa sha Allah,a ina ita kuma take?" Yayi k'asa da kansa yace "ai itama k'awar Hafsah ce" Mama tace "ko dai Fatima kake nufi?" Cikin jin kunya yace "Ehh! Itace" Mama tace "ikon Allah! Ashe ni duk surukaina ne suka zo min har gida ban sani ba,ai kam na yi farin ciki wallahi,idan wannan abu ya tabbata Hafsah ita za ta fi kowa murna yayyenta sun aure k'awayenta.." #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021. *♡MANAR¸.•💥* *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ 10. #Her tears.. Washe gari Malam Usman ya samu Alh Na Abba da maganar saboda yanzun amincin da ke tsakaninsu ya wuce na tsakanin yaron shago da uban gida,Malam Usman a yanzun yaransa sun kafa masa kasuwancinsa zaman kansa yake yi a kasuwar da yaransa shima da suke ci a k'ark'ashinsa,a ranar suka tsayar da ranar da za suje nemawa yaran aure,sun fi son ayi komai lokaci d'aya a gama,sanda Asama'u ta samu labarin Abba zai k'ara aure ta tada haukan ba'a isa a mata kishiya ba,har b'angaren Mama azumi taje ta mata tijara tana cewa ai duk itace tsohuwar najadun da ta k'ulla makircin za'a mata kishiya,shima kuma Muh'd itace tayi sila yak'i auren k'anwarta saboda bak'in cikin su zo su huta,k'arshen dai akan maganar Abba ya dank'ara mata saki d'aya yace taje gida duk sanda tayi hankali ya dawo da ita shima kuma saboda darajan Waleed dake tsakaninsu ne ba zai iya wulak'anta ta ba,wannan abu ya yima Asama'u zafi sosai,sanda Malam ya dawo ya samu labarin abunda ya faru yaje har gida ya dawo da ita saboda darajan marik'inta Alh Na Abba,ya yiwa Abba fad'a sosai,sai wani abu kuma tunda Asama'u ta dawo gaba d'aya ta fita sha'anin Mama azumi,even gaisuwa ya daina had'a su,haushin kowa take ji a gidan,amaren da aka kawo kam suna zaune lafiya ko tsakaninsu da Mama azumi kullum girmamawa ne da kyautatawa,Waleed yana da Shekaru biyu a duniya Fatima ta haifi d'anta namiji Abba yasa masa Usman aka mayar masa sunan Malam aka masa alkunya da Amaar,a hankali rayuwa ya dunga tafiya,while a gefen Hafsah da Maryam babu wanda ta yi ko da b'atan wata har Fatima ta yaye Amaar ta sake samun wani cikin,a lokacin itama Asama'u tana d'auke da juna biyu suka haifi yaransu mata Fatima da Waleed yake kira Aunty ta haifi y'arta Maryam,ita kuma Mama (Asama'u) ta haifi Aisha,tun daga nan haihuwar nasu sai ya zama kamar gasa,suka koma haihuwa lokaci d'aya,the next haihuwa shima suka sake haifar mata,Aunty ta haifi Fatima (Batool) sai dai bata yi nisan rai ba,Mama kuma ta haifi Khadijah (Deejah),har a lokacin bangaren su Hafsah da Maryam shiru dai babu wani bayani,it was there Asama'u ta fara zuga Mama azumi ta k'ark'ashin k'asa kan me yasa baza ta sa Muh'd ya k'ara aure ba ko Maryam d'in ce juya baza ta haihu ba,yanayin zuga abunda za'a fad'a yau daban na gobe ma haka,tun Mama Azumi bata gamsu ba har dai ta fara yiwa Muh'd maganar k'arin auren,shi kam da yake lokacin ba samun zama yake ba rayuwarsa kusan tana lagos sai ya shafe watanni baya gari ko da Mama azumi ta zo masa da maganar yace "shi gaskiya bai da burin cika gidansa da mata,d'ayan ma ta ishe shi,maganar haihuwa kuma na Allah ne,idan ita ance mata juya daga aurensu,k'anwarsa Hafsah me za'a kirata,ita da ta riga su auren?" Mama azumi tayi shiru tana tunani,daga bayan dai da ya fahimtar da ita tace "ai shi kenan,dama shi zai zauna da su tunda baya ra'ayi shi kenan" still Asama'u bata hak'ura ba ta dunga mata famfo a sonta sai lallai Mama tasa baki a had'a Muh'd da k'anwarta Rabi,Mama ta bad'e ido da toka tace "ita fa a kyaleta tunda yace baya ra'ayi,a rabu mata da d'a bata son sabgar takura kai" Asama'u bata ji dad'i ba ta dai had'iye b'acin ranta gudun kada ta janyo abunda Abba zai sake sakinta,taje ta zayyanawa mahaifiyarsu komai,Hjy Ladi tace "su kyalesu da ita suke zancen.." Sanda ta fara shige² itace gurin wannan Boka yau,gobe tana gurin wancan,but duk inda taje sai ace mata babu nasara,Muh'd ya cika taurin kai a tsaye yake zai yi wahala duk abunda za suyi yayi tasiri akansa,haka ko itama Mama azumi da suke tunanin za suyi nasara idan sun had'a da ita,abu dai duk yak'i dad'i k'arshe sai b'arnar kud'in su da suka dunga yi. Bayan lokaci Mama sun yaye su Deejah,suka sake samun ciki a lokacin ne Allah ya k'addara faruwar abunda ya hukunta,kaf gidan babu wanda ya san Maryam na da shigar ciki,hatta ita kanta sai da ciki ya fito b'aro² sannan Mama azumi ta kula,here ta fara murna tana ratatun cewa "Dama ta san lokacin samun k'aruwarsu daga b'angaren Maryam ne bai ba,yanzun ga shi Allah ya kawo lokacin" ta dunga nan² da ita,a cikin shekarar ne kuma Allah ya karb'i rayuwar Malam Usman da maimartaba sarki Maqbool surukin Hafsah,a zuwan da su Hafsah suka yi India rasuwar surukinta though dama suna zuwa tun ma kafin lokacin,bayan an share makoki aka fara shirye²n sabon nad'i aka d'ora Yayan Mahmoud Jarood Ibn Maqbool matsayinsa na babban d'a ga sarki Maqbool,a lokacin sarki Jarood yaronsa d'aya Muh'd Azaan,tun a wancan lokacin da su Hafsah suke zuwa k'asar Allah ya had'a jininta da Azaan,lokacin ko da suka je rasuwar Raj Maqbool da za su dawo Nigeria haka nan Azaan ya mak'ale mata yace shi sai ya bita,a lokacin shekarunsa duka 15 ne,babu irin lallashin da ba'a masa ba ya dage lallai sai ya bisu,Raj Jarood yace a had'a masa kayansa su tafi tunda yana so,haka kuwa akayi tahowar su Nigeria babu jimawa Mama,Aunty Bebie da Aunty Mammy suka haife yaransu duka mata,ita Mama aka sa mata Halimatus'sadiya (Diyanah),while su kuma yaran wajen su Aunty duka aka sa musu (ZAINAB) sunan Mama azumi,Zainab d'in wajen Aunty Bebie ana kiranta (Ameerah),ita kuma ta wajen Aunty Mammy tun da aka haifeta Azaan yake ce mata (MANAR) shi kenan sunan ya bita,sai ba'a sake mata alkunya ba,tun daga haihuwar Manar tsanar da Mama take ma Maryam ya shafi y'arta,ko sanda suke yara suna koyan tafiya idan ta shiga gidan sai dai a kawowa Mother ita tana kuka,bata tab'a d'aga kai ta ce komai ba sai dai ta d'auki y'arta ta lallasheta,sanda al'amari ya fara tsanani Mama azumi ta gaji da halin mother ta d'auke Manar,rainonta da komai na ta ya koma gurinta sai idan ta yi kuka tasa a kira mother,akan idanunta za ta shayar da ita ta ajiye mata ita ta k'ara gaba,ta hana kowa d'aukanta ya shiga da ita gidan Abba sai dai a d'auko mata Ameerah a kawota b'angarenta suyi wasan a can,yayin da a gefen Mama kuma daga kan Diyanah sai haihuwa ya tsayawa mata,da yake tun haihuwar Deejah dama ita bata cika lafiya ba,sanda suka tasa tsakaninta da Diyanah idan ba wanda ya sansu ba sai yayi zaton y'an biyu ne,Aunty da Mother suka koma haihuwa kusan tare,bayan Manar mother ta haifi Mu'awiyah,Mahmoud,Ibrahim khaleel,sai auta Hafsat wanda take shayarwa,ita kuma Aunty ta haifi Aliyu (Asad) da Mus'ab,daga nan itama haihuwa ya tsaya mata. Dalilin rashin jituwan Azaan da Waleed kuwa tun lokacin yarinta ya samo asali,a lokacin haihuwar Manar,sanda su Hafsah suka dawo Nigeria tare da Azaan wanda Raj Jarood ya musu kyautansa,ko da mother ta haifi Manar gaba d'aya sai Azaan ya dawo gurin mother kullum yana lik'e da ita da Manar yana mata wasa,sanda hutunsu ya kusa k'arewa,Hafsah suka shirya mayar da shi still ya dage shi dai sai a barshi gurin mother da baby,Mahmoud yayi waya da yayansa ya sanar masa halin da ake ciki,Raj Jarood Ibn Maqbool yace su kyalesa kawai a gurinsu shima bai basu shi dan su dawo da shi ba tunda Allah bai ba su haihuwa ba and matarsa a lokacin kuma tana d'auke da juna biyu yace ya basu shi duniya da lahira,to kuma a dai² lokacin ne matarsa Rani Naheed itama ta sake haihuwar y'a mace *RANIA* tun da Azaan yaji labarin mahaifinsa ya barshi ya zauna a Nigeria yake murna,Muh'd mahaifin Manar ya nema masa makarantar su Waleed,da yake shekarunsa d'aya da Waleed aka kaishi class d'insu,yayin da a b'angaren Waleed haka nan tun zuwan Azaan gidan yaji bai masa ba ba ya kuma k'aunar ganinsa kusa da Manar ko kad'an,a haka dai suke rayuwa Azaan ya fi shak'uwa da Amaar duk da ya girme masa da 2yrs amma idan ka ga yadda suke da Amaar sai kayi tsammanin su d'in ne sa'annin juna,lokacin ko da mother ta yaye Manar Muh'd ya sanar mata zai bawa k'anwarsa Hafsah,Maryam ta yi farin ciki duk da Manar itace y'arta ta fari,amma ta sadaukar da ita ma k'awarta for nothing other than zumuncinsu da zai k'ara k'arfi,and kaf gidan babu wanda yayi tunanin bata d'ansa duk da rashin haihuwar da bata yi ba,a ranar da aka yaye Manar Muh'd ya d'auketa ya kaima Hafsah,da yake mata bayani dalilin kawota Hafsah ta yi kuka sosai ta dunga yima y'an uwa waya tana fad'a musu abun alkhairin da d'an uwanta ya mata,tun daga lokacin rainon Manar da komai nata ya koma hannun Hafsah wanda yaran gidan suke kiranta Momellah (meaning-Small Mom) Manar tana barin gidan shima Azaan ya tattara ya koma gidansu,sai da su Mommella za su koma India shekaru hud'u baya Mama azumi da Azaan yake cema Dadaji (grandma) lokacin Manar tana koyon magana ta mayar mata Dadda shi kenan duka yaran gidan suka koma fad'an haka,tana jin maganar da Mommella keyi akan tafiyarsu da Manar wata k'asa ta fututtuke ta hana tafiya da ita a cewarta baza a kai mata jika wani k'asa a lalato mata ita ba,wannan shi ne ya zama sanadin rabuwar su Momellah da Manar,by then kuma lokacin Dadda za ta Saudiyya ta tafi da ita.. *Back to story...* Da yamma lokacin Amaar ya dawo daga aiki ya shiga apartment d'in Dadda ya tararta ita kad'ai tana mitar b'ata mata d'aki da su Manar suka yi suka fita without sun gyara,yayi murmushi ya k'arasa shiga yayi sallama,bata amsa ba ta d'aga kai ta kallesa ta d'auke kai,murmushi yayi yace "Hjy Manar fa?" Wani kallo ta masa ta d'auke kai ta ci gaba da sakace hak'orinta,bai damu ba ya sake cewa "Hjy ko sun miki laifi ne kika k'i kulani?" Kamar ya tsokanota tayi k'wafa cikin jin haushi tace "idan ba ma sun raina ni ba dama su b'ata guri kuma su tafi su barshi haka kaca²,yanzu ni suke nufi zan sake gyara musu?" Amaar ya girgiza kai yace "a'a gaskiya basu kyauta ba" ta gyad'a kai tace "yara sai k'azantar tsiya malam,su dai babu daman suga guri tsaf² sai sun k'azancesa" Amaar kamar zai yi dariya saboda yadda take kambama maganar,ya juya da sauri yace "Hjy bari na turosa su gyara miki gidan" ta d'aga kai ta bisa da kallo,har ya kai bakin k'ofa ta tab'e baki ta d'aga murya tace "dama baka wahala ba,wad'annan sakarkarun babu abunda suka iya,sai shegen surutu malam kamar sun ci aku.." Dariya ce ta kwace masa yayi sauri ya k'arasa fita yace "bari dai naje na dawo Hjy" ba tare da ta tankasa ba ya fice,apartment d'in Mother ya tsaya yayi knocking Ameerah ta bud'e k'ofar,tana ganinsa tace "Yaah Amaar sannu da dawowa" ya gyad'a mata kai yace "Manar fa?" Juyawa tayi bata bashi amsa ba ta k'walama mata kira,Manar dake zaune tace "mene ne wai?" Tace "kizo inji Yaah Amaar" da murnanta ta taso ta k'araso gurin tana washe masa baki ta gaishesa,ya d'aure fuska yana kallonsu yace "maza ku wuce muje" kallon juna suka yi kafin Manar tace "ina za mu Yaya!" Ya juyo ya kalleta yace "cewa nayi ku wuce ko na ce wata tayi magana ne?" Sum² suka wuce forefront ya kallesu yace "kun san inda za ku da kuka wuce?" Suka tsaya suna kallonsa,ya maka musu harara ya fara wucewa forefront suka bisa a baya,suna shiga suka ga Dadda zaune a parlor sai kad'a k'afa take,Manar ta d'aure fuska itama Ameerah tayi kicin² tak'i kallonta,Amaar ya nemi guri ya zauna in a serious note yace "maza ku d'au tsintsiya ku gyara gidan kafin na b'ata muku rai" sum² suka yi suka wuce kitchen suna hararan Dadda da tak'i kallonsu,yana zaune suka gama sharar suka goge,duk da yana musu wasa amma idan ya had'e rai bala'in tsoronsa suke,suna gamawa ya mik'e zai fita yace "Hjy sai da safe" d'aga kai Dadda tayi ta kalli parlon da yayi k'al² sai k'amshin room freshener yake tayi wani murmushi tace "to d'an fodiyo,sannu kai dai ka ji,Allah maka albarka" ya amsa yana murmushi ya nufi k'ofa,har ya kusa fita ya kira Manar,she thought ko zai sake sa su wani aikin kuma bata iya amsawa ba kawai ta fashe da kuka tace "Allah Yaya na gaji" saurin juyawa yayi yana kallonta tana matsar idanu,sanda ya gama k'are mata kallo yace "dallah rufewa mutane baki,kin ji na ce kiyi min wani abu ne da za ki b'arewa mutane baki?" Da sauri Dadda ta kallesa fuskarta cike da damuwa tace "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un! Haba d'an fodiyo,me kuma tayi za ka kwad'a mata tsawa haka?" Ba Amaar kad'ai ba hatta Manar da Ameerah sai da suka kalleta,Amaar yayi squeezing fuskarsa yace "me ya faru kuma?" Cikin fad'a Dadda tace "yo wannan uban tsawan da kayi ko ni sai da y'ay'an cikina suka juya bare Manar da take k'aramar yarinya,irin haka ai babu dad'i,kuma ni sai naga jarumtarta da ta tsaya iya zubar da hawaye kad'ai" Amaar ya dunga kallonta mamaki ya hanasa sake mata magana,Dadda tace "ni dai idan ba abun arziki ya kawo ka ba dama ka fitar mun daga gida Allah tashe mu lafiya" gyad'a kai yayi ba tare da ya ce komai ba ya juya yana tafiya yace ma Manar "idan kin gama kukan ki zo ki karb'i sak'onki da Azaan ya bayar a kawo miki" ya k'arasa maganar yana ficewa daga apartment d'in,tana jin ya ambaci Azaan da sauri ta biyosa ko jira bata yi taji abunda Dadda za ta ce ba Ameerah ta rufa mata baya,a parking space suka gansa yana bud'e motarsa,suka k'arasa suka tsaya ya d'auko ledan dake ajiye d'aya kujeran yana mik'a mata ya rufe motarsa ya bar gurin,Ameerah ta karb'a ta bud'e taga sak irin wancan da Waleed ya k'wace colour d'in ne da bambanci,cikin tsananin murna suka juya zuwa part d'in Dadda,suna shiga cikin karad'i Manar tace "Dadi kinga sabon wayana da Yaa Azaan ya sa a k'ara.." Bata k'arasa ba suka yi ido hud'u da Waleed dake zaune,babu shiri ta had'iye sauran maganarta,Waleed ya zuba mata ido yana kallon yadda take tafiya hannunta a b'oye a bayanta tana zumb'uro masa baki,Ameerah ma tana ganinsa ta juya za ta fita ya mata tsawa yace "idan kika sake k'afar ki ya fita daga gidan nan ni da ke ne" babu yadda za tayi ta dawo ta tsaya,Manar za ta shiga d'aki ta b'oye wayar kafin ta kai k'ofar bedroom yace "kema idan kika bari k'afar ki ya taka cikin d'akin nan jikinki zai fad'a miki" saurin juyowa tayi ta kallesa ta kalli Dadda da tak'i musu magana,bai kalli inda take ba yace "me Azaan d'in ya bayar aka kawo miki?" Tayi shiru tak'i cewa komai,ya mata tsawa yace "ba dake nake ba kika min shiru?" Kuka ta fashe da shi ta juya da gudu ta shige d'akin,ya gyad'a kai ba tare da ya kalli direction d'in Ameerah ba yace "mene ne take fad'a?" Ameerah cikin tsoro tace "Yaya nima ban sani ba fa" yace "k'arya kike" da sauri tace "believe me yaya ban san komai ba" wani kallo ya d'ago ya mata yace "ba tare na ganku yanzu a parking space ba?" Tayi tsuru² tana in'ina,ya sake mata tsawa yace "za ki fad'a min abunda ya faru ko sai na zaneki?" Hawaye suna zubowa idanunta tace "waya ya bayar a kawo mata" still Waleed yayi yana kallonta kafin ya maimaita "waya?" Tace "ehh" ya gyad'a kai yace "je ki karb'o ki kawo min" bata masa musu ba ta wuce tana shiga ta samu Manar tana rusa kuka,kaf maganar da Waleed yayi babu wanda bata ji ba,cikin kuka tace "ni to me na masa da zai na kwace min waya?" Ameerah tana share hawaye tace "kiyi hak'uri Sis kawo na kai masa in yaso sai na baki na wajena kiyi amfani da shi" Manar ta girgiza kai tace "ni dai bazan bada wannan ba" Ameerah tace "please ki kawo zan d'auko miki wancan d'in na wajena kinji?" Manar tace "ni wallahi bazan basa ba" yana jiyo rigimar su ya taso da kansa ya bud'e k'ofar yana kallonsu ya tsaya bakin k'ofa bai k'arasa shiga ba,fuskarsa a d'aure yace "d'auko ki kawo min" da farko k'in kai masa tayi sanda taji ya ce "idan kika bari na tako nan na sameki jikinki zai fad'a miki" babu yadda za tayi ta d'auka tana zuwa ta tsuguna ta ajiye masa a k'asa,ya mata tsawa yace "nan nace ki ajiye?" Ta zumb'uro baki ta d'auka ta mik'a masa,ya zuba mata idanu yace "daga yau duk wanda ya kuskura cikin ku na k'ara ganin waya a hannunsa.." Bai k'arasa ba ya gyad'a kai ya juya,kai tsaye ya wuce zai fita daga apartment d'in Dadda da tun d'azu ta zuba masa idanu tak'i ce masa komai ta kada baki tace "Afff! Ka mance baka karb'e na gurin Ameerah ba ai" wani juyowa yayi yana kallonta ta tsuke fuska tace "meye kake kallona ai tuna maka nayi ni" wani murmushi yayi bai ce komai ba ya juya ya fita daga gidan,tun da Manar ta tabbatar ya tafi mata da wayarta take kuka,ko cikin dare ta farka tana tunawa sai ta fashe da kuka,ranar gaba d'aya ta hana Dadda da Ameerah sukuni,kafin safiya ciwon kai mai tsanani da zazzab'i mai shegen zafi ya rufeta.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021. *♡MANAR¸.•💥* *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ 11. #Forbidden.. Tun gari bai gama yin haske ba Dadda ta fita hankali tashe ta isa part d'in ta dunga knocking kamar za ta cire k'ofar tana k'walama Abba kira,haulatu mai aikinsu ta bud'e mata k'ofar,da sauri Dadda ta wuce tana ci gaba da kiran "Yaro!" Jin shiru a fusace kaman za tayi kuka tace "to wai ko Yaron baya jina ne yayi min shiru?" Ta wuce za ta yi sama suka had'u da Abba yana sakkowa cikin sauri sanye da jallabiya,da sauri ta taresa hankali tashe tace "Yaro! Zo maza² muje kaga abunda yake faruwa" shi kansa Abba hankalinsa bai kwanta ba saboda yanayin kiranta da ya jiyo,ya bita da sauri yana tambayarta "Hjy lafiya?" Dadda tace "ina fa lafiya,zo dai muje ka ganewa idanunka" suka fita tare Aunty ta sauko za ta bisu,Mama da ta jiyo kiran ta fito itama tana murtsika idanunta ta tarar Aunty za ta fita tace "lafiya naji muryar tsohuwar nan a nan?" Aunty dai ta yi hanyar fita tace "wallahi ban sani ba,zan je dai na gani" tab'e baki Mama tayi ta nemi guri ta zauna tana jiran su dawo taji kanun labarai. Tsabar saurin da Dadda take har kamar za ta kifa Abba yace "bi a hankali Hjy" bata tsaya kulasa ba ta wuce,suna shiga part d'in ta nufi d'aki Abba yana biye da ita,dai² lokacin sun shigo Manar ta hantsilo daga kan gado,idanun Dadda kamar za su fad'o k'asa tace "A'uzhubillahi! Mene ne haka kuma?" Kafin ta k'arasa Manar ta fara kwara amai,Aunty da tayi shigowar k'arshe ta k'arasa kusa da ita da sauri ta rik'eta tana mata sannu,sympathetically Abba da yayi tsaye bakin k'ofa ya dunga kallonta yana mata sannu,sanda ta gama Aunty tana shafa mata baya tace "sannu daughter" wani kukan ta sake fashewa da shi muryarta ko fita ba ta yi sosai tsabar kukan da ta kwana yi,Aunty ta d'agata tana rarrashinta suka wuce bathroom ta wanke mata jiki,Ameerah dai na gefen gado ta buga tagumi da hannuwa biyu idanunta suna fidda k'wallar tausayin halin da Manar ke ciki,kafin Aunty ta fito da ita Abba ya kalli Dadda yace "Hjy me yake damunta ne?" Da wani muryar takaici Dadda ta fara masa magana "kai dai Yaro wallahi tunda na haifeka baka tab'a zuwa ka d'auko min magana ba,amma wannan d'an naka kullum ne Allah ne da kullum sai ya zo nan ya sa ni dogon magana" Abba dai sai kallonta yake yace "kiyi hak'uri Hjy zan masa fad'a" a fusace ta masa wani kallo tace "wane irin za ka masa fad'a kuma Allah na tuba? Sau nawa yake zuwa ya sani magana,idan naje na fad'a maka a banza,ko sau d'aya ni dai ban tab'a ganin ka zaunar da shi ka masa fad'an ba sai yau ne za kace min haka?" Aunty ta fito da Manar dake kuka har sannan muryarta a dashe ta kaita kan gado ta kwantar da ita,za ta juya Manar tayi saurin rik'o hannunta,kallota Aunty tayi tace "ina zuwa daughter bari na gyara gurin da kika b'ata na dawo" ta gyad'a mata kai a hankali wasu hawayen suna zubowa daga idanunta tace "sss..sanyi nake ji Aunty" k'aton duvet d'in dake kan gadon Aunty taja ta rufeta da shi fuskarta kad'ai ta bari a bud'e,Manar ta k'arasa jan bargon ta rufu dukanta,Aunty ta kalleta cike da tausayi ta wuce ta fara gyara gurin da tayi aman,sanda ta gama tana kallon Dadda tace "Hjy wai me ya sameta haka lokaci d'aya?" Bud'e bakin Dadda maimakon ta musu bayani sai ta rushe musu da kuka,Abba dai duk ya kasa magana sai kallonta yake,Aunty tayi k'arfin halin fara rarrashinta tace "dan Allah Hjy ki daure ki mana bayani mu san halin da ake ciki" ta kama gefen zaninta tana share fuska kafin tace "fisabilillahi dama ya lafiyar giwa bare ace tayi hauka,kuna kallo dai ba'a yima yarinyar nan wani abuba ta yi kuka bare anyi" Abba ya daure yace "me aka mata?" Kamar mai jira nan Dadda ta fara rattabo masa bayani "nake fad'a maka Yaro jiya da dare yarinyar nan ta shigo min da murnarta tana fad'a min an kawo mata wayar salula.. Kafin ma nayi magana kawai mutumin nan ni dai muna zaman² lafiya ya shigo min ni na d'auka abun arziki ya kawosa,ai yana jin zancen an kawo wa yaran nan waya shi kenan karka dad'a karka raga mutumin sai cewa yayi lallai illalla sai ta kawo masa" Abba yace "waye ya bada wayar?" Dadda tace "wancan yaro dai d'an uwanta na gurin Hafsatu" Abba ya gyad'a kai yace "Azaan kenan?" Dadda tace "shi fa dai nake nufi,to fa shi kenan tunda ya karb'e ya tafi da waya take ta ratatun kuka,daren nan gaba d'aya abunda taita yi kenan,ni dai ina ga bata ko runtsa ba.. Yo Allah na tuba muma bata bari munyi ba bare ita da take da dalili,shi kenan kuma sai ciwo ya rafketa" ran Abba a b'ace ba tare da ya jira ya gama sauraronta ba ya juya da sauri zai fita,Dadda ta bisa da kallo tace "ina kuma za kaje Yaro?" Bai tsaya ba yace "ina zuwa Hjy" ya fita da sauri daga gidan,Aunty ta kad'a kai tace "sha'anin yaran nan sai dai su d'in" Dadda tayi k'wafa tace "ai karma wancan mutumi yaji labari,ni dai da za'a yarda da abunda zance da sai nace kwata² Yaro yasa ya daina zuwarmin tunda babu arziki,kullum yazo sai ya sa ni yawan magana" Aunty ta d'aga kai ta kalli Dadda tana sakin murmushin tsokana tace "haba Hjy Waleed ne fa" a fusace Dadda tace "shi d'in Allah na tuba Waleed d'in na farko ne?" Aunty ta girgiza kai tace "a'a amma dai a gurinki shi ne na farko" nan da nan Dadda tayi mitsi² da idanu tace "Fatima.!" Kafin tayi wani magana tuni Aunty ta yi sauri ta fita,Dadda tace "wallahi ki fita idanuna na rufe,bar ganin ina d'aga maki k'afa,duk ranar da kuka k'ure ni Allah mutum bazai ji da dad'i ba" Aunty dai tuni ta fice tana murmushi ta wuce kitchen,tana shiga ta zuba ruwa cikin kettle ta jona tana tsaye ya tafasa ta juye cikin flask,ta d'ebo potatoes tana ferewa. Tare Abba suka shigo da Waleed dake binsa a baya,suna zuwa Abba yace "wuce ka dubata kamin bayanin abunda yake faruwa" wani b'oyayyar ajiyar zuciya yayi ya k'arasa inda take,a hankali ya kai hannu ya yaye bargon,ya dunga kallonta da mamaki ganin yadda ta k'udundune jikinta,Abba dake tsaye bakin k'ofa ganin Waleed ya kasa tab'a ta yace "ko dai mu tafi asibiti?" A hankali ya girgiza kansa yace "A'a Abba" ya kai hannunsa goshinta da nerves d'inta suka fito b'aro² then ya kai hannunsa kan wuyanta,har bacci ya fara d'aukarta taji ana tab'ata a hankali ta bud'e idanunta da suka kumbure,tana ganinsa ta janye jikinta za ta matsa ya mata wani kallo a d'an tsawace yace "stay still" sheshshek'ar kuka ta fara ya bita da kallo cikin tsare gida yace "ina ke miki ciwo?" Ta masa banza tak'i cewa komai,ya gyad'a kai k'asa² yadda ita kad'ai za ta ji yace "saboda na kwace wayar kike ciwo?" Still tak'i kulasa,Abba dake tsaye yana jiran yaji ya yi magana yace "ko dai sai mun je asibitin Muh'd?" Waleed ya girgiza kai yace "a'a Abba ba sai munje ko ina ba,zazzab'i ne kawai a jikinta" kafin Abba yayi magana a fusace Dadda tace "A'uzhubillahi! Zazzab'i kuwa ai ba kawai bane,matar da ta kwana kuka shi ne za kace zazzab'i ne kawai" ya juya ya kalleta ba tare da ya yi magana ba ya nufi k'ofa zai fita Abba yace "where are u going?" yace "zanje na siyo medications" Abba ya gyad'a kai ya ciro ATM a aljihunsa yace "karb'i nan kaje da shi" da sauri Waleed yace "no Abba zan siyo na dawo" ya wuce ya fita,Dadda ta tab'e baki ta k'arasa kusa da ita tace "sannu takwara kinji,Allah zai saka miki" parlor Abba ya koma ya zauna yana jiran dawowar Waleed. Almost 10 minutes ya dawo da leda a hannunsa ya shigo da sallama,Abba dake zaune ya amsa Dadda dai ko kallo bai isheta ba ta ci gaba da cin dankalinta,ya kalleta ya wuce ba tare da ya yi magana ba,a zaune ya ganta Aunty a kusa da ita tana mata fad'an ta daure ko tea d'in ta sha,ita dai sai kuka take ta k'i sha,ya k'arasa ya ajiye ledan hannunsa kan bedside drawer,ya kallesu fuskarsa a d'aure yace "Aunty ajiye kawai ki rabu da ita,idan taji wahala za ta sha" Aunty ta d'aga kai ta kalleshi then ta ajiye cup d'in ta nufi hanyar fita,Manar tana ganin za ta fita ta fara kuka,Waleed dake had'a allura ya mata tsawa yace "hey! Hey!!" Da sauri ta sauke k'afarta k'asa za ta mik'e,ya ajiye syringe d'in hannunsa ya rik'ota,da k'arfi ta kwala wani uban k'ara tana kiran Aunty da Dadda,Allah ya taimakesa muryarta bata fita da tuni ta tara masa jama'ah,ya fizgota ya matse sosai a jikinsa yana fad'in "shhhiii" turesa ta dunga yi tana son k'wacewa,da yaga ta k'i tsayawa ya d'aure fuska ya mata tsawa,babu shiri ta nutsu,ya saketa ya nad'e hannuwansa a k'irji ya zuba mata idanu cikin tsare gida yace "kin wuce kin d'auka kin shanye ko sai na gaura miki mari" yadda taga fuskarsa babu alamun wasa da sauri ta juya ta d'auki cup d'in ta kafa kai,duk zafin shayin bata ajiye ba sai da ta shanye tas ta ajiye cup d'in tana hawaye,ya maka mata harara yace "Oyah! Turn around" jin ya yi magana ta tsaya kallonsa ba tare da ta gane me yace ba,sai da ya sake mata tsawa yace "juya nace.. Ki bar kallona" da sauri ta juya tana runtse idanunta,ya d'auki syringe d'in ya gama had'a alluran ya matsa inda take,tayi masa k'ik'am tak'i d'aga rigar sai da yace "Uhn! Kina jira na d'aga miki rigan?" Idanunta a kulle ta janye rigarta sama da sauri,siraran k'afafunta farare tas masu yalwar gashi suka bayyana,a hankali ya dunga bin jikinta da kallo sanda ya kai idanunsa dai² buttocks d'inta a hankali ya runtse idanunsa ya kai hannunsa da niyyar janye red colour d'in pant d'inta ta saman hannunsa ya tab'a jikinta,kamar wanda wuta ta ja da sauri ya janye hannunsa a gurin yana fitar da wani wahalallen numfashi,ya ware idanunsa akan bayanta,idanunta a rufe tana jira ya gama ta ji shiru,a hankali cike da tsoro duk da muryarta ba ta fita tace "Yaya!" Kasa amsawa yayi duk da he clearly heared her,ta sake cewa "Yaya" sanda taji ya k'i mata magana muryarta tana rawa tace "Yaya na zauna? K'afafuna sun rik'e" ya ja numfashi ya fesar a hankali yace "stay still" da kyar ya daure ya mata alluran,sanda ya tsira bata ji zafi ba,sai da ya zare ta kuwa fasa masa kuka,da sauri ta juya ta fad'a jikinsa,yace "sake ni ki murza gurin" a shagwab'e duk ta k'ank'amesa tace "ni ka murza mun bazan iya ba" jikinsa duk ya mutu da kyar ya kai hannunsa gurin ya fara mulmula mata,ta kulle idanunta da k'arfi tace "assshhh! Yaya da zafi kake min fa" da wani murya mai nuni da mutum baya cikin hayyacinsa yace "oohh! Sorry" taji yana sake cuddling nata jikinsa kuma was vibrating a little,da sauri ta tureshi tace "Yaya!" Ta koma bakin gadon ta zauna tana zumb'uro masa baki,bai iya ce mata komai ba ya juya da kyar ya kwashe kwalbar alluran ya fita. Hjy Dadda zaune a parlor ita da Abba da Aunty suna magana,ya fito zai wuce Abba ya kirasa,bai iya amsawa ba ya tsaya because ya san dole a ganosa,Abba yace "ka gama ne?" Yace "ehh Abba" Abba yace "ina wayarta daka karb'a?" Idanunsa a k'asa yace "suna can gida" Abba yace "ka d'auko ka kawo min" ya amsa ya fita ransa a b'ace,bai dawo ba sai da yayi wanka ya shirya,ya shigo parlon sanye cikin k'ananun kaya ya tarar da Dadda ita kad'ai tana goge²,ba tare da ya kalli inda take ba ya wuce ya nufi hanyar d'aki,ta d'aga kai ta bisa da kallo tak'i kulasa,da ya shiga yaga tana bacci bai tsaya ba ya fito,ya kalli Dadda dake aikinta tana wak'e irin na mutan da,ya tab'e baki yace "Abba fa?" Kamar tana jira ya yi da ita a fusace tace "yo Allah na tuba shi Yaron asararre ne da zai ta zama yana jiranka kamar wani kai ka haifesa?" Bai tanka ta ba ya nufi k'ofa yana fad'a mata dosage d'in maganin Manar,yana gamawa ya sa kai ya fice. Manar tana jin fitarsa ta bud'e idanunta tana hararan k'ofa,ta zumb'uro baki ta tura hannunta k'asan pillow ta d'auko wayar da Ameerah ta kawo mata kafin ta tafi skul,number Azaan kad'ai ne a call log tayi dialing ta fara kiransa,yana ganin kiran ya katse ya kira back,ta d'auka ta kai wayar kunnenta,a hankali tace "Yaya!" Yayi still jin muryarta kamar mai rad'a yace "Baby! Ya kike?" Tace "lafiya lao" jin ta sake masa magana a haka yace "me ya samu muryanki naji shi haka?" Hawaye suka fara kawowa idanunta ta kai hannu ta share tace "ba ni da lafiya" yace "Subhanallah! Me ya sameki?" Da muryar kuka² tace "zazzab'i da ciwon kai" yace "eyyahh sannu! Allahu k'ara lafiya" tace "ameen!" Yace "kin yi kuka da yawa ko?" Ta gyad'a kai kamar yana kusa da ita a shagwab'e tace "to ba Yaya ne yasa nayi ba" yace "me yasa kika yi?" Tace "kukan" yayi shiru yana tunani kafin yace "me kika masa? Na san maybe kin masa laifi ko?" Ta girgiza kai tace "ni fa ban masa komai ba" yace "no! Tell me the truth" zumb'uro baki tayi tace "nifa banji me kace ba" yayi murmushi yace "fad'amin gaskiya nace" ta kyab'e baki tace "to ba wayana daka sa a k'ara kawomin ya kuma kwace min ba" murmushi yayi yace "shi ne yasa kika yi kuka?" Tace "ehh!" A shagwab'e irin yadda sakarkarun yara keyi,yayi murmushi yace "anya baki masa laifi ba baby?" Tace "nifa ban masa komai ba,shi ne dai yake takura ni" a hankali ya lumshe idanunsa yana tuno lokacin yarintarsu,rashin jituwarsu da fad'an da suke akan Manar tun sanda ya zo Nigeria,haka komai ya dunga dawo masa fresh kamar yanzun yake kan faruwa,taji ya yi shiru bai ce mata komai ba tace "Yaya" a hankali ya bud'e idanunsa yace "Na'am! Guddi (absolute beauty)" zumb'uro baki tayi tace "me kace?" Ya dafe forehead d'insa yace "sorry baby! Ba wani abu nace ba" tace "amma ai ka yi magana" yayi murmushi yace "na manta abunda nace ko za ki tuna min?" Ta tab'e baki tace "me zan tuna maka?" Yace "abunda kika ji na ce" tace "to ni na ji me kace ne?" Yace "okay! Tunda baki ji ba shi kenan" kulle idanunta tayi a hankali tace "Yaya bacci zan yi" yace "ok! Sleep tight,Allah kara sauk'i" ta tab'e baki bata amsa ba ta fara kashewa. Da dare Waleed ya dawo a gajiye ya samu Abba zaune a parlor yayi sallama,Abba ya amsa yana kallonsa bai ce masa komai ba,Waleed yace "barka da hutawa Abba" yace "yawwa! Ka dawo?" Yace "ehh Abba!" Abba ya gyad'a kai yace "ya aikin?" Yace "alhmdllh" Abba yace "ina maganar da muka yi da safe?" Kansa a k'asa yace "na je can ban sameka ba" Abba ya d'ago yana kallonsa yace "ya za'ayi ka sameni dama,ko kuwa zanyi ta zama ina jiranka?" Ya sake yin k'asa da kansa yace "i'm sorry Abba" d'auke kai Abba yayi yace "je ka kawo min kada ka b'atan lokaci" d'agowa yayi kad'an ya kalli Abba then ya tashi ya haura sama,ya bud'e bedroom d'insa ya shiga,a inda ya ajiye nan ya gansu ya d'auko yana fitowa Mama ta fito daga bedroom d'inta ta bisa da kallo tace "yaushe ka dawo?" Bai tsaya ba yace "yanzu na shigo" ta gyad'a kai ta biyosa tana tambayarsa office yace "alhamdulillah" ta k'arasa kusa da Abba tana fad'in "sannu da hutawa Alh" yace "yawwa!" Ba tare da ya kalleta ba,Waleed ya k'arasa ya zauna k'asa kan rug yace "ga shi Abba" kallonsa Abba yayi yace "kaje ka mayar mata abunta,daga yau kuma idan ka san ba kai ka sai mata ba kada ka sake ganinta da abunta ka gwada mata fin k'arfi.. Ka ji me nace?" Ya gyad'a kai yace "in sha Allah" Abba ya d'auke kai ya ci gaba da kallon news d'insa,Mama dai sai kallonsu take bata fahimci komai ba har Waleed ya tashi ya nufi k'ofa zai fita ta bisa da kallo tana kallon hannunsa mamaki duk ya hanata cewa komai. A ciki² yayi sallama ya shiga,Dadda dake zaune ta d'aga kai ta bisa da kallo,ya zauna kan kujera fuskarsa a d'aure yace "ina yini?" D'auke kai tayi itama kamar an mata dole ta amsa tace "lafiya" ya dunga juya wayan da d'ayan dake cikin kwali kafin da kyar ya daure yace "ina yarinyar nan take?" Dadda tayi kamar bata jisa ba,ya kalleta ya tabbatar ta jisa,haushi yasa shi mik'ewa ya nufi hanyar d'akin,a kan gado ya ganta ta juyawa k'ofa baya,ya taka cikin d'akin bai yi magana ba sai da yaje kusa da ita ya kai hannu ya yaye bargon data rufa,still tak'i motsawa ya kai hannunsa ya d'agota ta bud'e idanunta da sauri tana zumb'ura baki tace "Yaya meye haka bacci fa nake ka tashe ni" ya kalleta yace "yaushe kika fara baccin?" Tace "yanzu" sake kallonta yayi sosai fuskarta babu alamar ta fara bacci yace "da kika ji shigowata ko?" Ta b'ata rai ta k'i kallonsa,ya mik'a mata wayoyinta yace "take" d'aga kai tayi ta kallesa,yace "karb'i nace ki bar kallona" ta karb'a tana b'ata rai,har ya juya zai fita ya waigo yaga shi take kallo,ya d'aure fuskarsa yace "kiyi duk yadda kike so kin ji?" Tana kallonsa ya sa kai ya fice gaba d'aya daga apartment d'in" sanda ya koma gida,yana shiga yayi hanyar sama Mama ta tashi za ta bisa Abba ya d'aga kai ya kallesu gane nufinya yasa Abba ya kirasa ya amsa ya dawo,Mama ma ta tsaya gurin taba jin kamar ta dawo,ganin kallon da Abba yake mata yasa tayi sama cikin jin haushi,ya zauna kusa da k'afar Abba yace "here i'm Abba" Abba ya ajiye remote d'in hannunsa yace "wane magana muka yi da kai kwanaki?" Waleed yayi squeezing fuskarsa yana tunani,Abba yace "ka manta?" Ya girgiza kai yana sauke ajiyar zuciya yace "a'a Abba" Abba ya gyad'a kai yace "to ya ake ciki?" Waleed yace "Abba ai kai kace za kamin magana idan ka yi tunani,and i thought ko da naji baka ce komai ba an fasa ne" Abba yace "ba'a fasa ba" Waleed yace "to Abba yanzun ya za'ayi?" Abba yace "na yi magana da Aunty'n ku,ta ce min suna hanya k'arshen shekara,and she said shawararka mai kyau ce" yayi murmushin gefen baki duk da ba ya cikin mode d'in yin hakan,Abba yace "ina ga gobe idan Allah ya kaimu ka d'auketa kuje makarantar su Ameerah,duk abunda ya dace kayi" ya amsa da "toh Abba" sun d'anyi maganganu sosai kafin Abba ya sallameshi ya tashi ya haura sama zuciyarsa fari tas,yana bud'e bedroom d'insa ya shiga Mama ta fito ta biyo bayansa,ya juya da sauri jin an shigo idanunsa suka sauka kan Mama dake masa wani kallo,ya juya ya zauna ta k'araso tace "Waleed wayar waye na gani a hannunka?" Kai tsaye tace "na Manar ne" wani kallo ta dunga masa tace "Manar?" Ya d'auke kai bai ce komai ba,tace "me ya had'a ka da kayanta? Ban hanaka shiga shirginta ba?" Ya d'ago da sauri zai yi magana.. #Babu voting sosai,idan ba kwa jin dad'in labarin ya kamata na sani. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 12. #Rede..      Tsawa ta masa,idanunta gaba d'aya sun kad'a sunyi jaa tace "ka rufe min bakinka a nan gurin.. Kada ka kuskura ka furta ko wane irin kalma" kamar yadda ta buk'ata yayi shiru ya sunkuyar da kansa k'asa,cikin masifa tace "waye ya ba-ta wayar?" Bai d'ago kansa ba yace "Azaan" ta dunga kallonsa tace "wane Azaan d'in? Mutumin da ba ya k'asar" ya d'ago da sauri ya kalleta zai yi magana a fusace tace "ka san ba zan tab'a yarda ba ko?" Yace "why not Mom?" Cikin masifa tace "ni za ka rainawa hankali Waleed? Munafurcinka kuma wanne ne ban sani ba?" Girgiza mata kai yake yace "Mama!" Ta sake masa tsawa here ta dunga sirfa masa ruwan bala'i sanda tayi iya yinta ta gaji tace "billahillaziiy idan baka mayar da hankalinka jikinka ba za mu samu sab'ani da kai" shi dai ya mata shiru,tsabar mamakinta gaba d'aya ya kasa ko bata hak'uri dan kanta da ta gaji tace "tunda ka iya siya mata kace ba kai bane su kuma k'annenka fa?" Ya d'ago yace "Mama na fad'a miki fa ni ban siya mata waya ba" tace "dallah rufe min baki ni za kawa k'arya?" Ya d'auke kansa ransa a b'ace,tace "ni dai na fad'a maka ka fita harkar yarinyar nan,idan ba haka ba kuma duk abunda ya faru kayi kuka da kanka" ta juya ta nufi k'ofa tana ci gaba da bambamin fad'a,ajiyar zuciya ya dunga saukewa bayan fitarta,ya rik'e kansa da yake jin yana sarawa da hannuwansa biyu,ya jima a zaune yana tunani kafin ya tashi ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom,yana fitowa ya shirya ya d'auki keys d'insa yayi waje fuskarsa babu annuri,kafin ya k'arasa parking space Manar ta fito daga gidan tana tafiya kamar tana counting steps sanye cikin wani red colour d'in riga,hancinta ta mak'ala masa ring shaped d'inta,kallonta ya tsaya yi musamman lips d'inta da suka sha red colour chapstick,ya lumshe idanunsa a hankali yana jin wani irin yanayi yana mamaye jikinsa,yana bud'ewa suka had'a ido ta zumb'uro masa baki ba tare da ta kulasa ba,harara ya maka mata ya d'auke kansa ya k'arasa gurin motar ya bud'e zai shiga,gigitaccen ihun da tayi yasa shi fasawa da sauri ya saki murfin motar ya nufi inda take,ganinta a durk'ushe ya kai hannu zai tab'ata tayi sauri ta d'ago,mamakin abunda ya gani yasa shi zuba mata idanu ya kasa mata magana,ta tashi tsaye tana karkad'e rigarta ya d'aga kai ya kalleta,a hankali ta fara tafiya tana barin kusa da shi ta masa gwalo ta fashe da wani dariya,sakin baki yayi yana kallonta ya kasa mata magana,haushin raina masa hankalin da tayi yasa shi mik'ewa a fusace zai rik'ota,tana gama karantar abunda yake niyyar yi ta fella a guje,da yaga haka kawai sai ya tsaya kallonta yadda take gudun k'afafunta kamar za su tsinke ya fi komai basa dariya,ya dunga kallonta daga inda yake yana darawa,sanda ta kai balcony kafin ta tsaya tana maida numfashi,kamar ance ta waiga ta hangoshi a inda ta barshi,ya nad'e hannuwansa a k'irji yana kallonta,ta bud'e idanunta sosai tana kallonsa,dariya yayi mata wanda ya bayyana hak'oransa,ta dunga kallonsa daga inda take cike da mamaki duk a tunaninta ya biyota ne,yayi mata wink kafin ya juya ya shige motarsa ya bar gidan yana sakin murmushi. Har ya fita bata matsa daga gurin ba,Ameerah ta k'araso gurin ganinta tsaye ta zubawa get idanu ta dafa shoulder ta kafin tayi mata magana Manar da hankalinta baya tare da ita jin an tab'ata ta daddage ta kwalla k'ara,Ameerah ta koma baya da sauri a tsorace tace "dallah meye na ihun,ni ce fa kika wani b'are baki" harararta Manar ta juya tayi tace "kuma sai ki tsorata ni?" Ameerah ta kyalkyale da dariya tace "ke dai kin cika tsoro wallahi daga d'an tab'akin nan har kin tsorata" ta harareta tace "ban sani ba" ta wuce ta shige gidan. Tuk'i yake bayan fitarsa amma da ya tuna gudunta sai ya kad'a kai yayi murmushi,cike da nishad'i ya tsaya wani eatry ya siya abunda yake buk'ata ya fito,a hanya ya sake tsayawa wani bakery ya siya ice creams then ya juya kan motarsa ya nufi gida,yayi parking yana kallon apartment d'in yayi murmushi ya fito ya d'auko ledojin ya wuce part d'in Dadda,a parlor ya jiyo maganarsu ya k'arasa ya bud'e k'ofar yayi sallama,Manar tana jinsa ta waiga suka had'a ido,da sauri tayi zumbur ta mik'e za ta kwasa a guje,ya d'aure fuska ya d'auke kansa,ta dunga kallonsa sanda ya k'arasa shigowa ya zauna yana kallon Dadda da tak'i kallonsa,yayi wani murmushi cike da tsokana yace "wai fushi kike yi har yanzu?" Kamar mai jira tace "a'a dariya nake" ya gyad'a kai yace "ohooo! Thought fushi kika yi na rarrasheki" wani kallo ta masa tak'i tankasa,ya tashi ya nufi kitchen ya d'auko plates biyu ya dawo,ta d'aga kai ta bisa da kallo tana jira taga me zai yi,ya koma inda ya taso ya d'auki d'aya a cikin ledojin da ya shigo da su ya ciro coil paper da akayi wrapping ya warware,Manar dake tsaye ta zuba masa ido tana jira taga me zai fito da shi,kamar ya san me take ya d'ago ya had'e rai,ta b'ata rai itama ta wani d'auke kai kamar ba kallonsa take ba,yayi murmushi a ciki ya bud'e,zazzafan k'amshi ya cika gurin,ya juye ya ciro ice creams manya biyu daga d'ayan ledar da wani fura dake cikin roba shima,plate d'aya ya d'auka ya kai gaban Dadda da robar furan ya zauna yayi flexing legs d'insa ya d'auko yankan hanta d'aya yace "bud'e bakinki na baki" ta kalleshi ta kalli plate d'in hantar tayi murmushi tace "Allahu akbar.. Allah jik'an Malam ya masa rahama" Waleed yayi murmushi yace "ameen Hjy ta.." Tace "lokacin yana raye sai abunda nace ina son ci.. Dan wannan hantar kuwa ai sai na ture faranti" murmushi ya sake yi ya gyad'a kai yace "muci to sai ki ba-ni labari" tasa hannu ta fara ci,Manar dake tsaye ta tab'e baki ta juya za ta bar gurin Waleed ya kalleta ta gefen ido bai mata magana ba,sai da ta shige ya tab'e baki ya d'ago yace ma Dadda "ita wancan ba ta ci ne ta shige d'aki?" Dadda ta girgiza kai saboda dad'in dake hauramata cikin ka,sai da ta gama had'iye na bakinta tace "kai ma dai kamar wani baka san ba ta son hanta ba?" Shiru yayi ya zuba mata ido,ya d'aga girorinsa yace "Ohh! Na manta" ta ci gaba da cin abunta,sanda suka cinye ta d'auki fura ta kora,tana gamawa tayi hamdala tace "Allah maka albarka.. Yanzu da irin haka ne tsakaninmu har wani ma ya ji kanmu da kai?" Yayi murmushi ya koma kan kujera yace "saura labari na" tayi dariya tace "yanzu kuwa za ka ji su sai ka ce ya isa.." Labarin zamansu a Saudiyya ta fara masa tave "ai na fad'a maka zama Saudiyya ba dai dad'i ba.." Ya gyad'a kai yace "haba?" Tace "da gaske ma kuwa.. Komai baja-baja kake samunsa,shi yasa idan muka je harami babu abunda muke sai ibadah. Wata rana kawai muna cikin tafiya ba sai ga askar ba" yace "askar?" Tace "ehh! Kan kace me mutane sun fara gudu,radadada kowa sai gudu,ni dai ban san ya akayi ba kawai sai gani na nayi a gida ina mayar da numfashi,nake fad'a maka ban sani ba ma ko suma nayi a lokacin,ko wani ya kawo ni,na kalli Hjy Tasallah nace "wa ya kawo ni gida?" Y'ar kan uban yarinyar nan tana kallo na kawai sai ta kwashe da dariya,Hjy Tasallah tace "wa kuwa zai kawo ki idan ba k'afafun ki ba" na kalleta nace "aradun Allah bani iya dawowa gida da kaina" tace "to ai shi kenan tunda kinyi min musu" nake fad'a maka yarinyar nan ta zauna ta dunga min dariya,sai daga baya take fad'a min wai "Dadda kinyi rabin gudun ki a duniya" na tambayeta "wane gudu kuma Allah na tuba zan iya yi ni?" Tace "wallahi yau dai kinyi" nace "ni d'in?" Tace "ehh! Kinyi rabin gudunki dai" ni dai kamar zanyi kuka dan haushi nace "wai wane irin gudu ne nayi?" Kawai ta sake fashewa da dariya tace "rabin gudun famfalak'i mana" wai ashe da ina gudun ceton raina ne hijabina ya cika da iska.." Dariyar Amaar da Ameerah yasa Dadda juyawa ta kalli gurin da suke,ta gansu zaune kan kujera bata san yaushe suka shigo ba Ameerah har da kwanciya,Waleed kam tab'e baki yayi yace "kuma yanzun wannan labarin yayi miki kama da wanda nake so?" Ta kalleshi da sauri tace "yo kai dai ba labari kace na maka ba" yace " ba irin wannan nake so ba" tace "Iiiiiihhh! Wane iri kai d'in kake so?" Yace "mai dad'i dai haka" kallonsa ta dunga yi can ta tab'e baki tace "kai ni rabu da ni bacci nake ji,ku dai da ba'a raba ku da surutu sai kuje kuyi ta yi" wani murmushi yayi yace "ai biyana za kiyi" ta kalleshi tace "me na ci maka da zan biyaka?" Ya d'aga mata gira yace "nufinki nama da furan da na kawo miki a banza kika ci?" Tace "Iiiiiihhh! Daman biyanka kake nufin zanyi?" Yace "Uhn! Ke nufinki da bati kika ci?" Kamar za tayi kuka ta kalli Amaar tace "yanzu fisabilillahi d'an fodiyo dan wani cikinku ya siya min abu na ci sai kuma ace na biya? Dukiyarku ba ni da hak'k'i a cikinsa?" Amaar dai dariya kawai yake yi ya girgiza kai yace "a'a Hjy ta,ya ma za'ayi ace ki biya ko duka dukiyar kika cinye ai kin ci bulus" ta gyad'a kai tace "Uhn! Ka ji batu Malam" Waleed ya d'aure fuska yace "da gaske fa nake yi sai kin biya ni" ta kalleshi da sauri tace "to ba sai ka k'wata ba" yace "haka muka yi da ke?" Dadda ta hak'ik'ance tace "yo ko bamu yi ba da yanzu dai kam munyi,naci dubu sai ceto" murmushi yayi ya mik'e yace "za ki biya ni ne wani lokacin yanzu dai na yafe miki" tace "yo ko baka yafe ba ma yaya za kayi da ni?" Hanyar kitchen ya nufa ta bisa da kallo har ya tura k'ofar bata daina masa mita ba,Amaar ya kalleta yana sakin murmushi yace "a'a fa Hjy dan dai kawai ya ce ya yafe ne" ta juyo a fusace tana maka masa harara tace "yo ko bai yafe bama ai dole ya yafe,tunda dai ba zai yanki namana a matsayin kud'insa ba ko?" Hannunsa ya wanke ya fito da ruwa a hannunsa na roba,sanda ya koma ya zauna yana bud'e ruwan yace "kyaleta dan ta samu na ce na yafe mata ne,sai ma nace na fasa sai kin biya ni" mik'ewa tayi da sauri ta kama waistband tace "yo Allah na tuba sai dai mu dambatu mai k'arfi ya k'wata" yayi murmushin da ya bayyana hak'oransa yace "yanzu ko cewa aka yi ni dake muyi dambe,ai kya gudu kice a'a" tace "Iiiiiihhh! Saboda me?" Yace "haba Hjy ki kalle ni fa,ko wani namijin zai ji tsoron mu had'a jiki bare ke" harararsa tayi tace "ehh! Namijin ma sai dai idan sauna ne zai k'i" dariya sosai Amaar ya dunga Ameerah tana tayasa,Dadda ta wuce kitchen tana mita,Waleed yayi murmushi ya kalli Ameerah yana d'aure fuska yace "ke je ki d'auke wancan kayan" da sauri ta shiga taitayinta ta tashi ta d'auke plate d'in,ta kai hannu za ta d'auki robar ice creams d'in yace "banda wannan" ta wuce kitchen ta kai,da ta dawo ta wuce hanyar d'aki because ta san zama kusa da shi baka isa kayi kwakwkwaran motsi ba yanzun nan sai rai yazo yana b'aci,har ta kai kusa da k'ofa yace "su wannan d'in kina jira sai na ce ki d'auke?" Ta dawo da sauri ta d'auka a hankali gabanta yana fad'uwa tsabar tsoronsa tace "Yaya ina zan kai maka?" Wani kallo ya maka mata yace "kin tab'a ganin ina shan ice cream?" Ta girgiza kai da sauri yace "kin b'ace min daga gani ko sai na zane ki?" Da sauri ta wuce za ta sa a fridge ya mata tsawa yace "idan kika bari na ganshi da safe jikinki sai ya fada miki" cak ta tsaya idanunta suna kawo ruwan hawaye ta juya tana kallonsa tace "Yaya to ni ban san na waye ba" ya maka mata harara yace "ki jira na fad'a miki" daga haka ya d'auke kai ya ci gaba da kallon sport da ake haskawa,tsaiwa tayi a gurin ta kasa tafiya sai da ya d'ago ya kalleta ta shige d'aki da sauri,ta tarar da Manar a kwance ta k'arasa tana sauke ajiyar zuciya tace "shi wallahi Yayan nan ya cika takura" Manar tayi dariya tace "ki fad'a ya ji" a tsorace ta zaro idanu tace "Tabbb' so kike ya karairaya ni?" Tace "ashe kina tsoron yaji?" Zama Ameerah tayi kusa da ita tace "ga shi" Manar tayi saurin kallonta tace "mene ne?" Ameerah tace "ice cream" saurin tashi tayi ta zauna,ta d'auki d'aya ta bud'e Ameerah ma ta d'auki d'ayan suka fara sha suna hira. Ranar monday 7am ya shigo part d'in cikin k'ananun k'aya da suka amshesa yayi sallama,a zaune yaga Dadda kan darduma tana gyangyad'i bai yi magana ba ya kalleta ya wuce hanyar bedroom,ya tura k'ofar ya shiga,ya hangota kwance a saman gado tana bacci ya k'arasa ya kai hannunsa ya yaye duvet d'in da ta rufa,tayi juyi ta kai hannunta tana laluben bargon,ya tsaya ya zuba mata ido sanda taji ta kasa kamo bargon ta bud'e idanunta a hankali,a kansa idanunta suka sauka tayi sauri ta tashi ta zauna tana murza idanunta,ya maka mata mugun kallo yace "get up Malama ki shirya kada ki b'atan lokaci" ta dunga kallonsa kafin ta daure tace "ina za mu Yaya?" Yace "ban sani ba" ya juya zai fita,har ya kai bakin k'ofa yace "mintuna goma ki shirya ki fito ina jiranki a parlor" ta zumb'uro masa baki tana k'unk'uni,ya juya yace "me kika ce?" Da sauri ta sauka daga gadon ta wuce bathroom tace "nifa ban ce komai ba" ya gyad'a kai ya koma parlor ya zauna,kusan mintinsa biyar a gurin yana danna wayarsa yaga Dadda ba ta da niyyar kwanciya,yayi murmushi ya tashi ya matsa kusa da ita,shoulders d'inta ya kama zai kwantar da ita ta bud'e idanu a firgice suka had'a ido dashi tace "A'uzhubillahi minashshaid'anir rajiim" wani kallo ya mata ya saketa ya koma inda ya taso,ta gyara zamanta tana hamma,ya tab'e baki yace "ki kwanta mana" da sauri tace "na kwanta a wannan lokacin?" Yace "mene ne idan kin kwanta yanzun?" Ta girgiza kai ta d'auki carbinta tana ja,tace "banji shigowarka ba yaushe ka shigo?" Bai kalleta ba yace "kina gyangyad'i ya za'ayi kisan na shigo dama" suna zaunen Manar ta fito sanye da dogon wando da t-shirt kanta babu hula sai kamshi take bakin nan bad'au da chapstick,tun kafin ta k'arasa turaren da ta sa ya sanar masa,ya d'aga kansa ya kalleta ya girgiza kai cike da takaici ya mik'e tsaye yace "d'auko hijab muje" kallon Dadda ta tsaya tana yi tana jira taji ko za tayi magana taga bata ko kallesu ba,shi kam tuni har ya nufi k'ofar fita ta juya ta d'auko ta kalli Dadda ranta a b'ace tace "mun tafi" Dadda ta d'auke kai tace "Allah tsare hanya" daga haka ta mik'e ta fara karkad'e kura,tana fita ta hangoshi a parking space ta k'arasa a hankali,ya bud'e front seat ya shiga ba tare da ya ce mata komai ba,ganin ta tsaya ya lek'o fuskarsa a d'aure yace "za ki shigo mu tafi ko tsaiwar za ki ci gaba da yi?" Ta tab'e baki ta bud'e ta shiga ta rufe,ya kalleta kafin ya fara warming motar then yayi zooming off suka bar gidan,suna isa makarantar yayi parking a inda aka tanada,science academy ne mai kyau da yake had'e boys and girls,yayi parking ya fita yayi gaba,ita kam tana ciki sai zare ido take sai da ya juya yaga bata fito ba ya mata tsawa yace "get down Malama" ganin yanayin fuskarsa yasa ta bud'e ta sakko ya wuce forefront ta dunga binsa a baya har suka k'arasa office d'in principal,cike da girmamawa matar tayi welcoming d'insu dan tsaf ta shaida Waleed ta nuna musu guri suka zauna,after sun gaisa da Waleed Manar ta gaisheta,matar ta kalleshi tace "Mr Maji dad'i! Meke tafe da ku?" Waleed ya gyara zama yana kallon Manar ya mata bayanin abunda ya kawo su,ta gyad'a kai ta kalli Manar tace "ya sunanki y'an mata?" Manar dake b'ata rai tace "Manar Muh'd Maji dad'i" cikin barkwanci matar tace "wow! Triple M ko?" A hankali Manar ta d'aga kai ta kalleshi,yadda taga ya had'e rai ta sunkyar da kanta tana wasa da fimgers d'inta,Waleed da ya zuba mata ido ya juya ya kalli matar yace "Zainab Muh'd Maji dad'i shi ne sunanta" principal ta gyad'a kai tace "wane class ta gama can makarantar da ta baro?" Wani murmushi Waleed yayi ya kalli Manar cike da takaici yace "madam a tunaninki wane class ne ya dace da kamarta?" Principal tayi murmushi tace "think s.s one ko j.s.s three?" Waleed ya sake yin murmushi yace "ku kaita j.s.s one.." Matar ta kalleshi cikin mamaki tace "j.s.s one?" Waleed ya gyad'a kai,principal tace "amma ba ka ganin shekarunta da girman jikinta ya wuce na y'an j.s.s one?" yace "wane aji kike ganin ya dace da ita idan ba can ba?" Principal tace "j.s.s one duk k'ananun yara ne babu sa'anninta a can,ina laifin ma a kaita ko j.s.s 3 d'in" waleed yace "Ko kin san iya karta primary daga nan bata ci gaba ba?" Matar tace "wannan ai ba wani abun damuwa bane" yayi wani murmushi mai had'e da k'wafa yace "please madam ku kaita j.s.s one" sheshshek'ar kuka Manar ta fara,ya waigo da sauri ya kalleta,babu shiri ta rufe baki,ya sauke numfashi ya mayar da hankalinsa kan principal yace "madam she deserved nowhere than j.s one" principal tace "why not baza'a a had'a ta da y'an uwanta ba,idan yaso sai ku nema mata lesson teacher da zai na guiding dinta a gida.." #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021. *♡MANAR¸.•💥* *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._ 13. #Problematic.. Shiru Waleed yayi yana tunanin maganar principal d'in kafin ya gyad'a kai yace "alright!" Manar dake gefe taji ya ce haka,though bata gane me yake nufi ba tayi ajiyar zuciya,duk abunda ake buk'ata shi ya biya,principal ta basu uniform da kayan karatunta,suka yima juna godiya,ta rakosu har premises d'in makarantar then suka yi sallama suka tafi,a hanya motar tayi shiru babu mai magana da d'an uwansa,ya kalleta yaga ta juya tana kallon hanya fuskarta a had'e,ya tab'e baki ya d'auke kansa,kamar wanda aka yiwa dole sai ya mata magana yace "me yake damunki?" Bata juyo ba tace "babu komai" idanunsa akan hanya yace "babu komai kike b'ata rai?" Ta masa shiru ta k'i magana,ya gyad'a kai yace "kin san ba na son iskancin nan ko?" Da sauri ta waiga tana kallonsa kamar za tayi kuka tace "ni to me nayi maka?" A fusace yace "ni zan miki magana kimin shiru bayan na san kina ji na?" Rau² idanunta suka yi ta zumb'uro masa baki tace "ni fa yunwa nake ji,ka dena min magana" burki yayi saurin takawa Manar da babu belt a jikinta kad'an kanta bai daki glass d'in motar na gaba ba yayi saurin fizgota,a tsorace ta fasa k'ara ta k'ank'ameshi,yayi tsaki ya turata ta zauna,yana mata wani kallo yace "ni za ki rainawa hankali kice min kina jin yunwa?" Kuka ne ya kufce mata ta kifa kanta tsakanin thighs d'inta a hankali ta fara sheshshek'ar kuka muryarta tana rabewa tace "to ai dai ka san ban ci komai ba muka fito" ya zuba mata idanunsa a hankali ya kai hannu ya d'agota ta fizge da k'arfi za ta koma ya mata tsawa "keep ur mouth shut kafin na mareki" d'agowa tayi tana kallonsa sai kuma ta koma can jikin k'ofar ta kece da wani kukan mai shiga rai,ya zuba mata idanunsa yana kallon shagwab'arta,sanda ya tabbatar baza ta daina ba ya tada motarsa ya bar gurin,taji sai tafiya suke ita dai bata d'ago ba bare taga ina yake shirin kaisu sanda suka shiga hospital da yake aiki yayi parking ya bud'e ya fita bai saurareta ba yace "idan kin gama kukan kya fito" yayi gaba abunsa,d'ago kanta tayi ta harareshi har ya yi nisa ta goge hawayenta ta bud'e motar ta fita,taga ba gida ya mayar da ita ba da sassarfa ta bi bayansa tana kwala masa k'ira "Yaya!" Yana jinta bai tsaya ba ya ci gaba da tafiyarsa,da muryar kuka tace "Yaya ka tsaya ni na gaji" murmushi yayi yace "kiyi sauri" tace "Allah ni dai na gaji kuma kak'i tsayawa sai sauri kake" yana shiga ward d'in da office d'insa yake ya bud'e ya shiga yana lumshe idanunsa,ta turo k'ofar da k'arfi tana shiga ta zube a k'asa ta saki sabon kuka,saurin juyawa yayi ya mata tsawa,cikin kuka tace "to ni me na maka da za kana azabtar da ni?" Ya bud'e idanunsa sosai yana kallonta ta ci gaba da kukanta,bai sake mata magana ba ya k'arasa ya d'auki lab coat d'insa yasa,ya wuceta zai fita ta mik'e da sauri a tsorace tace "Yaya ina za kaje ka barni ni kad'ai?" Yace "ban sani ba" da sauri ta biyo shi ya juya ya mata wani kallo yace "ina za ki bini?" A shagwab'e tace "to ni kad'ai za ka barni kuma?" Yace "wani abu ne zai cinye ki idan kin zauna?" Tace "to ai tsoro nake ji" ya juya zai fita yace "idan kika biyo ni jikinki zai gaya miki" ta zumb'uro masa baki hawaye sun cika mata ido tace "ni dai ka mayar dani gida yunwa nake ji" yayi gaba abunsa yace "kafin na dawo na tarar kin mutu k'arewan yunwa.." Yana gama fad'a ya fice ya rufe ta a ciki,k'wafa tayi ta koma ta zauna ranta a b'ace,almost one hour sannan ya dawo ya tarar da ita a kwance kan kujera tayi kuka har ta gaji baccin wahala ya d'auketa sai ajiyar zuciya take saukewa,ya kalleta ya k'arasa wajen table d'insa ya fara zare lab coat d'in kafin ya zauna kan kujeran,ledar dake ajiye kan table d'in mai d'auke da tambarin Galaxy friends and delivery yasa shi d'agowa da sauri ya kalleta kafin ya zaro pack d'in ya duba,yaga ko tab'awa bata yi ba,ya kalleta da tunanin tun lokacin da aka kawo take bacci ko kuma fushi tayi tak'i ci,ya ajiye ya tashi ya isa gurin da take a hankali ya tsuguna kusa da fuskarta in a way style ya kai hannunsa fuskarta yana shafa side d'in fuskarta,sake gyara kwanciyarta tayi tana sauke numfashi,ya d'anyi tapping fuskarta a hankali ya kirata "Manar!" Kamar ta jisa tayi masa murmushi tace "shhhiii!" Ya zuba mata idanunsa cike da mamaki ya sake kiranta,hannunta ta kai ta rik'osa gaba d'ayansa da muryar bacci tace "nifa ba na son komai,bazan ci ba.." Ta b'ata rai a shagwabe ta zumb'uro masa baki tace "fushi ma nake yi da kai ai,kayi tafiyarka ka barni,bayan na ce ma yunwa nake ji" ta fara sheshshek'ar kuka duk a cikin baccin tace "kuma sai na fad'awa Abba nace har gurin aikinku ka tafi da ni kayi ta min fad'a kana min tsawa.." Wani murmushi yayi da ya fahimci bata san me take ba,ya zareta da kyar daga jikinsa ya tashi ya koma kan kujeransa ya fara duba files da suke gurin,bai fi mintuna goma ba da barin kusa da ita ta farka da kuka,ya kafeta da idanunsa yana d'aure fuska yace "meye matsalarki?" Tace "Yaya yunwa fa nake ji ka mayar da ni gida" harara ya aika mata yace "ki cire tunanin zan mayar da ke gida yanzu.. Oyah! Tashi kije ki wanke baki kizo kici abinci acici" zumb'uro masa baki tayi tace "bazan ci ba" ya d'aga shoulders yace "cikin ki ba nawa ba" harararsa ta dunga yi shi kam ya duk'ufa aikinsa,sanda ta ji uwar bari cikinta sai k'ara yake ta tashi da gudu ta shige toilet ya d'aga kansa ya bita da kallo,fitsari tayi ta wanke bakinta da fuskarta ta fito ya d'aga kansa ya bita da kallo,ta d'aure fuskarta ta wuce tana murgud'a masa baki,ta k'arasa gaban table d'in ta kai hannu za ta d'auki ledan yayi saurin d'aukewa,ta kalleshi da sauri tace "ka ba-ni" idanunsa a cikin nata yace "u loose girl.." Ta dunga kallonsa ta kasa sake masa magana,ga shi bata gane me yace ba,nan da nan idanunta suka fara kawo ruwan hawaye ta kalleshi kawai ba tare da ta ce masa komai ba ta juya ta yi ficewarta daga office d'in,saurin tashi yayi ya ajiye ledar ya biyota yaga ta kama hanya za ta bar asibitin da sauri ya dunga nufarta tana tafiya tana share hawaye bata san ya biyota ba sai ji tayi an rik'ota ta juya a tsorace taga shi ne,yana mata wani kallo yace "ina za kije?" Hannunta ta fara k'ok'arin k'wacewa da taga baza ta iya ba tace "ka sake min hannu na tafi" yace "kin yi hauka ne?" Ta fashe da kuka tace "ni ka kyale ni,babu ruwanka da ni,ka barni na tafi gida" juyawa yayi yaga mutane har sun fara kallonsu yace "wuce muje" tace "ni ka kyale ni,bazan koma ba d'in" yin duniya yayi da ita ta k'i yarda su koma,ya shammaceta ya d'auketa ya juya ya nufi hanyar office d'insa,taga idanun mutane sai kallonsu ake da sauri ta kai hijab d'inta ta rufe fuskarta,ya tura k'ofar ya shiga ya k'arasa gurin table d'in ya d'orata a kai ya zauna kan kujeransa,fuskarsa a d'aure yace "bud'e idonki ki kalleni" kafad'a ta mak'ale masa tace "ank'i a bud'e d'in" ya zaro k'ananun idanunsa yace "ni kike cewa baza ki bud'e ba?" Ta d'aga masa kai tace "to ba fad'a kake ta yi min ba tunda muka taho,kuma baka bani abinci na ci ba" yace "na ji bud'e idon" tace "ni ka kyale ni gida zan tafi" yace "ba yanzu ba ki bari har lokacin tashi yayi" saurin bud'e fuskarta tayi a shagwab'e tace "kaiii! Kuma sai nayi ta zama a nan har dare?" Gyad'a mata kai yayi yana kallonta yace "baza ki zauna ba?" Tace "ni dai gida nake son komawa" yace "nan a dawa kike?" B'ata rai tayi ta d'auke kai tak'i kallonsa,yace "tambayarki nake" ta zumb'uro masa baki tace "to ni na san ina ka kawo ni" kallonta ya tsaya yi kamar zai yi magana sai kuna ya fasa yayi k'wafa ya d'auko ledar ya mik'a mata yace "karb'i nan" ta kalli ledar tana yatsina tace "mene ne shi?" A fusace yace "ban sani ba" matsawa tayi gefe ta b'ata fuskarta,ya mata tsawa yace "kin karb'a ko sai na daka ki? Kinga ina biye miki shi yasa za ki min iskanci?" Ta fara masa alamun kuka ya fizgota da k'arfi gaba d'aya ta fad'a kansa ta fasa masa k'ara a kunne,saurin runtse idanunsa yayi duk da ya ji fad'uwarta jikinsa hakan bai hana shi fad'in "ke meye haka?" Tace "ni me na maka?" Ya bud'e idanunsa ya kalleta fuskarsa a d'aure yace "sauka!" Tashi tayi daga jikinsa sum² tayi kamar za ta fita daga office d'in yace "idan kika fita ni da ke" ta tsaya a gurin ta waigo tace "to ni ce maka nayi fita zanyi?" Yace "ohoo miki" ta hararesa da k'arfi ta fizgi ledar ta wuce kan kujera ta zauna ya bita da kallo. Hankalin Dadda gaba d'aya ya tashi ganin wuni guda sur babu labarin Manar,yaran kuma duka sun dawo gida,duk wanda ta tambaya Manar sai yace bai san ina suka tafi ba,Ameerah ce ma ta fad'a mata tace ta gansu a skul d'insu ita da Yaya,rai a b'ace Dadda tace "to kuma daga na masa shiru sun tafi shi kenan sai yak'i dawo min da yarinya har yanzu,ko abinci fa bata ci ba ya d'auketa ya tafi gantali da ita" Ameerah tace "ai dai kin san ba zai b'atar da ita ba" cikin fad'a Dadda tace "ke dai wannan yarinya sam ba ki da hali,ni ina ruwana da bazai b'atar da ita ba? Ni dai gaskiya a yi masa waya ya dawo da ita idan ba haka ba zan je na samu uwarsa ko na d'auki mayafi na bisu" Ameerah tana jin haka ta mik'e tana dariya tace "idan kin san inda suka tafi?" Dadda take "ko ban sani ba sai na fad'awa Yaro yazo muje tare" da sauri Ameerah ta tsayar da dariyarta tace "ni dai kinga babu ruwa na,idan ya dawo kuma wallahi kada kice masa nice na fad'a miki sun je makarantar mu" a fusace Dadda tace "to uwata ba sai ki hana na gaya masa ba" Ameerah dai kamar za tayi kuka ta dunga kallon Dadda ta san tsaf sai ta fad'a tunda tace haka,da sauri ta juya ta bar gidan ranta duk a jagule,wasa² tun Dadda tana sa rai da ganinsu har ta fara cirewa,hankalinta gaba d'aya yana kan k'ofar shigowa duk taji motsi ta baza idanu tana jira taga waye zai shigo idan taga ba su bane sai tayi tsaki,su kansu masu shigan suna ganin haka ba sa zama suke ficewa,after maghreb ta idar da sallah ta tashi a fusace ta fita gidan,tana tafe tana mita sanda ta isa k'ofar gidan bata tsaya kwankwasawa ba ta hankad'a musu k'ofar da k'arfi,Aunty dake zaune parlour ta d'aga kanta taga waye Allah ya so bata yi magana ba ta ga Dadda tana shigowa,ta tashi da sauri tana fad'in "sannu da zuwa Hjy" fuskar Dadda a tsuke tace "Fatima wai ni kam nace kin san inda gantalallen yaron can ya d'auke yarinyar nan suka je?" Aunty girgiza kai tace "Hjy ba dai basu dawo ba har yanzun?" Cikin fad'a Dadda tace "ina fa suka dawo,ni dai da ya dawo min da ita ma hankali na duk ba zai tashi ba,kawai kuma daga na yi masa shiru shi kenan sai yak'i dawo min da ita har yanzu" cikin nuna jimami Aunty tace "gaskiya bai kyauta ba,amma bari na kirasa muji suna ina" Dadda tace "yi sauri dan Allah,ni idan ma bazai dawo ba,to ya dawo min da ita gaskiya" kiran line Waleed Aunty tayi ya d'auka yace "hello Aunty!" Aunty tace "Waleed ina kuka je har yanzu baku dawo ba?" Yayi murmushi ya kalli Manar dake gefensa yace "muna hanyar gida Aunty,yanzun za mu k'araso" ajiyar zuciya tayi tace "alright! Sai kun dawo" ta kashe wayar,idanun Dadda akanta tace "me yace miki kuma?" Aunty tace "suna hanya yace min" Dadda ta gyad'a kai tace "Allah sa da gaske yake" suna cikin maganar Mama ta sakko daga sana ganinta yasa su yin shiru,Dadda ta tashi da sauri tana tsuke fuska tace ma Aunty "to ni dai na tafi,idan sun dawo su same ni can gidan" Aunty ta amsa tace "sai da safe Hjy" Dadda dai tuni ta yi gaba bata tsaya amsawa ba,Mama ta bita da kallo tana tab'e baki,Aunty ma dai bata kalleta ba ta d'auke kanta,ganin babu fuska yasa ta neman guri ta zauna. Sanda suka shigo gidan kowa haushin kowa yake ji,yana yin parking ta bud'e ta fita da sauri ya kalleta yace "waye yaronki da za ki fita ki barma kayanki?" Ta juya ta kalleshi bata dawo ba tayi wucewarta b'angaren Dadda tana k'unk'uni,k'wafa yayi ya bud'e ya fito ya bud'e back seat ya d'auko kayan ya bita da su,yana shiga yaga Dadda a tsaye bai kulata ba ya ajiye kayan ya juya zai fita,a fusace Dadda tace "kai dai wannan mutumi ba ka da hali ko d'is" a fusace ya juya ya kalleta fuskarsa a d'aure yace "na yi miki wani abu?" Fuskarta a tsuke tace "da ka d'auketa ka tafi gantali da ita gidan wace uwar ka kai min ita?" Wani kallo ya mata ya juya yana tafiya yace "ina ruwanki?" Kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa har ya kai k'ofa ta d'aga murya tace "ka fad'awa uwarka Asama'u" k'wafa yayi ya wuce ya fita,yana barin apartment d'in ta juya ta shiga d'akin,a tsaye ta ga Manar tana cire kaya sai b'ata rai take,ta bita da kallo tace "kema da yake ja'irar kanki ce ina maki magana kika barni tsaye saboda ga gantalalliya" d'auke kai Manar tayi tak'i kulata ta shige bathroom,haushin rashin maganar da bata yi mata ba yasa Dadda yin k'wafa mai ciwo ta fita. Da safe Ameerah ta fito daga wanka ta tarar Manar bata tashi ba,ta k'arasa da sauri ta d'aka mata duka,Manar ta tashi a tsorace tana sosa gurin,Ameerah tace "dallah ki tashi ke baki san za mu makara ba idan kika ci gaba da baccin?" Manar tace "kuma sai ki dake ni?" Ameerah tace "ni dai ki tashi ki shirya kafin Yaya ya shigo" jin ta ambaci Waleed da sauri ta tashi ta shiga wanka,ta fito ta shirya Ameerah tana tayata,suna gamawa ganin yadda uniform d'in suka mata kyau yasa Ameerah tayi mata pictures suka yi wasu tare then suka fito,Dadda ta d'aga kanta ta dunga kallonsu duk da ta ga kyaun da kayan suka yiwa Manar amma fushin da take yasa bata ce musu komai ba ta mik'e ta fara goge²,Ameerah ta tab'a Manar ta nuna mata Dadda,tab'e baki tayi tana tafiya tace "ina kwana?" Dadda bata kulata ba ta ci gaba da aikinta,Ameerah da neman tsokana tace "Hjy Dadda ana gaisheki" juyowa Dadda tayi a fusace tace "bazan amsa ba" Ameerah ta kyalkyale da dariya ta rik'e hannun Manar da sauri suka fita apartment,Dadda ta bisu da harara tace "kuma ba zance a dawo lafiyan ba" Manar da har sunje balcony ta jiyota ta dawo ta tsaya bakin k'ofa tace "dama waye yace ki kulasa?" Dadda ta juya fuskarta a tsuke tace "nima bazan kula ki ba d'in" Ameerah dai sai dariya take musu da kyar ta janye Manar suka bar gurin,suna tafiya Ameerah ta kalli Manar tace "sis idan munje skul kada ki yi dariya ki kama ajinki ko a class kada ki dunga kula mutane sosai" Manar tace "me yasa?" Da baki Ameerah ta nuna mata su Deejah dake tsaye parking space suna kallonsu tace "saboda wancan" Manar ta kalli inda Ameerah take nuna mata ta tab'e baki,suka k'arasa Deejah da Diyanah sai cika suke,Manar ta d'auke kanta bata kulasu ba suka tsaya jiran driver,ko a mota da suka tafi k'ala bata ce ba har suka je skul,duk yadda su Diyanah suke yar musu magana Ameerah ma bata yarda ta kulasu ba suka musu banza. Sanda suka shiga class gaba d'aya idanun y'an class d'in suka yo kan Manar ta d'aure fuskarta ta k'i dariya a dole sai ta nuna itama tana da aji,sosai bata manta abunda Ameerah tace ba,Ameerah ta rik'e hannunta suka je gurin zamanta suka zauna,wata k'awar Ameerah Nusaiba dake zama bayan seat d'inta tayi murmushi ta mik'awa Ameerah hannu suka gaisa,then Manar da tak'i ko da murmushi,ranar gaba d'aya babu abunda Manar ta gane saboda turancin da teachers d'in suke yi,duk malamin da ya shigo ba ya musu Hausa,shisa har aka tashi cikin k'unci take,da suka dawo gida ma driver yana yin parking ta fice a fusace ta nufi part d'in Dadda,Ameerah ta biyota tana mata dariya saboda ta san matsalarta,itace ma da taga abun ya yi yawa taita rarrashinta tana cewa za ta saba,za ta iya itama idan ta mayar da hankali,Manar a gaba Ameerah tana binta suna shiga Manar tayi cilli da jakarta ta saki kuka,Dadda ta fito kamar an cillota tana ganin Manar tsaya tana kallonta tace "ke kuma lafiyarki za ki shigoma mutane da kuka?" Ameerah dake k'ok'arin zama tace "nima tun d'azu muke yi da ita a skul" Dadda ta kalleta tace "mene ne kuma wani zuk'ul?" Ameerah ta fashe da dariyar da bata yi niyya ba tace ''makaranta fa nake nufi" Dadda ta tsuke fuska tace "shi makarantar ne dan kinibibi baza'a fad'a yadda kowa ya sani ba?" Ameerah dai sai dariya take,Manar ta tashi a fusace ta share hawaye ta nufi d'aki tana cewa "ni wallahi ba zan sake zuwa ba daga yau" Ameerah ta mik'e da sauri tace "wallahi ba ruwa na ke da Yaya" a fusace Dadda tace "ai kuwa tunda ba ta so ba ta sake zuwa shegen makarantar nan,dama shiru nayiwa Yaro ko da yake sanar min zai mayar da ita makarantar yahudawa nan" Ameerah ta zaro idanu tace "ke dai Dadda Allah babu ruwanki ita da Yaya idan yaji" Dadda cikin masifa tace "yaji mana,zai zare mata rai ne?" Ameerah ta fizgi jakarta da sauri ta shige ta barta sai mita take,tana shiga d'akin taga Manar duk ta yi watsi da uniform d'in,ta zauna bakin gado sai kumburi take,ta k'arasa ta tsince mata kayan ta ajiye saman gado,a fusace Manar ta sake watsi dasu k'asa tana hararanta,Ameerah ta sake tattarawa tana kallon Manar tace "sis kada kiyi fushi please!" Kamar jira Manar take ta kulata ta sake fashewa da kuka,Ameerah ta zauna kusa da ita tayi tagumi ta zuba mata ido,can da ta gaji ta mik'e da sauri bata kulata ba ta d'auko wayarta a cikin press da suke b'oyewa,ta dawo ta zauna kusa da ita ta fara kiran Azaan,ba'ayi taking long ba ya katse ya kirata,ta d'auka tana sauke ajiyar zuciya tace "Yaah Azaan ina wuni?" Yayi murmushi yace "lafiya lou Ameerah ya gida da su Aunty?" Tace "suna lafiya" yace "Dadi fa?" Tace "itama haka" Manar dake gefenta tana jin ta ambaci sunan Azaan ta tsayar da kukan,cikin sanyi murya Ameerah tace "Yaah Azaan u know what?" Yace "nope! Sai kin fad'a" ta d'ago a hankali za tayi magana suka had'a ido da Manar da ta kafeta da idanu,harararta tayi da sauri ta tashi daga kusa da ita,Azaan yace "ina baby fa?" Tace "ka ganta nan mun dawo skul wai baza ta sake zuwa ba" yace "saboda mene ne?" Tace "wai kawai dan malaman suna yin turanci ita bata ganewa shi ne tace baza ta sake zuwa ba" murmushi Azaan yayi yace "kyale ni da ita zan kirata yanzun naji matsalarta" Ameerah ta gyad'a kai tace "Allah Yaya kada ka biye mata,ita kullum sai ta dunga biyewa Dadda,bata san ita ce take cutuwa ba,ko fa islamiyya ma bata zuwa,komai aka ce mata sai tace bata iya ba" Azaan ya gyad'a kai yace "alright! Bari na kirata yanzun" Ameerah tayi ajiyar zuciya tace "toh!" Suka yi sallama suka ajiye wayar,ko minti biyu ba'ayi ba ya kira Manar through video,ta kalli wayar da Ameerah ta ajiye mata ta kai hannu ta d'auka sai b'ata rai take.. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2021.                     *♡MANAR¸.•💥*                 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA   _Devoted to My Mamma Hjy Maryam Alhassan (Jikar Kulu)._ _Bestowed to Fateema Abdulmajid._                                 14. #Intermission..             A hankali tana kallonsa tace "Yaya!" Fuskarsa a d'aure babu alamun wasan da ya saba mata yace "mene ne matsalarki da yasa kika ce baza ki sake zuwa skul ba?" A shagwab'e tace "to ba sune ba duk sai su dunga yin magana da turanci" yace "ke kuma turancin ne ba kya so,right?" Ta gyad'a masa kai,ya sauke numfashi yace "ba ku da lesson teacher ne a gida?" Ta gyad'a kai tace "to su ba sun iya ba!" Girgiza kansa yayi yace "ok! Zanyi magana da Amaar,idan an nemo lesson teacher shi kenan?" Tayi saurin kallonsa za tayi magana ya katseta yace "ba na son k'orafi,lesson teacher ne matsalarki and na gama da wannan maganar" yana fad'an haka dan kada ta samu damar sake masa magana ya katse kiran,saurin kallon Ameerah tayi za ta fara mata masifa da sauri Ameerah ta fice tana mata dariya. Da dare Amaar ya shigo part d'in ya gansu zaune ita da Ameerah tana koya mata assignment d'in mathematics,ya zauna yana kallonsu idan Ameerah tayi sai Manar tace bata gane ba ta sake mata,Ameerah ta gaji tace "ke wallahi na gaji tun d'azu fa muke yi,amma wai baki gane ba,kawai kin k'i ki nutsu ni sai wahalar da ni kike yi" Amaar dai sai murmushi yake yi,ai fa nan itama Manar d'in ta mik'e cikin fushi tace "kada Allah yasa kiyi d'in baza'a je makarantar ba,daga yau na dena zuwan.." Karaf maganarta sai a kunnen Waleed dake shigowa,wani tsawar da ya mata yasa tayi saurin waigawa,ya kalleta yace "me kika ce?" Tayi shiru tana kallonsa,a tsawace yace "ba dake nake ba?" Zumb'uro masa baki tayi tace "ni fa bance komai ba" yace "really?" Ta k'i kallonsa saboda ta san ba gaskiya ta fad'a ba,idanunsa a kanta ya gyad'a kai yace "Ameerah tell me what really happened kafin na shigo" Ameerah tace "Yaya cewa tayi baza ta sake zuwa skul ba" yace "saboda me?" Ameerah ta kwashe yadda suka yi ta fad'a masa,ya gyad'a kai yace "good! Kada kije kin ji,ba ni za ki yima ba" daga haka bai sake ce mata k'ala ba ya nemi guri ya zauna fuskarsa babu alamun ya san yadda ake dariya,Dadda ta fito d'aki tana binsu da kallo tace "hayaniyar me kuke min kuma?" Waleed da hankalinsa ke kan TV yace "hayaniya kamar wasu k'ananun yara?" Tace "yo da meye ku Allah na tuba?" Wani murmushi yayi ya tashi zai fita ta rakasa da kallo bata ce sai dai komai ba har ya fita,Ameer ya kalli Manar yace "zo ki zauna k'anwata,muga assignment d'in" hararar Ameerah tayi ta k'arasa kusa da shi da littafin ta mik'a masa,ya karb'a yana dubawa ya d'ago ya kalleta yace "ke yanzu mene ne abun wahala a nan?" Tace "Yaya nifa yadda take yi min ne ban gane ba" yayi murmushi yace "ok! Ki maida hankali ki ga abunda zanyi,idan mun gama za kiyi da kanki" ta gyad'a kai tace "toh" tiryan² Amaar ya sake gwada mata yadda za tayi,kafin ma ya tambayeta ta gane tayi ihu tace "wallahi na fi gane naka Yaya" ya sake yin murmushi yace "oyah! Yi na gani idan kin gane da gaske" ta d'auki biro ta fara yi tana masa bayani kamar yadda yayi mata,tana gamawa yayi mata tafi yace "ashe dai akwai kan hankaline baki mayar ba" tayi dariya ta juya ta kalli Ameerah ta harareta tace "Yaya itama fa dan bata min kamar yadda kayi ba shi yasa ban gane ba" Ameerah tace "wallahi k'arya kike yadda yayi nima ai haka na miki" Manar ta harareta tace "Hummm! Ba wani nan" Ameerah tayi dariya ta tashi tace "ke kika sani gobe ai sai kisa Yaah Amaar d'in a jaka ku tafi skul tare" Manar tace "ehh za muje d'in ina ruwanki" gwalo Ameerah tayi mata tace "woooo! Slow leaner" haushi Manar taji ta tashi a fusace Ameerah tana ganin haka tasa gudu suka fara zagaye parlon,Amaar dake zaune yana danna wayarsa ya musu banza bai kulasu ba sai da suka dameshi ya musu tsawa,duka suka zube suna haki Manar sai hararar Ameerah take daga k'arshe tayi k'wafa tace "ai dai za mu had'u" Ameerah ta mata gwalo tace "mu had'u d'in na zane ki" dariya Manar ta fashe da tana nuna Ameerah tace "ni za ki daka? Lallai ma yarinya jikinki zai yi tsami na kama ki" wani kallo Amaar ya musu yace "baza ku min shiru da bakunanku a nan ba" suka yi tsit babu wadda ta sake cewa k'ala har ya fita. Ranar alhamis da yamma Amaar ya kaita islamiyyar su Ameerah,da yake tsarin makarantar alhamis da jumu'a da yamma,Saturday and Sunday kuma da safe shi ma dai da kyar aka kaita ajin su Ameerah saboda sunyi kusan izu 30,sai da malamin yaga tana kuka wiwi sannan yace a kaita amma idan yaga bata yi k'ok'ari ba a jarabawar k'arshen term za'a mayar da ita ajin k'asa tayi tsalle ta dire tace ta amince,ranar saturday da yamma lesson teacher da Azaan yasa a nemo mata ya fara zuwa,suna kan yin lesson Waleed ya shigo gidan,ya gansu ita da Ameerah zaune balcony d'in gidan Dadda ana musu lesson ya kallesu ya d'auke kansa ya wuce bai musu magana ba,sanda ya sake fitowa sun gama lesson teacher har ya tafi,cikin isa ya shiga parlon yayi sallama a k'asan mak'oshi,Ameerah dake kwance tana game da wayarta ta amsa,ya kalleta fuskarsa a d'aure yace ke "waye na ganku da shi?" Ameerah tace "lesson teacher d'inmu ne" ya kalleta da kyau yace "waye ya d'auka muku lesson teacher?" Tace "Yaa Azaan ne.." Wani kallo ya mata yace "Azaan?" Ta gyad'a masa kai "ina Manar?" Ya tambayeta fusakarsa a d'aure har ya fi na lokacin da ya shigo,a tsorace tace "tana ciki" wucewa yayi hanyar d'akin gadan²,Ameerah tana ganin haka bata tsaya shawara ba ta shafawa kanta lafiya ta bar gidan kafin ya juyo kanta. Manar ta fito band'aki d'aure da towel ta zauna bakin gado tana yatsina fuska,gaba d'aya bata jin dad'i,tun shigowarsu take jin kamar something is about to happen,tayi shiru tana tattab'a cikinta zuwa mararta da ta rasa gane asalin inda yake mata ciwo tsakanin gurare biyun Waleed ya bud'e k'ofar d'akin,footsteps d'insa da ta ji suka sa ta d'ago kanta a hankali ta bisa da kallo,cikin fushi bai ko kula da yanayinta ba ya fara mata fad'a "uban waye yace ma Azaan ya d'aukar muku lesson teacher?" Kawar da kanta tayi tak'i masa magana,haushin yadda ta masa yasa shi fizgota da k'arfi yana huci yace "ba magana nake maki ba za ki min shiru saboda kin raina ni?" Kuka ta fashe masa da shi ta fara ture shi,ya rik'eta sosai yana mata wani kallo yace "stay still kafin na gaura miki mari" da muryar kuka tace "ni ka kyale ni bani da lafiya" wani kallon karki raina ma kanki hankali ya mata kafin ya bud'e bakinsa yace "me yake damunki?" Hannu ta watsa tace "nima ban sani ba" ya mata kallon rainin hankali yace "baki sani ba?" Ta gyad'a masa kai tana share hawaye,ya tab'e baki yace "ke kika sani" fizge jikinta tayi za ta koma kan gadon ya rik'o arm d'inta da k'arfi sai da ta saki k'ara,cikin shagwab'a tace "Yaya meye haka wai?" Ya juyata ta fuskancesa yace "waye ya ce ma Azaan ya d'aukar muku lesson teacher?" Tace "to ni nace masa?" A fusace ya doke mata baki yace "amsan abunda na tambayeki kenan?" Sheshshek'ar kuka ta fara tace "ni wallahi ka kyale ni na kwanta" yace "idan nak'i fa?" Cikin kuka tace "zan fad'awa Dadda" sakinta yayi ya koma gefe yana kallonta yace "Oyah! Je ki fad'a mata" ta murgud'a masa baki ta koma ta zauna tana share hawaye,yayi k'wafa cikin kaushin murya yace "daga yau kar na k'ara ganinsa a gidan nan,idan ya zo gobe ku sanar masa ba kwa buk'ata,kin ji me nace?" Saurin d'ago kanta tayi ta kallesa tace "to saboda me?" Yace "ban sani ba" tab'e baki tayi cikin k'unk'uni tace "a'a wallahi ni dai muna so" a fusace ya mata tsawa yace "ba shawarar ki na nema ba,umarni na bayar" da muryar kuka tace "ni wallahi bazan ce ba" mamaki shimfid'e a fuskarsa yace "ni kike fad'ima haka?" Tace "to ba kai bane kace muce bama so" kansa ya gyad'a ya wuce yana fad'in "kada kuce kinji,ki bari na sake ganin ya zo kiga yadda zanyi da ke a gidan nan" yana gama fad'a ya wuce ya fita,k'unk'uni ta fara masa tana ganin ya tsaya kafin ya waigo da gudu ta shige toilet ta kulle k'ofar,ta jingina jikin k'ofar ta murgud'a baki tace "kuma baza'a ce d'in ba" ficewa yayi gaba d'aya daga gidan ransa a b'ace,ya wuce apartment d'insu yana shiga yayi sama,yayi knocking d'akin Aunty Ameerah da ta gudo nan ta b'uya ta yi zaton Manar ce ta biyota ta tashi tana fad'in "ke wallahi kar kizo ki shafan kashin kaji" ido biyu suka yi da Waleed dake tsaye gurin fuskarsa a d'aure ya watso mata tambayar "waye yace ma Azaan ya d'aukar muku lesson teacher?" Tambayar ne yasa tsoro ya kamata ta fara in'ina,ya mata tsawar da sai da hanjin cikinta suka juya a tsorace tace "Yaya nifa" ya mata tsawa yace "idan kika sake kika min k'arya jikinki zai yi tsami" hawaye suna sakkowa fuskarta tace "Yaya ba ni bace" a kausashe yace "waye?" Ta fara in'ina tace "yay... Ya shi ne fa ya d'aukar mana" yace "ko kuka ce masa kuna so ko?" Ta girgiza masa kai da sauri tace "a'a Yaya" ya d'aure fuskarsa yace "Uhn! Waye yace masa kuna so?" Tayi shiru tana matsa fingers d'inta ya mata tsawar da yasa Mama fitowa daga d'akinta ta tsaya bakin k'ofa tana kallonsu bata ce musu komai ba,Waleed yace "za ki fad'a min gaskiya ko sai jikinki yayi tsami?" Girgiza masa kai tayi da muryar kuka ta fara magana,ya mata tsawa yace "idan kika bari naga drop d'aya na hawaye a fuskarki sai na fasa miki jiki" ta dunga k'ik'k'ifta idanuwa tana mayar da su tace "Yaya wallahi ba mu muka ce masa muna so ba" yace "Uhn! Waye yace masa?" Tace "babu kowa" yace "k'arya kike.. Cikin biyu dole za'ayi d'aya,ko dai ke ko Manar wata ta fad'a masa" saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a Yaya" ya kalleta yace "ya akayi ya sani idan baku fad'a masa ba?" Tace "Yaya maganar Manar ne fa da tace baza ta sake zuwa skul ba shi ne ya sani,ya tambayeta me yasa tace haka,shi ne ta fad'a masa ita ba ta gane turanci,shi ne ya tambayeta ba mu da lesson teacher a gida tace masa ehh,shi ne sai yace zaima Yaah Amaar magana,jiya kuma shi ne kaga ya zo" ajiyar zuciya yayi yace "daga yau ku fad'a masa kada ya sake zuwa gidan nan" tace "Yaya" a fusace yace "ba shawararku na nema ba,umarni na bayar,idan ba'a ji ba kuma toh!" Ya mata wani kallo ya juya zai bar gurin idonsa sai cikin na Mama da ta kama k'ofa ta rik'e tana kallonsu,d'auke kansa yayi zai bar gurin cikin gadara tace "dawo ka zo" tsayawa yayi a gurin yace "Mama ina da wani uzuri yanzun" a fusace tace "ba shawararka na mema ba,zo ka wuce muje" babu musu ya wuce cikin d'akinta ta mayar da k'ofar ta rufe,tana jifansa da wani kallo tace "meye ruwanka a cikin maganar da naji?" Ya d'ago da sauri ya kalleta yace "Mama" tsawa ta masa "dallah rufe min baki.. Munafiki kawai,kullum na maka magana akan yarinyar nan sai kace min babu komai,yanzun uban me ya had'aka da shiga shirginsu uban iya?" Yace "Mama ba fa wani abu bane kamar yadda kike zato.." Kyakykyawan mari ta d'aukesa da shi,cikin fushi tace "wallahi Waleed ka fita idona na rufe,ina fad'a maka ba ka ji ko? Billahillaziiy yarinyar nan ko tare aka haifeka da ita sai ka rabu da ita,idan ba jaraba irin naka ba,mene ne had'in kifi da kaska? Ina ruwanka da shiga abunda bai shafeka ba?" Shiru yayi ya sunkuyar da kansa zuciyarsa sai tafasa take,Mama tace "na rantse da ubangijin al'arshi mad'aukakiya idan baka rabu da yarinyar nan ba zan ci ubanka da gaske,zan nuna maka other side of me dan ka gane ba kai ka haife ni ba" bai sake cewa komai ba sai ajiyar zuciyar da yake saukewa mai cike da b'acin rai,tace "ka ji na fad'a maka ko? Daga yau kuma daga yanzu babu ruwanka da yarinyar na,kai ko wuta kaga za ta fad'a ka kauda idonka,ban yarda ka taimaka ba ka kyaleta ta fad'a" saurin d'agowa yayi idanunsa sun yi wani irin jaa mai ban tsoro yace "Mama wannan wane irin k'iyayya ne haka? Me yarinyar nan tayi miki kika tsaneta? Mama Manar fa jinina ce me yasa kike son lallai sai mun rabu? Mama ki fad'a min me yasa ba kya son alak'ata da ita?" Cikin fushi tace "Waleed ni kake ma wannan tambayoyin?" A zuciye yace "me yasa bazan tambayeki ba? An tab'a k'i babu dalili? Haba Mama me yasa za kina haka? Idan da kara Manar y'a ce a gurinki kema fa saboda y'ar k'anin mijin.." Kafin ya k'arasa ta sake d'auke shi da mari,ya d'ago ya kalleta yana sakin mata murmushi mai ciwo yace "Mama saboda wannan maganar kika mare ni?" Cikin hayaniya tace "idan ka sake min maganar yarinyar nan zan maka abunda baka yi zato ba" yayi murmushi yana shafa cheek d'insa da ta mareshi har sau biyu yace "u know what Mama?" Ta masa banza bata kulasa ba sai kallon da take jifansa da shi,yace "Mama akan d'an wannan maganar kin mare ni,idan kuma kika san *INA SONTA* kuma fa? Za ki kashe ni kenan?" Mummunan fad'uwa gabanta yayi ta runtse idanunta cikin tsawa ta kira sunansa "WALEED!" Bai fasa mata murmushi ba ya gyad'a mata kai yace "k'warai Mama ina son Manar,aurenta nake son yi,na ajiyeta k'ark'ashin inuwata" tsawa ta sake masa idanunta suna fidda hawaye tace "Waleed ni kake cema aurenta kake son yi? Yarinyar da ta gama gantali da yawon bin kwararo,mazan larabawan nan duk sun gama k'wak'wuleta,wane ne bai san abunda kakarku ta kaita tayi ba kenan,irin wannan matar kake ik'irarin za ka auro min matsayin suruka? Wallahi in har ina raye baka isa ka auro min jinin Maryam ba,matar da ta yima y'ar uwata bak'in ciki ta kankane komai,ta hana k'anin ubanka auren Rabi k'anwata,wane soyayya ce za ta had'a ni da ahalinta? Wallahi baka isa ba Waleed,ka ji na rantse maka matuk'ar ina raye baza ka tab'a auren jinin Maryam ba,kai ko wanda suka santa baza ka aura ba bare tsatsonta.." Murmushi yayi da ya bayyana hak'oransa duk da ba ya cikin mode d'in yin hakan yace "Mama kada kija da hukuncin ubangiji,wallahi za ki iya mutuwa ayi auren.." Mummunan damk'ar da ta kaiwa wuyansa da hannuwanta biyu ta shak'esa yasa shi yin shiru,cikin gushewar hankali tace "na rantse da zatin Ubangiji baza ka aureta ba,kai ko mutuwa za kayi wallahi sai ka rabu da karuwar yarinyar nan" yana mata murmushi yace "karuwa Mama? Kina da shaidar cewa ta tab'a karuwanci? Mama ki fad'i abunda ko gaban ubangiji kika tsaya za ki iya kare kanki,kada ki fad'i abunda zai zama hujja akanki" sake shak'eshi tayi tace "dan kutumar ubanka ni kake fad'i ma haka?" Duk da yadda ta shak'e masa wuya bai hanasa zaro ido ba,yace "Mama zagi?" Cikin hayaniya tace "na yi d'in dan ubanka! D'an iskan yaro kawai,billahillaziiy zan d'aga maka nono,akan yarinyar nan ban k'i na tsine maka kabi duniya ba idan yaso kowa ya rasa.." Sosai kalamanta na k'arshe suka ba shi tsoro suka girgiza gobensa,a hankali wasu hawaye masu cike da k'unci suka fara zubowa daga idanunsa yace "Mama akan maganar za ki tsine min" ta hak'ik'ance tace "wallahi Waleed zan iya tsine maka muddin baka bar maganar nan ba" hankalinsa idan ya yi dubu ya gama tashi,ganin Mama yake kamar ta samu matsala a cikin kanta,ya daure yace "Mama kuma kina cikin hayyacinki kika fad'i haka?" Tace "hauka nake dan ubanka.." Kallonta ya dunga yi hawaye suna zubowa daga idanunsa,lokaci guda ya daina ji ya daina gane komai,duniyar kanta ji yake ta tsaya masa cak,ya zube kan k'afafunsa ya rik'o k'afafunta cikin firgici yace "Mama dan girman Allah kada kiyi min haka,wallahi idan kika ce na rabu da ita zan iya rasa numfashi,Mama ki sassauta min dan Allah wallahi dan ni kad'ai aka halicci Manar,Mama kada ki janyo abunda zaisa ki rasa ni" hankad'esa tayi daga jikinta cikin bak'in ciki tace "wallahi sai dai ka mutu Waleed,amma idan kaga ka auri yarinyar nan ba na numfashi a doron duniya.." Daga bayanta taji ance "Wannan kalmar ta ki dai² yake da na jahilin da bai tab'a shiga aji ba,bare ya zauna gaban malami,shin za kiyi jayayya da hukuncin ubangiji ne..?" Gaba d'ayansu suka juya suka kalli Aunty dake tsaye bakin k'ofar,cikin tsananin tashin hankali Waleed yace "Aunty dan Allah kisa baki ta barni na aureta.." A fusace Mama tace "na rantse da Allah baza ka aureta ba,idan ka dage kuma sai dai mu raba hanya ni da kai,daga ranar da ka aureta na yafewa duniya kai.." "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Aunty take fad'a tana jijjiga kai,cikin tsananin mamaki da tashin hankali take kallon Mama,though ta san wace ce kishiyarta amma bata fasa fad'in "yanzu Maman Waleed akan wannan maganar kike ik'irarin yafe d'anki wa duniya.? Ba-ki fa kike nufin za ki masa?" Mama ta juya ta kalleta tace "na rantse da Allah Fatima zan yafesa wa duniya muddin bai bar maganar ba.." Shiru d'akin ya d'auka tsayin wani lokaci banda kukan AC babu abunda kake iya ji,Waleed kam tuni yayi suman zaune kalaman Mama sun girgiza shi ba kad'an ba,babu abunda yake ji a cikin kansa face kalamanta da suke masa amsa kuwwa a cikin kunnuwansa,addu'ar ma bakinsa ya kasa kama kowacce iri saboda tsananin firgicin da ya shiga,a hankali Aunty dake ma Mama kallon ta tab'u ta k'arasa kusa da Waleed tana kallonsa da tausayawa tace "Waleed!" Ya d'ago kansa da sauri ya zuba mata idanu kukan ma ya tsaya ya kasa yi,Aunty ta dafa kansa cike da lallashi tace "ka yima mahaifiyarka biyayya Waleed iya yadda za ka iya,ina maka umarnin cire tunanin Manar a ranka wata rana idan da rabon ta zama mallakinka sai kaga cikin sauk'i ubangiji ya dawo maka da ita.." Kasak'e ya mata yana kallo ta ya kasa cewa komai,Mama dake gefe tana musu wani kallo banda cika babu abunda take kalaman Aunty sun mugun k'ona mata zuciya amma sam ba ta shirya kulata ba saboda ba ta da lokacinta...                   *#Turk'ashi... Wannan shi ake kira tashin hankali wanda ba'a sa masa rana.* 😢      #Alhamdulillah alaa kulli halin! My habibtiiys as u all know my book is not for free y'an amanata wanda suke shirye su bini i'm done with free pages cikin hukuncin mai duka,kamar yadda nasan sauran novels suna fita,mine will go round as usual and i can't prevent that,but if u should come across it it's not for free,ki biya kafin ki karanta because ba zan yi muku Allah ya isa akai ba,if u want any favour pertaining to the book ki neme ni muyi magana ta digit d'ina,my book is 200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. And then u contact me through my digit 08165726609 to be added in the paid group. For those da suke ganin za su samu a bati kuma i call upon u ku sani ba'a banza yake ba,i repeated my book is not for free,idan kin karanta baki biya ba ke kika sani muddin ba daga gurina yake ba,billah u'll prove a inda baki ba zai iya shaidanka da komai ba.. #Share pls. #Asli Smasher. [1/19, 6:29 PM] My number 1: 15... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://t.me/joinchat/VHlmxxheyxG6m9VoUJZbZA *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's 200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Aunty tana gama fad'a masa haka ta juya ta fita cike da jimamin hali irin na Hjy Asama'u,Mama da ta rakata da mugun kallo tayi tsaki ta juya ta kalli inda yake durk'ushe har lokacin cikin rashin tabbas,da kakkausar murya tace "ina fatan ka ji duk maganganuna kuma ka haddace su,kada kayi zaton wasa nake maka,ya zama dole ka rik'e shi a cikin kanka.. Idan har ni na haifeka ba kai ka haifi kanka ba laazim kayi min biyayya.. If not kuma ga fili ga mai doki,ni da kai zan ga wanda zai yi nasara" tana gama fad'a itama ta juya a fusace ta fice had'e da banging masa k'ofar,runtse idanunsa yayi da k'arfi,gaba d'aya ji yake duniyar ta masa zafi,he only wish mafarki yayi duka maganganunta yana farkawa ya fad'a mata tace ta amince,sanda ya bud'e birkitattun idanunsa ya sake tabbatarwa kansa da gaske al'amarin ya faru,da kyar ya d'ago hannuwansa ya rufe fuskarsa da su,ya shafe ak'alla mintuna talatin zaune a gurin ba tare da ya iya motsin kirki ba bare ya san abunda ya kamata yayi,sanda yaji bud'e k'ofarta yayi k'arfin hali ya tashi ko gabansa ba ya iya gani ya nufi hanyar fita daga d'akin. Aunty kam sanda ta fita ta barsu bedroom d'inta ta koma ta zauna bakin gado ta yi shiru tana maimaita kalmar "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" ganin komai take kamar almara,ita gaba d'aya ma bata gane me yake faruwa ba lokacin,Ameerah da ta gani tsaye bakin k'ofa tare da Waleed yana mata magana shi ne dalilin da yasa ko da ta hauro saman tabi bayansa d'akin Hjy Asama'u da taga ya shiga taji me yake faruwa,ko Ameerah ta masa wani laifin ne bai hukuntata ba ya rabu da ita a iya fad'a dan bata ji me suke cewa ba,bisa tsautsayi kuma ko da ta bud'e k'ofar bata kai ga shiga ciki ba ma sai ta tarar da maganar Maman wanda ya ainihin girgiza ta,tsayin lokaci suke zaune gidan suke hak'uri da ita da halinta,duk adadin k'iyayyarta garesu da bata iya b'oyewa ita ko Mother basu tab'a damuwa ba sun fi zaton kishi ke damunta,ashe ita abun dake ranta daban kawai ana zama ne a babu yadda za'ayi, amma ta ciki na ciki,cikin wannan halin Amaar ya turo k'ofar ya shigo da sallama a bakinsa,tsabar yadda tayi zurfi cikin tunani bata ma san ya shigo ba,ya k'arasa kusa da ita ya zauna sanda ya rik'o hannunta cikin nasa ta sauke wani gauron numfashi,a hankali yace "Aunty wani abu ya faru?" K'uri tayi masa da ido ta kasa ce masa komai,hankalin Amaar ya fara tashi ganin yadda take kallonsa tashin hankali kwance k'an fuskarta,a firgice ya jijjigata yace "Aunty please tell me what happened? Me aka miki naga kamar hankalinki a tashe? And yanzun na ga Waleed na yi masa magana bai saurare ni ba ya wuce,na ga kamar kuka yake or something like this,ban dai tantance me yake damunsa ba dan bai ma tsaya ba bare ya kula ni.." Girgiza masa kai Aunty tayi tana sauke wani heavy ajiyar zuciya ta sanar masa kaf abunda ya faru,cikin tsananin tashin hankali Amaar ya fara maimaita kalmar "Innalillahi wa'inna ilaihi rajiun.." Tsayin mintuna suka yi shiru babu mai magana a tsakaninsu sai can da Aunty tayi k'arfin hali tace "Amaar zan rok'e ka wani alfarma" ya gyad'a mata yace "ina ji Aunty" a hankali tace "dan Allah ba don ni ba,kamar yadda muka san maganar nan daga ni sai kai,ina rok'onka ka binnesa a zuciyarka,kada ka bari wani mahaluki a cikin gidan nan ya sani.. Musamman kakarku,na tabbatar taji maganar za ta tada rikici a gidan nan,please Amaar ba don ni ba.." Gyad'a mata kai yayi yace "in sha Allah Aunty babu wanda zai sani,na yi miki alk'awari" ta sauke numfashi tana gyad'a masa kai tace "thank u" shiru yayi ya dunga binta da kallo gaba d'aya ita kanta tausayi take bashi yadda yaga ta damu,ina kuma ga Mother idan ta ji? Ita kanta Manar da ba ta da laifin komai cikin abubuwan da suka faru me yasa za'a k'i ta har haka? Shi duk bai tab'a ganin inda laifin wani ya shafi wani ba sai a gurin Mama ita ce kawai ya tab'a ji a tarihi ta k'i wani babu dalili,tabbas ba don ya san Azaan yana son Manar ba,shi a kan kansa baiga dalilin da zai hana baice yana son manar ba,ya jima a d'akin yana kwatarmata hankali kafin ya tashi ya fita yana mai tausayawa d'an uwansa da yake cikin tsaka mai wuyar fita. A b'angaren Waleed kuwa yana fita ya nufi parking space,sanda yake k'ok'arin bud'e motarsa a niyyarsa na barin gidan,yana laluba aljihunsa ya nemi keys d'insa a tare da shi ya rasa,ya waiga yaga ko a hanya ya yar da su amma bai gansu ba,akan ya koma cikin gidan ya duba dan ya fi kyautata zaton a d'akin Mama ya yar da su kawai ya gwammace ya wuce gidan Dadda,sanda ya shiga bai tarar da kowa a parlon ba,ya kwanta kan kujera ya rufe idanunsa,a hankali komai da ya faru ya dunga dawo masa fresh,sai a lokacin yaji zuciyarsa ta karye abunda bai tab'a yi ba tsayin rayuwarsa a hankali yake kuka mara sauti,hawaye suna kwaranyowa daga idanunsa,Manar da zuwa lokacin ta gama gyara jikinta saboda zuwan period d'inta ta fito parlon a niyyarta ta kulle part d'in kasancewar ba'a jima ba Dadda ta fita unguwa y'ar gidan Tasallah k'awarta ta haihu,ta fito rik'e da keys a hannunta tana wasa da su ta gansa kwance kan kujera,ta harari inda yake ta zumb'uro masa baki,har ta d'auke kanta saboda haushin fad'an da ya mata babu jimawa,sai kuma idanunta suka hango mata kamar dai wani abu yana faruwa,da sauri ta sake kallon inda yake kwance,shi kam ko kula da ita ma bai yi ba,ganinsa yana wani irin kuka mai shiga zuciya though babu sauti hawaye kad'ai suke zubowa ta mugun tsorata ta zaro idanu cikin firgici,tsayin rayuwarta da shi bata tab'a ganinsa a irin yanayin ba,da gudu ta k'arasa tana kiransa "Yaya!" Ta tsuguna gabansa da fuskar kuka ta kai hannunta saman fuskarsa tana goge masa hawaye bata san sanda ita kanta ta kece da wani kuka ba,jin sauntinta da k'amshinta a kusa da shi ya sashi zabura ya d'ago yana kallon yadda take kuka ba tare da sanin dalilin kukansa ba,da sauri ya kai hannu ya k'arasa goge hawayensa yana kallonta cike da dauriya yace "me kike ma kuka?" Girgiza masa kai tayi alamun bata sani ba,ya zuba mata jajayen idanunsa yace "tambayarki nake!" Da muryar kuka tace "Yaya nima ban sani ba,gani nayi kawai kana kuka" saurin rik'ota yayi ya zaunar da ita kusa da shi ya kama hannuwanta duka biyu ya k'ank'ame kamar wani zai kwace masa ita,ajiyar zuciya suka dunga saukewa a tare,sai da suka samu nutsuwa kafin da wani murya mai cike da rashin hope yace "Baby kina so na?" Da sauri ta gyad'a masa kai,hawaye suna sake zubowa idonta tace "Ina sonka Yaya,kaima kana so na?" Wani murmushi yayi hawaye sun cika masa ido yace "yeah! I do" b'ata rai tayi saurin yi tana masa wani kallo a shagwab'e tace "me kace?" Bai san sanda murmushi ya kufce masa ba ya zuba mata idanunsa yana kallonta da wani sanyayyan murya yace "ina son ki Baby" murmushin ta mayar masa,yayi shiru sai kallonta yake a hankali ya kai hannunsa ya goge mata guntayen hawayen da suke fuskarta yace "Baby!" Da sauri ta kalleshi bata amsa ba,d'an shiru yayi da farkon kafin ya bud'e bakinsa da kyar yace "ina da muhimmanci a gurinki?" Tace "ehh Yaya" yace "duk abunda nace za ki iya yi min?" Da sauri ta sake cewa "ehh!" Yayi shiru kamar yana tunani kafin yace "da gaske duk abunda nace za kiyi?" Ta gyad'a masa kai cike da tabbatarwa idanunta a kansa,ya sauke numfashi yace "za ki iya killacemin kanki?" Squeezing fuskarta tayi bata gane me yake nufi ba tace "Yaya me kake nufi?" Yayi shiru kamar kada ya fad'a mata because bai san a yadda za ta fahimci maganar ba,and bai ma sani ba ko za ta fad'awa wani,sai da yaji ta d'an girgiza shoulder sa kafin ya dawo hayyacinsa,ta d'aga masa gira tace "mene ne?" Yace "Arhhmm!" Kamar zai fad'a mata kuma sai yace "barshi ma kawai,nan gaba zan fad'a miki" shagwab'e fuskarta tayi kamar za tayi kuka da sauri ya rik'o fuskarta yana girgiza mata kai yace "don't cry.." Sosai tayi fuskar kuka tace "ni sai ka fad'amin abunda kayi niyya" murmushi yayi yana kallon yadda lips d'inta suke fitar da words d'in a nutse ya zuba musu ido yana jin wani abu yana taso masa,waving hannunta tayi a dai² fuskarsa yayi saurin kallonta yana sauke numfashi,ta b'ata rai tace "baka fad'a ba fa" gaba d'aya ya rikice yace "me?" Tace "baka ce komai ba kana ta kallona" girgiza mata kai yayi ya lumshe idanunsa,ta sake tab'a shi fuskarta a had'e tace "ni idan baza ka fad'a na tafi" wani kallo ya mata da har cikin jikinta sai da ta jishi ya mayar da idanunsa ya kulle yace "ina za kije?" Tace "gurin Ameerah za ni,ba zan iya zaunawa ni kad'ai ba" ido d'aya ya bud'e ya kalleta yace "ni aljani ne ko cinye ki zanyi idan kin zauna?" Dariya ta fara masa ya bud'e idanunsa duka ya zuba mata su fuskarsa a d'aure,just in time ta shiga taitayinta,ya girgiza kansa yace "to na sani ko ni ba mutum bane da kike cewa ke kad'ai" d'auke kanta tayi tace "ni dai tafiya zanyi tunda baza ka fad'a ba" yace "me zan fad'a?" Tace "maganar d'azu daka fara" squeezing fuskarsa yayi yace "nace me?" Wani kallo ta dunga binsa da shi ta kasa masa magana,sai da ya tab'ata tayi kicin² za ta matsa daga kusa da shi ya rik'o hannunta,ta kalleshi ta kalli hannunsu da ya sark'e fingers d'insa cikin nata,a hankali yace "don't go.. Stay with me please" b'ata rai tayi tace "ni ka daina min turanci" yayi murmushi yana kallon yadda tayi yace "mene ne matsalarki?" Ta kalleshi tace "haka kace?" Wani dariyar da bai tab'a irinsa ba yayi ta dunga kallonsa ganin how cute he is da yana dariyan,sanda ya daina ta turb'une fuskarta tace "Yaya ka ci gaba" ya kalleta yace "me fa?" Tace "dariyan da kake,dan baka ga yadda ya maka kyau ba" yayi murmushi yace "kina so nayi?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "sosai ma" yace "sai dai ki siya" zaro idanu tayi tace "ni to ina naga kud'in siya?" Yace "ba ki da su?" Ta gyada masa kai,yace "eyyahh! Shi kenan baki da rabon gani" sosai tayi fuskar kuka yayi murmushi yace "ko dai na ranta miki,idan Hjy ta dawo sai ki karb'a ki biyani?" Da sauri tace "eh! Zan karb'ar maka a gurinta" yace "no! Ban yarda ba,kada kiyi min irin nata kice kinci dubu sai ceto" dariya ta fashe masa da shi yace "ohh! Na fad'a dai² ko?" Ta girgiza masa kai tana tsayar da dariyarta tace "aaaaa.. Ni fa ba haka nake nufi ba" yace "ya ya kike nufi?" Tace "babu komai" yace "ban yarda ba" tace "da gaske zan karb'ar maka idan ta dawo" yace "um'um! Sai dai ki yimin labari mai dad'i" da sauri tace "shi kenan ba sai na biya ba?" Ya harareta yace "inji wa yace haka?" Tace "to ai idan nayi maka labari ka ga ba sai na biya ba" yace "a'a za ki biya" da sauri tace "tabbb' d'i ai sai dai idan kaima za ka biya ni shi kenan kaga na samu kud'in da zan biya ka" yace "da gaske?" Tace "ehh!" Yace "ke fa k'anwata ce,sai na biya za ki ba ni labari?" Tace "to ba kaima ka ce sai na biyaka ba?" Yace "shi kenan na yafe ba sai kin biya ba" da sauri itama tace "nima na yafe to" hira sosai suka dunga yi tana bashi labari,wani yayi murmushi wani kuma idan yaga ta yi wauta yayi dariya,sosai ranar ya ba-ta mamaki,ta dunga tuna lokacin baya da suke kamar haka,daga bayan tafiyarsu Saudiyya zuwa yanzun ne kad'ai aka samu canji,sai ga shi yau ya sake dawo mata kamar asalin Yayanta da ba ya kyararta,a hakan Dadda ta dawo ta samesu sai surutu suke,tayi tsaye bakin k'ofa tana kallonsu sanda mamaki ya isheta ta k'arasa shiga tana rik'e chin d'inta tace "me zan gani kuma yau ni jikar laraba?" Dukansu suka juya suka kalleta,Waleed ya d'auke kansa yace "sannu da zuwa" Manar ma tayi mata sannu da dawowa,babu wanda ta amsawa ta k'arasa shiga ta ajiye mayafinta saman kujera ta wuce d'aki tana fad'in "ai shi kenan,ni dai ban san lokacin da kuka shirya da mutumin ba" Manar ta bita da kallo bata kulata ba,tana shigewa tayi saurin rik'o hannunsa a hankali ta rad'a masa tace "Yaya tashi mu tafi" ya kalleta da sauri yace "ina za muje?" Tace "ni wallahi mitarta ne ba na so,ita kuma yanzu sai taita ma mutane fad'a ko basu yi komai ba" murmushi yayi yace "ke da Hjyn kuma zan ji kanku?" Tayi kicin² tace "ni dai idan baza kaje ba zan tafiyata" tashi yayi yace "ina kike so muje wai?" Tace "yawo" zaro idanunsa yayi yace "yawo zuwa ina?" Tace "ko ina ma,muje da sauri ni dai kafin ta fito" jin alamunta tahowarta ta turasa suka yi waje da sauri,suka tsaya balcony ya kalleta yace "Umhn! Ina jinki" tace "ina mukullinka?" Ya watsa mata hannuwansa yace "suna d'akin Mama namanta su" zaro idanu tayi tace "ya akayi ka barsu a can?" Yace "ohoo! Ko zaki ki d'auko mana?" Ta wani zaro idanu a tsorace tace "tabb' d'i wallahi bazan iya ba" yace "saboda me?" Tace "ina jin tsoro" yace "tsoron wa?" Tace "Mama mana" shiru yayi yana kallonta kafin yace "shi kenan sai dai mu hak'ura da fitan" da sauri tace "to Yaya kai kaje ka d'auko mana" ya zaro idanunsa yace "tsoro nake ji nima" tace "tsoron wa?" Yace "Mama" ta kallesa tace "to kai ba Mamar ka bace me yasa kake tsoronta?" Yace "munyi fad'a d'azu" dariya ta fara masa tace "kai Yaya da Mamar ta ka kuka yi fad'a?" Ya kalleta yace "ke ba Mamarki bace?" Ta tab'e baki tace "ni ba Mamata bace ita,mother da Aunty ne mamomina" wani kallo ya dunga yi mata yace "saboda me ita bata zama Mamanki ba?" Tace "to ba ita kullum sai dai tai ta min fad'a ba,kuma ko gaisheta nayi ba ta amsawa,shi yasa nima na daina gaisheta,kuma su Deejah ma ba sa gaida Mother da Dadda shi yasa ni kuma na fad'awa Dadda tace nima na daina gaisheta ai uwa bata fi uwa ba" still yayi yana kallonta kafin ya matso kusa da ita yace "me yasa kike k'in gaisheta?" Tace "to ba su Diyanah suma ba sa gaisar da Mamata ba" yace "amma ni ai ina yi" tace "to ai na ka daban suma nasu daban" a hankali ya rik'e hannunta yana kallon cikin idanunta yace "daga yau za kina gaisheta?" Tayi saurin kallonsa,ya d'aga mata kai yace "yessss! Suma zan samesu,za suna zuwa suna gaida mother" tace "to Hjy fa?" Yace "itama haka" ta tab'e baki tace "tabb'! Baza su zo ba fa" yace "saboda me?" Tace "har Abba fa sai da yace musu amma basa zuwa" yace "yeah! Ni zansa suyi" ta karkace kai tace "tabb' d'i ni dai gaskiya bazan yi ba" ya d'aure fuskarsa yace "ko saboda ni baza kiyi ba?" Ta girgiza masa kai tace "a'a zanyi saboda kai" yayi murmushi yace "thank u" daga haka suka koma parlon suka sake zaunawa suka ci gaba da hira,dukkan b'acin ransa lokaci d'aya ya nemesa ya rasa,tsaf ta goge masa komai daga ransa. Yana barin d'akin cikin tsananin tashin hankali Mama ta fizgo wayarta ta fara dannama Hjy Izzatu kira,bugu d'aya ta d'auka da fad'in "y'ar halak kink'i ambato.. Kin ganni gidan Sahiba" duk da tashin hankalin da take ciki bata fasa tambayarta ba tace "Hjy Baraka?" Hjy Izzatu tace "ehhh! Wallahi yanzun ma maganarki muke tace kwana biyu ai baku had'u ba" ajiyar zuciya Mama tayi tace "wallahi ki bari kawai ina cikin tashin hankali ne" Hjy Izzatu tace "tashin hankali akan me,me yake faruwa kuma?" Mama cikin dauriya tace "maganar ya fi k'arfin muyi shi a waya,ke dai kawai ki samu ki zo ko ni na zo" ajiyar zuciya Hjy Izzatu tayi tace "shi kenan idan na bar gidan Sahiba zan b'illo" Mama tace "da kin taimake ni wallahi,dan yau duka ba na cikin nutsuwa ta" Hjy Izzatu tace "shi kenan sai na shigo d'in,dama akwai maganar da nake son muyi dake ma,kuma sai kika katse min hanzari da wannan maganar,but babu matsala duka idan na zo sai mu tattauna" Mama ta amsa suka yi sallama,tana sauke wayar daga kunnenta ta rushe da kuka tana fad'in "Allah ya isa tsakanina dake Maryam da dukkan zuri'ar ki,in Allah ya yarda bazan tab'a ganin wannan bak'in cikin ba" ana cikin haka Hjy Izzatu ta k'araso gidan,tunda ta shigo suka k'ule cikin d'aki Mama take ba-ta labarin duk abubuwan da suka faru,Hjy Izzatu ta rik'e baki tana jinjina maganar tace "dank'ari! Yanzu shi Waleed d'in ne ya iya kallonki ya fad'a miki wannan maganar?" Mama cikin kuka tace "wallahi Hjy ni kaina sai da naji mamaki" Hjy Izzatu ta girgiza kai tace "a'a wannan dai wallahi kema daga ji akwai makirci ciki,Waleed da ko mai kika ce masa obeying yake bai tab'a miki gardama ba,shi ne har kuna musayar yawu da shi?" Mama tace "ki gane min hanya dai,ni kaina na kasa believing" Hjy Izzatu tace "wallahi da sake.. Wai an bawa mai kaza kai,kin san Allah ba yin kansa bane,dole akwai wata a k'asa" da sauri Mama tace "ko?" Hjy Izzatu cikin tabbatar mata da zancenta tace "ahaafff! Ke dai ki bari kawai amma sha Allahu muka je gurin malam d'an juma abunda zai tabbatar mana kenan" Mama cikin tashin hankali tace "to yanzu ya kike ganin za ayi?" Hjy Izzatu tace "ai yadda za'ayi ki shirya kawai gobe muje" Mama tace "amma ba kya ganin gobe ya yi wuri na sake requesting fita gurin Alh?" Hjy Izzatu tace "a'a wane irin wuri kuma? Ai da zafi² ake bugun k'arfe,ko kuwa dai kin fi so muyi sanya muna ji muna gani a sabautamu?" Mama ta girgiza kai tace "ina fa zan so haka ya faru da raina" Hjy Izzatu tace "atoohh! Idan ba haka kike so ayi ba kuwa ai ya zana dole mu fita goben" da sauri Mama ta jinjina kai tace "an gama ai ko Alh bai yarda bama zan saci hanya na zo" Hjy Izzatu tayi dariya tace "yawwa y'ar gari.. Ni kuwa kin ma katse min hanzari fa!" Mama tace "hanzarin me kuma?" Hjy Izzatu tace "maganar auren da boka yace ki yiwa Waleed nake son tuna miki" wani ajiyar zuciya Mama tayi tace "ki bari kawai sai na nutsu zan waiwayo kan wannan batun" Hjy Izzatu tace "a'ahh! Nima ba nufina kenan ba,na dai gano miki suruka ne a gidan da ya dace" kallonta Mama ta dunga yi bata gane me take nufi ba,tace "fahimtar da ni" Hjy Izzatu tace "y'ar Sahiba na gano yau,kin san ta gama karatun ta dawo k'asar,ni dai wallahi na yi masa sha'awarta,baki ga yanda ta sake yi ba,yarinya jajir da ita kamar tsada,abun dai sai kin gani.." #Share pls. #Asli Smasher. [1/20, 7:47 PM] My number 1: 16... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Wani washe baki Hjy Asama'u tayi tace "ki bari dan manzo?" Hjy Izzatu tace "wallahi ba maganar wasa nake miki ba,sai ma kinga yarinyar,wayayya uwa uba kuma ga ilimi,ko shi kansa ya ganta bai isa kusheta ba" Mama tace "ai shi kenan an gama magana,ina ga ma kafin naje zan fara yima Sahibar magana idan basu mata miji ba" Hjy Izzatu tace "wane irin ki fara mata waya kuma Allah na tuba,ai kisa shi yaje suga juna shi ne bayani,yadda d'an namu yake tubarkalla duk macen da ta gansa ko bata samu damar masa magana ba ai ta had'iye yawu.." Mama tace "wallahi fa,ai kinsan ba daga nan ba,in dai kyau ne na ce miki gadonsa yayi gurin ubansa,kuma dai kina ganin kakarsu ma,duk da yake ta tsufa ai akwai sauran kyau har yanzu" Hjy Izzatu tayi dariya tace "gaskiya fa,zamanin tana budurwa ina ga samari sun sha fama" Mama tayi dariya tace "to abunki da Fulani kinga kuwa ai ko basu yi gadon komai ba sa yi na kyau" sosai suka yi hira,yayin da maganganun Hjy Izzatu suka yi tasiri a zuciyar Mama ta hau ta zauna,tare da cin alwashi kan lallai za ta aikesa gidan cikin satin,Hjy Izzatu tana mata dariyar yadda taga ta karb'i al'amarin tace "aatooh! Gara dai ki hanzarta dan kinsan hausawa na cewa a bari ya huce shi ke kawo rabon wani.." Bata wani dad'e sosai ba a gidan bayan sun gama shan kan matsalar da suke ganin ita za ta addabesu,Mama ta rakata har bakin mota tasa driver ya mayar da ita gida. Bayan tafiyar Hjy Izzatu Mama ta zauna shiru tana imagining yadda al'amarin zai kasance,bayan wani lokaci ta fito ta lek'a d'akin su Diyanah,cikin sa'a ta gansu su biyun kasancewar tuni Ameerah dana ba ta kwana tare da su,ko da Manar ba ta k'asar ma itakam d'akin Aunty take kwananta,su kuma suka gaje d'akin su biyun,duka suna zaune kan gado kowacce da waya a hannunta,wanda tasa Waleed ya siya musu,ta kallesu tace "Deejah ina Yayanku?" Deejah da ta kafe ear pierce a kunnenta bata ji ba,sai da Mama ta k'arasa ta fizgesa had'e da maka mata tsawa,ta d'ago tana cuna baki tace "kai Mama dan Allah dan banji ba kuma sai kin min tsawa?" Mama ta kafeta da idanu cikin masifa tace "dan ubanki ni kike cema haka?" Deejah ta d'auke kai tace "to me zan miki wai?" Tace "tambayarki nayi Yayanku" cike da jin haushi tace "ni ban gansa ba" Mama tace "je ki duba min idan motarsa na nan,na ga keys d'insa a d'akina d'azun bayan ya fita" a fusace Deejah ta dangwarar da wayar ta mik'e tana k'unk'uni ta fita,Mama ta bita da kallo cikin jin haushi tace "za kici ubanki ne,shegiya da bak'in idonki kamar nawa" ta lek'a taga motarsa na nan ta dawo,Mama tana ganinta tace "ya ya akayi?" Tace "yana nan" gyad'a kai tayi tace "ok! Na san bai yi nisa ba duk inda yake,but je ki part d'in kakarku ki gano min idan yana can" a fusace Deejah tace "haba dan Allah Mama nifa akwai abunda nake kike katse ni,ki aiki Diyanah mana kuma" sakin baki Mama tayi cikin tsantsar mamaki tace "ban isa na aike ki ba ke d'in?" Deejah cikin jin haushi da k'osawa da magana tace "ni bance ba" gyad'a kai Mama tayi tace "tun wuri wallahi ki wuce ki duba min shi kafin na karb'i wayar na fasashi" wani kallo Deejah ta d'ago ta bawa Mama tace "yanzu Mama sai ki fasa min waya akan d'an wannan abun?" A fusace Mama tace "za ki wuce ko sai na b'ata miki rai" Deejah ta gyad'a kai ta wuce cikin fushi,fakam² ta dunga tafiya kamar kamar idan taga abu a gabanta za tayi tafiyar ruwa da shi sanda taje bakin apartment d'in ta tura k'ofar a hankali,dai² lokacin zai fito Manar biye da shi a baya Deejah ta kalleshi da yake shi kad'ai ta gani tace "Yaya kaje inji Mama" ya kalleta fuskarsa a d'aure yace "dan uwarki baki iya gaisuwa ba sai fad'an sak'o?" Sanin halinsa yasa da sauri tace "ina wuni" ya maka tsawa yace "bar nan kafin na illataki dak'ik'iya kawai" tab'e baki tayi ta juya,bata bari ya ji ba tayi k'unk'uninta ta wuce,tana barin gurin ya juya ya kalli Manar yace "u've to stay here,zanje na dawo.." Ta kallesa da sauri tace "to za ka d'auko key d'in?" Yace "yeah! Zan taho da su" tayi murmushi tace "to kayi sauri ka dawo" yayi mata murmushi yace "yanzu za kiga na dawo ma kamar walk'iya" tayi dariya ta koma ciki,yana tafiya ta kira Ameerah,tace "to matsoraciya shi ne kika gudu saboda kada Yaya yayi miki fad'a ko?" Ameerah tace "bayan har nan ya biyo ni!" Manar ta tuntsire da dariya tace "Allah k'ara,ki sauri kizo kiji wani magana" cikin zumud'i Ameerah tace "ta samu?" Manar da mugunta tace "ehh! Kiyi sauri ke dai" tana fad'a ta kashe wayar tana dariya,ko minti biyu ba'ayi ba Ameerah ta shigo,ta zauna kusa da ita tana haki Manar ta kalleta tana mata dariya k'asa² tace "wai gudu kika yi?" Ameerah tace "ehh mana" ta sake kyalkyalewa da dariya tace "saboda tsabar shaida shi ne kike sauri kizo kiji.. To babu wani abun da ya samu kawai dama na gaji da rashin ganinki kusa da ni" saurin kallonta tayi tace "da gaske kike ko wasa?" Tace "ai kin san na saba miki k'arya dole ki tambayeni" Ameerah kamar za tayi kuka tace "wallahi sai Allah ya saka min gudun da kika sa nayi" Manar tace "to ni nace kiyi gudu?" Tsabar haushin da Ameerah taji ko kallonta bata kuma yi ba ta d'auke kanta. Tun kafin ya k'arasa shiga d'akin gabansa yake fad'uwa ya daure ya k'arasa shiga yana runtse idanunsa because bai san wannan karon da me za ta zo masa ba,Mama ta bisa da kallo fuskarta a sake unlike sanda suka rabu d'azun kamar za ta cinyesa d'anye,a door way ya tsaya fuskarsa da wani yanayin damuwa shimfid'e a kai yace "here i'm Mama kin sa a kira ni" tace "ehhh! Aikenka zanyi gidan Sahiba" saurin d'ago kansa yayi not believing abunda yake gani,idan har ba idanunsa suna son masa gizo ba,ya ga kamar murmushi take masa lokacin da take fad'a masa za ta aikeshi ne,ya daure yace "Mama amma yanzu?" A hasale ta d'ago tace "ban isa na aikeka yanzu ba?" Ya girgiza kai yace "not at all" wani uban harara ta banka masa tace "ka d'auki ledar can ka kai mata,kace sauran bayani zan mata a waya" ya gyad'a kai yace "alright!" Har ya juya zai fita ya waiga cikin sanyin jiki yace "but Mama" a tsawace ta tari numfashi "but what? Me za kace min?" Yace "Mama address d'in gidan" wani zaro ido tayi tace "gidan Sahibar ne sai na ba-ka address?" yace "Mama bazan gane ba fa" wani kallo ta dunga binsa da shi na tsantsar mamakin kalamansa,yace "Mama!" A fusace ta fara masifa "zancen banza zancen wofi,ni za ka kawoma k'ananun iskanci kace min baka san gidan ba.. When last muka je da kai?" Yayi shiru ya sauke kansa k'asa,a fusace tace "idan baza ka ba ka ajiye min kayan zanje na kai mata da kaina,ba sai ka nuna min haka zan san ban isa da kai ba" hak'uri ya fara ba-ta,but ta k'i yin shiru sai da ta tsigaleshi tass kafin ta wurga masa k'aramin takarda mai d'auke da address da house no,yayi ajiyar zuciya ya sunkuya ya d'auka,ya mata sallama ya fita,sanda ya kusa ficewa daga apartment d'in idanunta suka hango masa keys d'insa,da sauri ta bazamo tana kwalo masa kira,ya tsaya bakin entrance yana kallonta gabansa sai fad'uwa yake dan bai san me za ta sake cewa ba,ta k'arasa ta mik'a masa keys d'in tana fad'in "a k'afa za kaje hala da baka tambayi keys d'inba?" Shi dai bai kula maganarta ba yayi b'oyayyen ajiyar zuciya ya karb'a ya mata godiya then ya fita ita kuma ta juya tana tab'e baki. Yana fita ransa a b'ace ya bud'e back seat ya watsa ledar ya shiga ya yima motar key,ransa duk a b'ace ya fizgi motar ya fice,kamar ya san Mama tana kallonsa ta window bedroom d'inta sanda taga fitarsa tayi ajiyar zuciya ta saki curtains d'in ta koma gefen gado ta zauna tana sakin bayananniyar ajiyar zuciya da furucin "wa akhiiraan.." Tayi wani murmushin da ita kad'ai ta san ma'anarsa. Waleed har ya fita ya tuna ya cema Manar zai dawo ta jirasa,yayi parking motar a bakin get ya fita,da k'afa ya dawo cikin gidan yana tafiya yana satar kallon apartment d'insu da fargabar kada Mama ta ganshi ya k'arasa gidan Dadda,yana shiga ya gansu su biyun babu mai magana da wata,bai wani tsaya dogon nazari ba yace "get up muje mu dawo" Manar da kamar dama k'afafunta suna mata k'aik'ayi tayi zaraf tace "Yaya shi ne ka dad'e?" Da sauri yace "d'auko hijab kizo mu tafi" kallon Ameerah tayi tace "taso muje sis" ta girgiza mata kai da sauri tana satar kallon Waleed,Manar ma ta kalleshi,ganin kallon da take masa ta k'i tafiya ta d'auko hijab d'in ya waiga ya kalli Ameerah,tayi saurin d'auke kanta tace "a'a sai kun dawo,zan jira ki ai" Manar ta sake saurin kallonsa za tayi magana ya katseta yace ma Ameerah itama ta d'auko hijab suje tare,da murnarta taje ta d'auko suka fita,ko Dadda basu tsaya yiwa sallama ba tana sallah lokacin suka fice,a mota sanda suka fita Manar a gaba kusa da shi,banda surutu babu abunda take masa shi duk ransa a b'ace yake ba sosai yake gane abunda take fad'a ba,yana driven yace ma Ameerah ta d'auko masa paper a cikin ledar kusa da ita,ta d'auko ta mik'a masa yace "Manar karb'i ki karanta min" karb'a tayi kamar gaske ta zubawa takardar ido,yace "Uhn! Ke nake sauraro" nan fa ta masa dummm,yayi ta mata magana ta kasa bashi amsa,sai da yaji haushinta yayi parking gefen hanya ya fizge takardar ya maka mata mugun kallo ya duba,yana gama karantawa ya cilla mata ya sake tada motar,cikin takaici yana girgiza kansa yace "karatun hausan shima bakya ganewa kenan?" Ta zumb'ura masa baki ta k'i cewa komai,ya waiga kad'an ya kalleta yace "da alamun zansa a mayar dake primary.." Wani kallo ta dunga binsa da shi,ya d'aure fuskarsa yace "bar kallona ko na sauke ki nan yanzu" da sauri ta d'auke kanta hawaye har sun fara sakkowa fuskarta,tace "wallahi sai na daina zuwa skul d'in" ya d'age shoulder yace "ruwanki ne kiyi duk yadda kika ga dama" harararsa tayi za tayi magana yace "ina kallonki kici gaba" murgud'a masa baki tayi ta juyar da fuskarta tana kallon waje,har suka shiga Sardauna crescent bata sake masa magana ba shima bai ce mata ba,Ameerah kuwa tunda ta maida hankalinta kan wayarta ko sauraron abunda suke fad'a ma bata yi,ya tsaya get d'in gidan ya bud'e motar ya fita,Manar ta d'aure fuska ta k'i sauka har ya bud'e back seat ya d'auki ledar da ya ajiye ya rufe,Ameerah tace "Yaya mu jira ka a mota?" Ya kalleta yace "ku zan barma ajiyar motar?" Babu shiri taja bakinta tayi shiru ta bud'e ta sauka,ya kalli Manar da ta wani hard'e hannuwa a k'irji yace "get down my friend" sake kautar da kanta tayi tak'i kallonsa yace "idan kika bari na zo inda kike baza kiji dad'i ba" ta bud'e motar ta fito sai b'ata rai take,ya gyad'a kansa ya wuce forefront suka bisa a baya,ya tsaya bakin get yayi knocking,get keeper ya lek'o suka gaisa da Waleed yana kallonsu da rashin sani yace "wa kuke nema?" Waleed yace "arhmm! Gurin Hjy muka zo" mutumin yayi saurin bud'e musu k'ofar suka shiga,shi yayi musu jagora har entrance sai da yayi knocking maid ta bud'e k'ofar,get keeper d'in yace "bak'i ne sun ce gurin Hjy suka zo" da sauri tace su shiga,suka masa godiya suka wuce cikin parlon,Manar da Ameerah sai kalle² suke,saman lafiyayyun royals chairs d'in Waleed ya zauna Manar ta zauna kusa da shi Ameerah ta zauna one seater,maid tace "bari a fad'a mata" Waleed yace "alright" ta wuce sama da sauri,not too long suka fara jiyo maganar Hjyr cikin k'asaita tana tambayar maid "basu fad'a miki daga gidan da suke ba?" Tace "ehh Hjy" tab'e baki matar tayi ta sakko tana kallon su cike da rashin sani,garama Waleed ta nuna alamun kamar ta ganesa,suka gaisa da su Waleed yace "Hjy Asama'u ta aiko mu" sakin fuskarta tayi tana fad'ad'a fara'arta tace "kar dai kace min Waleed ne a gabana?" Yayi murmushi yace "ni ne Hjy" tace "ikon Allah.. Waleed k'ai ne ka zama haka? Yaushe rabona da ganinka?" Ya sosa backhead d'insa yana sakin murmushi,tace "masha Allah! Ya karatu fa ko aiki zance?" Yace "aiki ne Hjy" tace "da kyau! A ina kake aikin?" Yace "prime hospital" tace "maa sha Allah! Allah taimaka" yace "ameen" maid ta k'waloma kira,jikinta na b'ari ta zo tace "ga ni Hjy" cikin fad'a tace "wannan wane irin halin banza ne? Na yi bak'i baki kawo musu ko ruwa ba,kina aikin me?" Tace "kiyi hak'uri Hjy ina had'a musu abun motsa baki kika kira ni" wani tsawa Hjyr ta mata da sai da Manar ta tsorata ta rik'e hannun Waleed,tace "c'mon dallah kar ki b'atan rai,kun san aikinku amma kullum sai an koya muku,sai kace baku san dalilin da yasa mutum ya d'auke ku ba" da sauri ta bar gurin tana ba-ta hakuri,Hjyr tayi murmushi ganin Waleed ya sunkuyar da kansa tace "kuyi hak'uri fa wallahi halin maids d'in kenan dole sai sun sa mutum jin kunya" Waleed yayi murmushi yace "babu komai Hjy,dama sak'o ta bayar tace a kawo miki,sauran bayanin za ta miki a waya" tace "to babu laifi" ya mik'a mata ledar da Mama ta bayar a kawo mata,ta bud'e tana dubawa,Manar dai sai kallon parlon take sai da Waleed ya tab'ata yace "ke meye haka?" Ta waiga ta kallesa,ya d'auke kansa kad'an a hankali yace "sai ance miki y'ar k'auye za ki nutsu?" Ta d'auke kanta bata sake yarda ta kalli komai ba ta basar sai dai fa ba wai ta hak'ura da kalla ba ta wutsiyar idonta take kallon da dabara,bayan ta gama duba kayan ta ajiyesu gefe tace "aikam kaya sunyi kyau" shi dai Waleed bai ce komai ba sai mik'ewan da yake k'ok'arin yi yace "Hjy za mu koma" tace "da wuri haka,ko ruwa fa baku sha ba" yayi murmushi yace "za mu sha wani lokacin" tace "a'a Waleed idan kai ba ka sha su ai za su sha ko y'an mata?" Da sauri Manar tace "ehh za mu sha" wani kallo ya mata ta wutsiyar idonsa,Ameerah dai bata ce komai ba,Hjy Sahiba tace "kuma ko gaisawa da *AFIYAH* ma baku yi ba kake cewa za ku tafi" yayi d'an murmushi yace "da yake ba gida za mu koma ba,akwai aiken da za mu kai kuma shi yasa" tace "okay! Bari nasa a kirata ku gaisa ko a tsaitsaye gudun wata rana kada ku had'u a hanya baku san juna ba" yace "haka ne" wata maid d'in daban ta k'waloma kira tace "ki kira min Afiyah su gaisa" ta haura sama da sauri,ba'a jima ba ta dawo tace "Mummy ta ce kada a dameta tana da uzuri" Hjy Sahiba cikin fad'a tace "zancen banza ma kenan,baki ce ni nake kiranta ba hala?" Maid tayi shiru sanin halin fad'an Hjyr,a tsawace tace "kije kici ni nake kiranta ba-na son shirme" komawa tayi ko minti biyu ba'a yiba,sai ga wata matashiya zabiya (albino) tana sakkowa cikin shagwab'a da wani siririn murya tace "Mummy wai ke kike kira na?" Hjy Sahiba ta kalli yarta dake sanye da crazy jean da wani gantalallen riga mai off shoulder tana washe baki tace "yeah! Ga Waleed nan ku gaisa" ta mata maganar tana nuna mata inda suke,gaba d'aya bata kula da mutum ba sai da Mummy'nta tace mata ta ko waiga suka had'a ido da Manar,suka kalli juna suka d'auke kai,Waleed da tun sakkowarta bai d'aga kansa ba yayi busy wajen danna wayarsa,sai da yaji muryarta tana gaisar da shi ya d'ago ya tura wayar aljihunsa,without looking at her ya amsa,ita kam sai kallonsa take da idanunta da take kuma k'ank'antarwa saboda hasken da ya mata yawa ta zauna wing d'in chair da mahaifiyarta take tana sake binsa da kallo,maid ta kawo musu snacks and drinks ta ajiye,Manar ta d'auki maltina ta bud'e ta sha,Ameerah dai ta k'i tab'a komai sai kallonsa take sai da Hjy Sahiba tace "Ameerah ke baki sha ko drink ba" Ameerah tayi murmushi tace "am ok ni dai" Hjyr tayi dariya tace "ko dai kina tsoron Waleed ya miki fad'a?" Da sauri Ameerah ta girgiza kanta tana yin murmushi tace "a'a na k'oshi ne" Hjy Sahiba tace "a'a ban yarda ba.. Bari ayi muku take away sai ku tafi da shi ko?" Manar dai sai cin cake take da paper chicken da aka kawo musu" Waleed couldn't not stop looking at her ta wutsiyar idonsa ji yake kamar ya maketa sai dai babu hali,Hjyr tasa maid ta had'a musu kayan suka mata sallama za su tafi ta d'auko 10k ta bawa su Manar tace su sha ice cream,murna sosai Manar tayi ita ta karb'a ko d'an irin a barshin nan,maids suka biyo su da kayan har waje inda yayi parking suka sa musu cartons d'in lemo da ruwa a booth sauran kuma Ameerah ta karb'a ta ajiye gefenta suka yi musu sallama Waleed ya ja motar suka tafi,ko line basu gama bari ba Waleed ya fara yiwa Manar fad'a kamar zai cinyeta d'anya,ta had'e rai tace "to Yaya an bamu abu kuma sai muce a barshi?" Yace "idan baza kuce ba sai aka ce ana cewa ga shi ku karb'a? Jira kuke a baku kenan?" Tayi shiru,ya mata tsawa yace "ba dake nake ba?" Ta zumb'uro baki tak'i cewa komai,yayi k'wafa yace "gobe zabga wanda za ku sake bi" tace "kai za mu bi" da sauri ya taka brake ya kalleta a hasale yace "ni kika ce?" Ta girgiza masa kai da sauri tace "nifa bance komai ba" yayi k'wafa yaci gaba da driven,har suka je gida bai sake mata magana ba,yana yin parking ya bud'e ya fito musu da kayan yace "maza ku d'auka ku b'ace min d'aga gani" kafin ma ya k'arasa ta fizgi carton d'in malt d'in ta yi gaba,ya bita da kallo bai ce mata komai ba,Ameerah ta fito ta d'auki na ruwan da ledar da aka basu tabi bayan Manar,sai da yaga shigarsu gidan ya juya ya shiga na su gidan,a bedroom ya tarar da Mama yayi sallama,ta d'ago tana masa murmushi tace "Waleed! Har ka dawo?" Yace "ehh! Ta ce a gaishe ki" tace "muna amsawa,oa same su lafiya?" Yace "lafiya lao" shiru ya d'anyi then ya tashi yace "sai an jima" sanda yaje bakin k'ofa ta kirasa,ya tsaya a gurin ya waiga,tace "kun had'u da Afiyah?" Shi dai so yake kawai ya bar d'akin yace "ehh mun had'u" tayi wani murmushi tace "good.. Ya ka ganta,i mean ta yi maka matsayin matar aure?" Wani zaro ido yayi yace "zabiya ce fa" tace "zabiya ba mutum bace?" Ya girgiza kai yace "no! I just mean ni gaskiya ba irinta nake son.." Bai karsa ba tace "ni kuma itace tayi min,and ita na zab'ar maka matsayin matar aure.." #Share pls. #Asli Smasher. [1/21, 6:54 PM] My number 1: 17... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Jikinsa har tsuma yake wajen tambayarta "Mama ita wannan d'in?" Tace "yes! Itafa!" Yace "Mama please.. Dan Allah ki bari na nemi type d'in da za tayi dai² da ni,wallahi Mama ni dai yarinyar nan sam bata min ba" wani kallo ta dunga binsa da shi,a wani iri tace "na barka ka nemi type d'in da za tai maka?" Yayi shiru bai yi magana ba,cikin hasala tace "Waleed! Wai ni sa'ar wasanka ce?" Yayi k'asa da kansa yace "i'm sorry Mama" taci gaba da fad'a "idan ba kana son mayar da ni sakarai ba,ni zan nema maka mata kace min bata maka ba? Yarinya y'ar gidan mutunci" ya d'ago a hankali ya d'an marairaice fuskarsa yace "i'm so sorry Mama,ni ina da dalilin da yasa nace miki haka" a fusace tace "dalilinka na banza da wofi? Wallahi Waleed ka mayar da hankalinka jikinka,kafin na sab'ar maka,ka san Allah da gaske idan ka turje zan gwada maka k'arfin ikona,anything can happen at anytime wallahi" numfashi ya sauke a hankali yace "Mama kina ganin yin haka shi ne dai²? Nifa na fad'a miki ina da personal problem da zaisa nak'i amincewa" Mama dai sai kallonsa take ranta a b'ace tace "Waleed ni kake fad'ima haka?" Ya girgiza mata kai yace "no! Mama ya kamata ki fahimce ni,idan kika ce sai na aureta zai iya kasancewa na cutar da ita,u know already i've my own problem,she's not my type and she can't take me at all.. Idan kun takura aka yi auren a haka za mu cutar da juna ne kawai.." Gaba d'aya idanun Mama suka rufe gani take kamar raina mata hankali yake son yi ta k'ara fututtuke fuska tace "na rantse da ubangijin sammai da k'assai bakwai idan ka ga an fasa abun nan sai dai in yarinyar ce tace ba ta so,amma dan kai baka isa bad'a min k'asa a idanu ba,wallahi baka isa ka kunyatar da ni a gurin aminiyata ba" shiru yayi kawai ya rasa abun da zai sake fad'a mata ta gane me yake nufi,though ya fad'a a yanayin da dole ma sai ta gane d'in,yadda ta rufe ido tana masa fad'a nan da nan yaji ransa ya b'aci a fusace ya juya ya bar mata gurin,tana masa magana ma ko saurarenta bai tsaya yi ba ya fice,gidan Dadda ya wuce sai huci yake kamar kububuwa ya shiga babu ko sallama,Dadda da su Manar sun baje suna kwasar garar arziki,sunyi dumu² da paper chicken da suka zo da shi,Manar ta d'aga kai tace "Hjy kuma fa har kud'in ma ita ta bamu" Dadda tace "dubu goma fa" Manar tace "ehh ai dan baki ga gidan ba,da ba za kiyi mamaki ba ma,ko Meerah?" Ameerah ta gyad'a kai dai² lokacin Waleed ya kwanta kan kujera ya dafe kansa da yake jin ya fara sara masa,Dadda ta d'auki wani k'aton tsoka ta kai baki tace "Iiiiiihhh kuma shi mutumin fa me yace?" Manar ta d'ago ta saci kallonsa,shigowarsa yasa ta fasa fad'awa Dadda abunda tayi niyya,da sauri ta d'auki nasa kason da Dadda ta ware masa ta matsa kusa da shi tace "Yaya" bai iya d'agowa ba yace "leave me alone please.. I'm not in the mode" sororo ta tsaya kansa tana kallonsa ta sake cewa "Yaya!" A fusace ya d'ago kamar zai bugeta yace "I said leave me alone" wani kuka ne ya kwace mata tsabar firgitar da yasa tayi ta juya da sauri za ta wuce d'aki ya rik'o hannunta,cikin kuka tace "ni ka kyale ni" ya furzar da wani zazzafan numfashi yace "zo ki zauna muyi magana" ta girgiza masa kai tace "ni bazan zauna ba" ya mata wani kallo yace "sit please" sai da ta kalleshi kafin ta zauna,ya kalli Dadda da ta kafesa da idanu hannunta rik'e da namanta kamar wadda akayi pausing ko irin a shirin film d'innan,shi kansa da baya cikin yanayi mai dad'i sai da tasa ya murmusa ya juya ya kalli Manar a hankali ya rad'a mata "ko dai muje backyard muyi hira?" Da sauri ta kalleshi ya d'aga mata girorinsa,tace "toh" ta tashi shima ya mik'e,Dadda da ta bisu da kallo baki sake tace "ikon Allah.. Ni dai ban gane wannan k'us² da kuke yi ba,ko kuma dai wani sabon gulma da kinibibi ne hakan?" Waleed da ya kai k'ofa ya waiga yace "sai dai ki biyo mu kiji" ta saki baki har ya fita bata kuma cewa komai ba,sai kwafar da tayi tace "y'an banten uba,da ni kuke zance har gadon barci na za ku same ni" shi dai tuni suka yi gaba suka barta tana mita,a bayan ya ganta ta zauna kan wani dakali ya k'arasa yana kallonta ya zauna kusa da ita,gaba d'aya suka yi shiru ita tana kallon shuke² da bishiyun da suke kad'awa suna k'ara wadata gurin da yalwatacciyar iska,tayi ajiyar zuciya a hankali tace "Yaya na fara jin bacci" ya kalleta da kyau yace "really?" Ta waigo ta kalleshi,yayi murmushi yace "mu bar maganar ba yanzu ba?" Tace "a'a ka fad'a kawai" sai da ya ja fasali kafin yace mata "Mama ta nema min matar aure" zabura tayi bata san daga ina ba taji maganarsa ya sa ta k'warewa,da sauri ya matsa ya rik'eta sosai a jikinsa yana shafa bayanta,sai da ta koma normal ya janye hannunsa yayi shiru yana tunani damuwa k'arara a fuskarsa,wani dariya Manar tayi cikin murna tace "Yaya yaushe ne auren?" Ya zuba mata idanunsa yana kallon yadda take murna yace "kina farin ciki da auren?" Tace "sosai ma ni fa Yaya ban tab'a ganin anyi biki ba a gidan nan" ya maka mata harara yace "wai ke baki ji komai ba ma?" Tace "me zan ji?" Haushi ne yasa shi cewa "ban sani ba" tayi dariya tace "Yaya Allah ni dai murna nake yi za kayi aure,ka ga zan samu gidan da zan dunga zuwa ina yin hutu ko?" Kallonta ya dunga yi da mamaki ita matsalarta kenan,yace "wait.. Kin san wacce zan aura ma?" Ta girgiza masa kai,yace "wannan yarinyar" squeezing fuskarta tayi tace "wacce?" Yace "ta gidan da muka kaje.." Idanunta ta zaro tace "Yaya wannan zabiyar?" Ya gyad'a mata kai ransa yana kuma b'aci,wani dariya ta fashe da shi cike da wauta tace "shi kenan Yaya sai kuyi ta haifar k'warori" ya d'aure fuskarsa yace "waye ya fad'a miki haka?" Tana dariya tace "to ba ita zabiya bace" yace "dan tana zabiya ni kuma fa?" Kallonsa ta tsaya yi,ya d'aga mata gira ganinin kallon da take masa yace "what?" Tace "Yaya kuma kana sonta?" Gab'a d'aya ya d'auke wuta ya rasa wane irin amsa zai ba-ta,ta kai hannu ta tab'asa tace "Yaya!" Ya d'an dawo nutsuwarsa fuskarsa tana bayyanar da damuwa yace "ba na jin sonta at all" k'uri ta masa da ido tace "to Yaya itafa tana sonka?" Ya tab'e baki yace "ban sani ba" shiru tayi tana kallonsa fuskarta babu isashshen walwala tace "to Yaya kai me yasa ba ka sonta?" Ya d'aga kansa looking to the sky kamar yana counting stars a hankali yace "there's some special,wanda aka halicceta daga jikina,aka halicceni da komai nawa saboda ita,ita kad'ai nake muradin aure,itace kadai zuciyata ta aminta da ita,nake kuma fatan mu rayu k'ark'ashin roof d'aya" dariyar da ta kyalkyale da shi ne yasa shi kallonta yace "me ya baki dariya?" Ta tsagaita tace "kai ne mana Yaya na ji sai magana kake kamar malamin soyayya" ya lumshe idanunsa kad'an yace "baza ki gane irin son da nake mata ba" gyara zamanta tayi tana kallonsa tace "Yaya to kai me yasa baka fad'a mata kana sonta ba?" Yace "there's someone da yayi intervening tsakanina da ita,and abunda yasa ban fada mata,but i just don't know ko itama tana sona kamar haka? Ko kuma dai ni kad'ai nake haukan sonta" Manar tace "kaiiii! Yaya son maso wani fa kenan kake yi" yayi murmushi mai ciwo yak'i cewa komai,ganin yayi shiru ta d'ora hannunta kan kafad'arsa tace "Yaya me yasa to baza ka fad'awa Mama kana da wacce kake so ba ta kyaleka?" Ya girgiza mata kai cike da jimantawa kansa yace "ta ruga da ta yanke hukunci tun farko" wani zaro ido ta sake yi jin ya ambaci sunan Mama a karo na biyu ta san ma ba abun arziki zai biyo baya ba tace "to Yaya auren dole Mama za ta maka ne?" Ya gyad'a kansa yace "kusan haka ne" wani tausayinsa taji da taga fuskarsa ta sauya,ta kwantar da kanta jikin kafad'arsa,a hankali tace "ni dai Yaya idan ba ka son auren ka fad'awa Abba to ko Dadda mana,su ai Mama za taji maganar su" ya girgiza mata kai yana jin wani tuk'uk'in bak'in cikin da ya tokare masa wuya yace "no way Baby,dole ne nayi hak'uri na karb'i auren" tace "saboda me?" Ji yayi idanunsa sun cika da kwalla ya daure yace "she said idan ban amince ba za ta tsine min" wani irin tausayi taji ya ba ta tayi shiru ta d'auke wuta,gaba d'aya ta shiga damuwa,almost 2 hours suna zaune babu wanda ya sake magana sai tunanin da zuciyoyinsu suke,ganin dare ya fara yi sosai ya sauke numfashi yace "ta shi muje na raka ki gida" ta d'ago kanta daga jikinsa jikinta duk a mace ta mik'e a hankali,ya tashi shima suka jera babu mai iya cewa komai suka zagaya,sai da yaga shigarta kafin ya lumshe idanunsa a hankali ya bud'e yana shak'ar numfashi then ya juya ya fara tafiya cikin nutsuwa. A yadda Waleed ya wuce ya barta tsaye a gurin ganin tana masa magana bai kula ba,hakan yasa ta sake shak'a,it was there ta yanke shawaran kiran Hjy Sahiba a waya,bayan sun gaisa Hjy Sahiba tace "na ga aikenki,but Waleed ya ce za kiyi min bayani ko?" Mama ta sauke wani numfashi tace "yeah! Later my friend,yanzun dai akwai maganar da na kira muyi" Hjy Sahiba tasa serious tace "wane magana ne?" Mama tace "a zahirin gaskiya yau na turo Waleed gidan ki ne for nothing other than suga juna da Afiyah,idan zai yuwu mu had'a su aure.." Hjy Sahiba ta gyad'a kai tace "wow that's very good.. Amma gaskita aminiya kinyi tunani mai kyau" Hjy Asama'u tace "fatan dai baku mata miji ba" da sauri Hjy Sahiba tace "ko anyi mata ma ai sai mu fasa tunda ga na gida yana nema,wanda zai rik'e mana ita da mutunci fiye da na waje,dama ai a rashin wanda ka sani za ka bawa bare yarka" Mama ta ji dad'i sosai tace "na gode sosai aminiya,but ki fara tuntub'ar Afiyah kiji idan babu matsala,nan dai ta b'angaren mu babu ko wane irin matsala gaskiya" Hjy Sahiba tace "alright! Zan tambayeta naji zuwa gobe duk abunda ake ciki i'll let u know" suka yi sallama. Almost 3 days da yin maganar Mama ta samu tabbaci kan Afiyah ba ta da ko tsayayyen saurayi,and tun ranar da su Waleed suka je gidan ma take damun Mummy'nta da zancensa,here ta mayar da hankali wajen tursasa Waleed ya tsayar mata magana d'aya because tana son tunkarar Abba da zancen,amma sai hanya² yake mata,ba ya son ko had'uwa ma suyi da ita bare dogon magana ya had'a su,idan ya zama lallai sai sun had'u kuwa gaisuwa ne shima yana tafiya yake gaisar da ita ba ya bari magana yayi tsayi tsakaninsu,yau kam da suka yi magana da Hjy Sahiba har ta tura mata digit d'in Waleed da Afiyah ta dameta ta nema mata,Mama ta tura sai dariya take yi tace "Sahibatiiy anya Afiyah bata zurma da yawa ba?" Hjy Sahiba sai dariya take itama cikin jin dad'i tace "wallahi fa kema kya fad'a,nima nan tsiyar da nake mata kenan kullum ba ta da magana sai na Waleed" Mama cikin jin dad'i tace "banda abun Afiyah idan ta yi hak'uri kwana nawa ne maye ya yi amarya ya lashe? Kin san dai baza mu saka tsababan kwanaki ba,so nake ayi abun nan a wuce gurin.." Hjy Sahiba tace "gaskiya kam,gara ayi a wuce gurin,tunda suka fara nuna rawar k'afa kada suyi abun kunya a gaban idanunmu wata rana.." Hiran da suka dunga yi kenan kafin suka yi sallama suka ajiye wayar. Washe gari Waleed ya fito zai tafi office,duka kwanakin ba ya cikin walwala sosai duk a kan maganar auren da Mama take damunsa da shi danma yana dojewa bani cika tsayawa suyi dogon magana ba,har ya nufi stairs zai sauka ya hango parlon babu kowa,ganin haka ya san akwai dalilin da yasa bata fito ba,here ya koma da baya duk da yadda gabansa yake fad'uwa ya daure ya lek'a bedroom d'inta,a tsaitsaye yana rik'e da k'afarta ya gaisheta yace "Mama na fita office" har ya juya zai rufe mata k'ofar ta kira sunansa,ya waiga ya tsaya rik'e da handle d'in,tace "magana nake son muyi,za ka iya shigowa ciki?" Yace "Mama ina sauri ne an kira ni a hospital" tace "kenan ban isa nayi magana da kai a lokacin da nake so ba?" Yace "not at all" ta daure fuskarta race "to ya ya ake ciki? Za ka shigo ne ko kuwa tafiyar za kayi sai ka ba ni lokacin ganinka?" Komawa yayi cikin kad'an ya cusa hannunsa d'aya cikin aljihunsa yana jira yaji me za tace,tace "maganar yarinyar nan da mukayi 3 days back nake son mu k'are ta yau" da sauri ya d'aga kansa ya kalleta yace "amma Mama think an bar maganar tun ranar fa?" Fuskarta babu alamun wasa tace "ba'a barshi ba" yayi still yana kallonta,tsabar mamakinta yasa shi cewa "to Mama ni yanzu me kike son nace?" Tace "maganar kud'in lefe zan maka dama da kake gudun mu had'u,zan ta jiranka ne kana min hanya²? Na gaji na sanar da Abban ku,yanzu mu suke jira dan tuni sun tsayar da ranar auren one month" kallonta ya dunga yi ya kasa magana,tace "sai ka tura min kud'in through account za mu shiga kasuwa da Hjy Izzatu mu had'a kayan tunda kai ba ka da lokaci" yace "amma Mama na fad'a miki matsalata fa!" Tace "ni yanzu ba maganar matsalarka nake ba,abunda nace maka ka tura min kud'in kaya,ban nemi muyi dogon magana da kai ba" ya gyad'a kai yace "alright! Mama kin fi amincewa ayi auren a haka?" Tace "sure!" Yace "kuma kina sane da matsalar da nake fad'a miki?" A fusace tace "wannan wane irin zancen banza ne kake min shi Waleed? Kullum kaita fad'in matsala²,wane irin matsala kake tare da shi ne kam da ni ban san shi ba?" Wani murmushi yayi mai ciwo yace "Mama wallahi kika bari aka yi auren nan a haka,wata rana sai yarinyar nan ta gudu da k'afarta!" Ta d'aga kai tana kallonsa tace "za ka koreta ne hala?" Ya girgiza kansa had'e da d'aga hannayensa alamun surrender yace "not at all Mama!" Tace "to idan ba haka za kayi ba,me kake nufi?" Numfashi ya sauke ya tafa hannuwansa yace "yeah! Yanzun kika yi magana Mama" ta dunga binsa da kallo tana jira taji me zai ce,yace "Mama kinsan Allah yarinyar nan baza ta iya jurewa zama da ni ba" da sauri Mama tace "za ka dunga yankan naman jikinta ne?" Yace "um'um! I just meant she can't take me" wani kallo ta maka masa tace "goyaka za tana yi ne da kake fad'an haka?" Wani dariya yayi yace "Mama kin fa san maganar da nake,kuma kina sane da cewar na mata yawa" kallonsa ta dunga yi tace "wane iskanci ne haka kake fad'a min Waleed?" Yace "daga ganinta Mama baza ta yi lafiya ba,so ni kuma kinga lafiyayye ne,kayan aikina lafiyar su lou,shi ne kawai bayanin da nake miki" yana fad'ar maganar tamkar ya fusatota ta bud'e masa wuta tana fad'a,ganin haka ya girgiza kansa cike da takaici,ya san baza ta tab'a hak'uri ta bar maganar ba,ko me zai ce mata kuwa,kawai sai ya juya yace "shi kenan Mama zan tura miki idan na je office.. Allah sa hakan shi ne mafi alkhairi." Yana fad'an haka ya fice yana jin ransa duk a jagule,yana k'arasawa office ya mata transfer cash adadin da ta nema,yana gamawa bai ma jira ta kirasa tace ta gani ba ya kashe wayarsa ya zauna office yayi shiru yana tunani,sosai ya shiga damuwa da maganar auren nasa,ranar bai tsinana aikin komai a hospital ba,duk wanda ya ganshi cikin abokan aikinsa sai ya tambayeshi lafiya yake? Saboda yadda yake sukuku,sai dai yayi murmushin k'arfin hali kawai ba ya iya ce musu komai,a haka har lokacin komawarsa gida yayi but ba shi da niyyar tafiya,sai wajen 10pm da zaman kad'aici ya fara damunsa sannan ya mik'e a hankali ya fito daga office d'in ya kulle ya nufi inda motarsa take.. #Mama fa tana neman sa mana hawan jini,ta dage da yawa akan maganar nan.😢 #Share pls. #Asli Smasher. [1/22, 5:11 PM] My number 1: 18... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* A bangaren Mama sosai ta zage take shirin bikin,kullum suna hanyar kasuwa ita da Hjy Izzatu,dan yadda ta dauro d'amarar had'a kaya na gani a tafi ana fad'e,a yadda take shirin kana kallo za ka san tana yi ne fiye da k'arfin aljihunta,kuma duk ba komai yasa take haka ba sai don kawai tana kwad'ayi da burin taji duniya ta d'auki labarin auren,while a gefe guda duk sanda suka fita suka dawo da kaya nik'i² sai su baje a parlor,musamman idan sunga Aunty tana wani abun sun yi ta yar mata magana kenan da tunanin za ta tanka musu,sau da yawa sai dai tayi murmushi ba ta tab'a tanka su sai dai ta bar musu gurin dan tuni ta fahimci rashin aikin yi ke d'awainiya da su. As usual yauma d'in bayan sun dawo daga kasuwa suna zaune a parlor duk sunyi d'ai² da kayan da suka shigo da su suna d'ad'd'agawa ana lissafa tsababan kud'in da aka narkar wajen siyayyar,da yake girkin Aunty ne lokacin ta fito za taje kitchen tayi murmushi tace "sannun ku da dawowa" Hjy Izzatu ta amsa ta,Mama kam was busy a lokacin tana duba fancy jewelries da suka siyo,Aunty ta wuce su ta nufi hanyar shiga kitchen tana murmushi,ta jiyo maganar Mama sanda ta d'aga wani sark'a tana kalla tayi squeezing fuskarta tace "k'awata think fa sai na sa Waleed ya k'aro kud'i gaskiya.." Hjy Izzatu tace "ai dama ni tuni na ga wautarki da tun farko kika ambaci 3.5ml,Allah na tuba idan kayan da muke son had'awa ne ko 10ml ya bayar ai ba lallai ma su kai ba" d'an tsaki Mama tayi tace "ki bari kawai kin san ba tab'a had'a lefe nayi ba bare na san kan harkar,shisa nayi tunanin za su isa,but bari kiga ma na kirasa nace ya k'aro kud'i wanda suke hannuna baza su isa muyi sauran siyayya ba" Hjy Izzatu tace "Atoh! Ya kamata dai mu fita kunya dan kina ganin irin gidan da muka je neman aure,gida ne na gaske ba gidan k'aranta ba,gwargwadon yadda za muyi harkar girma muma haka za'a yi mana" Mama ta gyad'a kai ta d'auki wayarta ta fara lalubo number Waleed,time d'in shi kam yana zaune office d'insa abun duniya ya ishesa,ya dafe kansa da yake mugun damunsa da ciwo tsabar damuwa da rashin baccin da baya samu cikin kwanakin,ya d'ago a hankali ya kalli wayar ganin sunan Mama akai gabansa sai da ya fad'i,but ya daure ya d'auka ya kai wayar kunnensa,kafin ma yayi magana Mama tace "hello Waleed!" Yayi shiru yana jira yaji me za tace,tace "kana jina?" Ya daure yace "ehh ina saurarenki" tace "yawwa! Dama ina son sanar maka za ka k'aro wasu kud'in,wanda ka bayar baza su isa ba,so ka k'aro mana wasu a k'arasa siyayyan dan ko boxes d'in da za'a zuba kayan ma ba'a siya ba har yanzu" still yayi idanunsa sun yi wani ja saboda tsabar ciwon da kansa suke masa,ya lumshe idanunsa a hankali yana messaging forehead d'insa da d'aya hannunsa yace "yanzu Mama kamar nawa kuke nema?" Wani murmushi tayi tace "yawwa d'an albarka,idan ka bamu ko 2.5 ma it's ok nake ga" bud'e idonsa yayi saurin yi da wani mamakin da ya bayyana fuskarsa yace "Mama 2.5 fa?" Tace "ehh mana,kai yanzun za kaso muyi harkar k'aranta ne?" Yayi shiru shi dai bai ce mata komai ba,tace "Ko baka san y'ar waye na nema maka aurenta ba?" Ya girgiza kansa kad'an yace "not at all Mama,amma ba kya ganin kud'in sun yi yawa? Me za'a saka ne haka a lefen?" D'aure fuska tayi tace "ka ga Malam i don't want any complaints,idan za ka turo min kud'i ka turo ban nemi muyi wani dogon magana ba,idan an gama had'a kayan ai za ka gani ko?" Ajiyar zuciya yayi yace "Mama ni fa ba wai kud'in nake jin fitarsu ba,auren yayi albarka shi ne burina,at least yanzun idan na tura miki 2.5 aka had'a lissafin da wancan gurin 6ml fa,sai kace dai wanda zan siyi y'ar mutane" a hasale Mama tace "ka ga Malam za ka turo min kud'i mu k'arasa siyayya ko a'a?" Yayi shiru ya kasa ce mata komai,a fusata tace "idan ma baka sani ba ka sani kud'inka kaf a siyayyarka suka mutu,sisin kobo bamu ci maka ba,da kake jinjina adadin kud'inka,banda ma abu irin naka idan ban k'ara maka ba ai bazan rage ba,kuma a hakan ma ba komai da muka yi list muka siya ba,so idan za ka tura min kud'i to if not kuma ka fi kowa sanin abunda zai iya biyowa baya" jikinsa ne ya d'an yi sanyi saboda furucinta sosai ya fahimci inda maganarta ya nufa,a hankali yace "shi kenan Mama i'll send" tace "ko kai fa.." Daga haka shi dai ya kashe wayarsa,bai sake jira yaji abunda za ta kuma cewa ba,cikin takaici ya ajiye wayar abunda bai tab'a yi ba ya fara mita shi kad'ai "haba da Allah sai kace na ce ki siya min yarinyar,ko basu isheku ba sai dai ku san yadda za kuyi kuma daga haka na gama wanda zan iya,wannan ma ai duk fariya ne da son nunama duniya kai ga wani isashshe.. If possible sai a fasa auren dama ai bance ina son yarinyar ba.." Yana maganar yana mata transfer,ya gama ya danna wayar a flight mode,wunin ranar bai masa dad'i ba sam,motsi kad'an ya tuna sai ya ja tsaki yayi k'wafa,al'amarin Mama ya gama kaishi iya wuya,duk hakur'insa yau dai ya fara jin zai iya yi mata musu idan ta sake zuwa masa da wani bidi'ar. Cikin sati guda Mama ta kammala had'a lefe,al'amarin kai da gani za ka san anyi k'arya ta wuce hankali,akwatunan kansu da aka zuba kayan sun isa abun kallo bare kayan ciki,dan ak'alla kayan sawa kad'ai sai da suka zuba kala d'ari a cewarta ma sun barsu haka ne gudun magana,da Waleed ya saki bakin aljihu so tayi tayi 200 amma an barshi haka dai gudun bakin mutane,ta san a haka ma ba fita za tayi ba dole ayi surutu,ko da take sanarma Waleed an gama had'a kaya ya kamata ya duba ya gani,yayi murmushi yace "Mama ni kam ba sai na gani ba,wannan aikin na ku ne,idan akwai abunda bai yiba ma ba ni zan gani nace baiba" tace "amma dai ai yana da kyau ka bud'e d'in ka gani ka san inda kud'inka suka narke,kafin a wuce da su ko?" Yace "Mama yanzu dai sauri nake ina da important aikin da zanyi,kawai ina ga ba sai kun tsaya jiran sai na gani ba ku kai musu" tace "to ka tsaya na nuna maka mana" yace "please Mama later" ba yadda ta iya da shi dole tana kallo bayan ya bata uzurinsa ya fice,ai kam ta ji haushin k'in tsayawa ya gani d'in da baiba tace "dan ubanka da ni kake zancen idanma bak'in cikin kud'inka kake babu yadda za kayi dai kaya ne an riga an gama had'asu me ya rage kuma?" Ko da take bawa Hjy Izzatu labarin dariya taita yi itace ma ta d'an kare Waleed d'in tace "haba aminiya ya kamata ki masa uzuri fa,da wanne kike so yaji ne hidimomin akwai yawa fa? Kuma kin san su maza ma ai ba kamar mu mata bane,wani ganin lefe su sam ba damunsu yayi ba,ko cikin mu matan ma akwai da yawa da basu iya tsaiwa su lissafa kayan lefe ba" Mama ta kyab'e fuska tace "ehh to kuma dai da k'amshin gaskiya a maganarki." Har ana saura kwana biyu a kai lefe sannan Mama ta aika ma mother ta zo taga kayan kafin a kai shima kuma da biyu tayi haka,mother cikin jin dad'i tace "kuce zan shigo anjima in sha Allah,ina mata Allah sanya alkhairi" Deejah ta fita tana yatsina fuska tace "toh" bayan fitarta mother ta fara kiran Waleed da yake d'an gidanta ne tun yana k'arami duk da Mama ta sha dukansa akan shiga gidan mother da yake yi amma sau da yawa bai ji,tana gama dukansa ne ya fita zai shiga,ya d'auka da sallama mother ta amsa masa suka gaisa,cikin barkwanci tace "son kuma sai dai naji batun aure haka kwatsam babu sanarwa bare nayi tanadi?" Ajiyar zuciya yayi yace "i'm sorry mother,wallahi idan nace miki nima ban san maganar auren ba sai cikin kwanakin nan kada kiga laifina!" Mother cikin mamaki tace "toh! Kaima da kake ango baka sani ba,bare kuna mu y'an gayya?" Yace "Mama take shirinta,sai da ta gama nemo auren ta sanar min" mother dai duk ta shiga tunanin wannan wane irin neman aure ne haka da mace ce take nemowa ba iyaye maza ba? Suka gama magana da shi,da yake fahimci a damuwa yake taita lallashinsa tana sake k'arfafa masa guiwan yayi hak'uri yama mahaifiyarsa biyayya,yayi mata godiya kafin suka yi sallama suka ajiye wayar a tare. Da yamma mother ta sab'a autarta Hafsat a kafad'a ta fito gidan,ta hango su Manar suna fitowa daga gidan Dadda,ta d'an jira su a balcony har suka k'araso,Manar ta kalleta tace "mother unguwa za kije ne?" Tace "a'a zan shiga gidan su Aunty ne ganin lefen Yayanku" washe baki Manar tayi tace "muzo mu raka ki?" Wani kallo mother ta mata tace "ban ce ba,maza ku shiga ku jiremin gida na bar su Mu'awiyah kada suga ba na kusa sumin iya shege a gida" Manar tace "dan Allah mother mu biki kinji?" Wucewa tayi tace "bance ku biyo ni ba,da me yasa baku je kun gani ba sai dani saboda ga sa'ar ku ko me kuka maida ni?" Haushi ya ishi Manar da taji mother tace haka nan da nan ta cika tai fam,Ameerah ta kalleta tasa dariya tace "mother sai kin dawo" ta amsa tayi gaba tana hararan Manar,tana ganin mother ta bar gurin ta bi Ameerah da gudu,suka kasa tsere a compound d'in gada nan har part d'in Dadda,garin guje²nsu suka buge Waleed dake shiga parlon,ya kallesu a fusace ya musu tsawa "wane irin shirme ne wannan kuke yi?" Babu shiri suka nutsu suka bashi hanya,ya banka musu harara ya wuce,sum² suka yi suka wuce ciki,za su k'ule d'aki ya kira Manar,ta dawo ta zauna kusa da shi,ya zuba mata ido yayi shiru ya kasa cewa komai,a hankali tace "Yaya wai mene ne?" Ya sauke numfashi yace "za ki raka ni unguwa" ta zaro idanunta tace ''Yaya ina?" Yace "gidansu" kallonsa ta dunga yi kafin tace "Yaya ka fara sonta?" Wani kallon da ya d'ago ya ba-ta ta kawar da kanta tana zumb'uro baki tace "to kuma sai kana min irin kallon nan,nifa tambayarka kawai nayi" lumshe idanunsa yayi a hankali yace "Mama ta takura sai na je munyi magana da ita" ta tab'e baki tace "to kuma ni sai kace na raka ka?" Ya d'an marairaice yace "please mana kinga fa kece babban k'awar ango idan munje yau shi kenan" ta washe baki tace "to kuma Yaya ai baka mana d'inkin biki ba ma" ya kalleta yace "anya akwai ankon da za'ayi a bikin?" Tace "to ba na ga su Deejah sun turama k'awayen su ba a group d'in class" ya gyad'a kai yace "alright! Ki tambayi kud'in kafin anjima" da murnanta sosai ta amsa,ya d'an kulle idanunsa kad'an yana tunanin yadda za su k'are da yarinyar dan shi kawai zai je ne ba wai dan yana ra'ayi shi a karan kansa ba. Da yamma ya fito cikin shirinsa,d'anyen shadda ne sanye jikinsa arsh colour,yadda take maik'o da kyalli kad'ai ya isa fayyace adadin tsababan kud'in da aka narka wajen siyanta,rigarsa iya guiwa an mata hannun links d'inkin dai² zamani,banda kamshi babu abunda yake beard d'insa da baida duhu kana iya hango asalin skin d'insa mai haske sai kyalli yake fiddawa,ya murza hula akansa,hannunsa d'aure da wani black ion-plated multi functional chronograph na company Skmei,yana fitowa bedroom d'insa suka had'u da Mama dake haurowa saman,ta kalleshi ta k'ara tana washe baki tace "tafiyan ne ya tashi?" Ya gyad'a mata kai yace "sure!" Cikin nuna tsantsar farin ciki tace "to Allah tsare hanya a gaishe su.." Ya amsata yana sauka k'asa,a mota ya kira Manar ta d'auka tace "hello Yaya!" Fuskarsa babu alamun farin ciki irin na mutumin dake shirin aure yace "ke nake jira ki same ni a mota" ta amsa da sauri tace "ga mu nan fitowa" ta katse kiran,shiru ya d'anyi yana kallon part d'in ta mirror ya ga sun fito ita da Ameerah cikin kaya iri d'aya,d'an ubansun lace ne a jikinsu royal blue da crystals fari a jiki,sun saka mayafi da takalmi iri d'aya duk farare sun rik'e da wayoyinsu a hannu,tafiya suke suna hira suna darawa gwanin kyau da burgewa,da yake kuma they're look alike sai kayi zaton tagwaye ne,ya shagala wajen kallonta har suka k'araso bai sani ba sai da ta bud'e motar ta shiga,k'aran rufe k'ofar yasa shi saurin kallonta,kyakykyawan murmushinta tayi masa tayi fari da idonta tace "Yaya na yi kyau?" Ya d'an yi murmushin da baiyi niyya ba yace "u look gorgeous" tayi dariya tace "Yaya bari muyi photo" yace "alright!" Tace "Yaya muyi da naka ya fi camera" ta kai hannu ta d'auki wayarsa dake gefenta,shi dai bai ce mata komai ba ta d'aga musu selfie yana wannan tsadadden murmushin nasa,after sun gama ya tada motar suka tafi,sanda suka je gidan yayi parking ya kira Afiyah a waya,ta d'auka cikin yauk'i tace "Hello D ka shigo mana sai kace dai gidan bak'on ka ne?" Yace "nope! Ki fito we are outside" tace "please ka shigo kawai Mummy ba ta nan fa idan ma ita kake jin kunya" wani haushi yaji a fusace yace "idan baza ki fito ba mu koma inda muka fito" da sauri tace "alright! Ga ni nan zuwa to" ta ajiye wayar tana tab'e baki tace "d'an bala'i ka gama duk wulak'ancin ka kafin ka shigo hannu na ne" ta d'auki siririn mayafinta ta d'ora kan shoulder d'aya taja flat shoe d'inta ta sakko k'asan,a hankali take tafiya kamar tana k'irgen steps d'inta,ta rage girman idanunta saboda haske ta hangosa can wajejen get tayi siririn tsaki tana mitar "ji d'an walak'aci dole sai ya sa ni dogon tafiya" a haka dai ta wuce tana jin b'acin rai saboda Afiyah irin mutanen nan ne da abu kad'an yake b'ata musu rai,kafin ta k'arasa inda motar yake ta saki fuskarta tana murmushi,da yake glasses d'in motar da suka zo masu duhu ne and duka kuma a rufe suke bata fahimci tare suke da su Manar ba tana shirin zagayawa side d'in mai zaman banza ta shiga ya sauke glass d'insa yace "there's someone a front seat ki shiga baya" wani b'acin rai ne ya tunkud'o mata but ta danne ta sake yin murmushin yak'e ta bud'e back seat d'in ta shiga tayi musu sallama,ta kallo side d'insa taga wace ce a kusa da shi Manar ta waigo tace "amaryar mu ina wuni?" D'an dariyan yak'e Afiyah tayi tace "how are u?" Manar tayi murmushi tace "fine!" Da wani iyayi saboda yanzun an fara gane yes da no,wani kallonta Waleed yayi bai san sanda ya saki lallausam murmushi ba jin mutuniyar an yi turanci an wani basar,Ameerah ma ta gaisheta ta amsa,ta d'an kalli Waleed tace "D duka k'annenka ne?" Yace "baki gane su bane?" Ta gitgiza masa kai tace "yeah! That's it" wani kallo ya mata ta mirror yace "wait..! K'annena kika ce? Ke ba k'annen ki bane?" Tayi dariya tace "nope na yi maka yadda za ka fi ganewa ne dai" ya tab'e baki cikin k'osawa da magana yace "Uhn! Mama tace kina son ganina,ya akayi?" Kallon su Manar tayi kafin ta kalleshi tace "D mu shiga parlor please ka ga ai baza muyi magana gaban k'anne ba ko?" Directly yace "no just say it out.. I'm in hurry" tace "but how are going to talk in front of everyone?" A fusace yace "su waye everyone? K'annen nawa kike cema haka?" Kallonsa ta dunga yi ta kasa masa magana gaba d'aya ya sanyaya mata jiki ta gyad'a kai cike da b'acin rai tace "alright! To mu bar maganar kawai kwayi da Hjy" yace "wace Hjyn?" Tace "ur Mom" wani juyowa yayi ya zuba mata kaifafan idanunsa tace "think kamar hakan zai fi ko?" Even though she was reluctant to tell him,ya gyad'a kai yace "alright! U can go" haushin maganarsa ya tunzurota tace "Waleed me yasa kake min haka wai? Kamar dai ba aure muke shirin yi ba?" Yace "if u're done get down please,i don't like noise" nan da nan hawaye suka kawo idanunta tace "u are chasing me all because of na ce ina son ka,and kuma a kan idon k'annenka?" Zuciya ta tunzurosa yace "watch ur tong girl,kin san ba ni nake k'asanki ba ko?" Tace "i know but u are showing me that ba ni da muhimmanci a rayuwarka,a haka za mu gina gidan auren mu?" Tsaki yayi ya d'auke kansa zuciyarsa sai tafasa yake,seeing that he refused to take care of her condition ta bud'e motar hawaye suna zubowa idanunta tace "thank u" ta juya ta wuce gidan da sassarfa. Jikin Manar ya yi sanyi a hankali ta kalleshi tace "Yaya me yasa za ka sata kuka?" A fusace yace "keep ur mouth shut.. Kada ki dame ni da surutun banza da wofi." Ya tada motar ba tare da ya kalleta ba yayi horn get keeper ya bud'e musu suka fice da mugun gudu a hanya motar ya yi shiru Manar dai bata daddara ba tace "Yaya! Ni dai gaskiya ban ji dad'i ba" without ya kalleta yace "baza kiji ba kuma" ta kalleshi fuskarta a had'e tace "to kai wai Yaya a haka ma za kayi auren kana sa ta kuka?" Tsaki yayi yace "ki rufe min baki kafin na bigeki" ta kallesa tace "dan na ce haka shi ne za ka doke ni?" Ya d'auke kansa bai k'ara kulata ba,ganin ya mata shiru itama sai bata sake ce masa komai ba tayi fushi ta juyar da kanta,suna shiga gidan yayi parking ta bud'e motar ta fita cike da haushi ta wuce part d'in Dadda,ya bud'e motar yana kallonta har ta kusa shigewa yana niyyar fita ya rufe motar wayarsa ta fara ring,ya juya ya d'auka yaga Mama ke kiransa,ya d'auka ya kai wayar kunnensa,cike da bariki Mama tace "Waleed kana ina?" Yace "ga ni parking space wani abu ne?" Tace "har ka dawo ne?" Yace "ehh!" Gyad'a kai tayi tace "ya kuka yi da Afiyah?" Shiru ya d'anyi though jikinsa ya bashi ta san wani abu game da yadda suka yi da ita yace "Mama ta ce miki wani abu ne?" A fusace tace "wane irin magana kenan? Ina tambayarka kana tambayata?" Yayi ajiyar zuciya yace "mun gama magana da ita" Mama tace "ya kuka yi? Nawa ka tura mata kud'in gyaran jiki da k'unshi?" Yayi shiru yace "she didn't told me" tace "saboda me? Ko dai baka je ba?" Yace "not at all Mama yanzun fa na shigo gidan" gyad'a kai tayi tace "kada ka min k'arya yallab'ai,yanzun muka gama waya da ita tace min baka je ba,so kafin ka b'ata min rai maza ka juya kaje ka sameta" yace "amma fa Mama" a fusace tace "but what? Me za ka fad'a min? Halinka yanzu wanne ne bak'o a gurina?" Yana ji yana gani haka Mama ta masa tass a waya,kan dole kuma ba don yana so ba ta sa shi komawa,yana shiga compound d'in gidan ya fito ya jingina da motarsa fuskarnan tamkar hadari,Afiyah da tasa a mata observing idan ya dawo tana jin ance ga shi can tsaye ta buga tsalle taja gyalenta ta fita,tana masa murmushin mugunta ta k'arasa cike da kissa tace "Welcome back D" ya sake d'aure fuskarsa bai tankata ba,ta matso kusa da shi ta tsaya kamar za su manne da juna tace "muje ko?" Ya d'auke kansa yace "fad'i abunda kike son cewa ba ni da lokacin b'atawa" wani dariya tayi tace "no problem! Tunda ka dawo ai bazan ji haushi ba ko me za kayi min" ajiyar numfashi yayi yace "idan ba ki da abun fad'a zan tafi" tayi dariya tace "yadda ka tafima haka za ka sake dawowa" murmushin takaici yayi ya d'auke kansa.. #Share pls. #Asli Smasher. [1/23, 9:00 PM] My number 1: 19... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Yana kallon wani guri yace "me kike tak'ama da shi?" Tayi dariya tace "kai baka san da me nake tak'aman ba?" Ya tab'e baki suka yiwa juna shiru,shi yana tunanin makomarsa a gurin Mama,ita kuma wani farin ciki ya mamaye zuciyarta ganin Mama ta sa shi dawowa and ba tare da yaran d'azu ba,gaba d'aya ta k'uresa da idanu tana k'ara kallon how cute he is tana hango yadda za ta ja zarenta cikin colleagues d'insu,duka team d'insu y'ay'an manya ne,daga governors,president,ministers sai y'ay'an manyan ma'aikatan gwamnati,kaf babu d'an wani mai k'aramin matsayi a cikinsu,haka samarinsu duka y'ay'an manyan gwasake ne,ita kad'ai ce kusan za'a ce ta fita daban but duk da haka shima ba wai matsayi ne baida shi ba,mahaifinsa ne dai bai taka wani matsayi a gwamnati ba but da yawa sun san wane ne field marshal na wannan lokacin,dole za'a san matsayin Waleed a gurinsa kasancewarsa k'ani a gurin Abbansa,sosai ta shagala da kallonsa sanda yaga ba ta da niyyar magana yayi siririn tsakin da ya dawo da ita hankalinta,fuskarsa a daure yace "ba na son kallo.. And idan za kiyi magana ina jinki if not kuma zan tafi and don't ever think wai ni zan sake dawowa nan,ba Mama ba ko waye za ki fad'ima sai abunda naga damar yi,fahamtiiy?" Dariya tayi tace "yanzun wai sai ka sake tafiya?" Ya mata banza,tace "alright! Bari na fad'a ko kada naita wahalar da angona" kamar ta caka masa mashi haka yaji kalmarta,cike da isa tace "maganar tsare²n biki tunda kai baka ce komai ba har yanzun,and bama ka tab'a zuwa ba bare na san abunda ya dace,that's nace Mama ta turoka muyi maganar because ni ban fad'a musu baka tab'a zuwa ba" ya wani d'age kai yayi fuska kamar ma ba da shi take magana ba,sanda tace masa "yanzun ya kake gani za ayi?" Strictly yace "kinga Malama ba abunda ya kawo ni kenan ba,ina ga ki had'a maganarki guri d'aya ki fad'a amsa d'aya nake tunanin zan iya ba-ki a duka maganar ki,so if u're ready go on.." Wani kallo ta dunga binsa da shi kafin tayi murmushi tace "D duk fa kafin muyi aure ne kake min wulak'ancin nan" shi dai bai tankata ba sanda ya d'auki mintuna biyar,yaga ta k'i magana kawai ya bud'e motarsa ya shiga ya sauke glass d'in kad'an cike da aji yace "idan kina da wani maganar da baki fad'a ba just give me a call ko ki tura min sak'o,ok bye.." Ya mayar da glass d'in ya rufe,tsaye tayi tana kallonsa har yayi zooming off ya bar gidan,yana fita ta kira Mama a waya ta sanar mata ya tafi basu gama magana ba,Mama cikin fad'a tace "wane iskanci kenan haka?" Tace "And he said duk abunda nake buk'ata kada na kirasa na tura masa text" Mama cikin jin haushi tace "alright! Kada ki damu zai dawo ya same ni" bayan sun gama waya,Mama ta fara kiran Waleed but abun mamakin wayoyinsa a kashe,ta gyad'a kai tace "da ni kake zancen za ka shigo ka tarar da ni.." Waleed kam cikin kwanciyar hankali yayi parking bakin get dan ma kada Mama taji alamun shigowarsa ya san dole tana da masaniya akan abunda ya faru tsakaninsa da Afiyah,ya rufe motar ya fito ya shiga gidan da k'afarsa,direct ya nufi gidan Dadda dan can kad'ai yake zaunawa ya samu nutsuwa babu hayaniya babu takura da fad'an Mama,yana shiga Dadda tace "kai kuma fa?" Ya kalleta ya wuce ya zauna kan kujera,sai lokacin yaji zai iya mata magana yace "me ya faru?" Tace "yo na ga kun fita da su sun dawo suna fushi,kai d'in ina ka tsaya?" Ya d'auke kansa yace "ina ruwanki da inda na tsaya? Ko dai kin fara saka min ido?" Harara ta wurga masa ta tab'e baki tace "Allah ga ni.. In ji kishiyar mai doro,kai dai wannan mutumi ba ka da kirki ko d'is,dan ka ga za kayi aure ko,shi ne kake kwab'a min magana,to Allah ya so dai kafin kayi nima na yi auren bare ka gwada min iya shege.." Murmushi yayi bai sake mata magana ba ya d'auki wayarsa da ya jefa flight mode yana kallon pics d'insu na d'azun kafin su fita,sosai ya shagala da kallon pictures d'in Manar da ta fito d'aki tana video call da Azaan ta wuce kan kujera ta kwanta tace "Yaah Azaan Allah ni dai ban yarda ba" yace "yanzun ya kike so ayi?" Tace "kawai ka taho tare da Mommella ni dai ina son ganinka" dariya yayi mai sauti yace "banda ganin da kike min yanzun har wani kike buk'ata?" Ta gyad'a masa kai a shagwab'e tace "ai wannan a waya ne ni dai kawai ku taho tare,ka ji?" Yace "no way Guddi akwai ayyuka sosai gaba na" ta marairaice tace "to ni dai Allah idan baka zo ba zan daina kulaka" ya zaro ido yace "me yayi zafi gemu zai ci wuta?" Dariya ta kyalkyale da shi tace "ba sai asa masa ruwa ba" yayi murmushi yace "ni dai ki bar maganar zuwan nan ba zan samu dama ba" haushi taji sosai cikin muryar kuka tace "to kada ka zo d'in Allah na daina kula ka ma daga yau.." Tana fad'ar haka tayi disconnecting,cike da jin haushi ta jefar da wayar gefenta tana jan tsaki,kamar ance ta d'ago kanta suka had'a ido da Waleed ya kafeta da wani mugun kallo fuskarsa kamar za ta tsage tsabar b'acin rai,ta murgud'a masa baki ta d'auke kanta dan shima d'in haushinsa take ji,bai iya ce mata komai ba ya mik'e a fusace ya fice daga gidan,ta bisa da kallo tana tab'e baki a hankali tace "za kayi za ka gama." Tun daga ranar da ya fita gaba d'aya bata k'ara saka shi idonta ba,ya daina shigowa gidan,kullum suna zuwa skul da su Deejah da yake ba ta kulasu sai ta kasa tambayar yana nan,yayin da a gefe d'aya rashin ganin san yake mugun damunta,har zuciyarta take jin damuwa da rashinsa but duk ta tattara komai ta ajiye gefe,ba ta son kiransa saboda ba ta san uzurin da ya hanasa zuwan ba,ranar alhamis lokacin saura kwana uku bikin wajen 6pm sun taso islamiyya,haka nan ranar suka jin tafiyar k'afa ita da Ameerah suna tafiya suna hira da yake ranar drivern nasu Mama ta aikesa,and su kad'ai ne Deejah basu je ba suna hidimar biki,suna tafiyar motar Waleed ya giftasu da mugun gudu ya wucesu lokacin ko nisa da makarantar ma basu yi ba,bin motar da kallo suka yi Ameerah tace "Laaa! Kinga Yaya ya wuce mu,dama ya tsaya ya k'arasar da mu gida wallahi na gaji" Manar tayi shiru tabi motar da kallo bata ce mata komai ba har suka zo bakin get d'insu suka shige ciki,suna tafiya compound za su wuce gidan Dadda,Manar ta juya ta kalli parking space d'insu Waleed,ai kam nan ta gansa tsaye jikin motar da ya shigo da shi yana waya yana murmusawa,haka kawai taji wani haushi ya sake ciyota a fusace ta wuce bata tsaya ba,da kuka ta shiga gidan ko ta kan Dadda dake zaune parlor bata biba ta wuce d'aki da gudu tana rafzar kuka,Dadda dake hira da Tasallah k'awarta da tazo biki suka saki baki suna kallonta har ta shige,Ameerah ta shigo da sallama bayan ta gaisar da su ta wuce da niyyar zuwa ta cire uniform d'inta tana shiga Dadda ma ta shigo,taga Manar kwance sai kuka take,hankali tashe ta k'arasa tana salati ta d'ago ta a rikice tana tambayarta "me aka maki kike kuka ni jikar laraba? Wani malami ne ya bugar min ke yanzu na d'au gyalena mu koma?" Da sauri Ameerah ta tari numfashinta tace "babu wanda ya doketa fa" Dadda tace "Iiiiiihhh! Idan ba dukanta akayi ba me zaisa tayi irin kukan nan na fitar rai? Ni dai gaskiya ba'a kyauta min ba wallahi sam,haka kawai a dunga sa min yarinya kuka ana cutata,koma uban waye yaje shi da Allah,wallahi ban yafe masa ba.." Ameerah tace "Hjy ina jinfa Yaya da muka gani ne bai d'auko mu ba ya barmu muka taho da k'afa" Dadda tayi mitsi² da ido tace "waye kuma haka?" Ameerah tace "Yaya Waleed" tace "ganinsa kuka yi shi mutumin?" Ameerah tace "ehh! Muna fitowa islamiyya lokacin an tashi shi ne to ina jin da bai tsaya ba,yanzun kuma muna shigowa muka ga ashe gida ya taho,ina jin shi ne dalilin kukan nata" cikin jin haushi Dadda tace "shi Mamman d'in ne yak'i tsayawa ya d'auko min ku?" Ameerah tace "ehh!" Dadda ta girgiza kai tace "ni wallahi ban san yaushe Mamman ya zama haka ba,bak'in ciki da mugun halin uwarsa ban san sanda ya kwafesu ba.. Amma bari naje na samesu har shi har uwar tasa naji ko ita tace idan ya ganku kada ya rage muku hanya" ta fita tana mita,Tasallah dake zaune ta d'aga kai tana kallonta ganin ta nufi hanyar fita da sauri tace "to ina kuma za kije kike sauri?" Dadda ta waigo a masife tace "kyale ni dai naje bin ba'asi,idan ba bak'in ciki da mugun hali ba,wai ace kamar Mamman ne zaiga yaran nan suna tafiyar k'asa ya kasa d'auko su sai dai su zo sugansa a gidan" Tasallah tace "a'a wannan dai ba halin k'warai bane gaskiya,kuma Waleedi dai na san bazai musu haka ba sai dai in zugasa aka yi ya walaak'anta su" Dadda tace "Uhn! Nima dai sai da nayi wannan tunanin,amma bari naje dai naji ko Asama'u ta hanasa d'auko su" da sauri Tasallah ta mik'e tace "ai kuwa dai nima banga ta zama ba wallahi muje kinji mubi ba'asi" suka fita suna mita,Waleed da har lokacin yake tsaye gurin da su Manar suka barsa yana ganin shigarsu Dadda gidansu yace "we'll talk later" ya katse kiran ya wuce gidan Dadda fuskarsa a d'aure,ko da ya shiga bai tarar da su a parlor ba ya wuce bedroom da yake jiyo maganar Ameerah sama²,yana tura k'ofar suka waiga tare idanun Manar sunyi ja tsabar kukan da tayi sun d'an tasa,Ameerah ta gaisheshi ta nufi k'ofa ta fice,tsaiwa yayi door way yana kallonta,ta d'auke kanta tana sake share guntayen hawayen da suke mak'ale idonta,a hankali ya kalleta yace "me aka miki kike kuka?" Ta masa shiru ta k'i ba shi amsa,yayi k'wafa yace "ba dake nake ba?" Tashi tayi za ta shige bathroom ya fizgota da k'arfi sai da tayi k'ara ta turesa cikin b'acin rai tace "ni ka sake min hannu,ina ruwanka da ni?" Wani kallo ya mata yace "stay still.. Magana za muyi" da muryan kuka tace "ni bazan yi magana da kai ba" sosai yake kallonta da mamaki yace "me yasa baza kiyi magana da ni ba?" Cikin kuka tace "ba dan ka ga za kayi aure shi ne ka daina kula ni ba,kuma ko ganinka ma ba ka bari nayi" yayi still yana kallon yadda take kuka bil'hak'k'i ya zuba mata idanunsa jikinsa duk ya yi sanyi,sanda ya gaji da sauraron kukanta ya kai hannunsa ya mata whipping tears d'in a hankali yace "shhhiii! It's ok.. Kukan ya isa haka" duka ta kai masa a k'irji tace "ni ka kyale ni,kayi tafiyarka ba ruwana da kai" yace "i said ki bari haka,ko kina so muyi fad'a?" Ta girgiza masa kai da sauri,ya matso kusa da ita a hankali yace "Oyah! D'auko hijab muje,idan mun dawo sai ki fad'amin laifin da na miki kika ce baza ki kulaki ba" ta kallesa da sauri tace "ina?" Yace "kin manta?" Ta gyad'a masa kai,yace "kayanku fa a gurin tailor" zaro ido tayi tace "Yaya na manta" yace "ni ban manta ba,maza yi sauri muje" k'aton hijab ta d'auko har k'asa tasa akan riga da wandon uniform d'inta gudun kada ta b'ata masa lokaci suka fito,a hanya suna tafiya shi da ita yace "Uhn! Me ya faru kika ce kin daina kula ni?" Ta zumb'uro masa baki cike da shagwab'a tace "ba ka ce nice babban k'awarka ba?" Yace "yeah!" Tace "to kuma shi ne za ka daina zuwa na ganka?" Yayi shiru yana sakin murmushinsa ta kalleshi fuskarta a tsuke tace "dariya ma kake yi ko?" Yayi saurin had'e fuskarsa ya girgiza mata kai yace "nope! Ba dariya nayi ba" tace "ai na ganka kana yi" ya sake girgiza mata kai yace "no! Ni banyi dariya ba kece dai kika ga kamar na yi dariya" k'wafa tayi ta d'auke kanta,ya d'an kalleta ta gefen idonsa yace "to wai ba shi kenan ba yanzun na zo kin ganni,ko akwai wani abu kuma?" Ta girgiza masa kai,yace "mene ne? Fad'i naji" ta d'aure fuskarta tace "Yaya ni dai ka fasa yin auren nan ka ji?" Saurin kallonta yayi yana tsayawa,ya juyo yana kallonta yace "me yasa?" Tace "ni dai ba na so kayi" d'an murmushi yayi yace "no way Baby" ta tsaya kallonsa cikin jin haushi tace "to ai sai kai tayi,kuma wallahi ba zanje gidan ba" dariya sosai ta bashi yace "saboda me baza ki ba?" Tace "to ba matar ta fini matsayi a gurinka ba,kuma ita ai baka mata rowan ganinka ba sai ni" yace "waye ya fad'a miki haka?" Tace "ai haka ne" ya girgiza mata kansa yana kallonta yace "ba haka bane" kamar za tayi kuka tace "ni dai bazan yarda ba ko me za ka fad'a" duk yadda yaso ya mata bayani k'in saurarensa tayi dole ya hak'ura ya kyaleta ya fita ya karb'o musu kayan ya dawo ya tada motar suka juya gida,har suka k'arasa gidan bata sake masa magana,yayi parking bakin get yace "Uhn!" Ta juya da sauri ta kallesa tace "me yasa ka tsaya a nan?" Yace "magana za muyi" wani had'e rai tayi tace "ni fa bazan yi magana da kai ba" yace "why?" Kai tsaye tace masa "Z" yayi murmushi yace "alright! Duk sanda kika shirya magana da ni ma yi" ya bud'e motar ya fita,ganin ba ta da niyyar fitowa ya lek'a kad'an yace "get down" ta wani had'e ranta tace "me yasa?" Yace "akwai inda zanje" tayi sauri ta kallesa fuskarta a d'aure tace "gurinta za kaje ko?" Yana mata wani kallo k'asa² yace "ehh! Ko kada naje?" Haushi ne ya kuma kamata a fusace ta bud'e motar ta fita,ko rufewa bata tsaya yi ba tayi gaba,yana kiranta ta d'auki kayan bata ko tsaya ba tayi shigewarta ranta duk babu dad'i,ya girgiza kansa cike da farin ciki ya d'auki kayan ya biyota,dai² tana shiga part d'in Dadda taji muryoyi da yawa a parlon ta k'arasa da sauri hango Waleed yana biyota and a time d'in an fara kiran sallah a masjeed,da fuskar Azaan ta fara karo sanda ta shiga ta gwalo idanu so excited tace "Yaya!" Ya mata murmushinsa yace "daga ina kike ne?" Tace "dinki muja je amsowa da Yaya" ya gyad'a kai,cikin wani irin farin cikin ganinsa tayi gurinsa,maganar Mommella da tace "Ohhh! My kid.. Kun dawo?" Da wani irin speed ta kalli inda take tace "Mommella!" Ta fad'a jikinta da sauri tana dariya,Mommella ta rungumeta tana sakin murmushi itama,Waleed ya shigo da kayan yana ganin Mommella ya bud'a idanunsa yana murmusawa yace "sannu da zuwa" ta amsa tana tsokanarsa sai aurensa kawai suka ji lokaci d'aya babu sanarwa,shi dai murmushi kawai yake yi bai ce komai ba,bayan sun gaisa ya mik'awa Azaan hannu suka yi musabaha fuskarsu duka babu yabo bare fallasa,Azaan ya masa fatan alkhairi,jin ana tada sallah ya masa godiya ya tashi da sauri yayi hanyar fita yana kallon Manar,ita kam bata ma san yana yi ba duk ta kwanta jikin Mommella tana mata surutu,da za ta tafi b'angaren mother suka tattara duka suka fice suka bayan sun gama d'ad'd'aga kayan da suka karb'o tare da Waleed. Washe gari dinner Mama ta sa Waleed kama musu guri mafi tsada a event center,tun safe Manar suka fice ita da Ameerah suka tafi gyaran kai da k'unshi,ba su suka dawo ba sai kusan 4pm,lokacin suna shigowa gidan wanka suka fara yi kafin su gama abunda za su yi suka ji ana maganar masu make-up sun zo,cikin sauri suka yi abunds za suyi suka saka kayansu suka fita zuwa gidan su Ameerah,sun shiga lokacin an yiwa Deejah da Diyanah,nan fa shigowarsu yada aka fara neman yin rikici tsakaninsu da su Deejah,da suke cewa sai an gama yiwa k'awayen su,haushi yasa Manar kama hannun Ameerah tace "let's go sis" Ameerah tace "mu jira a fara musun sis" a fusace Manar tace "Allah ba na so,kwalliyan sai kace na zuwa k'iyama" ta fizgeta suka fita cikin fushi,suna fita balcony lokacin har an fara tafiya gurin dinner,Manar sai mita take dai² parking space suka ga Amaar da Azaan suna magana,Azaan da yaga fitowarsu ya kallesu ya dakata da yiwa Amaar magana because lokacin suna shirin tafiya ne suma yace "ya akayi ne Guddi?" Hawaye har sun fara taruwa idanunta da muryar kuka ta kalleshi tace "kawai dan munje a mana make-up shi ne wannan Deejan za su raina mana hankali" d'an murmushi yayi yace "shi ne yasa kike fushi?" Ta gyad'a masa kai,murmushi ya sake yi yace ma Amaar "bro let's take them.. Sai mu k'arasa gurin daga can" Amaar ya gyad'a masa kai yace "okay!" Ya kalli Ameerah yace "a ina ake yi?" Ta fara lissafa masa gurin da ta sani,yace "wanne suka fi iyawa?" Ta fad'a masa,yace "alright! Muje ko" suka fita a motar Amaar,suna tafiya suna hira,Manar dai ta yi shiru haushi ne fal ranta,sai da taga sun tsaya wani make-up and beatification bar,Azaan ya fita motar tare da su suka k'arasa gurin,abunka da aikin kud'i nan da nan aka gama musu,Azaan ya biya suka fito cikin kayansu iri d'aya maroon d'in lace an musu d'auri iri d'aya,tunda suka fito Azaan yake kallon Manar saboda azababben kyaun da tayi ta tsaya jikin mota tana masa murmushi tace "Yaya!" Ya lumshe idanunsa ya bud'e yace "wai da gaske kene kika zama haka?" A shagwab'e tace "me nayi?" Yace "u look prettier" tayi murmushi tace "thank u" back seat suka shiga Ameerah tace "sis wallahi gwanda da bamu tsaya ba,da yanzun ma fa ba'a zo kanmu ba ko,kuma ma ba lallai muyi kyau ba kamar haka" Manar ta harareta tace "ke kika sani" kusan 8:pm suka k'arasa gurin,hall d'in ya mugun cika da mutane kamar ba'a mutuwa,amma kuma hakan bai hana gurin tsaruwa ba kowa yana zaune seat d'insa masu video kam camera ne yake yawo yana d'auka babu wanda yake tsaye,table d'aya suka zauna da su Amaar suna hira da d'aukan pics,tun shigowarsu gurin kallo ya koma sama dan sosai Manar squad suka hargitsawa y'an mata da samari lissafi,gurin ya haska sosai saboda bayyanar su,sanda Mc ya b'ukaci fitowan ango da amarya su Manar fa anje skul an gamu da kilallu wayayyun friends tafiya ma kamar ba ta son takawa suka mik'e ita da Ameerah suka nufi stage d'in,tunda suka shigo gurin idanun Waleed yake kanta,har suka zauna da duk abunda suke yi,seeing her ita da Azaan suna pics abun ya mugun b'ata masa rai dama kuma zaman kawai yake a gurin amma jinsa yake kamar ya zauna a kan k'aya,fuskarsa kamar za ta tsage ya dunga kallonta yana fatan ta d'ago kanta ta kallesa. Sanda suka tashi za suje masa lik'i ita da Amaar da Ameerah dan Azaan kam ya hard'e yace babu inda za shi suje kawai,ya bawa Manar da Ameerah sabon rapper na kud'in lik'i,duk akan idon Waleed suka haura stage d'in lokacin su Deejah duk sun gama rawar k'afansu su masu wa da yake aure sai wani iyayi ake yi suka gama suka sauka,Manar dai sai magana suke da Ameerah suna k'us² suka k'arasa kusa da Waleed da ransa yake a mugun b'ace sai kallonta yake,cikin sa'a ta d'aga kanta ta kalleshi taga ya had'e rai,ta tab'e baki bata k'ara kallonsa ba ta ciro kud'inta za ta masa lik'i,wani kallo ya mata da yasa gabanta fad'uwa ta dunga kallonsa jikinta yana rawa ta kasa d'aga hannunta.. #Share pls. #Asli Smasher. [1/25, 10:05 PM] My number 1: 20... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Amaar ne ya kula da tsaiwan da tayi ya d'an kalleta kad'an yace "k'anwata ya kika tsaya?" Tayi murmushin yak'e tace "babu komai" yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "absolutely sure" yace "okay! Think ko da wani matsalar ne" ta girgiza masa kai tace "a'a" harararta Ameerah tayi tace "ke dai sis wallahi kada ki tsaya b'ata mana lokaci,kin san dai we are about to leave ko?" Jikinta a mugun sanyaye ta b'alle bundle d'in kud'inta za ta fara masa lik'i,ba tare da ya kalleta ba ya motsa lab'b'ansa kad'an yace "don't dare.." Ita kad'ai ta jisa ta d'ago da sauri idanunta sun cika taf da hawaye seeing that ita kad'ai ya hana ta masa lik'in kaf cikinsu ta zuba masa idanunta da suka ji maskara gashin idanunta sunyi wani gazar kamar ta k'ara,da muryar kuka tace "Yaya!" Ya d'aure fuskarsa sosai ya kalleta babu alamun wasa yace "what?" Tace "me yasa sai ni kad'ai za ka hana nayi maka?" Fuskarsa a tamke yace "waye yace ki tambayi Azaan ya baki kud'i?" Wani irin kuka ne ya fara neman kwace mata tace "Yaya ni fa ban tambayesa ba" yace "k'arya zan miki kenan?" Ta girgiza masa kai tace "Yaya believe me ni bance masa ya ba ni ba fa,shi ne kawai yaga dama ya ba ni" ya d'auke kansa yace "okay! Yayi maki kyau" daga haka sai bai sake mata magana ba,Azaan da gaba d'aya bai niyyar zuwa inda suke ba tunda ta bar kusa da shi idanunsa suke kanta,haka kawai da yaga suna magana ya dunga jin zuciyarsa babu dad'i seeing her a tsaye sai jujjuya kud'in hannunta take yi kamar wadda aka girke ya mik'e a nutse ya nufi stage d'in cikin takun k'asaita,yana k'arasawa kusa da su ta gefen idanunsa ya kalli Waleed fuskarsa a d'an had'e ya matsa daf da Manar da ta zama kamar statue,ya rage tsayinsa kad'an dai² kunnenta yace "don't cry Guddi" saurin kallonsa ta juya tayi wani kuka yana sake taho mata,ya girgiza mata kai da sauri,da kyar ta daure ta had'iye kukanta,yace "tell me what happened?" Da muryar kuka tace "Yaya ne" yace "me ya had'a ki da shi?" Tace "wai kada na masa lik'in,kuma ni kad'ai ya hana na masa" wani murmushi Azaan yayi yace "okay! Let's dance ko sai mu wuce gida" a hankali ta gyad'a masa kai tana satan kallon Waleed da kad'an bai had'iye zuciyarsa a gurin ba tsabar kishin da yake cin ransa,yayi mata murmushinsa yace "smile please!" Murmushin tayi masa,yace "pyaar hain tumse (I love u)!" Wani dariya tayi ta rufe idanunta da palms d'inta biyu cike da jin kunya tace "Me too" suka tsaya gaban Waleed sai wani k'us² suke wanda tsaban yadda ya kasa kunnensa clearly yake jiyo su duk uban kid'an da ya cika gurin,tare da Ameerah da Amaar suka dunga rawan,Azaan sai spraying yake musu yana mata murmushi kamar bai jin fitar kud'in a jikinsa,nan da nan ta saki jikinta sosai yanayin ya mugun yi mata dad'i ta sake cikinsu tana rawa,kud'in hannunta k'arshe Azaan da su Ameerah tama lik'i da su,yayin da gaba d'aya suka zama abun kallo a hall d'in,MC ya ga yadda Azaan yake masa b'arin kud'i tuni ya koma wasa Prince Azaan Jarood ibn Maqbool,mutane sai wani video suke musu,kada kuso ganin yadda fuskar Waleed ya koma lokacin,da kyar ya danne b'acin ransa aka tashi gurin,lokacin su Manar sun fita za su tafi gida Waleed ya fito cikin sauri zai tafi shima dan suna barin gurin yaji bazai k'ara iya ko da minti guda ba,akan idanunsa motar su ta bar gurin ya had'iye wani mugun yawu kafin yayi following d'insu zuwa gida. A parlor lokacin da suka shiga part d'in suka tarar Dadda sai mita take ma aminiyarta Tasallah,suka k'arasa ciki suka zauna suna hira k'asa² suna kuma sauraren su Dadda,Dadda tana kallon Tasallah tace "kaiii³ yanzu Mamman ya rasa wanda zai aura sai zabiya? Dan Allah Tasallah ki gane min wani had'in gambiza a nan gurin,wani fari fauu abu babu ko kyaun gani haka" Tasallah tace "haba Malam! Nima dai sai da nayi wannan maganar,to wai dama Azumi bai tab'a kawo maki ita ta gaisar dake ba ne?" Dadda ta kyab'e fuska tace "ina fa ta tab'a zuwa,da irin su Asama'u a zuri'ar Mamman zai kawo min matar da zai aura? Ni a su wa?" Kame baki Tasallah tayi tace "ai shi kenan.. Kuma su duk wad'annan masu jahannama ga fasinjan dangin amaryar ne?" Dadda ta wani zaro ido tace "huuu mene ne haka kuma?" Tasallah tace "yo kema dai kamar bakya gani,duk baki ga d'inkin da suka yi ba sun d'ad'd'ame jiki anyi wani shaftareren wuya hantsar su duk a waje" Dadda tace "yo Allah na tuba ni kaina ai banyi zaton suna jin hausa ba bare na sa musu ran sun san gabas,kayuwansun nan kuwa kina ga kamar na y'ay'an oduduwa an zuba uban gashin doki.. Kaiii³ abun dai babu ko kyau bare tsari.. Ni dai bari Mamman yazo inji inda ya samo wannan mata da zai aura." Tasallah tace "atooh! Gara dai ki yiwa tufkar hanci kafin ta warware miki da jika,tsakani da Allah kema banda Azumin da abunki duk ki rasa wanda jikanki zai aura sai wannan aba mai kama da an tada akuya tsaye,me yasa baki masa gata kin had'asa da wata a jikokinki ba?" Tun shigowarsu suke dariyan mitar su Dadda wanda fuskarta take nan cike da b'acin rai kamar dai ace mata ga Waleed ta rufesa da balbalin fad'a,suna jin Baba Tasallah ta ce haka duk suka nutsu suji amsar da Dadda za ta ba-ta,Dadda da tayi saurin kallonta tace "wane irin magana kike haka Tasallah?" Tasallah tace "ko Manar d'innan ba kya had'asa da ita ba tsakani da Allah tunda duk ke kika yi wahala da su.." shiru duka suka sake yi suka zuba musu idanu,Dadda ta wani tsuke fuska tace "A'uzhubillahi minashshaid'anir rajiim,wane irin sab'o kike haka Tasallah..?" Waleed da ya shigo gidan a bayansu yayi parking bai nufi ko wane gida ba ya zauna cikin motarsa,ya fara kiran Manar a waya,da yake ita kam wayarta ma duka wunin a silent yake tunma kafin ace sun tafi dinner duk kiran da ya mata bata sani ba tana can sai dariya take ma su Dadda,haushin kin d'aukan da bata yi ba da kishi ya k'ara cikisa a fusace ya bud'e motar ya fita ya nufi b'angaren Dadda lokacin suna tsaka da maganar ya afo ko sallama bai ba ya kalleta yace "ke zo nan" fuskarsa a d'aure ya juya zai fita,wani zaro ido tayi tace "ni Yaya?" A fusace ya waiga idanunsa sun kad'a sunyi wani mugun jaa yace "a'a ba keba ni" Dadda ta kallesa fuskarta a tsuke tace "to me kuma yarinya ta maka?" Ya kalleta da sauri yace "dan Allah Hjy kada kisa mana baki,ita ta san me tayi" ya kalli Manar yace "kada ki b'atan lokaci ki same ni parking space" wani irin tsoro ne ya cikata seeing his face har wani jaa tayi tsabar fushi ta kalli Dadda idanunta suna kawo hawaye tace "ni wallahi bazan je ba" ta tashi da sauri za ta wuce d'aki bata san yana tsaye balcony yana jinta ba,sai ganinsa tayi kamar walk'iya ya dawo ransa a mugun b'ace kafin ta gama shigewa taji an dank'o hannunta an fizgeta,ta juya da sauri taga Waleed za tayi magana ya daka mata tsawa yace "keep ur mouth shut before i hurt u" ta fashe da kukan da dama k'iris take jira tana waigen Dadda,janta ya dunga yi bai tsaya ba sai da suka fice daga gidan,Dadda dai ta kasa masa magana baki sake ta bisu da kallo sanda ya fice da ita daga gidan Tasallah da itama ta rakasu da idanu mamaki k'arara fuskarta ta kalli Dadda tace "Anya Azumi baki yi sakaci ba kuwa?" Dadda da ta kasa dakatar da Waleed tayi saurin kallonta kamar za tayi kuka tace "kuji dai wani magana gurin Tasallah kuma,sakacin me kuwa zanyi ni jikar laraba?" Tasallah tace "fisabilillahi kina kallo ya fita da yarinya ki kasa tsawatar masa,da kin tare shi kinji ina zaije da ita da wannan tsohon daren?" Dadda tace "ni dai zanga ranar da Mamman zai bar sa ni dogon magana,tsakani da Allah duk irin d'awainiyar da nayi da Mamman kawai sai ya dunga azabtar da ni? Gaskiyarki Tasallah zanje yanzu na samu Yaro naji ko shi yake aiko min shi" Tasallah tace "wane dawainiya kuma Allah na tuba? Ai wannan kuma ya tashi a banza tunda kika kasa masa gatan nan,kyaunta ace wannan uban shak'uwar da kuka yi da shi,kin nemar masa aurenta kawai suje can su zauna tare,abunda ma ya fi kowa sanin yarinyar nan,ba shi kenan sai suyi ta haifo maki y'ay'ansu su zube maki kiyi ta bari²n da kika jima baki yi ba,ku dai zumuncin ku duk kame² ne ba shi da wani amfani,banda haka ba sai ayi tuwo na maina ba,ko don Asama'u ta had'iye zuciya ta mutu,shi kenan kin kawo k'arshen k'iyayyar da take ma jikarki da surukar ki.." Tagumi Dadda tayi kamar za tayi kuka tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,ni dai yau na shiga uku na ni jikar laraba.. Wai³ gaskiya Tasallah baki yi min adalci ba,ke kin san gagarumin sab'on da kika buga kuwa? Haka kawai muna zaman² mu ki ja mana fushin mahalicci.. Kai wasu dai suna abunda bai dace ba sam" Tasallah tace "Sab'o don na ce Waleedi ya auri y'ar uwarsa? Ke dai Azumi baki son gaskiya,kuma baki tsoron Allah wallahi,anya ba iya bakinki kad'ai kike fad'in kina k'aunar Waleedi ba kuwa?" Dadda da ta wani tsuke fuska tace "ni wallahi duk kaunar da nake ma Mamman,billahillaziiy da ya aurar min jika gwara tayi ta zama ba aure ina kallonta,me zata ci da shi Allah na tuba? Me ake da suruka irin Asama'u,ke ma dai muguwa ce Tasallah,waye kuma Mamman da za ki ce ya aurar min jika? Ina Manar za ta kai wannan kamfacecen mutumi haka amma ke dai wallahi muguwa ce ta bugawa a jarida" kallonta Tasallah ta dunga yi ta kasa cewa komai,tayi k'wafa tace "ai shi kenan ma ji ma gani.." Dadda tace "yo Allah na tuba yarinya ma tana da wanda take so yake sonta,haka kawai ki ja mana masifa muna zaune" Tasallah dai bata kuma cewa komai ba duk mitar da Dadda take ta yi mata shiru kamar ba ta nan,Azaan ya mik'e tsaye yace "Dadi sai da safe.." Da sauri ta kallesa tana washe masa baki tace "to Mamman Allah tashe mu lafiya" ya fita da sauri,Amaar ya bi bayansa. Kai tsaye parking space ya nufa,yana rik'e da hannunta ya bud'e back seat ya jefata ya rufe ya bud'e front ya shiga ya tada motar ya fice daga gidan da mugun gudu,can k'arshen street d'in ya kai yayi parking,da yake gurin babu lampposts saboda incomplete buildings da suke gurin sosai yake da duhu,ya kashe fitilun motar idan ba kana kusa da su ba baza ka san a kunne motar yake ba,ya bud'e ya fita ya shiga back seat jikinsa har wani tsuma yake tsabar b'acin rai yayi locking motar,Manar dai sai kuka take kanta a tsakiyar thighs d'inta,a hankali ya kwantar da kansa jikin seat ya kulle idanunsa,for about 5 minutes ya kasa ce mata komai sai da ya gaji dan kansa ya kai hannu kan shoulders d'inta zai kamota ta fizge ta koma jikin k'ofar motar tana sharar k'walla,yayi shiru ya kasa ce mata komai sai ajiyar zuciya yake saukewa,a hankali cikin sanyin jiki yace "ki bar kukan nan muyi magana please" da muryar kuka tace "ni ka mayar da ni gida" ya gyad'a kansa yace "zan mayar da ke,but before then kiyi shiru magana nake so muyi" tace "ni bazan yi magana da kai ba" yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "ni dai ka mayar da ni gida,me za ka fad'a min?" Yace "me yasa bakya jin magana ne? Kin fi so kina b'ata min rai ko?" Ta d'ago idanunta da sauri ta zuba masa su,though ba ta ganinsa clearly amma tana iya ganin shade d'insa kuma tana jinsa,ta zumb'uro baki tace "ni to me nayi maka?" Yace "maganar me kuke da Azaan d'azun?" Tace "kamar ya?" Yace "kamar yadda kika ji na tambayeki!" Tab'e baki tayi tace "babu komai" yace "k'arya kike" da wani muryar shagwab'a tace "ni to me nace masa?" Yace "kada ki rainawa kanki hankali,kina tunanin ban ji me kuke fad'a ba? Ke y'ar kamarki da ke har kin san cewa namiji kina sonsa?" Gwalo idanu tayi,yace "ko ba haka kika ce ba?" Tayi shiru bata amsa shi ba,tsawa ya mata yace "ba dake nake ba?" Ta zumb'uro baki tace "to ai ba ni na fara cewa ba,shi ne ya fad'a" cike da kishi yace "sai kika amsa masa da kina sonsa kema ko?" Kallonsa ta dunga yi tace "to ni Yaya me zance?" Yace "why not baki ce ba kya sonsa ba?" Wani kallo ta bisa da shi tace "Yaya ka san me kace kuwa?" Yace "I knew.." Ta dunga kallonsa ta kasa d'auke idanunta,yace "bar kallona" ta zumb'uro baki tace "ni yaushe ma na kalleka?" Yace "daga yau idan ya sake fad'a kice ba kya sonsa" da sauri tace "ni wallahi bazan ce ba,naga ai kaima da nace ka fasa aurenta cewa kayi no way,nima no way.." Dank'ota yayi bai bari ta kai k'arshe ba numfashinsa yana sauka kan fuskarta yace "ba shawarar ki na nema ba umarni na bayar,idan kika sake na k'ara ganinki tare da shi zan b'ata miki rai,kin ji me nace?" Murgud'a masa baki tayi tace "ni wallahi Yaya ina sonsa,akan me za kayi aurenka ni ka hana ni yi?" A fusace da wani murya yace "saboda ina son ki dole na tsareki,na hanaki kula kowa!" Tamkar saukar aradu haka taji kalamansa sun dirar mata,cikin dak'ik'u kad'an komai ya tsaya mata cak,har ji take kamar jijiyoyin dake kaiwa jikinta sak'o duk sun tsinke,da kyar ta iya furta "Yaya ka san me kace?" Yace "na sani" tace "ni Yaya ba ka so na" yace "ina son ki" tace "Yaya ka manta wanda kace min kana so? Ni ba ni bace" ya zuba mata idanunsa yana kallonta ya sassauta muryarsa yace "me yasa kika ce haka?" Tace "ai na san haka ne,kuma ko bayan haka ma ni Yaya Azaan nake so" wani mahaukacin cafka ya kaiwa bakinta,ta dunga k'ok'arin k'wacewa amma bai bari hakan ya faru ba,sai da ya tabbatar ta ji a jikinta kafin ya saketa ya koma ya kwantar da kamsa jikin seat yana sauke numfashi ba k'aramin tayarwa da kansa hankali yayi ba,ya dafe kansa yana jin rashin kyautawarsa gareta,ita kam a nata gefen gaba d'aya wani mugun shork ta shiga,she can't believe wai Yayan nata ne yayi kissing d'inta kamar haka,duka ya gama kashe mata jiki,tunda ta samu ya saketa ta koma gefe take jin jikinta yana mata wani irin yamm kamar dai unseen k'wari suke bin jikinta,wani irin kuka ne ya sake k'wace mata for the second time,yayi saurin rik'ota ya k'ank'ameta shi kansa bai san ya akayi hakan ta faru ba,kawai ji yayi kamar daga sama yana kissing d'inta,ya rik'eta sosai wasu hawaye suna zubo masa,da muryar nadama yace "please Manar forgive me.. I don't actually know me yayi crossing mind d'ina har ya janyo haka ya faru,forgive me please,this was not intentional" kamar wanda ake fitarwa da rai ta dunga kai masa duka tana kuka,tace "ka mayar da ni gida ni.. Ba na son ka kuma" ya runtse idanunsa da k'arfi yana jin inama ace haka bai faru ba tsakaninsu,da kyar ya iya control d'inta ta rage kukan da take,ya fita ya koma gaba jikinsa duk ya yi sanyi ya tada motar,da reverse ya dawo dai² get d'in yayi horn get keeper ya bud'e masa,ya shiga yayi parking yana kallonta ta mirror jikinsa a mugun sanyaye yace "shi kenan ki je gida Manar,but ina so ki sa a ranki duk abunda ya same ni u don't have to blame anyone but ur self.." Yana fad'an haka yayi unlocking motar,da sauri ta bud'e ta fita,tana ganinta waje ta kwasa a guje,bata tsaya ko ina ba sai gidan mother. Azaan dake tsaye gaban window bedroom d'in Amaar ya ga sanda take fitowa daga motar Waleed ya zubawa gurin ido har sanda ta shige apartment d'in mother,Amaar dake zaune yace "ka manta da maganar Baba Tasallah brother,ko bayan haka me yasa kake zargin Waleed yana son Manar?" Wani juyawa Azaan yayi ya kalli Amaar yace "haba Amaar ya kake tunanin zan d'auki maganarka? Idan ka ce Waleed ba son Manar yake ba,think baka tab'a kallon al'amarin a dai² ba.. Kada ka manta tun muna yara ba jituwa muke ba,kuma duk hakan ya samo asali ne a sanadiyyar Manar,why not bazan ce Waleed yana sonta ba? Kai baka tab'a ganin kishin da yake idonsa ba,gaba d'aya he don't want see me around her,ba ya k'aunata ba ya k'aunar ganina da ita tun sanda muke yara,ya kake tunanin zan d'auki al'amarinsa ehhh?" Runtse idanunsa Amaar yayi yace "calm down Azaan,na fad'a maka Waleed ba son Manar yake ba" a fusace Azaan yace "k'arya ne wannan Amaar,idan ba ya sonta me ta masa yanzun da ya fita da ita? Me yasa kuma ba ya son ganinmu tare?" Amaar yace "ko ma dai mene ne ka manta kawai,kaima za ka tabbatar da hakan nan gaba" wani murmushi Azaan yayi yace "okay! But yana da kyau kaje ka fara tambayar d'an uwanka,for sure zai tabbatar maka maganar da na fad'a" Amaar ya bud'e baki zai yi magana,Azaan ya dakatar da shi da sauri yace "enough Amaar.. Ka fara tabbatar da maganar daga garesa kafin ka fad'amin wani maganar.." Yana fad'in haka ya wuce ya barshi nan zaune,ya shige bathroom zuciyarsa sai azalzalarsa take. Tunda ta shige bedroom d'inta na b'angarensu take rafzar kuka,she can't even believe wai Yaya yana sonta,how comes? Tun farkon bai tab'a fad'a mata ba sai yanzu? Kuma ko bayan haka ita fa Azaan take so,kuma shima ta tabbatar yana sonta,dan haka tai ta k'aryata zuciyarta akan Yaya ba sonta yake ba kawai ya fad'a mata haka ne saboda wani dalilinsa,sanda taji alamun ana tab'a kofar da sauri ta mik'e ta shige bathroom ta kunna shower,mother da ta lek'o yi mata magana tana jin alamun saukar ruwa tace "Manar idan kin fito Daddy na son ganinki" ta juya ta fita,jingina tayi da k'ofar bathroom d'in a hankali tana sauke ajiyar zuciya,da kyar ta tattara sauran nutsuwarta ta cire kayanta da take jin k'amshin Waleed ajikinsu ta watsa loundry,ta k'arasa k'asan shower ta tsaya ruwa yana sauka jikinta tana sauke ajiyar zuciya mai k'arfi,sosai ta sab'e jikinta kafin ta fito ta saka nightwears d'inta riga da wando ta d'auki k'aton hijab tasa akai then ta fita amsa kiran Daddy'nta.. #Share pls. #Asli Smasher. 21... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Since Mama taga Manar akan stage d'in suna magana da Waleed,da wani kallon da Waleed d'in yake mata wani tuk'uk'in bak'in ciki duk ya lullub'e zuciyarta,dai² da second d'aya bata tab'a jin son Manar a ranta ba,haka nan ta tsani ganin wani abu ya had'ata da Waleed,cikin bak'in ciki da b'acin rai ta dunga kallonsu tana k'issima abubuwa da yawa a ranta,sanda ta ga Azaan kuwa a kusa da Manar da irin kirarin da MC ya dunga masa gaba d'aya taji akalar lissafinta da kwakwalwarta sun sauya,and idan har ba idanunta ne suka mata k'arya ba ko suke yaudararta tabbas ta so ganin kamar duk samarin gurin idanunsu na kan Manar,ga wanda baza su iya had'iye maganarsu ba kuwa,jin kunnenta suka dunga zuzuta kyaun da Allah ya mata,at last kam ko tashi bata iya tsayawa anyi daga dinner ba ta tafi gida zuciyarta sai azalzalarta take,tun tana kan hanyarta na tafiya ta fara k'ok'arin kiran Hjy Izzatu saboda a yadda take jin zuciyarta ta yi mata duhu baza ta iya bari har sai ta kai wayewar gari without sunyi communicating ba,ak'alla ta yi mata kira ya kusa biyar ba'a d'auka kafin ta hak'ura tana fitar da wani hucin b'acin rai ta tura mata text message "k'awata na kira ki ban same ki ba,ina cikin gagarumin matsala da tashin hankali,idan kin ga missed calls d'ina let me know please.." Har ta zo gidan ba ta da wani nutsuwa ta wuce d'akinta ta zauna ta rafka uban tagumi da duka hannuwa biyu tana tunani,wane irin al'amari ne yake shirin faruwa da ita haka,da farkon ta raba Manar da Waleed a tunaninta hakan zai sa ta samu kwanciyar hankali amma sai kuma taga abun yana neman rikid'e mata zuwa wani yanayin na daban,lallai idan har tayi sake ta bari al'amarin ya kasance kamar yadda take gani ita za ta tafka babban asara,dole ne ma ta tashi tsaye ta yiwa tufkar hanci dan baza ta iya zuba ido tana gani Manar taje inda za ta huta ba,yadda ta tsaneta tun farkon bata san ma wane sub'utar baki ya kaita tace ma bokan duk ma wanda zai aureta suje suyi tayi ba,ita fa akan ta bari Azaan ya aureta gara tayi duk wacce za tayi ta hana hakan faruwa,ko da ace za tayi yawo tsirara ne. A gefen Manar kuwa lokacin ko da ta fito daga d'akinta a parlor ta tarar da Daddy da mother suna hira k'asa² tayi sallama fuskarta a sake unlike before tana fad'in "Daddy barka da zuwa" ya kalleta yana sakin murmushi ya mik'a mata hannu yace "Mamana tun d'azu nake jiran fitowar ki" ta rik'e hannunsa a hankali ta zauna jikinsa tace "Daddy an zo lafiya,ya hanya?" Yace "alhamdulillah ya skul fa? Kina zuwa dai ko?" Wani murmushi tayi mai tafe da ajiyar zuciya tace "Daddy ina zuwa kullum,ka tambayi mother" mother dake gefe tana kallonsu tace "a'a kada ya tambayeni,ni me na sani,Hjy dai zai je ya tambaya tunda can kuke kwana kuke wuni" dariya Daddy yayi yace "alright! Kun kusa exam ko?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh! Daddy me za ka ba-ni for gift idan naci JSCE?" Yace "idan kinyi k'ok'ari sosai duk abunda kike so i'll buy it for u" wani irin dad'i taji tace "da gaske Daddy?" Yace "sure! Yanzu ki ba ni labarin kina gane karatun ko kuwa? Ance min baki iya karatun hausa ba ma" zaro ido tayi tace "Daddy who say so?" Wani zaro ido yayi shima yana kallonta yana dariya yace "iyyee! Har turanci kin iya ashe?" Kunya yasa ta b'oye fuskarta a jikinsa tace "Daddy ai wannan da ne ban iya ba,amma yanzu har turanci na iya fa" yace "good! Ki k'ara k'ok'ari kinji Mamana,idan na ga result d'inki ya yi kyau zan miki kyauta" murmushinta ta sake fad'ad'awa tace "to Daddy zanyi" ya shafa kanta yace "Allah maki albarka" ta amsa da "ameen" d'an kallon idonta yayi da suka sauya yace "me ya samu idonki?" Wani rass taji gabanta ya fad'i ta fara kame² tace "Umm! Dama.." Yace "dama what? Kinyi kukan naki ko?" Girgiza masa kai tayi tace "no Daddy! Ina jin maskaran da aka sa mana ne gurin make-up shi ne idona ya canja" yayi ajiyar zuciya yace "alright! Thought kinyi kuka na sanki abu kad'an yake sa ki zubar da hawaye" ta girgiza kai tana murmushi tace "no Daddy ban yi ba" yace "alright! Idan kina kuka zai sa ki samu matsala a idanunki" da sauri tace "na dena" murmushi yayi yace "ban ce ki daina ba,yin kuka rahama ne,amma kina yin kad'an" ta gyad'a masa kai tace "to Daddy" hira sosai ta sake suka yi har tana kyalkyala dariya,cikin k'ank'anin lokaci ta manta da abunda ya faru tsakaninta da Waleed ta dawo kamar ma wani abu bai damu ranta ba,sanda taje kwanciya bacci nan labarin ya canja,ta dunga juye² ta kasa baccin,motsi kad'an ta shafa lips d'inta taji babu komai jikinsu,dan wani ji take kamar Waleed na sake kissing d'inta har lokacin,k'amshinsa kuwa duk da ta yi wanka ta fesa turarukanta bata daina jinsa a jikinta ba,haka ta raba dare tana fama kafin bacci ya d'auketa cike da mafarkin al'amarin da ya wanzu tsakaninta da Yayan nata. Washe gari Saturday akayi mother's eve,shima dai an b'arnatar da dukiya,ranar Sunday 11am aka d'aura aure,after weeding fatiha Daddy suka yi reception,da yamma sanda ake k'ok'arin tafiya d'aukan amarya sama ko k'asa Dadda ta nemi Manar ta rasa a gidan,tasa Ameerah taje ta dubo mata ita kafin motoci su fara wucewa,can daga apartment d'in Dadda sanda Ameerah ta koma tace bata ganta ba Dadda tana ta fad'an ina ta shige,Ameerah dai ta yi shiru tace "nima fa Hjy ban sani ba" Dadda tace "to wai motocin sun fara tashi ne?" Ameerah ta gwalo ido tace "tabb' d'i Hjy ai saura kad'an ma a gama tafiya" Dadda ta fara salati tace "na shiga uku ni jikar laraba,yanzu dan munafurci amma a rasa wanda zai lek'o ya sanarmin ni da k'awayena?" Nan suka fita ita da Tasallah da wasu tsofaffin k'awayenta da akayi zaman mutunci da jimawa,Dadda ta hango cincirindon wasu manyan mata k'awayen Mama suna shiga motoci tace "to me zan gani kuma haka?" Ta kame baki suna tafiya tana yima Tasallah mitar "to kuma haka ake fisabilillahi ita Asama'u baza ta aika a kira mu ba muje d'aukan amaryar,kawai sai ta saka wannan lafta²n matan,ko dai Mamman bai da dangi ai bai ci ayi masa haka ba,ina kakarsa ace banje d'aukan amaryarsa ba,ai sai Allah ma ya tambaye ni" Tasallah tace "duk fa kalen rashin mutunci ne da son kar a zauna lafiya,idan ba haka ba,me akayi² wasu k'awaye tunda dai ga mu danginsa muna raye har sai dai muji zance wai an tafi d'aukan amarya" motoci uku da suka yi ragowa basu k'arasa tafiya ba,Dadda ta hango wasu mata suna shiga da sauri har tana had'awa da gudu ta isa gurin tana bud'a hannu kamar yellow fifa tace "tsaya² direba" matuk'in motar farko ya lek'o yace "Baba lafiya?" Ta wani kallesa tace "ina fa lafiya,su wad'annan matan da suka cika mota ina za su?" Driver yace "Hjy tace a kaisu su d'auko amarya" Dadda tace "wace ce haka? Maza² dama ka sauke su ka kwasar min k'awayena ka kaisu gidan su gano! Fisabilillahi fa duk motocin gidan nan sun kwashe mutane sai k'awayena kad'ai za'a barmin dan cin fuska" wata mata cikin k'awayen Mama dake gaba ta lek'o tace "Haba Hjy wane irin zance kike? Mu da saboda bikin muka zo kice a zube mu" Dadda tace "to ke kuma a su wa za ki ja da magana ta?" Matar tace "ni a k'awar uwar ango" Dadda ta kalli Tasallah tace "Tasallah kiji min dai wannan mata da wani magana,ke k'awar uwarsa kike da lasisin zuwa bare ni da na haifi ubansa? Ko kuwa Asama'un bata fad'i muku ba?" Kallon Dadda matar ta dunga yi saboda bata santa ba,tayi wani dariya tace "Hjy Laura kuji dai wannan tsohuwar da wani magana ku nan kun mata kallon wadda ta haifi ubansa?" Wata dake baya ta lek'o ta k'arewa Dadda kallo,ta kalli super jikinta tana yatsina fuska tace "kai ina? Wannan da mai wanke²nsu tayi kama" salati duka tsoffin gurin suka d'auka,Dadda cikin fusata tace "kin gayawa uwarki mai wanke² shegiya mai bak'in ido.. Dama daga ganinku duk ba tarbiyya gareku ba,kuma wallahi tunda kuka fad'a min haka duk sai dai ku nemi motar da zai kaiku amma ba a motocin Y'ay'ana ba,matsiyata daga ganinku baku gaji arziki ba" tana yi Tasallah na tayata,babu yadda matan suka iya da masifar ta dole suka fito daga motocin suka yi cirko²,Manar dake d'aki ta jiyo fad'an Dadda ta tashi ta tsaya jikin window rik'e da labulen sai dariya take b'ab'b'akawa,wata cikin matan da Dadda ta sauke daga mota cikin jin haushin tijaran Dadda ta kira Mama a waya tace "to Hjy Asama'u mu dai gamu compound d'inku wata tsohuwa ta sa an sauke mu daga mota" Dadda cikin d'aga murya tace "ehh fad'a mata,ta zo nice nan,me za ta iya yi min? Allah na tuba uban wa ya haifar min yaran da za'a min gadara da dukiyarsu? Wani ya sha min wahalarsu?" Mama tace "ban gane ta sa a sauke ku ba?" Matar tace "to ni dai ki fito ki ganta,ta ce kakar Waleed ce" cikin sauri Mama tace "ga ni nan zuwa please" ta katse kiran da sauri ta fita,a compound tun kafin ta k'arasa inda suke take jin masifar Dadda da tsofaffi,ta k'araso tana kallonta tace "Hjy me yake faruwa?" Dadda ta wurga mata wani kallo tace "idan ba kinibibi irin na ki ba Asama'u har kamar ni za'a munafurtar a gidan nan" Mama tace "munafircin me aka maki kuma Hjy?" Dadda tace "yo kamar dai ba'a san na yi gayyar k'awayena ba,kawai sai mu fito za mu d'aukan amarya mu tarar an gama cika motoci da gird'ima²n mata,ko tsoron Allah ma babu mu an barmu can shanye da bakuna" Mama tace "to Hjy ki bari a fara kai su,sai a dawo a d'auke ku" Dadda tace "ban gane a fara kaisu ba?" Mama tace "su kad'ai ne basu tafi ba yanzun,idan an kaisu sai drivers d'in su dawo su kaiku daga baya" wani kallo Dadda ta dunga yiwa Mama tace "ehh! Lallai fa Asama'u sai yau na yadda kwakwalwarki ta tab'u,idan ba haka ba ni za ki kalli tsabar idona kice na bari? Naga dai motoci na Yaro da Muhammadu ne ko?" Mama ta rasa me ma za ta cewa Dadda,Dadda tace "sai dai su matan su jira idan na ji zan iya aka kaimin k'awayena sai a kaisu,amma kuma suma ba duka ba gaskiya,saboda Allah fa sai dai wasu suje su tare d'an sahu ya kaisu,saboda wannan idan suka shiga motocin nan baza suje ko ina ba taya za tayi bindiga.." Wata cikin k'awayen Mama da maganar Dadda ya b'atawa rai ta kalli sauran cikin fushi tace "dan Allah Hjy Saddiqa kuzo mu tafi,cin mutuncin da tsohuwar nan take ya yi yawa,akan me za mu tsaya ne ana ci mana fuska,zuwa d'aukan amarya sai kace dole?" Dadda ta kalleta tace "da bai zama dole ba,dama wa ya gayyato ki? Kuji mata dai da wani zance,idan kin ji haushi me yasa baki zo da naki motar ba?" Matar za tayi magana Mama tayi saurin tarar numfashinta "kuyi hak'uri dan Allah Hjy Saratu,muje ciki please" wacce aka kira Hjy Saratu ta kalli Mama tace "wallahi Hjy Asama'u ba don ke ba da ko kallon mu akace tsohuwar nan tayi ba ta iyawa,amma saboda ta samu mun mata shiru har wani magana take yab'a mana,ita a wa? Za ta kallemu ta fad'a mana magana bamu yagata ba?" Hangame baki tsofaffin suka yi wata tace "ikon Allah! Anya y'ar nan kin san darajan furfura kuwa?" Hjy Saratu cikin fusata tace "kinga Baba ban sa dake ba,ki rabu dani kafin na gaya maki magana" Dadda tace "k'awar tawa kike cema haka?" Hjy Saratu tace "an gaya mata,ko ke ba kyaleki zan ba idan kika fad'a min,dan kunga ana muku shiru sai ku nemi rainama mutane hankali.. Da Allah kuma mu wuce mu tafi inda muka fito,ko dole ne zuwa d'aukan amaryar?" Dadda ta fara sharar kwalla tana runtuma ihu,tace "yau na ga abunda ya ishi kakata laraba.. Iyayenmu suna ce mana y'ay'an k'arshen zamani,ashe basu ga komai ba yanzu ne zamanin yazo k'arshe.. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" Manar dai dariya kawai take har da rik'e ciki,mother da ta shigo d'akin ta ganta jikin window tana dariya tace "ke lafiyarki kuwa?" Ta juya da sauri tana goge k'wallar data zubo mata tace "mother zo kiga Hjy!" Saurin k'arasawa mother tayi tace "me ya faru da Hjyr?" Dai² lokacin Dadda tana kurma wani uban ihu,mother ta zaro ido ta juya da sauri ta fita,Manar ta bi bayanta tana dariya,Momella dake zaune parlor ita da Aunty tunda suka ji mother ta ce baza ta d'aukan amaryar ba suka zauna nan suna hira,wucewar mother cikin sauri Aunty tace "mother lafiya kuwa?" Mother da har ta je k'ofa tace "ina fa lafiya" tayi waje da sauri Aunty da Mommella suka biyota a baya,cincirindon mutanen da suka gano tun daga nesa ga muryan Dadda sai tashi yake tana fad'a Mommella tayi saurin ratsawa tsakiyar gurin ta rik'ota tace "Hjy lafiya?" Dadda tana matso wasu hawaye tace "ina fa lafiya Hafsatu,da raina da lafiyata,ina matsayin kakar Waleed wata shegiya za ta kirani mai wanke²,idan ban hana zuwa d'aukan amaryar ba Allah tsine min,in yaso iyayenta suka gaji sai su warware auren daga kan jika na" Mommella cikin masifa tace "wace shegiyar ce tace maki y'ar wanke²?" Dadda ta nuna matan da suke tsaye gurin tace "cikinsu nan duk da kike gani babu wadda bata fad'a min magana ba iyakar iyawarta.. Fisabilillahi zanyi gayyar k'awayena ace baza suje ganin gidan Mamman ba? Shi kenan kuma daga na yi magana sai aga bak'i na,nifa bance dukanmu sai munje ba,amma ina laifi idan su k'awayen nawa sunje,ni ko Manar bata raka ni ba idan aka kwana biyu naga inda yake zaune" ran Mommella ya mugun b'aci ta dunga masifa mother dai sai hak'uri take bawa Dadda da tsofaffin,wata cikin k'awayen Mama tayi tsaki tace "kai wannan tsohuwa ba dai tijara ba" wata dake kusa da ita tace "ai ke da ganinta kin san dama masifaffa ce" mother ta kallesu da sauri tace "Hjy ku iya bakinku,kada kuga an maku shiru kuce za ku fad'awa mutane magana,bazai yuwu ku shigo har gida kuce za ku cima mahaifiyarmu mutunci ba" matar ta d'auke kai tace "toh ikon Allah" mother tace "gaya maki dai nayi,gara ki kiyaye harshenki kada yaja maki masifar da zaifi k'arfin ki.." K'arshen dai da kyar aka samu Dadda tayi shiru bayan su Mother da Aunty sun gama saka k'awayen nata a mota,Mama ta cika tayi fam ganin an bar mata mutanenta a tsaitsaye cikin fushi ta kira Abba tana kuka tace "to Alh ni dai ga-ni gida da tarin k'awayena Hjy ta tada rigima ta hanasu tafiya d'aukan amaryar,na yi magana Hafsah da su Fatima sai zagina suke,ban san me na musu ba ni dai suka tsaneni har haka.." Da sauri Abba yace "asshsha amma abu bai yi dad'i ba! Gamu nan a hanyar gidan bari mu k'araso" tace "to" tana share k'wallar kissa,ko mintuna biyar ba'a yi ba motar Abba da Daddy suka shigo gidan,ganin taron mata Daddy ya fito da sauri suka k'arasa gurin,ya kalli mother yace "me yake faruwa?" Momella tace "wallahi matar nan da ba ta son zaman lafiya za ta tada mana rikici" Daddy yace "wace mata?" Ta nuna masa Mama dake gefe tana kuka,Abba dai kasa cewa komai yayi yace "please general muje ciki" suka nufi b'angaren Dadda tare,har sunyi gaba Abba yace ma Mommella "Hafsah ku same mu b'angaren Hjy" tace "to Yaya" Dadda dai ko kallonsa bata yi ba tace "ai dai kwa bari na gama sallamar k'awayena ko?" Daddy ya girgiza kai bai ce komai ba suka k'arasa part d'inta,sanda motocin suka fara fita daga gidan Dadda da Tasallah sai d'agawa k'awayen su hannu suke suna masu Allah kiyaye hanya,suna gama barin gidan su Aunty suka wuce b'angaren Dadda,Mama kam kasa binsu tayi sai da Abba ya sake kiranta yace "Hjy ke kad'ai muke jira kin sani kuma kink'i zuwa,kin san dai duk nan babu yaronki ko bare kisa mu jiranki?" Tace "na sani Alh ga ni nan" yayi tsaki ya kashe wayarsa,Daddy ya kalleshi yace "calm down brother" kamar jira Abba yake ya fara fad'a "haba da Allah,matar nan ta gama kaini k'arshe ne,ko wane lokaci ita kenan kai k'ara,da ka fara k'ok'arin bibiyar al'amarin kuma sai kaga ita ce ba ta da gaskiya" Daddy yace "kayi hak'uri please,sha'anin ne sai ana hak'uri" shigowar Mama kanta a k'asa yasa Abba dakatawa ya dunga binta da wani kallo yace "me ya faru ne wai?" Mama ta kasa d'aga ido ta kallesu,sai da ya mata tsawa ta fara magana cikin sanyi,ya kalli Mommella yace "wai me ya had'a ku ne?" Tiryan² Mommella ta fad'i abunda ta sani,wani haushi ya ciyo Abba yana kallon Mama cikin takaici yace "baza ki canja hali ba ke dai ko?" Ta sunkuyar da kanta k'asa tana matsar ido tace "kayi hak'uri Alh" a fusace Abba yace "wane maganar banza kenan? Kullum sai dai kice ayi hak'uri,amma baza ki daina ba.. Billahillaziiy duk ranan da na gaji ki sani hukuncin da zan yanke bazai maki dad'i ba" saurin kallon Daddy Mama tayi tana share kwalla tace "dan Allah Abban Manar ka tayani bashi hak'uri in sha Allah ma haka bazai kuma faruwa ba" Daddy da yaga ta yi kalar tausayi ya gyad'a kai ya bawa Abba hak'uri,da kyar Abba yace ta bawa Dadda hak'uri,idan ita ta hak'ura to shima ya hak'ura if not kuma zai yanke hukunci mafi tsauri,Mama cikin kuka ta matsa gaban Dadda ta rik'e k'afarta tana ba-ta hak'uri,Dadda data d'auke kai gefe ta tab'e baki ta kalli Abba tace "ni dai Yaro ba don halin wannan matar ba na hak'ura,yo Allan da ya haliccemu ma muke masa laifi ya yafe bare mu,Allah dai ya yafe mu baki d'aya.." Suka amsa duka parlon,Daddy ya fara tashi zai fita,Manar dake lab'e jikin k'ofa tana ganin Daddy'nta tayi sauri ta bar gurin tana dariya. Da dare sama ko k'asa Mama ta nemi Waleed ta rasa,duka kuma layukan wayarsa a rufe babu wanda bata kira ba amma basa tafiya,lokacin Manar ta shigo gidan cikin sand'a dan tun ranar Friday bata k'ara kwana gidan ba sai yau ta shigo ta wuce d'akinsu tana zumb'uro baki,ganin babu wanda ya ganta da sauri ta datse k'ofar ta ciki ta fara tub'e kayanta za ta shiga wanka,sanda ta gama kwab'ewa pant kad'ai ne bata cire ba,kamar wanda aka ce ta d'aga kanta suka yi ido hud'u da Waleed dake kishingid'e jikin gadon ya kafeta da wani mugun kallo ko k'iftawa baya yi,k'ara ta fasa da sauri ta juya masa baya tana kare k'irjinta,ya lumshe idanunsa da k'arfi saboda har cikin kansa yaji ihunta,then ya taso a hankali yana tafiya yana layi kamar wanda yasha wani abu ya d'auko mata towel,ya k'arasa kusa da ita ya warware towel d'in ya rufa mata,hannunsa da yake nan zafi zau yana tab'a jikinta tayi sauri d'agowa a rikice ta rik'o hannun nasa tana matsawa da tambayarsa "Yaya me yake damunka jikinka ya yi zafi?" Da sauri ya dafa bango,ta sake matsawa kusa da shi ta rik'e hannunsa tace "Yaya me yake damunka wai?" A hankali yace "i'm feeling cold" zaro ido tayi tace "Yaya fever ke damunka?" Ya d'aga mata kai,ta d'ora hannunsa kan shoulder d'inta tace "sannu.. Rik'e ni to muje na rakaka ka zauna" da kyar ya dafata suka je bakin gadon,ya zauna yana mayar da numfashi da kyar,ta juya za ta fita ya kirata "Manar!" Da sauri ta dawo kusa dashi tace "gani Yaya" yana rik'e da kansa da yake jin ya yi masa nauyi yace "help me please kije d'akina ki kawo min kaya" tace "Yaya to ka bari na kawo maka magani kasha ka ji?" Yace "no fara kawo min kayan nasa" kallonsa ta dunga yi cike da tausayi tace "Yaya ka ci abinci?" Ya girgiza mata kai yace "no! Ki samo min black tea" wani kallon tausayi ta dunga masa kamar za tayi kuka tace "to" ta juya da sauri bayan ta d'auki hijab cikin kayanta ta sa ta fita daga gidan.. #Thanks for the prayers,Allah k'ara zumunci... Mama ta ce a maku godiya y'an gayyar sod'i..😷😁 #Share pls. #Asli Smasher. 22... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Part d'insu ta shiga,cikin sand'a ta wuce kitchen ta had'o masa abinci da tea d'in da yace mata,ta had'a komai cikin basket ta d'auka ta fita,tana tsintar kanta balcony da ta tabbatar babu wanda ya ganta tayi ajiyar zuciya ta kulle k'ofar a hankali,ta juya za ta tafi kenan taga Azaan tsaye yana kallonta,tsabar tsoron da taji sai da zuciyarta ya bada wani rass ta daure tana masa murmushi tace "Yaya! Barka da dare" ya amsa yana kallon hannunta da take b'oyewa cikin hijab yace "Guddi what are u hidden?" Ta sake yin baya da hannunta tace "ni ban b'oye komai ba" yace "really?" Ta gyad'a masa kai,yace "mmm! Fito dashi muga" girgiza masa kai tayi da sauri bata tsaya ba tayi gaba tana zumb'uro baki tace "i said babu komai fa" tsabar mamakinta yasa shi kasa tafiya sai da yaga shigarta gidan Dadda then ya juya yana tafiya a hankali cikin compound d'in,ta tura k'ofar parlon a hankali ta rufe tana satar kallon k'ofar Dadda ta shige,a zaunen da ta barsa a haka ta tarar da shi k'afafunsa a k'asa ya rik'e kansa da hannu biyu,ta k'arasa ta ajiye basket d'in tace "Yaya.." Bai iya amsawa ba sai da ta zuba masa black tea d'in a cup tace "ga shi Yaya" a hankali yace "ajiye zan d'auka" ta dunga kallonsa kafin tace "zai yi sanyi ai" yace "ina kayan da nace ki kawo min?" Tace "yanzu zanje na d'auko" ya bud'a idanunsa kad'an ya d'ago ya kalleta,yadda tayi da fuskarta kamar kana mata magana za ta kece da kuka,ya d'auke kansa ya zuba idanunsa akan cup d'in tea data ajiye masa,sympathetically take kallonsa tace "sannu.." Ya d'an gyad'a mata kai kad'an yace "thank u" then ya d'auki cup d'in ya rik'e a hannunsa,Manar dai sai kallonsa take tana jera masa sannu,yace "je ki kawo min kayan please" tashi tayi za ta fita,har ta je k'ofa ta waiga tace "wanne zan kawo maka?" Yace "anyone ki kawo min" ta juya ta fita da sauri,har ta shiga gidan babu wanda suka had'u da shi,ta bud'e d'akinsa ta shiga,though ba yau ne karo na farko da ta fara shiga d'akin ba haka nan ta tsaya k'arema d'akin kallo kafin ta d'aga k'afarta ta nufi press d'insa ta bud'e ta ciro masa wani milk d'in yadi sai hula da takalmi,ta tsaya kad'an tana tunani kafin ta juya ta bud'e k'ofar ta fita,dai² lokacin Azaan yana bud'e k'ofar d'akin Amaar zai shiga,suka had'u a corridor d'in ya kalleta ta kallesa,bai dai ce mata komai ba ta wucesa ta sauka k'asa tana zumb'uro baki ya bita da kallo,sanda ta kai masa ya d'ago ya kalleta yace "ina singlet da gajeren wando?" Ta kalleshi da sauri tace "Yaya ba akwai wasu a jikinka ba?" Ya girgiza mata kai yace "ki kawo min wasu" haka ta koma duk a sad'ad'e saboda tsoron gamonta da Mama ta d'auko masa ta had'o masa da magani,bayan ta kawo ta fita parlor ya gama shiryawa yana fitowa ta d'aga kanta ta kallesa duk yayi wani iri,bai kalleta ba yace "good night Baby!" Da wani sanyayyan murya kamar wanda dai yake jira ta bashi umarnin kada yaje ko ina,kanta a k'asa tana wasa da fingers d'inta tace "baza ka ci komai bane?" Yace "no i'm ok" da kyar ta iya gyad'a masa kai tace "Allah tsare hanya.." Ya kalleta kad'an kafin ya amsa ya nufi hanyar fita zuciyarsa duk a cunkushe yana jin babu dad'i,bai iya jira ya yiwa kowa sallama ba ya bar gidan,da kyar bayan tafiyarsa ta iya tashi daga gurin ta shiga d'akin,ta tarar da kayansa da ya cire a kan gadon,ta k'arasa ta d'auke ta nad'e su taje ta saka cikin kayanta,tunda ta koma d'akin ta kasa zaune ta kasa tsaye,ta kalli k'ofa ya fi a k'irga,ta tsaya jikin window ta fara kukan da ita ma bata san dalilinsa ba,wani tuk'uk'i taji zuciyarta na mata,tana ta tsaye har bayan kusan minti goma then ta dawo ta haye gadon ta kwanta tayi shiru tana ajiyar zuciya,gaba d'aya ta rasa tunanin da za tayi. Tun daga ranar gaba d'aya gidan suka dena ganin dariyarsa,duk mutum idan yayi aure ana ganinsa cikin farin ciki shi kam sab'anin haka ya kasance,kullum fuskarsa a d'aure babu alamun dariya,ko gidan ya zo ma ba ya wani jimawa yake tafiya,ko daga gurin aikinsa ma idan ya tashi wucewa kawai yake saboda Mama ta kafa masa sharud'anta na babu gaira bare dalili,idan ka ga ya shigo gidan ya jima sai dai idan b'angaren Dadda yaje ta rik'esa da surutu. Cikin haka lokacin JSCE d'in su Manar ya gabato,ranar da suka fara exam sosai yazo musu da sauk'i saboda lesson teacher d'insu kusan duk ya koya musu abubuwan da za su fito exam din,so shi yasa duka lokacin suka mayar da hankalinsu kan karatu ita da Ameerah dan ko wayoyinsu ma Dadda suka bawa ajiya suka ce sai sun gama exam ta basu,a hakan suka gama,bayan fitowar exam suka wuce S.S 1,inda aka kai su science class ita da Ameerah,su Deejah kuma commerce,wata ranar Friday sun taso skul lokacin da yake ana kwad'a rana suna shigowa gidan around 12am sai ga motar Waleed ta shigo a bayansu,driver ya yi parking suka fito ita da Ameerah za su wuce gidan Dadda,Waleed ya fito motar,Manar ta kalleshi idanunsa a kanta ta sunkuyar da kanta a hankali tace "ina wuni?" Ya amsa fuskarsa a d'an sake unlike before,daga d'aya gefen Afiyah ta fito cikin tsadadden lace d'inta sea green ta yafa red d'in mayafi da takalminta mai tsini da jakarta duk kalar mayafinta,kallo d'aya Manar ta mata suna had'a ido ta d'auke kanta tak'i gaisheta,Ameerah ta gaida ta kafin suka wuce abunsu tana k'ara kallon Manar,su Deejah suka tsaya suna ihun murna suna fad'in "ga in-law²" shi kam Waleed tuni yayi cikin gidansu ya barsu tsaye a compound,Afiyah da tsaf ta gane su Manar da suka wuce,ta kalli Deejah tace "wai wancan ma k'annen D ne?" Diyanah tace "wa kike nufi Aunty'n mu?" Afiyah tace "su duka'' Diyanah tace "Ameerah dai step sister mu ce,ita kuma wancan d'ayar cousin d'inmu ce,Daddy'nta ne k'anin Abbanmu" wani damm k'irjin Afiyah ya bada saboda bata manta kallon da Manar ta mata ba kafin ta wuce,tace "dama ba Mamar ku d'aya ba duka?" Deejah ta girgiza kai tace "haba dai su uku fa duka sa'anni ne da Diyanah,ni ce na girme su da 2 yrs" Afiyah tace "really?" Deejah tace "yeah! Da yake ni lokacin da Mama ta haife ni ba ni da lafiya sosai,shisa sai ba'a kaini makaranta ba da wuri sai da za'a sa su,kuma ko lokacin ma Abba cewa yayi a barni har na k'ara samun sauk'i Mama tace a'a,shi ne aka had'a mu duka aka kaimu class d'aya,so bayan mun gama primary kuma shi ne ita sai bata ci gaba ba,grandma d'inmu tasa rigimar sai su Abba sun biya mata kujeran Saudiyya,tana so taje neman kud'i kamar yadda k'awarta ta tafi,shi ne da za ta tafi sai ta tafi da ita,da Mama tana ba mu labari lokacin ta ce ba k'aramin rigima aka yi ba,Dadda ta dage sai ta tafi da ita,k'arshen da kyar su Abba suka hak'ura suka barta ta tafi da ita.." Gyad'a kai Afiyah tayi tace "okay!" Suka wuce tare cikin gidan,a parlor suka tarar da Mama ta sakko tana ganin Afiyah ta tafi hannuwanta a bud'e tana fad'in "oyoyo daughter-in-law" Afiyah ta k'arasa suka rungume juna da Mama,Waleed dake sakkowa lokacin tare da Aunty ya d'auke kansa yace "Mama na je gurin Dadda daga can zan wuce masjeed" Mama tace "alright! Za ka dawo da wuri ne?" Ya girgiza kansa yana kallon agogon wrist d'insa yace "a'a zan lek'a hospital daga can" ta amsa tace "to a dawo lafiya.." Ya amsa yayi hanyar fita without ya kalli direction d'in da Afiyah take yace mata "sai na dawo" a k'arshen throat,saurin tashi Afiyah tayi tana kallon Mama tace "Mama bari na bisa mu gaisa da kaka" Mama ta wani washe baki tace "to sai kun dawo" Waleed da har ya saka k'afarsa waje ya juya ya mata wani kallo yace "da baki yi niyyar zuwa ba sai da zan fita?" Bata kulasa ba ta wucesa ta fita,yayi k'wafa ya juya ya fita,yana kallonta tayi gaba yak'i ce mata komai sai da ya kai apartment d'in mother ya k'arasa balcony ya tsaya,Afiyah da tayi gaba ta waigo ta hangosa balcony d'aya gidan,da mamaki sosai a fuskarta tace "lallaima mutumin nan.." Ta tsaya compound d'in tana kallonsa,sanda yake knocking she thought nan ne apartment d'in grandma d'in nasu ta dawo lokacin shi kam har ya shige,ta murd'a k'ofar ta shiga parlon,a zaune ta tarar da shi suna gaisawa da mother,su Mu'awiyah,Mahmoud,Khaleel,Asad da Mus'ab sai surutu suke suna musun game,mother ta kalli Afiyah dake shigowa tana fad'ad'a fara'ar fuskarta tace "ashe tare kuke?" Yayi d'an murmushi yace "ehh!" Afiyah ta zauna kusa da shi tana kallon mother,ko ba'a fad'a mata ba ta ga kamannin Manar a fuskarta nan ta d'auke kanta tak'i gaisheta,Waleed ya d'ago ya zuba mata ido tsabar takaici ya kasa mata magana,mother tayi murmushi tace "amarya ya gida?" Afiyah dai sai kallon yaran dake gurin take suna gaida Waleed tace "lafiya" duka yaran suka gaisheta ta amsa sai yatsina take ta tashi tana k'arema parlon kallo tace "D na yi gaba ni,ka san ba na son hayaniya" mother ta bita da kallo tana jinjina k'arfin halinta,ta daure dai tace "to amarya ku gaida gida ko ruwa ma baku sha ba?" Afiyah da har ta je k'ofa tace "to zai ji" ta fita,Waleed ya rasa me zaice ma mother,jikinsa a sanyaye ya mik'e yace "mother bari na k'arasa gurin Hjy" tace "to shi kenan Waleed,na gode da ziyara" yayi murmushi yace "haba mother what a compliment here?" Tace "a'a ni da ka kawo min amarya,ai na yi godiya though bata tsaya ba" Waleed yace "bari dai naje zanje masjeed" tace "to sai ka dawo" ya kalli yaran yace "Asad ain't u go to masjeed? Kun zauna gida kuna game ko?" Asad ya juya yace "za muje Yaya!" Yace "sai yause?" Asad yace "yanzu za mu shirya" Waleed yace "ina ga imam d'in zai jira ku ko?" Dariya yayi yace "a'a Yaya" Waleed dake tsaye yace "to ya ya za ku tashi ko sai rai ya b'aci?" Boss yayi magana it was there suka ajiye kan game d'in suka fara shirin tafiya,ya juya zai fita yace "ku jira na fito mu wuce" suka amsa masa,ko da ya fita bai ganta ba he thought ta gaji ta koma ne,ya tab'e baki ya wuce part d'in Dadda yana bud'e k'ofar ya ganta zaune kan kujera ita kad'ai kamar mayya,ya k'arasa bai ce mata komai ba ya wuce hanyar d'akin Dadda yayi knocking,yaji shiru ba'a amsa shi ba,ya kalli d'akin da su Manar suke yace ma Afiyah "babu mutane a gidan ne?" Tana danna wayarta tace "i don't know" ya wuce yayi knocking kafin ya tura k'ofar,Manar dake kwance kan gado da waya a hannunta tana chat da Azaan tana dariya ta waiga da sauri suka had'a ido ta d'auke kanta tana zumb'uro baki,yace "Hjy ba ta nan ne?" Tace "ehh" ba tare da ta kallesa ba,yace "ina taje?" A tak'aice tace "ta je masjeed!" Kallonta ya dunga yi kafin yace "masjeed?" Tace "ehh!" Yace "yaushe ta fara zuwa?" Tace "dama tana zuwa ai" ya gyad'a kai ya juya yana cewa "alright! Idan ta dawo kice mun shigo gaisheta" tace "toh" har zai fita ya sake kallonta yace "kun gaisa ne ke?" Bata d'ago kanta ba tace "a'a" yace "saboda me?" Tace "haka kawai" yace "taso ku gaisa" saurin d'agowa tayi ta kalleshi,taga ita yake kallo shima ta d'auke kanta tana tab'e baki tace "wa zan gaisar?" Yace "baki san wanda za ki gaisar ba?" Tace "ehh!" Tana d'aure fuskarta,yace "kada ki bari na maimaita" wani haushin da ya ciyota ta kalleshi eye to eye tace "ni bazan gaisheta ba fa!" Yace "saboda me?" Tace "i just don't like her" wani kallo ya dunga binta da shi,dai² lokacin Ameerah tana fitowa toilet,tana ganinsa tsaye ta wuce ta d'auki hijab d'inta tace "sis barin je gida na dawo" Manar ta amsa mata ta fita,ta juya masa baya da sauri ta goge idonta saboda ba ta son yaga hawayen da suka fara taho mata,Waleed dake kallonta har sannan ya rufe k'ofar d'akin,fuskarsa a d'aure yace "she is my wife Manar,aside that kuma ta girme ki sosai,kada ki sake ganinta ki k'i gaisheta,that's very disrespectful of u.." Juyowa tayi tana kallonsa da wani expression,ya k'arasa kusa da ita kafin yace komai cike da masifa tace "ni dai wallahi bazan gaisheta ba d'in,da ta girmeni sai kuma akace ta haifeni? Ni ina ruwana da ita da zaka ce min she is ur wife ko da na ce maka ban sani bane? What's my business with that?" Sai kuma ta fashe da kukan da dama k'iris take jira ta tashi za ta shige bathroom,da sauri ya rik'ota yace "No! I'm only reminding u Manar,i knew ba irin tarbiyan da mother ta maki ba kenan k'in gaida na gaba dake,kinga bazan ji dad'i ba idan baki gaisheta ba" fad'awa jikinsa tayi tana kuka sosai tace "ni dai wallahi Yaya bana son ganinta,i don't want her to stay here,kace mata ta tafi,i don't like her.." Bubbuga bayanta yayi yace "it's ok.. Za ta tafi yanzun shi kenan?" Ta gyad'a masa kai da sauri,kamar daga sama suka ji an banko k'ofar suka juya a tare suka kalli gurin,Afiyah dake tsaye sai kallonsu take cikin tsananin b'acin rai tace "dama iskanci kuke shi ne har da kulle k'ofa?" Waleed dake rik'e da Manar har sannan ya mata tsawa yace "watch ur tongue Afiyah.." Cikin tsawar itama tace "bazan yi ba d'in,munafikin Allah ta'ala,ka shigo ka ruk'unk'umeta kana lalubeta,kai yanzu Waleed baka ji kunya ba,ka rasa wanda zaka k'wak'wule sai wannan yarinyar,mene ne ma yake da akwai a jikinta?" Ta juya kan Manar data wani sake rirrik'esa tace "sure! Biri ya yi kama da mutum,ai tunda na samu labarin zaman Saudiyyan da kuka je ba na Allah bane,na san dole ma kiyi maitar maza,kin gama bin mazan ki a can shi ne za ki lik'ema mijina.. Ina so ki bud'e kunnenki da kyau ki saurare ni,wallahi ko kina tafiya da ubanki mijina sai dai ki gansa ki kyalemin abuna,ya fi k'arfin ki ke da shi sai dai kallo" wani tsawa Waleed ya sake mata yace "ya isheki Afiyah ki wuce ki bar nan" tace "baza'a bari ba d'in munafiki algungunmi.. Tunda muka yi aure ina ce ko hannuna baka tab'a tab'awa ba,i thought ko ba ka da lafiya ma ashe lafiyarka lau iskancinsa sai a wani gurin yake motsawa,ka dai ji kunya wallahi da ka rasa macen da za ta gusar maka da sha'awarka sai yarinya wadda bata gama mallakar komai ba" Manar dake jikinsa har sannan ta dunga kallon Afiyah,sosai kalamanta suka mata zafi cikin masifa ta bud'e baki tace "ba dai ubana ba sai dai in naki nake tafiya da shi.." Da sauri Waleed ya rufe mata baki,yace "shhhh! Kyaleta kada kice komai" ta gyad'a masa kai idanunta sunyi ja tace "Allah to ka mata magana kada ta sake zagina" magana ya rad'a mata a kunne ta kalleshi tana b'ata rai,ya lumshe mata idanunsa,ya juya ya kalli Afiyah dake tsaye tana kallonsu ranta a mugun b'ace,ya zabga mata mugun kallo bai ce mata komai ba ya kama hannun Manar yace "muje" ta gyad'a masa kai suka wuce za su fita,da k'arfi Afiyah ta fizgota,Manar ta fasa k'ara ta sake rik'e shi gam,Waleed ya juyo da sauri ya d'auke Afiyah da mari,ta dafe cheek d'inta tana kallonsa tace "akan wannan y'ar iskar yarinyar za ka fidda hannu ka mare ni?" Ransa a mugun b'ace yace "ko yanzun kika sake tab'ata zan miki abunda yafi wannan.. Stupid" ya wuce ransa a b'ace yaja hannun Manar suka fita,suna zuwa daf da balcony d'in mother ta k'wace hannunta ta shige ta barsa tsaye,binta da kallo ya yi kafin ya biyota,ta zauna saman kujera tana zumb'uro baki ya shigo,da sauri ta tashi za ta shige d'aki ya rik'ota yace "kiyi zamanki masjeed zan wuce" dai² yana sakin hannunta mother ta fito ta gansa tsaye ta kalleshi tace "baku tafi ba?" Ya sosa backhead d'insa yace "yanzu dai za mu tafi,ina su Asad?" Tana kallon Manar dake b'ata rai tace "ai sun fita tun d'azun" yace "okay! Bari naje maybe can suka tafi" tace "alright" ya juya yana satan kallon Manar ya fita,mother dake mata kallon tuhuma tace "ke kuma fa?" Manar ta d'ago tana kallon mother tace "babu komai" mother tace "babu komai kike b'ata rai?" Tace "ehh" tab'e baki mother tayi tace "na bar shinkafa a wuta idan ya k'arasa ki kwashe,saura ki bari ya k'one" ta wuce ta barta a nan. Waleed yana fitowa yaga Afiyah ta fito gidan Dadda tana share k'walla ya d'auke kai fuskarsa a d'aure ya wuce ya nufi gidansu,ta biyosa a baya tana matse idanu,yana shiga bai zauna ba yama Asad magana yace "kuzo mu wuce lokaci na k'urewa" yaran su biyar duka suka biyosa,Afiyah ta bud'e k'ofa ta shiga lokacin shi kuma yama fita,Mama ta d'ago tana kallonta tace "har kun dawo?" Afiyah ta kece da wani kuka,hankali tashe Mama ta rik'ota tana tambayarta "lafiya Afiyah? Me ya faru?" Afiyah cikin kuka ta fara bawa Mama labarin abunda ya faru tsakaninta da Manar,ran Mama a b'ace tace "dan ubansa shi Waleed d'in Mahaukacin inane da zai mareki? Kuma k'arya aka mata ba karuwanci aka kaita ba? Barni da shi zai dawo ya same ni,wallahi yau saina ci mutuncinsa" haka ta dunga fad'a kamar za ta ari baki,lokaci d'aya hawaye ya kawo idon Afiyah sai kuma ta fashe da kuka tace "is this the real him dama Hjy? me yasa tun farko baki yi encourage d'ina wajen ganin na hak'ura da shi ba,u always telling me i shouldn't worry zai koyi sona idan munyi aure,dama ya aureni ne to make life a living hell for me,kin san irin mutanen da na k'i amincewa da su nace sai d'anki? Na watsa ma idona k'asa na nace sai shi,son mutum da zuciya d'aya yana iya zama laifi dama? Tunda aka kai ni gidansa ko zaman minti biyar bai tab'a yi tare da ni ba bare ya kwana d'akina,wallahi ina sonsa Mama,ban auresa saboda komai ba sai saboda ina son kasancewa da shi,kin san irin gidan da na fito balle ace saboda wani abu na auresa" d'auke kai Mama tayi zuciyarta na bugawa ba ta son ace maganar ya yi nisa har ya kai kunnen Hjy Sahiba,sosai ta zage tana lallashin Afiyah tace "yi shirun ki daughter,in dai ni na haifesa dolensa ya zauna da ke ko da bai so,he won't make ur home a living hell for u,but u've to respect this family,duk abunda yace baya so kuma please try to avoid that ko dan ku zauna lafiya,kin san shi yak'i d'an yaudara ne ko ba haka ba?" Lamo tayi jikinta ta gyad'a kai tana imagining yanda rayuwarsu zai koma nan gaba,a hankali tace "kuma yana ganin yarinyar fa bata gaisheni ba ma ta wuce yak'i ce mata komai" Mama tace "bar shegiya mai bak'in ido,nima ba gaisheni take ba" Afiyah tana kallon Mama tace "dama ba ta da kunya?" Mama tace "dama kin tab'a ganin inda barewa ba tayi gudu d'anta yayi rarrafe? Ai like mother like her child.." Wuni guda hiran da suka dunga yi kenan,ko da aka taso masjeed Waleed kam bai dawo gidan ba,ya sauke su Mu'awiyah bakin get ya juya kan motarsa,sai dare sannan ya shigo yayi parking ya fito ya nufi b'angaren Dadda,a kan carpet ya sameta zaune ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya ta tasa plate a gaba,yayi sallama kafin ya shiga Dadda tayi saurin b'oye plate d'in a bayanta ta d'ago tayi mitsi² da ido tana kallonsa tace "wa nake gani kuma haka?" Ya kalleta ya d'auke kansa yace "wa kike zato?" Ta d'aure fuska tace "to me kuma ya kawoka da wannan talatainin daren tsakani da Allah?" Yace "ina ruwanki da abunda ya kawo ni? Bance zanci abunda kike b'oyewa ba dai" ta tsuke fuska tace "ai dama ba'a kada kai a magana,kuma abunda nake cin ma ya k'are kafin ka shigo,ka gani sai k'ashi kawai ya rage idan za ka tsotsa" ya zauna kan kujera yace "ina wuni?" Ta amsa tana kallonsa tace "to kai kuma baka tafi gida ba har yanzu? Me ka zauna yi a nan d'in?" Yace "korata kike yi ne?" Tace "to ai gani nayi dare ya yi" yace "yanzu zamu wuce" tace "kai da wa?" Yace "matar gidan" ta bud'a ido da kyau tace "Iiiiiihhh! Tare kuke dama?" Yace "ehh! Na barta a nan naje asibiti" tace "amma shi ne ko ta zo gaishe ni?" Ya kalleta yace "bata shigo ba?" Ta girgiza kai tace "nace maka ko kyallinta ban gani ba" yace "but mun shigo d'azun akace kinje masjeed,thought za ta sake zuwa da kika dawo" Dadda ta kyab'e baki tace "to ni dai ban ganta ba wallahi" ya gyad'a kai ya tashi da sauri yace "ina zuwa Hjy" tace "Iiiiiihhh ba sallama za muyi ka tafi ba?" Yace "um'um yanzu zan dawo" ya fita da sauri,sanda ya shiga gidan bai samesu parlor ba ya haura sama yayi knocking bedroom d'in Mama kafin ya tura k'ofar ya shiga da sallama,Mama ta d'ago rai b'ace tana k'are masa kallo ya k'arasa ya gaisheta,ko amsawa bata yi ba ta fara zazzaga masa ruwan bala'i,ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba,sanda ta gangaro kan maganar da suka yi da Afiyah bayan tafiyarsa d'azun tace "yanzu Waleed abunda za ka saka min da shi kenan?" Ya sunkuyar da kansa k'asa yace "me nayi Mama?" Tace "dama ai ka fad'a min ba tun yanzun ba,muddin na dage akan maganar aurenka da k'afarta sai ta bar maka gidanka,saboda ka nuna ma duniya ba ni da muhimmanci a gurinka shisa tunda kayi aure baka tab'a had'a shimfid'a da ita ba?" Saurin d'agowa yayi ya kalli Afiyah dake cike fam yace "get set za mu wuce yanzu" yi tayi kamar bata jisa ba,ya kalleta bai dai ce komai ba though ransa ya b'aci da halin ko in kula da ta nuna masa,Mama ta kallesa tace "yanzu Waleed irin sakayyar da zaka min kenan?" Ya d'ago da sauri yace "Mama!" A fusace tace "wane Mama za ka cemin? Zaifi maka ka kira ni da sunan da uba na ya rad'a min kawai shi ne zan san wuyanka ya yi kauri" ya dunga kallon Afiyah ya kasa cewa komai saboda bai so Mama tayi masa fad'an a gabanta ba,yayi ajiyar zuciya a hankali yace "i'm sorry Mama" cikin fad'a tace "ba hakur'in ka na damu da shi ba,ni abu d'aya kawai nake so daga yau naji an samu canji shi ne kawai zaisa nayi hak'uri" gyad'a mata kai yayi yace "in sha Allah za'a gyara" tace "idan baka gyara ba ai ni na san matakin da zan d'auka" shi dai bai sake cewa komai ba sai hakur'in da yayi ta bata,ganin duk ya damu da fad'anta ta sassauta masa suka yi mata sallama suka fita,zuciyarsa banda suya babu abunda yake masa,ko kallonta bai kuma yi ba ya wuce forefront ta bisa a baya.. #Share pls. #Asli Smasher. [1/30, 6:53 PM] My number 1: 23... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Sai da suka fara biyawa b'angaren Dadda suka gaisa a tsaitsaye kafin suka mata sallama,dai² lokacin suna fitowa Ameerah da Manar za su shiga gidan,suka sake yin kallon² da Afiyah,Manar ta galla mata harara tayi tsaki suka wuce,daf da Waleed ba tare da ta kallesa ba tace "Yaya sai da safe.." Ya amsa yana yin gaba,da wani kallo Afiyah ta bita tana gyad'a kai a ranta tace "for sure zan gyara maki zama,sai na saka maki tsoro na,ta yanda ko suna na kika ji za ki nemi gurin b'uya.. Shegiya Karuwa!" Tana wannan tunanin suka k'arasa parking space,bai tsaya bin ta kanta ba ya bud'e motarsa ya shiga,itama ta bud'e ta shiga underneath sai sak'e² take dan bata manta maganganun da suka yi da Mama ba d'azun,yanzun kam ta dad'a gasgata abunda Mama tace,dole ne ta mik'e tsaye suyi yak'in tare,tun da suka taho bai ce mata k'ala ba itama bata ce masa ba,gara ita idan tayi tunanin tana d'an waigawa ta kallesa,shi kam ko k'uran da ta ajiyeta kusa da shima bai kalla ba bare ta sa ran zai mata magana,a haka suka k'arasa gidan yayi horn,get keeper d'insu ya bud'e masa ya wuce yana amsa gaisuwar da yake masa,babban compound ne dake d'auke da shuke-shuke gwanin sha'awa haske ta ko ina,yayi parking k'asan tent ya bud'e motar ya fita ya wuce ciki,ta fito ta bisa a baya,sanda ta shiga parlon bata sameshi ba ta tab'e baki ta haura saman,bedroom d'inta ta bud'e ta shiga ta zauna gefen bed da ta cikasa da kaya ta ci gaba da tunaninta,tana nan zaune ya bud'e k'ofar sai k'amshi yake yana sanye da lightweight pyjamas ya tsaya daga door way yana k'arema d'akin kallo,ko ina kaya ne a watse,daga dukkan alamu idan ta cire babu ruwanta da tsayawa tattarewa,shi kansa press d'in nata a bud'e yake kamar k'ofar motar haya,tsabar ganda ta fi ganewa idan ta tashi ba sai ta tsaya bud'ewa ba d'aukowa kawai za tayi,d'akin kuwa daga dukkan alamu ma ko tsintsiya bai tab'a gani ba,tsaiwar da yayi gurin ba k'aramin dauriya yayi ba a matsayinsa na namiji dan babu wani alamun k'amshi a d'akin irin na gidan amare,d'an k'aramin tsaki yayi har lokacin fuskarsa babu annuri yace "idan kin gama ki same ni bedroom" da sauri ta d'aga kai ta kalleshi shi kam tuni har ya juya ya bar gurin,tayi murmushi ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta shirya cikin wani lingerie da tsayinsa duka kan thighs d'inta ta fesa turare ta fito d'akin tana kwarkwasa za taje master bedroom,ta bud'e d'akin yana zaune bakin gado yana operating wayarsa ta shiga babu ko sallama,ya d'ago ya kalleta,a hankali ya girgiza kansa ya ajiye wayar a gefensa yace "Uhn! Bakya sallama ke idan za ki shiga guri?" Ta kallesa taga idanunsa a kanta,bbau yadda yadda tayi tayi sallamar,wani kallon da yake mata mai kama da harara,ta k'arasa shiga sai kallon d'akin take,d'akin tsaf kamar ba d'akin namiji ba,sai different k'amshi ke tashi daga ko wane edge,baza ma ka tab'a gane actual scent da akayi amfani da shi ba,gefensa ta zauna kad'an tace "here i'm" bai kalleta ba a hankali yace "tell me what ur problem is please" a tak'aice tana kallonsa da rainin hankali tace "i don't have any problem" d'agowa yayi yana kallonta yace "really?" Tayi masa shiru tak'i cewa komai dan ta ji haushin tambayarsa,shiru yayi shima yana kallonta,bayan few seconds a hankali yace "kina son zaman mu tare har yanzu ko?" Tace "ban gane wannan tambayar naka ba?" Yayi wani murmushi yace "yeah! Tambayarki nayi dai,if u want staying here bazan hana ki ba,but let me tell u this,i won't tolerate ki dinga min shiru ina magana kina jina ki k'i amsa min,and my family dole ne ki girmamasu,yadda bazan wulak'anta miki y'an uwanki ba idan sun zo ko mun had'u kada ki sake ki wulak'anta min nawa.. And maganar da kika kai k'ara gurin Mama kin san mesa bana son rab'ar inda kike?" Ta girgiza masa kai tana k'uresa da kallo,yace "i hate k'azanta,ba na shiri da mutum mai gaba da tsafta.. Ke kuma na ga alamun kinfi shiri da k'azanta,right?" Tayi shiru bata ce komai ba,ya gyad'a kansa kad'an yace "a matsayin ki na amarya baki san abun kunya ne aga d'akin ki haka babu gyara? Well,i can see ke bai dameki ba kina iya rayuwa haka kaya ko ina kamar dai aslan u're handcrafts.. Though ban so sake d'aga maganar ba because ba waiting ya dameni ba,but it's very shameful on u matsayin mace ki iya fad'an irin wannan maganar,ko ni namiji zanji nauyi na sanar ma wani,and don't forget tun farkon ba ni na ganki nace ina sonki ba,right? So sai kiyi hak'uri da duk yadda za ki same ni.." Mik'ewa tsaye tayi cike da jin haushin maganarsa na k'arshe,lokaci d'aya hawaye ya kawo idonta tace "ehh gaskiya ne baka ce kana sona ba aka aura maka ni,but don't forget k'addara ya had'a mu,and then ur Mom ita tayi komai,ko ni d'in ce maka akayi ina sonka..?" Wani murmushi yayi ya rik'o hannunta yace "calm down! Let's forget the past,yanzun me kike so?" Wani kallo ta masa tana share hawaye,ya zaunar da ita gefensa yana kallon yadda take goge idonta yace "Uhn! Tell me what do u want?" A hankali tace "nothing" yace "really?" Ta d'auke kai,yayi murmushin mugunta yace "me kika cema Mama kina so?" Saurin kallonsa tayi tace "me nace?" Yace "u said ban tab'a shiga d'akin ki ba and.." Da sauri ta sunkuyar da kanta k'asa,ya kai hannu ya d'ago fuskarta yana kallonta da idanunsa yace "kina jin kunyar fad'a ne?" Ta k'i cewa komai,a hankali kamar mai rad'a yace "are u ready?" Da sauri tayi baya tace "with what?" Yayi murmushi yana kallon yadda idanunta suka nuna alamun tsoro yace "ai yau ko baki shirya karb'a ba sai na baki,i know what i'm doing,ni ba jahili bane da zan kasa sauke hak'k'in da ya rataya wuyana,kin kai k'arana kina son had'a ni da mahaifiyata sannan kiyi tunanin zan barki na kasa miki abunda kike so?" Ya sake yin murmushi ya kai hannunsa kan shoulders d'inta ya kama da k'arfi sai da ta saki k'ara yace "ohhh sorry wife" cike da rainin wayo yana mata murmushi yace "don't be afraid.. Ba'a yi komai ba ai ko?" Ta d'ago idanunta da hawaye muryarta na cracking tace "please!" Ya zaro ido yace "please tun yanzu? Nooo! Save ur words girl.. Idan kika fara rok'o na tun yanzu za ki rusa min budget" yana fad'an haka ya kai hannunsa ya kashe light gaba d'aya,just in time duhu ya mamaye ko ina,Afiyah dake kusa da shi ta fara wurga idanuwa a tsorace ta mik'e za ta fita,fizgota yayi ta fad'a jikinsa ta fasa k'ara tace "Waleed stop please.." Soundly yayi dariya yace "yau dai bazan ji ba,maybe gobe idan kin yi magana na iya saurarenki,but yau ko uwar da ta kawo ni duniya she won't stop me,ita tasa ni dan haka dole nayi,i won't spare u yau zan mayar dake cikakkiyar mace.." Yana fad'in haka bai k'ara saurarenta ba ya fizge rigar jikinta,ta sake fasa k'ara tana kare k'irjinta da hannuwanta,ya jefata kan gadon kafin ta d'ago ya bita ya danne,ya bank'are hannuwanta da nasa,a 180 ya kai bakinsa kan nata ya fara kissing d'inta,da iya k'arfinta take kokawa da shi bai kyaleta ba sai da ya gama sukuwar idi,though she's virgin bai saurara mata ba sai da yayi mata yadda ko kallonsa aka ce tayi ba zata iya ba,ya sauka kanta yana dariyar mugunta yayi wani mik'a yace "yeah! Gobe kuma sai kije ki bata labarin nayi disvirgin naki tunda bakin ki baida linzami" ya wuce toilet ya barta sai sheshshek'ar kuka take,after ya fito ya kalleta yana d'aure fuskarsa yace "hey! Ki rufe min bakinki a nan,dan kin samu ma na kyaleki za ki cika min kunne" cikin kuka tace "amma dai ka san ai ba haka ake yi ba" ya bud'a idanu yace "Ohh! Za ki koyamin ne?" Ta masa banza ta ci gaba da kukanta,ya gama shiryawa ya haura bed d'in ya kwanta ya juya mata baya,sosai take kuka dan bai mata da wasa ba,sanda kukan ya ishesa ya juyo a fusace yace "get out please ina son yin bacci" ta d'ago kanta fuskarta tayi jaa sosai ta kallesa a hankali ta sauka daga gadon ta d'auki rigarta ta saka ta kama hanyar fita,ya bita da kallo yadda take tafiya tausayinta ya so yin tasiri a kansa yayi saurin kawar da kansa yaja tsaki,ya juya yayi kwanciyarsa ya rufe idanunsa yana gyad'a kai. Da asubah ko da ya fita sai da ya lek'a bedroom d'inta ya tasheta tayi sallah then ya wuce masjeed,bai dawo ba sai to 6am,ya shigo ya kwanta parlon k'asa yana tuna irin muguntar da ya mata,ya lumshe idanunsa a hankali bacci ya sake d'aukesa,ba shi ya farka ba sai 9am,kasancewar weekend ya tashi ya haura saman har zai wuce ya dawo ya bud'e d'akinta,a kwance ya ganta ta yi d'ai² babu alamun ta tashi ta yi sallah,ya girgiza kai ya k'arasa inda take ya bubbuga pillow da ta d'ora kanta,ta bud'a idanunta da kyar ta kallesa yana mata wani kallo fuskarsa a d'aure yace "kin tashi ma kinyi sallah kuwa?" Bata amsa shi ba ta k'ara mayar da idanunta ta kulle,ya mata tsawa yace "ba dake nake ba?" Da sauri ta bud'e idonta tace "mene ne wai?" Yace "ni kike tambaya?" Tsaki tayi za ta juya daya gefen da sauri ya fizgota ta tashi zaune,bai bari ta gama daidaituwa ba ya fara k'ok'arin cire rigan jikinta,da sauri ta rik'e tana girgiza masa kai,ya mata wani kallo,a tsorace ta saki,ya fizge rigan daga jikinta ya yar,da muryar kuka tace "Waleed me yasa kake min haka wai? Kana son azabtar da ni ta wannan hanyar ne?" Bai tanka ta ba,ya tub'eta tsaf yana bin jikinta da kallo ya wani tab'e baki da k'arfi ya dannata a gadon ya sake binta ya danne yana romancing d'inta,sanda taji yana danna mata huge erection d'insa ta fasa kuka tana rok'onsa,bai saurara mata ba sai da yaga ko numfashi da kyar take iya yi ya sauka yana mata wani kallo yace "idan ni sa'anki ne gobe ki bari na tasheki sallah ki k'i yi kiga yanda zan miki" ya juya zai fita d'akin,ta d'aga kanta kad'an tace "wallahi sai Allah ya saka min zaluncin daka min" har ya kai k'ofa ya juya a fusace yace "ni kika ma Allah ya isa?" Tace "an maka d'in azzalumi macuci" bai bari ta k'ara furta komai ba ya d'auketa da mari ya shak'e mata wuya,idanunsa a waje cike da fushi yace "duk ranan da kika sake k'azamin bakin ki ya sake zagina sai kin raina kanki,sha³.." Ya cillar da ita yayi ficewarsa,da kyar ta ja jiki ta shiga bathroom ta gasa jikinta,tana yi tana kuka,bayan ta fito ta zauna gefen gadon d'aure da towel tana kuka ta d'auki wayarta ta kira Mom d'inta ta sanar mata abunda ya faru,Hjy Sahiba cikin fushi tace "wai dama tunda kika je gidan zaman banza kika yi?" Afiyah tana share hawaye tace "Mummy ya zanyi to?" Tace "amma ke dai Afiyah ko sakarya,ke kamar ba y'a ta ba? Yanzu baki san yadda za ki ja ra'ayinsa kan ki ba?" Ta share hawaye tace "ni wallahi Mummy bazan iya ba,if u don't want to loose me kizo ki tafi da ni please" Hjy Sahiba tayi mata tsawa tace "ke dallah ko wace mace haka ta saba" cikin kuka tace "wallahi Mummy baza ki gane ba,Allah ni dai ban shirya mutuwa yanzu ba,kizo please wallahi ya sake soka min manhood d'in san nan idan ban suma ba zan iya mutuwa" wani dariya Hjy Sahiba ta saki tace "Afiyah kinji maza yau,sorry auta na kinji,kiyi hak'uri zan aiko maki wasu kaya za su taimaka maki ki iya d'aukan abunda zai baki" kuka ta sake fashewa da shi tace "wallahi Mummy kada ki aiko min,abun san nan ni ban tab'a ganin mai girmansa ba" wani dariya Hjy Sahiba tai ta b'ab'b'akawa y'arta tace "za ki saba daughter,nima haka nayi fama da ubanki" Afiyah tace "Mummy please" Hjy Sahiba taga da gaske Afiyah take mata cikin tsawa tace "ke don ubanki kada ki zauna d'in,kinga ina maki dariya ina lallab'aki shi ne za ki man iskanci? Ko k'ofar gidan nan naga kin tako da sunan yaji sai na ci ubanki so hard,kin tab'a ganin wani cikin y'an uwanki ya dawo min gida yaji? A kan ki baza'a fara ba,idan za ki mayar da hankalinki jikinki fine,if not kuma bar ganin ina kiranki auta zan mugun sab'a miki,stupid girl kawai" tana kaiwa nan ta kashe wayarta cike da jin haushi,wani kuka Afiyah ta sake kecewa da shi,wuni guda bata iya tsinanawa kanta komai ba,sanda taji yunwa na neman illata ta ta sauko k'asan ta shiga kitchen,da yake ba wani iya girki tayi ba,komai yi musu ake a gida,ta zauna ta buga tagumi,can da yunwa ya sake ciyota babu shiri ta bud'e store ta shiga ta duba taga komai akwai na amfani,ta farke kwalin indomie ta d'auko d'aya ta fita,a hakan shi d'anye saboda baza ta iya dafawa ba ta ci tasha ruwa,ta sake komawa sama ta kwanta. Around 11am ya gama shiryawa yayi ficewarsa daga gidan,ko lek'awa d'akin baiba kai tsaye ya nufi gidansu,ya yi parking ya bud'e motarsa ya fito,direc apartment d'in Daddat ya nufa,ya shiga da sallama lokacin tana goge²,ta waiga ta amsa masa,yayi murmushi ya k'arasa ciki,Dadda dake tsaye tana binsa da kallo tace "kai kuma da sassafe haka har ka fito gidanka?" Bai kalleta ba ya zauna kan kujera yace "yanzu ne safiya?" Tace "da mene ne idan ba safiya ba,fisabilillahi ko fa karyawa wasu gidan basu yi ba tsakani da Allah" ya tab'e baki yace "in jiki ko?" Ta d'auke kai ta ci gaba da goge²nta tak'i kulasa,yace "ina kwana?" A ciki ta amsa masa yana kallon k'ofar d'akin su Manar yace "su wancan basu tashi ba har yanzu?" Dadda tace "su wa?" Yace "yaran can" ta tsaya tana kallonsa tace "iiiiiiihhh! Wa yace maka basu tashi ba da? Su kam tuni sun tsufa makaranta" ya gyad'a kai ya fara danna wayarsa,a gidan suka dawo suka sameshi,Manar da tun shigowarsu ta gansa ta tsuke fuskarta suna gaisawa ta wuce d'aki ta cire uniform d'inta tayi kwanciyarta kan gado ta d'auki wayarta suna hira da Azaan cikin farin ciki. Waleed da ya gaji zama shi kad'ai dama saboda ita ya shifo,har ya tashi zai fita ya jiyo dariyarta ya juya ya kalli k'ofar ya k'arasa a hankali ya bud'e k'ofar,kwance take rigingine da waya a hannunta tana video call,fuskarsa a d'aure yana kallonta yace "ke zo nan" ta d'ago idanunta ta kallesa a hankali ta kalli Azaan da yayi shiru jin maganar Waleed tace "Yaya minti biyu please" yayi mata murmushi yace "alright!" Ta katse wayar ta tashi ta k'arasa inda yake tace "Yaya ga ni" bai kalleta ba yace "ki had'a min breakfast da sauri in jiranki" ta d'aga kanta tana kallonsa,ya wuce bai saurareta ba,wani haushi ne ya ciyota ta wuce a fusace ta nufi kitchen d'insu yana ganinta yayi murmushi ya koma ya zauna,ba'a d'auki lokaci ba ta gama ta kawo masa,ta ajiye za ta tafi yace "dawo ki zauna" ta kalleshi za tayi magana ya d'auke kansa yak'i kallonta,dole haka ta koma ta zauna,sai da ya gama tsaf yace ta d'auke kayan,ta dunga kallonsa ranta a b'ace ta tattara kayan ta kai kitchen,tana fitowa kitchen d'in yace "Manar!" Ta tsaya bata amsa ba idanunta sun cicciko da hawaye,yace "zo nan" ta dawo hawaye har sun fara sakkowa fuskarta,ya rik'o hannunta ya zaunar da ita kusa da shi,a hankali da wani sanyayyan murya yace "kina jin haushi na saki aiki ko?" Ta girgiza masa Kai,yace "tell me kinji haushi?" Tayi shiru tana share hawayenta,yace "bakya son nace kiyi min abu?" Ta sake girgiza masa Kai,yace "tell me please,if u don't want bazan ji haushi ba,zan dena cewa kiyi min" sunkuyar da kanta tayi playing with her fingers ta k'i magana,seeing that ba ta da niyyar masa magana yace "it's ok.. na fahimta" ta d'ago da sauri tace "me ka gane?" Yace "shirun da kika yi ya tabbatar min ba kya so" a shagwb'e tana kallonsa tace "noo! Ni fa bance haka ba" yace "ai ba sai kin fad'a ba dama" kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa,yayi d'an murmushi yace "yaushe za kije gida na?" Wani kallo ta masa kafin ta d'aure fuskarta tace "ni bazan je ba" yace "saboda me?" Tace "haka kawai" yace "um'um! Akwai dalili" tace "ni dai baza ni ba" wani kallo yake mata k'asa² yace "ko dai kina kishina?" Ta d'ago da sauri ta kalleshi sai Kuma ta sake d'auke kanta tace "a'a" yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "ni haka kawai ne bazan je ba" cikin tsokana yace "kina jin tsoronta ne?" Ta girgiza kanta tace "a'a" yace "gobe za kuje?" Ta d'ago ta kalleshi ta girgiza masa kai tace "a'a" d'aure fuska yayi yace "za kuje and ba tambayarki nayi ba" kamar zata yi kuka ta dunga kallonsa ya d'auke kansa yana mata dariya.. #Share pls. #Asli Smasher. [2/1, 10:08 PM] My number 1: 24... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* 'Dauke kanta tayi fuskarta a d'aure tace "ni dai ba za ni ba" yayi saurin kallonta yace "why?" Tana b'ata rai tace "haka kawai" yace "ban yarda ba" tace "ni fa ba na son ganinta ne that's why bazan je ba" wani kallo ya mata yace "what's ur problem?" Tace "Yaya i just told u ba na sonta,amma shi ne kaje ka aureta" kallonta ya dunga yi yace "are u jealous?" Ta girgiza masa Kai fuskarta a d'aure,yayi k'asa da muryarsa kamar mai rad'a yace "idan ba kishi na kike yi ba me kike?" Tace "ni dai ba na yin komai" wani murmushi yayi yace "alright! Ina gidan za kuje?" Ta fara girgiza masa kai,ya d'aure fuskarsa yace "wai mene ne natsalarki ne?" Kamar za tayi kuka tace "Yaya ni wallahi ba na son matarka" ya zaro ido yana kallonta,yace "to kuma gurinta za kije?" Tace "to ba itace matar gidan ba kuma ai za mu ganta" ya girgiza mata kansa yace "gurina za kije fa" tace "ni dai Yaya.." kafin ta kai k'arshe yace "alright! Baza kije ba ko?" Ta gyad'a masa kai yace "fine.. yanzu na fahimci abunda kike nufi,ba itace ba kya so ba kawai har da ni" muryarta yana cracking tace "Yaya.." ya d'aga mata hannu yace "babu wani Yaya da za kice,ai na gane abunda kika kasa fitowa ki fad'a,na gode.." kuka ta fashe da shi tana kallonsa tace "ni yaushe nace maka haka?" Yace "ko da baki ce ba ai abunda yake k'asan zuciyarki kenan" tace "ni wallahi ban ce maka ba" ya tab'e baki yace "ke kika sani.. Dama ni da kika ce ba kya so me zai kaiki gida na ko?" Ta dunga kallonsa hawaye cike a idanunta tace "shi kenan zan je" yace "no! K'i barshi kawai,ba sai kin je ba,saboda kada kiga wanda ba kya so.. babu damuwa kin ji" yana gama fad'a ya tashi yayi hanyar fita ta d'aga kanta ta bisa da kallo tace "Yaya." Yak'i tsayawa ya fice yana mata dariya. Washe gari da safe Dadda ta riga su shiryawa,ta shiga ta gansu kwance,ta kame baki tace "to ku kuma har yanzu baku farko ba,fisabilillahi sai rana ya kai tsakiyar duniya tukun za ku tashi mu tafi?" Ameerah ta bud'a idanunta tace "haba dan Allah Hjy ki bari har gari ya waye mana" cikin fad'a Dadda tace "wane gari kuma ake jira ya waye? Banda wannan? Ku dai kuna nan kuna ta baccin asara za kice na bari har gari ya waye" tana mitar nata ta fita,Ameerah ta tashi ta d'auki hijab d'inta tasa sai cika tace ta fice,Dadda dake parlor tace "iiiihhhh! Guduwa za ki yi?" Ameerah da ta fita balcony ta d'aga murya tace "ni wallahi bazanje ba,kuyi tafiyarku dama" Dadda ta tab'e baki cikin jin haushi tace "dama ni ban yi niyyar zuwa dake ba tun farko ban san wa ya gayyatomin ke ba,je ki dai Allah raka taki gona.." ameerah ta ji haushi tayi k'wafa ta wuce bata tsaya ba,Manar dake kwance tana jiyosu tayi tsaki ta sake juyawa,a k'alla sai da Dadda ta sake shigowa kusan uku kafin ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta shirya sai cika take,ta d'auki hijab tasa ta fita parlon,zaune taga Dadda ta rafka tagumi fuskarta kamar za tayi kuka,ta d'auke kanta tace "zanje na karya a gida sai mu tafi" da sauri Dadda ta tashi ta d'auki mayafinta ta yafa tace "iiiihhhh! Kuma zama kike so nayi jiranki? Gaskiya ba na iyawa muje can kya ci ai gidan Yayanki ne,matar tasa ba sai ta dafa maki duk abunda kika ce kina so ba" Manar ta kalleta d sauri tace "a can kuma zan ci?" tace "iiiihhhh! Gidan Mamman d'in ba'a cin abinci ne? Muje kin ji kada rana ya k'ara yi,gara muje yanzu ba muje musu da wannan ranar fatsar² ba" ta wuce gaba tana mita Manar ta bita a baya tana b'ata rai. Sanda suka sauka mota a bakin get driver ya tsaya Dadda ta fita tana kallon gidan,ta kalli Manar tana washe baki tace "nan shi ne gidan Mamman din?" Manar dake jin haushi tace "ni to ya za'ayi na sani" Dadda ta kalleta,ganin yadda fuskarta yake d'aure tace "to ko dai haushi na kike ji na hana ki tsaiwa kici abinci?" Manar tace "a'a" Dadda tace "iiiihhh! Me aka maki to?" Tace "babu komai" Dadda tace "babu komai kike b'ata rai?" Ta mata shiru bata amsa ba ta wuce gaban get d'in tayi knocking,get keeper ya bud'e yana kallonta yace "wa kike nema?" Ta d'aure fuska tace "gurin me gidan muka zo" a masife Dadda data tsaya baya ta lek'o tana kallonsa tace "Kai d'an nan gurin jika na muka zo,maza ka bud'e mana mu shiga" get keeper sai kallon Dadda yake ya k'i bud'e musu,Dadda dake jiran yace su shiga taga ba shi da niyyar bud'e musu,rai b'ace tace ma Manar "ke ina salularki?" Manar tace "na barta a gida" Dadda ta saki baki tana kallonta kamar za tayi kuka tace "yanzu fisabilillahi idan ba dama kin so a walak'anta mu ba,yaushe za ki bar wayar a gida?" Manar dai ta k'i kulata,cikin sanyin jiki da ba murya Dadda ta kalli mai gadin tace "yanzu kai d'an nan da gaske baza ka bud'e mana mu shiga ba?" Yace "baba ba nan gidan bane kuje gaba" Dadda ta bud'e baki tana kallonsa,cike da jin haushinsa tace "kai allan musuru ne da ka san ba nan muka zo ba?" Yace "ba shi bane,amma bazan bari ku shiga ba" Dadda ta ji haushi sosai tace "kada Allah yasa ka bari mu shiga d'in,idan ka barmu mun taka ciki ba ka k'aunar Allah da manzonsa" yace "sai dai ki fad'i koma mene,amma bazan bud'e muku ba" k'wafa tayi mai ciwo ta koma gefe tana mita,Manar dake kallonta ta ciro wayarta daga jaka ta fara kiran Waleed,bugu d'aya ya d'auka yace "what?" Ranta a bace tace "ga mu bakin get ka fito" yace "baza ku shigo ba?" Tace "to ba get keeper d'in ya hana mu ba" da sauri Waleed ya sauka d'aga kujeran da ya kwanta tun asuba da ya dawo daga masjeed yace "alright! I'm coming" ya katse kiran,a nutse yake tafiya ya bud'e get ya fito,Dadda sai mita take ma Manar tana fad'in "amma wallahi sai Allah ya saka min tsaiwan da kika ja min a rana,haka kawai dan k'aryan bala'i kice kin bar salular a gida.." Tana ganin Waleed ya fito ta nufesa kamar za tayi kuka tace "gaskiya Mamman ka yiwa Manar nasiha,wannan dai ba halin kwarai bane ta daddage tayi k'arya alhalin ta san ba haka bane.." Waleed dake kallon Manar tun fitowarsa yace "ku zo muje" suka bisa,Dadda ta waiga ta galla ma get keeper kallo tace "d'an bak'in ciki sai dai ya mutu,ko yanzu ma za ka hana mu shigar ne?" Murmushi yayi bai ce komai ba ya koma kan bench ya zauna,Dadda suka shiga gidan tana ma Waleed mitar "gaskiya Mamman wannan mutumi baida kirki ko d'is.." Waleed dake gaba yace "me ya maki?" Tace "shi haka ake yi sai yace mutane baza su shiga gidan ba.. To ko dai baka fad'a masa muna zuwa ba?" Yace "nace masa me?" Tace "kai kuwa ai da sai ka ce masa kakarka da k'anwarka suna zuwa ya bud'e musu k'ofa" yayi murmushi suna zuwa balcony Dadda har lokacin tana masa mita,ya bud'e musu k'ofar suka shiga parlon,Dadda ta washe baki tana kallon lafiyayyun leather chairs d'in parlon,Manar tana biye da ita,da k'arfi bayan ta gama shiga tace "salamu alaikum" da taji shiru ta sake maimaitawa,wani kallo Manar tayi mata cikin jin haushi tace "kai Hjy kiyi a hankali mana.." Matsawa Dadda tayi ta bud'e baki tana kallonta,Manar ta turo baki ta d'auke kanta tace "kawai sai kiyi ta maimaitawa da k'arfi kamar ba safiya ba kuma ce miki aka yi ba'a ji ba?" Dadda za ta yi magana Waleed dake bayansu ya yima Manar wani kallo yace "kyaleta Hjy kada ki kulata" Dadda ta washe baki tana kallonsa tace "ai dama ko baka fad'a ba bazan kulata ba,yo ce mata aka yi nima irinta ce?" Kallonsu kawai Manar tayi fuskarta a d'aure,can ta juya a hankali,kallonta taga Waleed yana yi,ta sunkuyar da kai tace "ina kwana Yaya?" Kafin ya amsa suka ji muryar Dadda tace "ina amaryar taka kuma Mamman?" Waleed ya juya ya kalleta yace "tana sama" zaunawa suka yi Waleed yana kallon Dadda yace "ina kwana?" Ta washe baki tace "Lafiya lao Mamman tun asuba da na tashi nayi wanka wallahi,banda su da suka b'ata min lokaci da tun gari bai gama wayewa ba za ku ganmu" shafa beard d'insa yayi yana sakin lallausan murmushinsa,Dadda tana kallon pillow da aka ajiye kan lallausan sabon rug d'in parlon tace "wai ita amaryar taka baza ta sakko ba ne kuma Mamman?" Waleed yace "tana sama fa think bata tashi ba.." Yana fad'in haka ya tashi ya wuce sama,Dadda ta k'ara kallon pillow dake parlon murya can k'asa tace "Manar waye kuma ya kwana a parlor?" Manar tayi murmushi tace "kai Hjy me ya ruwan ki kuma?" Dadda ta tab'e baki tace "iiiihhh! Ba ruwana kuwa" ta rik'e bakinta tana sake k'arema parlon kallo,can ta cire mayafinta ta nad'e tana kallon ko ina tana murmushi tace "sabon gida ba dai kyau ba" ta mik'e ta nufi wani k'ofa ta bud'e tana lek'a ciki ta k'arasa shiga sai kalle² take yi kafin ta fito ta rufe tace "to shi kuma Mamman duk shi ya zuba lafiyayyun kayan nan ko iyayen zabiyar ne suka mata?" Ta tab'e baki ta tafi ta bud'e kofar kitchen tana lek'en ciki ta zaro ido tace "Waiii.. Ai kitchen d'in ma ba masaka tsinke,shak'e yake shima da kaya,ashe dai ba gwalagwalan k'arya aka dunga fantamawa da shi ranan bikin ba" Manar dai ta had'e rai sai kallonta take ta k'i ce mata komai,Waleed yana haurawa sama ya bud'e d'akin Afiyah,bacci ya sameta tana yi ta you d'ai² a gadon,ya shiga ya kulle k'ofar ya k'arasa kan gadon ya d'an bugi pillow d'in yana kallonta,sai da ya sake bugawa da k'arfi for the second time sannan ta bud'e ido,tana ganinsa tayi sauri ta mik'e zaune tana kallonsa da wani expression,yace "kin ma yi sallah kuwa?" D'auke kai tayi tace "haba don Allah sai ka wani buga min pillow kamar za ka tada k'ato? Kai baza ka iya min a hankali har na tashi ba?" From head har toes d'inta ya dunga kallonta,ta tab'e baki ta kalli agogo,cike da tsiwa tace "sallah kuma tunda na san wajibi ne a kaina ai dai dole nayi ko k'arfe nawa ne" da mamaki yake kallonta yace "a gidan ku kina kaiwa har k'arfe goma baki yi sallah ba?" A fusace tace "toh gajiyan daka tara min fa zai barni na iya tashi yin sallah da wuri aka ce maka? Please Waleed ba fa haka ake treating new bride ba,u are not romantic at all wallahi,haba don Allah sai kace ba namiji ba kai" wani kallo kawai yake mata fuskarsa a d'aure yana kad'a mata index finger yace "look Afiyah i won't tolerate this,a gidana kina min wannan iskancin bazan d'auka ba idan kin saba haka a gidanku ni daka ki zanyi kin sani.. Tun asuba na shigo na tashe ki kiyi sallah shi ne har yanzu baki yi ba,is this ur home training?" Wani kallo ta dunga masa daga sama har k'asa tace "kai don Allah baka ji kunya ba?" Ta yatsine fuska tana kallonsa tace "wani wai tun asuba ka shigo ka tashe ni,ain't u ashamed of ur self please?" Tsaki tayi ta sauka daga gadon da y'ar figigiyar rigar baccinta za ta nufi bathroom,ya fizgota da k'arfi ta dawo yana kallonta ransa a b'ace ya cillata gadon,ya fara k'ok'arin cire jallabiyar jikinsa,ta matsa k'arshen gadon da sauri cike da tsoro tace "me za ka min?" Ya mata wani kallo bai ce komai ba ya bita saman gadon,tsoro fal idanunta tace "Waleed stop" yace "ni sa'anki ne?" Da sauri ta girgiza masa kai,yayi k'wafa ya sauka sanda ya juya zai fita yace "ki same ni downstairs yanzu idan kin gama" daga haka ya fice ya bar mata d'akin yana gyara rigarsa,yana sakkowa Dadda ta mik'e tana kallonsa tace "wai ka ji daga nace amaryar baza ta fito gaisheni ba har yanzu,shi ne wannan mata take min fad'a kamar ta haife ni,ni dai gaskiya Mamman idan baza mu zauna lafiya da ita ba sai ince mata ta tafi na sameta a gida,don da kyar ma idan ba kwana zan yi a nan ba gaskiya,tunda dai ga d'akuna nan birjik a gidan" Waleed ya k'arasa ya kunna TV yace "za ta sakko yanzu ta gaishe ki" Dadda ta koma kan kujera ta zauna ta tsuke fuska tana kallon TV,zaunawa Waleed yayi kan kujera yana kallon Manar ta gefen ido,ta b'ata rai sai turo baki take,wani murmushi yayi jin footsteps a stairs ya juya,Afiyah ce take sakkowa sanye da riga da wani crazy jean damamme,tana ganinsu tayi still a gurin,Dadda tayi mitsi² da ido tana kallonta da kyau itama,Afiyah ta d'auke kai ta k'arasa sakkowa ta shigo cikin parlon,Waleed ya kalleta yace "meet my grandma and my lil sis Manar.." Dadda ta washe baki tace "sannu Amarya! An tashi lafiya?" D'auke kai Afiyah tayi ta tab'e baki murya can k'asan throat tace "ina kwana?" Dadda tace "lafiya lao,sai dai ko sunan ki ban sani ba har yau" a hankali tace "Afeeyah" Dadda tace "To Safiyah Mamman dai ga shi nan kin tsinci dami a akala,ni nayi wahala da shi tun yana lab'ub'unsa,wahalar da nayi da shi kuwa wallahi sai dai Allah ya ban ladan,amma banda nak'udarsa Babu abunda Asama'u tayi masa kiji in fad'a miki" d'aure fuska Waleed yayi yana kallonta,Afiyah tayi sauri ta mik'e za ta wuce sama tace "sai an jima Hjy ina aiki a sama" kallon Waleed Dadda tayi,ya kalli Afiyah fuskarsa a murtuke yace "mind u,aikin da kike ya fi su muhimmanci ne?" Dadda ta gyad'a kai tace "aatooo! Gara dai ka tambayeta muji idan aikin ya fi mu daraja da k'ima" Afiyah ta d'an tab'e baki tace "this is not my business.. Zan je nayi abunda ke gabana.." Da sauri Dadda tace "ba zancen kije kiyi abunda ke gaban ki ba y'ar nan,kinga yanzu dai ko karyawa ba mu yi ba muka fito gidan,Manar ma da kyar na tado ta muka taho,ko d'an baccin safen nan da ake yi ban bari ta yisa ba.." Manar na kallon Dadda tace "ni kin ji na ce maki ina jin yunwa ne,ko wani ya fad'a miki ban ci abinci ba?" Wani matsiyacin kallo Afiyah ta jefa mata ta kalli Dadda bluntly tace "eyyyahhh! Ai kam sai dai kuyi hak'uri dan ba komai a gidan yanzu haka" wani kallo Waleed ya dunga mata trying hard to control his temper,Dadda ta bud'e baki tana kallonsa tace "toh me kuka ci a gidan ku?" Afiyah dai tuni tayi wucewarta sama bata ma tsaya sauraren Dadda ba saboda kallon da taga Waleed yana mata,tana wuce ya mik'e da sauri ya bi bayanta,yana shiga d'akin ya kulle k'ofar yana nunata da yatsa cikin tsawa yace "let me give u this warning Afiyah,if u don't want to show the other side of me u've got to respect my family,albarkacinsu ya sa zan kyaleki yanzu,but na rantse da Allah zan yi taking action d'in da zai mugun ba ki mamaki idan baki maida hankalin ki jikinki ba,breakfast kuma nace ki je ki had'a masu yanzun nan kafin na chanja shawara.." Ya k'are maganar a fusace yana kallonta,gaba d'aya ta gama tsorata sai kallonsa take tana komawa baya,lokaci d'aya hawaye suka kawo idanunta ta fashe da kuka mai cin rai,ya d'auke kansa da sauri zuciyarsa tana bugawa,right from time a rayuwarsa ya tsani ganin hawayen mace,ya sassauta muryarsa a hankali yace "u know babu yanda za'ayi y'an uwanki su zo nayi musu gaisuwar wulak'ancin da kika ma grandma dit'a right?" Ta d'aure fuskarta tace "amma kana ganin wannan yarinyar fa ko gaisheni bata yi ba" shiru yayi da farkon sai kuma yace "mind u ba sunanta kenan ba" tace "wace ce d'in ka ita?" Ya kalleta da kyau yace "she is my cousin sis" wani kallo ta dunga masa,ya gyad'a mata kai,ta tab'e baki kad'an bata ce komai ba ta juya,yace "ki fito ki had'a musu breakfast" daga haka ya juya zai fita,ta waiga ta bisa da kallo,Allah ya sani so ba na wasa ba take masa,tun ganin farko da ta masa a gidansu taji idan ba shi kamar baza ta iya rayuwa ba,dan haka take jin za ta iya yin komai a kansa. Waleed yana dawowa parlon ya tadda Manar ita kad'ai tana kallo,tun da ta kallesa sau d'aya ta d'auke kanta,ya k'arasa kusa da ita yace "me yasa baki gaida Afiyah ba?" Ta turo baki ta k'i cewa komai,da k'arfi ya daki kujeran da take zaune yana kallonta da kyau yace "look! Duk sanda kika zo gidan nan dolene ki gaidata because she is my wife.. Kin ji abinda nace?" Ta had'e rai bata yarda sun had'a ido ba tace "why will i greet her? Beside ko kallona fa bata yi ba,shisa nima nak'i gaisheta tunda ba wajenta muka zo ba.." Kallonta kawai yake ganin yanda take masa magana cike da tsiwa,ya d'auke kai yana sakin murmushi,zai yi magana ya ji motsi a kitchen ya kalli gurin kafin ya mik'e da sauri ya nufi gurin,seeing Dadda alone tana magana,ya tsaya a door way yana kallonta yana sakin murmushi,tana k'ok'arin kunna gas take cewa "idan ba jaraba irin na Mamman ba da safen ma bazai iya hak'uri ba,shi ne ya kama ya bi figaggiyar zabiyar matarsa d'aki bayan tare suka kwana daren jiya k'wak'ume da juna,yana ji fa nace masa ban karya ba ga yarinya na taho da ita itama bata karya ba,dama da ya ta yarda ta biyoni ma muka zo fisabilillhi.." #Share pls. #Asli Smasher. [2/2, 5:58 PM] My number 1: 25... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Dariya sosai ta basa,tana ganinsa tayi shiru tace "a'a har ka fito Mamman?" Bai amsa ba yace "me za ki yi ne Hjy?" Dadda tace "iiiihhh! Yo bazan tashi na nemawa cikina abunda zan ci ba tunda na kwaso yunwar cikina,ga Manar ma bata karya ba na hana ta zama,da kyar ma fa ta yarda ta biyo ni... Abu dai da raina da lafiya ta,tunda ita wancan matar dake sama uwa tsuntsuwa baza ta kula mu ba,ni ba sai nayi mana ba ai dai babu wanda zai hana ni ko yace don me ko?" Murmushi yayi yana shafa beard d'insa yace "kiyi hak'uri yanzu za ta zo ta had'a maku" da sauri Dadda ta ajiye match d'in tana kallonsa tace "amma anya ka ce mata nice na haifi ubanka kuwa?" Yayi murmushi yace "a'a sai dai yanzu ki fad'a mata tunda kin zo" ya juya ya fita yana murmusawa. Afiya ta sakko parlor ta dunga yiwa Manar wani kallo mai cike da tsana tana tafiya,suna had'a ido Manar tayi tsaki ta d'auke kai,tsayawa Afiyah tayi tana kallonta zuciyarta kamar zai fito waje tace "u had better respect ur self idan ba haka ba wallahi gidana kika zo jikinki ne zai mugun yi miki tsami.. Banza k'aramar y'ar iska" kallonta Manar tayi da sauri tace "gidan ki ko gidan Yayana? Gidan ku na can kin baro sa malama don haka baki isa ki min warning a gidan Yaya ba.." Da sauri Waleed ya k'araso wajen jin muryar Manar,ya tsaya kallonsu da mamaki kafin yace "Lafiya? Me ya faru?" Manar tace "wai ce min take in shiga hankalina nan gidanta ne,kuma fa ba abunda na mata daga sakkowarta ta fara min fad'a tana min warning" baki sake Dadda data fito take kallonsu tace "iiiihhh! Ki shiga hankalinki kuma? Anya Safiyah kin san wace ce ita kuwa? To bari kiji wallahi wannan da kike gani ta fiye ma Mamman kowa a duniyar nan,kaji min zabiyar matar nan dai,ita da gidan Yayanta kice ta shiga hankalinta saboda baki da ta ido? To wallahi akan Manar sai nasa Mamman ya kora ki gidanku yanzun nan,gwara ma ki zageni da ki tab'a min Manar,duk da dai zagin nawa ma kinyi kawai dai ni me hak'uri ce na ja bakina nayi shiru ban tanka maki ba,kaji min shafaffiyar mata dai za ta saka ma jikata ido bayan gidan d'an uwanta tazo" mik'ewa Manar tayi kamar za ta yi kuka ta nufi k'ofa tace "ni dai sai kin taho Hjy,dama sai da nace bazan zo ba tun farko.." Dadda ta saki wani salati tana kallon Waleed da yayi still bai ce komai ba tace "yau ake yinta.. To wai dama Mamman baka zaunar da matarka ka sanar mata matsayin mu bane?" Shi dai bai ce komai ba yabi bayan Manar da sauri seeing that har ta fice parlon,yana fita yaga ta nufi gate ya bita ya rik'ota da sauri yace "ina za ki?" Kamar za ta yi kuka tace "ni dai gida zan tafi me zan zauna yi bayan kana gani matarka ta gama zagina" kallon eyeballs d'inta ya dunga yi,ganin bai ce komai ba ta kwace hannunta,ya kalli gate lokaci d'aya ya jawota ya had'ata da jikinsa murya can k'asa yace "toh kiyi hak'uri mu koma dama ai ba gurinta kika zo ba ko?" Ta turo baki ta k'i cewa komai,yayi murmushi yace "baza ki hak'ura ba?" B'ata fuska tayi tace "zagina fa tayi kana ji" ya zaro sexy idanunsa still smiling ya ja hancinta yace "banda sharri fa ni ban ji sanda ta zage ki ba" kwace kanta tayi za ta wuce ya sake rik'ota yace "na fa ce kiyi hak'uri ko?" Ta kallesa fuskarta a d'aure kamar za tayi kuka tace "toh baka gaya mata ni wace ce bane?" Dariya sosai tasa yayi seeing that she looks like Dadda da tana magana,ya rik'o hannunta biyu yace "haba na gaya mata mana,but kiyi hak'uri zan sake gaya mata yanzu,mu koma ciki sai ki had'a maku breakfast d'in da kanki mu rabu da ita ko?" Ta turo baki bata ce komai ba,yana mata murmushi yace "idan mun koma kice ma Hjy kin hak'ura don ta daina mitar nan kin ji?" A hankali tace "toh" Yana kallonta har sanan yace "let's go" daga haka suka koma parlon yana rik'e da hannunta,Dadda kad'ai suka tarar a parlon tana kallon stairs tana cewa "banda Allah ya yi ni d'in mai hak'uri ce ma d'azu fa haka kika fito kika gaida ni a tsaye k'ik'am,yo ko uwarki kya yima haka,kuma dan na yi maki shiru bance komai ba,sannan na maki magana bamu karya ba tsabar k'aryar bala'i kince babu komai a gidan,su wancan kaya na cikin d'akin ajiya da firinji kuma fa? Ke kuma irin zaman da za mu yi dake kenan tun ba'a je ko ina ba?" Waleed da ya shigo ya k'arasa kusa da Dadda yace "haba Hjy kiyi hak'uri mana,Manar d'in ma fa ta hak'ura kike mita kuma" da sauri Dadda ta kalli Manar tace "wai haka?" Manar ta gyad'a mata kai a hankali,Dadda ta wani washe baki tace "alhamdulillahi.. Toh ai sai ka ce mata ta sakko ta had'a mana abun karin kumallo ko? Gaskiya dai Mamman baka yi dacen mata ba,tun ba aje ko ina ba ta fara nuna hali,ko da yake ai dama Asama'u ta nemo maka auren dole sai dai muyi ta hak'uri kuma,idan Allah ya yi mai zama tare da mu ce to,idan kuma tafiya za tayi ni sai na nemo maka wacce za kuyi dai² da kaina.." Kallon Manar Waleed yayi ya mata alamar ta tafi kitchen d'in,ta b'ata rai ta rungume hannuwanta a k'irji tace "kuma ni kad'ai zanje?" Dadda ta kalleta da sauri tace "ina za kije ke kad'ai?" Da sauri Waleed ya nufeta yace "mu je tare to" bata masa musu ba ta nufi kitchen d'in ya bi bayanta,tana shiga ta k'arasa gurin gas da Dadda ta bari a kunne ta d'ora musu Lipton,ya mik'a mata kayan k'amshi tasa,ya juya ya d'ebo potatoes ya zube ya d'au wuk'a zai fere da sauri Manar ta karb'a tace "Yaya kawo nayi kada ka yanke" ya mik'a mata yace "okay! But be careful with the knife" bata ce masa komai ba ta fara fere dankalin,ya tsaya jikin kitchen island yana kallonta,duk wanda ta gama ferewa sai ta sa a ruwan da ya kawo mata cikin bowl,shi dai kallonta kawai yake har ta gama,ta kalleshi tace "ai dai wannan ya ishemu ni da Hjy ko?" Ya zaro ido yace "ni kuma fa?" Ta kallesa da sauri tace "za kaci ne?" Ya gyad'a mata kai,ta tab'e baki tace "to ai dai zai ishemu har kai" ta zuba mai cikin fry pan ta d'auki albasa tana yankawa tana masa surutu,lokaci d'aya ta saki wani k'ara ta jefar da wuk'ar kafin Waleed ya mata magana jini har ya fara fitowa,ya rik'eta da sauri yace "Ya salaam.. Garin ya ya Kika yanke?" Wajen sink ya matsa da ita ya kunna tap ya tsaya bayanta yana wanke mata hannun yana kallon cut d'in da ba wani babba ba,a hankali yace "sorry lil sis" yana gama wanke mata ya juyo da ita,yaga hawaye a idonta,tuni ya rud'e yana tambayarta "yana miki zafi ne?" Jikinsa ta fad'a ta fashe da kuka tana yarfe hannun,a hankali ya d'ago kanta ya kai fingers d'insa ya share mata hawayen yace "sorry" ta wani shagwab'e masa tace "sai dai kayi frying d'in kai kuma ni bazan yi ba" murmushi yayi ya ci gaba da goge mata hawayen a hankali yace "na ji zauna to ki jira na gama" ya d'agata ya d'ora saman kitchen island,ya juya ya kallo man da yayi zafi yace "toh ya za'ayi yanzu?" Wani dariya ta fashe da shi tace "baka sani ba Yaya?" Ya bud'a hannu alamar bai sani ba,ta kallesa tana masa murmushi tace "ka wanke dankalin ya tsane tukun" ya juya da sauri yayi yadda tace,ya sake kallonta yace "sai me?" Dariya ta dunga yi kafin ta gwada masa yadda zaiyi,yana kallonta fuskarsa a d'aure yace "kema fa ba girkin kiki iya ba amma kike min dariya" tayi murmushi tace "kaji Yaya wanda kake sawa nayi maka fa?" Ya tab'e baki yace "ci kawai nake amma ba wani dad'i" zaro idanu tayi tace "haka ma za kace?" Da sauri yace "nope! Ba haka nake son cewa ba,sub'utar baki nayi" ta gyad'a kai tace "gobe ma ai rana ce" yayi dariya daga haka ya koma gurin fry pan d'in albasan har ya yi ja,ya kwashe ya zuba dankali ciki,tana zaune tana kallonsa idan yayi ba dai² ba tace ba haka ba,a haka har ya gama ya juya zai ajiye bowl d'in a sink,ta kallesa tace "saura eggs to" ya zaro ido yace "idan ya k'one fa?" Tayi dariya tace "i'll help bazai k'one ba" yayi murmushi a hankali yace "okay" ya d'ebo eggs cikin few minutes yayi chopping onion ya soya musu,duk tana zaune tana kallonsa tana masa dariya,yana gamawa ya juyo yana mata murmushi yace "yeah! I can cook now ba tare da an koya min ba" dariya ta dunga yi tace "kai Yaya it's just potatoes fa and egg kad'ai kayi kake wani zuzutawa" ya cire apron d'in data d'aura masa ya k'arasa inda take ya jingina kusa da ita a hankali yace "I'm happy! U teach me how to cook something" ita dai bata ce komai ba sai dariyar da take masa,a hankali ya sauke numfashi yana shak'ar k'amshinta mai dad'i,jikinsa a mugun mace saboda closeness da suka samu yaji ya fara saukar masa kasala da sauri ya d'an yi taking steps d'insa backward yace "sakko ki je parlor zan kawo breakfast d'in yanzu" ta gyad'a masa kai tace "sauke ni to" yana sauketa k'asa ta nufi k'ofa ya bita da kallo har ta fita,ya dauk'i flask d'in ruwan zafin ya d'aukar musu cups da spoon ya fita parlon,ya ganta ita kad'ai ya kalleta yace "Hjy fa?" Tace "tana salatudh-dhuha" yayi murmushi yana kallo agogo ganin 11am ya ajiye flask d'in hannunsa,then ya koma ya d'auko plate d'in dankalin ya ajiye,ya d'aga kansa ya kalli stairs kafin ya tashi ya nufi sama Manar ta bisa da kallo ta tab'e baki ta d'auke kai,Afiyah tana d'akinta tana waya da Mummy'nta ta sanar mata duk abunda ya faru tun zuwan su Dadda gidan,ran Hjy Sahiba a b'ace tace "dama na san wata rana sai anyi haka,banda kin dage tun farkon sai shi Allah na tuba me za kiyi da irin Hjy Asama'u,ni da ita fa kar ta san kar ne,ke kuma kika ce atafau sai shi kin samu miji,but don't worry wannan ai mai sauk'i ne,ni na san ta yadda zan b'illowa al'amarin,ki kwantar da hankalinki sai kace ba ni na haife ki ba,yadda nake zaune gidan ubanki hankali kwance ba damuwar kowa haka ke ma za ki zauna gidan nan,idan kinga kin fito sai dai gawarki wallahi" Afiyah tayi wani murmushin jin dad'i tace "that's how my Mummy is.. Allah k'ara maki lafiya" Hjy Sahiba tace "ko shi Waleed d'in yazo maki da zancensu kada ki nuna masa komai,ki sharesa kawai har ita yarinyar da ta so take miki rashin kunyar,tunda kin san ta hanyar da aka bi aka yi auren,ki nutsu ki bari har ya gama zuwa hannunki sai ki horasa yadda ya dace.. kinji ko" Afiyah ta gyad'a kai tace "to Mummy" Hjy Sahiba tace "ki kwantar da hankalinki kinji,babu mai saka miki ciwon kai a gidan aurenki,nan gaba zuwa gidanma duk sai yafi k'arfin danginsa in dai ina numfashi cikin duniyar.. Maganar kayan da nace zan bayar a kawo maki suna hanya.." Ji tayi ana tab'a k'ofa da sauri ta d'aga kai ta kalli gurin tace "Mummy za muyi waya anjima" bata jira cewar Mummy'n tata ba ta katse wayar,ta kwanta da sauri ta juya baya,Waleed ya shigo ya zauna gefen gadon yace "tashi ki zauna magana nazo muyi dake" ganin ta k'i tashi ya gyad'a kai yace "ko da baza kice komai ba i know kina jina,so u have to keep this in ur mind,u don't need to worry about what happened between ke da Hjy,that's how my grandma is,idan aka mata abu babu ruwanta da ko kai waye har su Abba bata bari ba sai dai idan basu yi abunda za tayi magana ba,Manar kuma she have no problem apart kawai ba ku fahimci juna bane,but she's very nice and sweet to stay with,ko a gida Hjy ba ta son a tab'a ta,ba ni ba ko waye ma,ranan za'aga other side of her because takwararta ce,besides kuma just few hours za su yi su tafi.." Ita dai bata kulasa ba,ya gaji da sauraren tayi magana ya tashi yace "idan kin gama fushin ki sakko downstairs muyi breakfast" wani juyowa tayi da sauri ta kallesa a fusace tace "bazan ci ba" ya d'age shoulder yace "okay" bai sake bin takanta ba ya juya ya koma downstairs,tun daga nesa yake kallon Manar da ta wani had'e rai har ya shigo parlon yace "baza ki sakko ki had'a shayin ba?" Kamar jira take yayi magana ta zumb'uro baki tace "ni na k'oshi" yayi shiru yana kallonta,can ya k'arasa kusa da ita yace "me yasa baza ki ci ba?" K'in cewa komai tayi,yayi murmushi ya zauna kusa da ita,ta d'auke kanta za ta mik'e ya rik'ota,ta fara k'ok'arin k'wacewa tana cewa "nifa na ce maka ba zan ci ba.." Muryar Dadda suka jiyo tana sakin salati tace "meye haka Kuma nake gani ni jikar laraba?" Saurin sakar mata hannu Waleed yayi,da sauri Dadda ta zauna kan kujera tana kallonsa tace "Anya lafiyarka lao kuwa Mamman kake matse y'ar mutane haka?" Ta gefen ido ya kalleta,Dadda ta juya ta kalli Manar tace "me kika masa?" Fuskarta a d'aure tace "Hjy nifa ba abunda na masa,kawai cewa nayi na k'oshi shi ne wai dole sai na ci" Dadda ta bud'e ido tace "iiiihhh! Kamar ya kin k'oshi kuma haka babu dad'in ji,uban me kika ci?" Ta kalli Waleed da ya musu banza tace "ko ta ci kafin na fito?" Ya tab'e baki yace "a'a" Dadda tace "to kuma shi ne dan munafurci za tace ta k'oshi,bata fa karya ba muka fito.. To ai shi kenan,ni dai rabu da ita ka had'a min shayin" murmushi yayi ya gama had'a ma Dadda shayi ya ajiye a gabanta ya d'auki plate d'in dankalin ya ajiye mata ta zauna k'asa tace "kai dai Allah sa ka gama da duniya lafiya,Allah kuma ya maka albarka ya baka masu maka kaima" yayi murmushi yana satar kallon Manar data d'auke kai tak'i kulasu yace "ameen Hjy" tare suka yi breakfast da Dadda kafin ya tashi ya wuce sama,Manar sai kallonsa take tana ganin ya mik'e ya nufi sama ta d'auke plate d'in da sauri ta gudu kitchen,Dadda ta d'aga kai tana kallonta tace "kuga munafuka da kika ce ba kya ci kuma" bata kulata ba ita dai ta shige ta tsaya jikin kitchen island sai da ta cinye kafin ta dawo parlon ta tattare sauran plate da cups d'in ta kai kitchen ta had'a duk abunda suka b'ata ta wanke,ta mayar da komai gurinsa ta goge kitchen d'in har wall then ta fito,ganin Dadda ba ta nan ta share parlon ta gyarasa shima ta goge ta kunna turare,kafin kace me k'amshi ya cika parlon,Dadda dai tun da cikinta ya d'auka ta shige wani d'aki ta kwanta sai bacci kamar tana gida. Wajen 12 Waleed ya sakko parlon cikin k'ananun kaya da suka mugun karb'arsa,ya dunga kallon Manar dake danna wayarta,yana tsaye kusa da ita yace "Hjy fa?" Ba tare da ta kallesa ba tace "think bacci take" ya gyad'a kai bai ce komai ba ya zauna gefenta,jin footsteps a stairs suka juya tare suka kalli Afiyah dake sakkowa kamar tana tausayin k'asa,fuskarta babu walwala har ta k'arasa sakkowa,tunda suka had'a ido da Manar sau d'aya ta d'aure fuska,itama Afiyah haka tayi tana jin wani tsanar Manar dake taso mata ta wuce su ta shiga kitchen tana sak'e². Da kallo suka bita dukansu,Manar ta tab'e baki ta d'auke kai,Waleed ya kalleta a hankali yace "kun rage wani abu ne?" Ta kallesa tana d'aure fuskarta tace "a'a" yayi shiru yana tunani kafin ya mik'e yabi bayanta,Manar ta bisa da kallo tana murmushin mugunta,yana zuwa ya ganta tsaye ta gama dubawa bata ga abunda suka dafa ba ko kayan da suka b'ata ma bata gani ba,tayi shiru tana tunanin ya za tayi dan wani muguwar yunwa ke cinta,shisa ta sakko babu shiri,yanzun kuma da kunya ta tambayesa breakfast tunda ya mata magana ita tace baza ta ci ba,ya shiga yana kallonta yace "za ki yi girkin ne?" Da sauri ta kallesa tace "wane girki?" Yace "i mean lunch" wani kallo ta dunga masa kafin tace "me zai hana kace ta maku" ya kalleta yace "me yasa ke baza kiyi ba?" Strictly tace "ka ga Waleed ban iya ba,and ko a gidanmu ba ni ke yi ba,maids suke mana komai.. Sannan gaskiya bazai yiwu yarinyar nan tana zuwa min gida ba,daga yau ka fad'a mata kada ta k'ara tako min cikin gida,i'm sorry to say but i dislike ur sis,na tsaneta wallahi with all my heart" kallonta Waleed ya dunga yi da wani expression,fuska a d'aure yace "u are looking into my face and telling me u hate my blood? Meye matsalarki da ita? Let me tell u this ba ki isa ki hana 'yan uwana zuwa gida na ba tunda ba gidan ki bane.. And duk ma yadda za kiyi kiyi ki girka musu lunch" a mugun fusace tace "It's better kai da ka damu suci ka tsaya ka girka musu ko kasa blood d'in taka ta girka,amma wallahi ni bazan yi ba dan banma tab'a yi ba" tana kai wa nan ta fice d'aga kitchen d'in a fusace ta koma sama,Waleed dake tsaye gurin da ta barsa ya fesar da wani hucin iska trying hard to control his temper ya gyad'a kai yace "i've got to screwup that soon" daga haka ya fice daga kitchen d'in,yana fita ya kalli Manar dake zaune har sannan idanunta a kan TV ya koma ya zauna kusa da ita yana calming kansa,sanda ya dai² ta nutsuwarsa yayi lowering voice d'insa a hankali yace "za ki mana lunch?" Ta girgirza masa kai tace "sai dai kayi kai" yana kallon eyeballs d'inta yace "will u teach me?" Ta gyad'a masa kai,yayi mata murmushi yace "okay! Sai anjima sai muje ko?" Ta gyad'a masa kai,ranar a gidan suka wuni sai after maghreb ya d'aukesu ya mayar da su gida,Dadda dai har suka zo gida bata bar mitar matarsa ta yi musu wulak'anci ba,yana ta ba ta hak'uri,yana yin parking ta fice daga motar da sauri fuska d'aure tana ci gaba da mitar ta.. #Asli Smasher. [2/4, 5:28 PM] My number 1: 26... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Kwantar da kansa yayi jikin kujeran yana kallon Manar,a hankali yace "yaushe za kizo hutun?" Ta kallesa da sauri tace "waye zaizo hutu?" Yace "ke mana ko kin fasa?" Da sauri ta gyad'a masa kai tace "tabb' d'i yauma kana ganin yanda na wuni bare naje hutu gidanka?" Yace "idan kinje sai ki dunga rakani office" murmushi tayi tace "ni dai a'a ba sai na je ba" yace "why?" Tace "Yaya kana kallo fa matar ka ba ta so na" yace "kema ai kin fad'a min bakya sonta" ta d'aure fuskarta tace "to dama why would i love her? Baka ga irin kallon da take min bama" ya dunga kallonta yana sakin murmushi a hankali yace "so yanzun kin fasa zuwa kenan?" Ta gyad'a masa kai tace "yeah! Idan ka zo gida ai za ka ganni" yace "to girki fa waye zaina min?" Kallon idonsa tayi yanda yayi kamar wani maraya tace "ga matarka nan" yace "bata iya ba wai" dariya ta dunga masa tace "sai ka d'auko muku maids suna yi" ya girgirza kansa yace "ba na son abincin maids" tace "to sai na wa kake so?" Wani kallo yake mata k'asa² a hankali yace "na ki nake so" tayi murmushi tace "to ai idan ka zo zan dunga yi maka" ya lumshe idanunsa a hankali yace "nope! Sai dai ki dawo gida na kina yi min" tace "tabb' ni dai ba zan je ba,ni fa daga yau bazan k'ara zuwa ba ma" kallonta ya dunga yi a hankali yace "saboda me?" Tace "matar ka" tana fad'an haka ta bud'e motar za ta fita yace "wait.." ta juya tana kallonsa tace "what?" Ya sauke wani ajiyar zuciya a hankali yace "I love u" dariya tayi sosai tace "love u too Yayana" murmushin jin dad'i yayi yace "really?" Ta gyad'a masa kai,yana kallon eyeballs d'inta yace "will u marry me?" Zaro ido tayi tace "Yaya.." ya rik'o hannunta da sauri yace "shhhiii.. Tell me please za ki iya aure na?" Girgirza masa kai tayi alamun a'a,yace "why not?" Tace "kai ai Yaya na ne,besides kuma ni Yaya Azaan nake so.." Bai bari ta kai k'arshe ba yace "yeah! I knew shi kike so,but what about me? Ba kya so na baza ki iya aure na ba?" Rau² idanunta suka yi,muryarta yana cracking tace "kai fa Yaya na ne" yace "shi Yaya ba'a aurensa?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "ehh" murmushin takaici yayi yace "alright! Je ki gida za mu k'arasa maganar a waya" tace "toh" ta fita motar ta rufe masa,yana kallonta jikinsa a mugun sanyaye yace "bye" ta d'aga masa hannu ta wuce part d'in Dadda,yana tsaye sai da yaga shigarta gidan then ya juya kan motarsa ya bar gidan. Sanda ta shiga gidan da Dadda ta fara had'uwa tsaye a parlor,tayi sallama za ta wuce Dadda ta bita da ido tace "ina kuma kika tsaya ina ta tsumanki?" Tace "Yaya ne ya tsayar da ni" Dadda tayi mitsi² da ido tana kallonta tace "ince dai bai maki komai ba?" Manar ta kalleta tace "kamar ya?" Dadda tace "ina nufin bai matseki irin na d'azu a gidansa ba?" Wani kallo ta mata ta wuce d'aki k'asa² tace "me yasa baki tsaya kin gani ba za kina tambayata" tayi shigewarta tana turo baki,kayanta ta fara ragewa ta d'aura towel ta shiga wanka,tun tana ciki take jin ring d'in wayarta,sanda ta gama ta fito ta d'auki wayar tana dubawa,taga mafi yawan kiran ma Waleed ne sai na Azaan,tayi murmushi kafin ta fara kiran Waleed,yana ganin call d'inta ya katse ya kirata video dan gaba d'aya kalamanta sun sanyayar masa da jiki,kiran yana connecting yayi ajiyar zuciya a hankali yana kallonta yace "thought kiran nawa ma baza'a k'ara d'auka ba" tace "why not?" Yace "na sani tunda ance ba'a so na hakan yasa an yanke hukuncin dai na min magana" murmushi tayi kawai bata amsa ba,yana kallonta yace "wanka kika yi ne?" Ta kalli jikinta a hankali ta gyad'a masa kai tace "ehh" yace "okay! Bari na kyaleki ki shirya ko?" A hankali tace "toh" yana mata wani kallo yace "za ki min flash idan kin gama?" Tace "ehh" yace "okay! Thanks" suna ajiye wayar kiran Azaan yana sake shigowa,ta d'auka da sauri tace "Yaya!" Yace "My Guddi! How are u?" Tayi ajiyar zuciya tace "i'm fine,u?" Yace "alhamdulillah! But not feeling good" a rikice tace "Yaya me yake damunka?" A hankali yace "kece kike damuna" tace "ni kuma?" Yace "sure" kamar za tayi kuka tace "ni to me nayi maka?" Yace "kin hana zuciyana nutsuwa" wani ajiyar zuciya tayi tace "thought ma wani abun za kace na yi maka" yace "shi wannan ba wani abu bane?" Tace "ehh" yace "really?" Tace "yeah" yace "ke dai kika d'auka haka" tace "ai kowa ma haka zai d'auka" wani murmushi yayi yace "okay! Let's back to serious" tace "uhn" yace "Mujse shaadi karoge? (Will u marry me?)" Da wani irin zumud'i tace "yes³" yayi murmushi yace "really?" Tace "absolutely sure" yace "thank u Guddi,saboda amsan da kika ba ni yanzun nan har na ji ina son zuwa Nigeria na ganki" tace "nima haka" yace "okay! Ki kwanta kiyi bacci,da safe za muyi waya" tace "toh" yace "goodnight love" tace "goodnight.." Tun suna waya kiran Waleed yake shigowa,tana k'ok'arin ajiye wayar wani kiran ya sake shigowa ta d'auka kafin ma tayi magana yace "thank u!" Fad'uwa gabanta yayi tace "me nayi Yaya?" A fusace yace "meye ne ma baki yi ba,saboda kin raina ni ni zan dunga kiraki k'i d'aukan wayana,ko da yake kina waya da wanda kike so ya za'ayi ki saurare ni" yadda yake mata magana cikin fad'a nan da nan hawaye suka kawo idonta,bai saurareta ba yace "shi kenan kiyi yadda kike so zan kyaleki.. Dama na takura maki ko?" Ta girgirza masa kai kamar tana gabansa,kafin tayi magana yace "thank u.. Goodnight" tana shirin yi masa magana k'it ya katse wayarsa,tun daga ranar ko a mafarki bai k'ara kiranta ba,idan ya shigo gidan ma ba ya yarda ta gansa,duk hanyar da yasan zai had'asu duka ya toshe su,ko gaishe da Dadda idan zai zo sai ya daidaici lokacin da ba ta nan zai shigo,kafin ta dawo ya fice abunsa,tun abun bai damunta har dai ta fara shiga damuwa,idan ta kirasa a waya ba ta samunsa yanzun,ko chat ma bata ganinsa,haka nan idan ta tura masa sak'o zai nuna mata ya tafi amma ba ta gane ya gani ko bai gani ba. Shi kam a nasa b'angaren yana sane yayi mata hakan,dan ya gwadata yaga da gasken ba ta sonsa ko kuwa dai fad'a masa hakan kawai take yi,duk hanyar da yasan zai had'a su gaba d'aya ya rufeta,ba iya chat da ya danna mata block ba,hatta contact d'inta ya sa number ta blacklist,shisa ko ta kirasa ba ta samu,text ne kad'ai idan ta masa via inbox ko tayi mailing nasa yana ganin wannan but ba ya tsayawa ba ta amsa,ana cikin hakan tafiya ya taso masa zuwa India zai je wani course,ranar da zai tafi ya zo gidan suka yi sallama da mutanen gidan a lokacin suna skul,ya gama abunda zai yi Amaar ya kaisu airport shi da Afiyah,though bai yi niyyar zuwa ko ina da ita ba,Mama ta takura masa lallai sai ya tafi da ita tunda ba kwana kusa zai dawo ba,haka nan babu yadda zai yi ya shirya musu tafiya tare,daga bayan ne Manar ta samu labarin ba ya nan,tayi kuka sosai lokacin ta shiga damuwa dan har wani k'aramar jinya tayi,bayan nan kuma ta share komai ta ci gaba da harkokin gabanta,shi kam Waleed sanda suka sauka India a New Delhi suka ya da zango,da suka yi waya da Mommella yake sanar mata suna k'asar ta so sun sauka gurinta so sai akayi rashin sa'a kuma tsakaninsu akwai d'an nisa,hakan yasa dole suka nemi matsuguni nan tunda ita tana yankin vishakpatnam ne,but lokaci² yana Yana zuwa ya kai mata ziyara. Some years later aka fara shirye²n saukan su Manar had'e da graduations d'insu,during this period soyayya mai zafi suke yi da Azaan amma ta waya,gaba d'aya yanzun ba sosai yake zuwa ba,dan kusan tun bayan tafiyar Waleed bai fi sau biyu yazo ba,ta rasa me yasa sai dai suyi chat ko waya ma yanzun sai su d'auki tsayin lokaci basu ji muryar juna ba,while a gefe d'aya kullum zancensa shi dai ji yake kamar ya jawo kwanakin da suka yi saura,though bai fi 3 month ya rage su fara exam d'in waec ba,idan sako zai bayar a kawo mata kuwa dama ta hannun Amaar yake zuwa gareta,ranan wata Sunday ya kama saura sati biyu saukarsu,ranan kuma ya kama 2 and ½ years da tafiyar Waleed India wanda ake saka ran dawowarsa cikin satin,around 4pm suka sauka Nigeria,Amaar kad'ai ya sanar ma yace kada ya fad'awa kowa suna hanya,Amaar ya tura driver yaje d'auko su a airport ya masa gargad'in kada ya fad'awa kowa,ba tare da ya fad'a ba ya d'auki mota ya nufi airport,sanda motar su ya shigo gidan,uban sun lace ne jikin Afiyah sai mayafi da ta sak'ale a wuya hannunta rik'e da handbag sai takalmi mai tsini da ta sa,ta yi kyau har ta gaji,sai k'amshi take bazawa Kamar dai ba itace idan kaje d'akinta za ka gansa kaca² ba,fuskar nan nata ya sha make-up har ba a cewa komai,motar yana yin parking Waleed dake sanye da 3 piece men's suit kalar green mai duhu ya fito,part d'insu ya nufa direct tana biye da shi a baya,su a shiga da ihu Deejah da Diyanah suka tare su,suka yi welcoming d'inta da fara'a ta amsa masu da siririyar muryarta tana murmushi,Ameerah dake shigowa lokacin ta gaishesu ta tafi sama ta kira Aunty,Aunty na sakkowa tace "a'a su Aunty amarya ne a k'asar namu,sannu da zuwa" Afiyah ta kalleta tace "yauwa.." Aunty ta zauna tace "fatan kun dawo lafiya? " Afiyah tace "lafiya lau,ya gida?" Aunty tace "Alhamdulillah,ya hanya?" Afiyah tace "lafiya lau" Aunty tace "maa sha Allah.." Waleed dai sai kallon Afiyah yake jin bata gaisheta ba,bai ce komai ba ya kalli Aunty yace "Abba fa?" Aunty tace "tun safe ya fita" ya mik'e yace "okay! Bari mu gaida Hjy" Aunty tace "toh sai kun dawo" yace "Daddy fa ya dawo?" Aunty tace "a'a bai dawo ba" k'ofa ya nufa Afiyah ta mik'e ta bi bayansa,Aunty ta bi ta da kallo har suka fita,ta girgirza kai ta mik'e ta tafi ta ci gaba da abunda take,suna fita Waleed ya kalleta fuskarsa a d'aure yace "abunda kika yi kin kyauta kenan? She's my Mom too amma ki kasa gaishe ta?" Tsayawa tayi tana kallonsa with suspicion tace "me nayi kuma?" Yace "did u greet her?" A fusace tace "kai komai mutum yayi sai ka yi k'orafi,ba sai kayi correcting d'ina ba cikin lalama,gaba sai na gyara,amma ka fara min fad'a daga zuwanmu" juyawa kawai yayi ba tare da ya ce mata komai ba ya ci gaba da tafiya ta bisa a baya tana tab'e baki,part d'in su Manar taga zai shiga ta masa wani kallo ta tsaya tace "nan ne part d'in Hjyr?" Ya juya ya mata wani kallo yace "part d'in uncle d'ina" bai jira cewarta ba ya shiga parlon da sallama,d'an tsaki tayi kafin ta shiga,Mother tana zaune a parlon tana ganinsu tayi musu sannu da zuwa da fara'arta,Waleed ya zauna ya gaisheta ta amsa tace "sannun ku da zuwa" Afiyah dai kallo d'aya tayi ma Mother ta wani d'aure fuska tana kallon TV,Mother ma tun da ta kalleta sau d'aya taga ba ta da niyyar gaisheta bata sake kallonta ba,ta tafi kitchen tana cewa "bari in kawo muku ruwa" wani kallo Waleed ya dunga yima Afiyah da ta bud'e jaka ta d'auko phone tana operating,murya can k'asa yace "did u greet her?" Tayi masa banza tana danne²nta,Mother ta fito ta ajiye musu ruwa da drink saman couch dake kusa da shi,yana k'irk'iran murmushi yace "Mother daga gida fa muke" ta zauna saman kujeran da ta tashi before then tace "drink d'in kawai?" Ta d'auki bottle d'aya ta bud'e ta tsiyaya masa cikin cup,ya d'auka ya sha yace "Daddy yana Lagos ne?" Mother tace "a'a yana Abuja yanzun" yace "alright! Za mu je gaida Hjy" tace "toh sai kun fito,na gode k'warai" mik'ewa yayi ya nufi k'ofa Afiyah tabi bayansa,mother ta bi ta da kallo,sai da suka fita balcony ya juya yana kallonta kafin yayi magana,ta wucesa da sauri tana d'aure fuska,ya gyad'a kansa ya nufi hanyar part d'in Dadda,Dadda tana share parlonta taji footsteps ta d'aga kai tana kallonsa tace "waye wannan kuma?" Bai tanka ta ba ya cire takalminsa ya shiga parlon,Afiyah tana k'irk'irar murmushi tace "sannu da aiki Hjy,shara kike yi ne?" Dadda tace "wallahi fa wannan yaran suka shigo min suka b'ata,suka fice suka barni kuma" Afiyah tayi murmushi tace "kawo na taya ki" Dadda tace "a'a bar shi kiyi wucewar ki ciki,daga zuwa kuma sai ki hau shara?" Afiyah tace "don Allah ki kawo na k'arasa miki" mik'a mata tsintsiyar Dadda tayi ta karb'i jakar hannunta da mayafi tace "ai kuwa na gode,dama dan dai wancan matar tana kwance d'aki ne na san da tuni ta sharesa tsaf,to tun jiya take fad'amin ba ta jin dad'i,ashe kuwa da gaske take na d'auka ma wasa take min sai d'azun kawai ciwon ya kwantar da ita,dad'in ta ma na san abunda ke damunta,shi sa ban wani tada hankalina ba,Allah dai ya yaye mata wannan bala'a'en ciwon mara,abu dai yak'i ci yak'i cinyewa shekara da shekaru sai fama take.." Kallonta Waleed ya dunga yi kafin ya kalli k'ofar d'akin da yake tsammanin tana ciki ba tare da ya ce komai ba,Afiyah ta gama share parlon ta kwashe dattin da parker ta mik'e tana murmushi tana kallon Dadda tace "ina zan zubar da sharan?" Dadda tace "kina fita akwai kwandon shara yana nan za ki gansa daga gefe" Afiyah tana fita daga parlon Waleed ya kalli Dadda yace "me ya sameta?" Dadda dake k'ok'arin zaunawa tace "wai Manar?" Yace "ehhh" tace "to hailarta ne dai ina jin zai zo,idan ba haka ba dama me zaisa ta ciwo ita kuwa,ai lafiyayya Maryam ta haifeta dama,d'azu ta gama sharb'an kukanta a nan,babu inda bata zagaya ba a gidan nan,to nace ta tafi gidansu ko uwarta za ta kaita kyamis ta k'i ya zanyi da ita?" Mik'ewa yayi da sauri,Dadda tace "ka rufa min asiri kar kaje ka tasheta na samu ta yi bacci da kyar,d'azu wannan d'an albarkan dake neman aurenta ya aiko d'an fodiyo da wani likita ya dubata ya taho da magunguna da allurai.." Tsayawa Waleed yayi yana kallonta,Afiyah ta shigo parlon ta zauna k'asan rug tace "ina wuni Hjy?" Dadda tana murmushi tace "lafiya lau 'yar nan,ya hanya kuma? Kin dai yi kyau wallahi,zama wancan k'asa na su Hafsatu ya karb'eku,ince dai ko har kin samo mana tsaraban ciki a can ba'ayi zuwan banza ba?" Sunkuyar da kai Afiyah tayi tana ta k'irk'irar murmushin k'arfin hali kirjinta sai dukan you take yi,Waleed zai shiga d'akin da Manar take Dadda tayi saurin kallonsa tace "yau na bonu ni jikar laraba,ai fa Allah kuma ya dawo da kai,yanzu zan shiga uku da yawan sa ni magana.. Waleed na ce kar kaje ka tasheta,wallahi alluran da aka mata yasa ta samu bacci,ya zan yi da raina idan ka tasheta yanzu fisabilillahi?" Bai tsaya saurarenta ba ya shiga d'akin,Afiyah ta kalli Dadda da sauri tace "waye ba lafiya?" Dadda tace "wallahi Manar ce,kamar bazata yi rai ba d'azu,na ce kar yaje ya tasheta amma ya k'i saurarata,jibi dai duk ya rikice daga zancen Manar babu lafiya.." Mik'ewa Afiyah tayi da sauri tace "Ya salaam.. Bari naje na dubata" daga haka tabi bayansa zuwa cikin d'akin,sanda ya shiga tsayawa kawai yayi akan Manar dake bacci yana kallonta,yanda ta k'ara girma jikinta ko ina was full da kayan alatu har wani special ajiyar zuciya yake saukewa yana k'are mata kallo,bacci take sosai kamar babu abunda yake damunta,ta yi wani fresh ga kyaun da ta k'ara da d'an k'ibar da tayi kad'an,ya zauna gefenta a kan gadon idanunsa akanta,then ya kai hannunsa forehead d'inta yana kallon fuskarta,ta bud'e idonta a hankali ta sauke su kansa,lokaci d'aya gabanta yayi mugun fad'uwa ta dunga kallonsa tana ganin kamar cikin nightmares da ya saba mata gizo ne,zai yi magana Afiyah ta shigo d'akin kamar an cillota,ganinsa kusa da Manar ta rik'e kugu tana kallonsu,Manar tana ganinta ta zaro ido it was there ta tabbatar ba mafarkin da ta saba yi bane,Waleed ya yi mamakin ganin Afiyah ta biyosa but bai nuna mata komai ba ya d'auke kansa daga kallonta,Manar tayi sauri ta mik'e zaune ta d'aure fuskarta tana tab'a mararta da taji ya d'aure,Waleed yana kallonta murya can k'asa yace "wane maganin kika sha?" Medications d'in da Amaar ya shigo mata da su bayan Dr ya dubata ya tafi ta nuna masa,ya d'auko ledan ya ciro drugs d'in yana kallonta yace "waye ya kawo miki?" Shiru tayi ta k'i cewa komai,ya had'e rai yace "i'm asking u" ta turo baki ta koma ta kwanta,Afiyah dai sai kallonsu take rik'e da kugu,Dadda ma ta biyo bayansu har d'akin tana kallon Afiyah tace "Safiyah kike ko?" Afiyah tayi murmushi tace "a'a Afiyah ne Hjy" Dadda ta kyab'e baki tace "to koma dai wa kike,ke kuwa idan kin dubata ai sai ki d'an koma daga parlor ki jira su gama,ko kuma kije gurin Asama'u ya sameki a can" Afiyah dai bata ce komai ba sai murmushin yak'en da take yi tana sunkuyar da kai,kamar an tambayeta Dadda tace "ai babu wani abu dake jikin Manar wanda Mamman bai sani ba in fad'a maki,yanda kika san y'ar uwarta mace haka ta d'aukesa tun tana mitsitsiyarta,ko ina ne taji ciwo kwailayewa take ta nuna masa ba ta jin kunyarsa ko d'is.." Juyawa Afiyah tayi saurin yi ta nufi k'ofa ta fice saboda wani bak'in cikin da maganar Dadda ya saukar mata,Dadda ta bi bayanta tana waigen Manar tace "sannu Manar.. Tunda Allah ya sa ga Mamman nan ya zo sai ki zage ki nuna masa inda ke maki ciwon,karki b'oye ki sanar masa kinji ya duba ki tsaf.. Nan da anjima sai kiga kinyi ras kamar baki tab'a ciwon ba,kinga dai yanzu ba gidan yake ba,kada sai ya tafi ciwon ya dawo maki mu rasa yanda za muyi kuma" d'an murmushi Waleed yayi har Dadda ta fita,can ya d'aure fuskarsa yana kallon Manar yace "kiran saurayin naki kika yi kika ce masa baki da lafiya ko me?" Kamar za ta yi kuka tace "nifa ban kirasa ba Yaya" fuskarsa a d'aure yace "toh wa ya kirasa?" A hankali tace "kira na yayi a waya bai sameni ba shi ne ya kira Ameerah" yana mata wani kallo yace "k'arya kike idan baki ce ta kirasa ta fad'a masa ba za ta kirasa?" Kamar za tayi kuka tace "nifa Yaya ba ni da lafiya lokacin ban san me tace ba" ya k'ara had'e rai yace "shine sai tace masa kina period ko?" Zaro ido tayi tace "Yaya ni fa ban ce ta fad'a ba Hjy ce ta fad'a masa nima kuma sai da naji kunya da tace haka" tana magana tana turo baki,yace "wa yayi miki alluran kuma?" Tayi shiru ta k'i cewa komai,ya mata tsawa yace "answer me now" turo baki tayi tace "Dr da suka zo tare da Yaa Amaar ne yayi min" kallon ta ya dunga yi yana jin zuciyarsa tana masa zafi,a hankali ta d'ago tana kallonsa,ganin yanda ya d'aure fuska ba shiri ta sake shiga nutsuwarta,strictly yace "shi k'aton kika bud'e ma jikinki ya miki allura yana kallon ki?" Dariya maganarsa ya ba ta sai dai babu halin yi,tana komawa baya a hankali tace "nifa ban bud'e masa ba a haka nace yayi min akan skirt d'ina,kuma bari ma kagani har jini ya b'atan pant" tana fad'in haka ta janye skirt d'in jikinta a hankali tana nuna masa saman buttocks d'inta,a hankali ya sauke idonsa yana kallon fresh skin d'in bayanta,lokaci d'aya yaji ransa yayi wani mugun b'aci zuciyarsa tana tafarfasa,tayi murmushi ta rufe gurin tace "ka gani ko?" Fuskarsa a tamke yace "when za ku fara exams?" Ta bud'a manyan idanunta tace "remain 3 months fa" yace "good ana gama saukan ku dama kice za kije gidana kiyi hutu" ta zaro ido tace "saboda me Yaya?" A tsawace yace "don't question me,umarni na baki" daga haka ya mik'e ya nufi k'ofa ransa a mugu b'ace,ta bi sa da wani kallo mai kama da harara Dan dama haushinsa take mugun ji ya yi tafiya bata sani ba yana fita,murya can k'asan throat d'inta tace "Tabb' d'i wallahi bazan je ba d'in.." #Asli Smasher. [2/5, 1:07 PM] My number 1: 27... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Zaune ya tadda Dadda kan rug ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya tana bawa Afiyah labarin irin shak'uwar dake tsakaninsa da Manar,da irin fad'an da Waleed da Azaan suka sha a kanta tun daga ranan da aka haifeta,Dadda na kallon Afiyah da kyau tace "ai ke baki ga ba irin wahalan da suka yi da ita,ga fad'an da suke yi duk a kanta,to ni dai ma godiyan da na yiwa Allah da yasa cikin su biyun d'aya zai aureta,yo Allah na tuba irin sangartar da suka mata ai babu mai iya d'aukan a'alarta idan ba su ba d'in.." Though Afiyah wasn't interested with the story at first,dan yanda gaba d'aya hankalinta yake kan d'akin seeing that Waleed bai fito ba har lokacin,so bata san lokacin da tayi saurin watsoma Dadda tambayar "waye zai aureta yanzu?" Dadda tace "shi dai d'an uwanta na wajen uwarsu Hatsatu" wani kallo Afiyah ta dunga yima Dadda,lokaci d'aya ta fashe da wani dariyar da ita kad'ai tasan ma'anarsa,Dadda ta d'aure fuska tana kallonta tace "Allah na tuba mene ne abun dariya kuma a nan safiyah?" Dariya kawai Afiyah take b'ab'b'akawa,Dadda ta tab'e baki tace "to Allah dai ya kyauta" Waleed dai yayi still bakin k'ofar d'akin sai kallonsu yake ya kasa k'arasowa cikin parlon,Dadda tace "toh kuma abunki da shi wancan d'a dai d'an gidan sarakai ne,baki ga ba dai abubuwa cikin mutunci da girmamawa wallahi.." Katse ta Waleed yayi fuskarsa a d'aure yace ma Afiyah "tashi muje" ita dai sai gyad'a kai take,Dadda tace "ya haka kuma Mamman muna hirarmu kace ta taso ku tafi" Waleed yace "sai ki bari duk sanda kika ga ba na nan kyaje gidanta kuyi hiran.." Dadda tace "meye laifina a ciki Mamman,matar ka ce fa kawai muke hiran zumunci nake bawa labarin wanda zai auri k'anwarka,kuma shi kenan ka fi so mu zauna tana kallona ina kallonta kamar wasu abokan gaba?" Mik'ewa Afiyah tayi tana kallonsa tace "toh Hjy mu za mu koma,wata rana zan zo ni kad'ai in sha Allahu muyi hira sosai" Dadda ta washe baki tace "toh Safiyah shiga ku k'ara yin sallama da Manar d'in ko?" Tuni murmushin dake kan fuskar Afiyah ya d'auke,sai dai bata ce komai ba ta shiga d'akin,ta tsaya daga bakin k'ofa tana jefawa Manar dake zaune bakin gado kallon tsana,Manar ta d'aure fuska ko kallo Afiyah bata isheta ba,Afiyah ta ja tsaki tana yatsine fuska ta fita daga d'akin. Dai² lokacin aka yi sallama bakin k'ofa,Dadda ta mik'e da sauri tana amsawa tace "bisimillah ko waye ma ya shigo mana kuma ya tsaya can waje kamar bak'o" Azaan da Amaar ne suka shigo parlon,Azaan yana sakin lallausan murmushinsa,Dadda ta bud'a idanu tana kallonsa tace "waye wannan kuma nake ganinsa a nan?" Azaan yace "Muhammad ne Dadi" ya mik'awa waleyed dake tsaye bakin k'ofa yana kallonsa hannu,Waleed ma ya mik'a masa hannu still looking at him suka gaisa,suka gaisa da Amaar ma ya masa barka da dawowa,Dadda tana washe baki tace "toh kai kuma yanzu kake tafe Mamman?" Zama Azaan yayi kan lallausan rug dake parlon,Dadda ta kalli Afiyah tace "wanda zai auri Manar kenan Safiya da nake baki labarinsa,tana gama sakandire nan da wata biyu zuwa uku za mu sha biki idan Allah ya ara mana tsayin rai,kin gansa nan wallahi yaro ne mai kirki da sanin ya kamata,duk da yake ya turo likita ya dubata amma bai hak'ura ba ya taso ya taho tun daga wata duniyar" Afiyah tana yima Azaan wani kallo tace "sannu da zuwa" Azaan ya mata godiya yana murmushi,Afiyah ta mik'e ta nufi k'ofa tana kallon Waleed sannan ta kalli Dadda tace "Hjy bari mu barki da bak'in ki sai na sake dawowa" Waleed yayi ma Dadda sallama ya fita Afiyah na biye da shi,sai da suka yi nisa ya tsaya yace "ki jira ni a b'angaren mu ina zuwa,i just forgot to discuss something with grandma" fuskarta da mamaki ta dunga kallonsa kafin tace "toh muje na rakaka" ya had'e rai yace "do as i say,we need some privacy" bai jira cewarta ba ya juya ya koma parlon,ta bisa da kallo har ya shige,Azaan suna zaune parlon Dadda ta kawo masa ruwa da drink Waleed ya dawo,cike da mamaki ta d'aga kanta tana kallonsa tace "kai kuma fa? Ba har kun tafi ba mai ya dawo da kai kuma Mamman.." Azaan ya d'aga kansa ya kalleshi,Waleed ya had'e rai yana kallonta,tace "ina tambayarka kuma ka yi min k'ik'am a tsaye,meye kuma na dawowa bayan mun yi sallama kun tafi?" Waleed dai bai fasa k'arasawa cikin parlon ba ya zauna,Dadda ta ajiyewa Azaan drink tace "toh ai kuma sai kayi ta yin shirun,mutum dai kamar gunki kayi masa magana yayi maka bakam alhalin yana jinka" Azaan ya d'auke kansa daga kallon da yake ma Waleed,Waleed dai bai ce mata k'ala ba,ta gaji da mitarta tayi shiru,yana ta zaune har lokacin Azaan yace ma Dadda "Dadi bari naje na dawo" Dadda ta kalleshi da sauri tace "toh kuma baka shiga ka ga jikin nata ba" yayi murmushi yace "zan dawo anjima kad'an" sai da ta tabbatar da gaske zai dawo kafin ta kyalesa,tace "to amma ai ya kamata ka ganta ku gaisa kafin ka dawo ko? Amma daga shigowa ma fisabilillahi ba sai ka tsaya ko y'ar hira muyi ba na tambayi auta ta" shi dai Azaan bai ce komai ba,ta kalli Waleed tace "toh ai shi kenan ma tunda ga Mamman yana nan ya tayani hiran kafin ka dawo" Azaan yayi murmushi without ya kalli Waleed dake kallon Dadda fuskarsa ba yabo bare fallasa,Dadda ta tab'e baki ganin yadda Waleed ya kafeta da ido har lokacin kuma bai ce mata komai ba ta d'auke kai tana kallon k'ofar d'akin da Manar take tana kwalo mata Kira,jin bata amsa ba ta d'aga murya tace "toh kuma Manar har cikin d'akin kike so ya biyo ki ne da baza ki fito ku gaisa ba?" Duk abunda suke yi tana jinsu tak'i ko da tari tayi,sai da Dadda ta sake mata magana ta fito sanye da enamours hijab,Waleed ya dunga kallonta hopping that za ta d'ago ta kalleshi,tunda ta fito ta gansa bai tafi ba ta mak'ale jikin kujera tana kallon Azaan a hankali tace "ina wuni,ya hanya?" Yayi murmushi yace "lafiya lao,how are u feeling now?" tace "da sauk'i" yace "maa sha Allah! Hope u've taken the drugs?" Ta gyad'a masa kai,Dadda sai kallonsu take tana murmushi,lokaci d'aya Manar ta saci kallon Waleed dake kallonta fuskarsa d'aure,ta d'auke kanta da sauri,Azaan yace "shikenan Dadi bari naje sai anjima idan na dawo" Dadda tace "toh Mamman Allah ya maka albarka,yi maza ki raka sa ke ko kya samu sauran ciwon da ya mak'ale mararki ya sauka.. Allah na tuba ai gara ma ku gama wannan k'adararren makarantar su Yaro su maki auren mu huta da wannan gantalallen ciwo da bai jin magani,tunda ma dai likita yace idan akayi auren zai daina ni dai gara ayi² mu huta" kamar Manar za ta nutse dan kunya,Azaan ya nufi k'ofa yana cewa "Dadi mai zan taho miki da shi?" Dadda tayi saurin kallonsa tace "a'a d'an nan barshi yau dai ba sai ka kasiyo min komai ba,kada ka kashe kud'in jirginka a kaina ka rasa na komawa gida" dariya sosai maganarta ya bashi,yayi murmushinsa yace "Dadi ba'a jirgin kasuwa nazo ba" Dadda tana kallonsa tace "iiiihhh! A na me ka zo?" Yayi murmushi yace "emirate flight" Dadda bata game me yace ba ta kyab'e baki tace "uhn! Kai dai jeka abunka kaji d'an nan Allah maka albarka" yace "ameen Dadi bari naje na dawo muyi hira" tace "toh shikenan Allah dawo da kai lafiya" yana sakin murmushi ya nufi k'ofa,Dadda ta kalli Manar ta had'e rai tace "ke kam na ga ranan da za kiyi abu ba'a sa ki ba,yanzu baza ki tashi ki rakasa ba kuma?" Manar ta turo baki ta mik'e ta bi bayan Azaan,Dadda ta kalli Waleed tace "shifa nan daka gansa kullum ba ya gajiya da hidima,aikinsa kenan fa yayi ta aiko min 'Dan fodiyo da garar arziki kullum da dare sai yasa an shigo min da kunshin kaza ko irin hantar da kake siyo min da can,wallahi akwaishi da sanin ya kamata,ku ma dai ku dunga koyi da shi.." Mik'ewa Waleed yayi da sauri ya fice daga parlon. A tsaye ya gansu k'asan balcony,Manar dai sai wani k'udundune jikinta take a hijab ta sunkuyar da kanta,shi kuwa Azaan sai kallonta yake kamar ranan ya fara ganinta,kamar wanda aka yiwa dole haka ya dunga tafiya babu wanda ya kula da fitowarsa,murya can k'asa Azaan yace "look at me please Guddi,let me feel relieved,i've missed u alot" kasa d'ago kanta ta kalleshi tayi,a hankali ya rik'o hannunta,ta d'ago manyan idanunta da sauri tana kallonsa,yayi murmushinsa mai tsuma zuciyar abokin tarayya da cool voice d'insa yace "pyaar hain tumse Guddi.. I'm always dreaming to be with u by my side as my Humsafar.. I wish idan na rufe idanuna na bud'e zan ganki cikin gidana kin zama matata.. I just can't.." Sai kuma yayi shiru ya lumshe idanunsa jin footsteps a bayansa,still Manar tayi seeing Waleed a tsaye d'an nesa da su yana kallonsu,da sauri ta zare hannunta daga na Azaan ta b'oye cikin hijab d'inta,Waleed ya d'auke kansa gently ya ci gaba da tafiya,though Azaan bai juya ba amma yasan shi ne,shisa ya k'i yarda ko kallonsa yayi har sai da yayi nisa kafin ya bi sa da wani kallo,ya d'an gyad'a kansa yana smiling,Manar dai duk a takure take jinta a hankaki tace "Yaya zan je na kwanta na gaji" sympathetically ya kalleta yace "alright! Hope cramps d'in ya yi sauk'i yanzun?" Zaro ido tayi sai kuma ta rufe fuskarta da sauri tana masa dariya k'asa²,ya dunga kallonta yana sakin murmushi,ya sunkuya dai² kunnenta a hankali yace "a day will come da zan san komai naki,including ur menstrual.." Bata bari ya k'arasa fad'a ba da sauri ta kallesa tana turo baki tace "kai Yaya wai ba ka jin kunya kai?" Murmushi yayi murya can k'asa yana kallonta yace "i want to ask a favor and please don't deny me" tana kallonsa tace "akan mene ne?" Yayi murmushi yace "i'll call u because yanzun Amaar yana jirana" ta gyad'a masa kai a sanyaye tace "alright! Sai ka dawo toh" ya d'an had'e rai yace "and if u deny me i won't be happy" bai tsaya jiran abunda za tace ba ya fara tafiya yace "u have to expect the call anytime right from here,maybe tommorow i might leave in sha Allah" da kallo ta bisa har yayi nisa kafin ta juya a sanyaye ta koma part d'in Dadda. After salatul isha'a tana zaune d'aki ta gama shan drugs d'inta Ameerah ta fita ba jimawa taje kiran da Aunty tayi mata,ta gama shirin bacci kenan za ta kwanta ta tuna wayarta yana flight mode tun jiya,and kuma Azaan ya ce zai kirata da yamman,sauka tayi da sauri ta saka hijab ta fito parlor,ta san ma k'ila yana ta kiranta wayar ba ya shiga,Dadda dake zaune parlon tana cin naman da Amaar ya shigo mata da shi da fura,tana ganin ta fito ta zuba mata ido har ta k'araso tace "Hjy ina wayata?" Dadda dake kai nama bakinta tace "sai dai ki shiga d'akin ki d'aukosa yana nan cikin kwalla na adana maki ita,ni dai yanzu kinga bazan tashi ba,idan za ki jira kuma har na gama to sai na d'auko maki" wucewa Manar tayi da sauri ta nufi d'akin Dadda,bata ma saurari maganar da Daddan take mata ba ta bar parlon,ta d'auko ta fito daga d'akin taga mutum ya shigo daga nesa ta hango kamar Amaar kamar kuma Waleed,duk da babu jimawa taji Amaar d'in ya shigo ya fita,tsayawa tayi har sai da ya k'araso ciki tana ganin Waleed ta turo baki ta juya da sauri ta koma d'aki,Dadda data gama cin namanta ta shiga kitchen kai plate d'in ta fito,taga shigar Manar d'aki ta bita da kallo tace "kinga wayar ko naje na d'auko maki?" Manar da har ta shige ta jiyota tace "na gansa fa" Dadda tace "toh ai shi kenan tunda ma kin ga inda yake har kin d'auko" har za ta wuce ganin Waleed ta bisa da wani kallo tace "yau nake ganin abu.. Yanzu ka tafi gidan naka ka sake dawowa,kai kenan baza ka barmu mu sarara ba kuma Mamman,kullum kai ta mana sintiri a gida,ba d'azu da rana kuka zo ba? Me kuma ya sake dawo da kai,ko ka yi mantuwa ne ka dawo d'auka?" Bai ce mata k'ala ba ya nufi k'ofar d'akin da Manar take ya bud'e,ta dunga kallonsa ta kasa dakatar da shi,Manar tana ganin ya shigo ta koma k'arshen gado tana kallonsa idanunta sunyi rau² kad'an take jira ta fashe da kuka,fuskarsa a mugun d'aure yana mata wani kallo yace "u had better keep on running away from me because billah kika bari na kamaki za kiji mamikina.. I'm promising u this,i'll seriously deal with u" a fusace Dadda data biyo bayansa tace "ai yau kuma na gama shiga uku ni dai tunda Allah ya sa ka dawo,da dai bakina alaikum babu ruwana da d'aga murya duk gari ana jina,don Allah Mamman kana yiwa Allah da manzonsa ka rufa mana asiri ka kama hanya ka tafi gidanka haka nan sai kuma Allah ya kaimu gobe,me yarinya ta maka kake k'unduma mata zagi haka,yarinyar da kamar baza tayi rai ba d'azu,Allah ya rufa mana asiri wancan yaro Mamman da ya zo ya aiko likita ya dubata tsaf ya mata allura ya bata magani taji sauk'i,shine yanzu daga farfad'owarta za ka zo kana zaginta ta uwa ta uba kana nuna ta da yatsa kana yab'a mata mugayen kalamai irin wad'annan,to ni dai gaskiya ka tafi ka ba mu waje kafin ma na kai k'aranka wajen Yaro ya d'aukar min ashshin akanka,yo ni na tab'a jin inda aka aurar da mutum kuma yayi ta sintirin zuwa gida kullum babu k'ak'k'autawa,to ni dai gaskiya dama na gaji da zuwan da kake min kana sa ni magana,tunda ka yi aure kayi zamanka a gidanka ka barmu haka nan muma mu sarara.." Bai tsaya bin ta kanta ba ya kulle k'ofar d'akin ta ciki,Dadda ta fasa ihu tana kwala masa kira iya k'arfinta,babu wanda zai ce ba wani mugun abun ta ga yana yi ba,Manar tana ganinsa ta sake tsorata ta tashi za ta shige bathroom ya fizgota,ji tayi kawai an wanka mata mari,ta dafe cheek d'inta a firgice,Dadda sai dukan k'ofar take tana kiransa tana masa magiyan ya fito kada ya yima Manar komai,da taga ba shi da niyyar fitowa ta juya da gudu ta fita gidan tana ratatun neman agaji,Waleed yana kallon Manar da idanunsa da suka kad'a cikin masifa yace "muharraminki ne shi da za ki bari ya rik'e maki hannu? Wato kema kin zama budurwa kin fara tsayawa da samari,shi sa kika bashi fuskan tab'aki ko? Kin barsa ya tsaya dake a kusa² kamar zai rungumeki,ke kuma kina bud'e masa hak'orinki saboda ba ki da wayo,billah kada ki bari raina ya b'aci akan ki,idan kika yi wasa zan miki mugun duka kafin na sanar da Daddy'nki abunda yake faruwa" rik'osa tayi saurin yi hawaye duk sun wanke mata fuska ta fara bashi hak'uri tana cewa "Yaya don Allah kayi hak'uri wallahi bazan k'ara ba,don Allah kayi hak'uri kada ka fad'awa Daddy" sosai ransa ya b'aci zuciyarsa har tafarfasa take tsabar kishin dake cin ransa,hawaye suna k'ara zubowa fuskarta tace "don Allah Yaya kayi hak'uri,wallahi bazan sake ba ka ji?" Ta fada lokacin da take fad'awa jikinsa ta cukuikuyesa tana kuka mai sosa zuciya,har ransa yake jin kukanta,bai san lokacin da ya jawota jikinsa ba cikin sanyin murya yace "That's very wrong Manar,every guy da za kiga yana zuwa gurinki,ba komai suke yiwa ba sai jikinki.. Idan kina sakewa da su haka,suna samun abunda ya kawosu za su rabu dake,ko shi da kika saki jiki da shi he is..." Sai kuma yayi shiru bai k'arasa ba,dan yadda zuciyarsa take tafasa kamar ana had'a masa wuta cikinta,Manar kam sai kuka take a hankali ta kasa ce masa komai,ko kad'an bata yarda da abunda yake fad'a ba,dan ita tafi kowa sanin waye Azaan,da yana da niyyar yi mata wani abu tuni ya jima da cika burinsa akanta tun ma bata kai haka ba,ko da ma ace d'an iska ne kamar yadda Waleed yake k'ok'arin fad'a mata,ko yaya da ya nuna mata halinsa tun ba'a zo yanzun ba,ita ta sani he only loves her,kamar yadda itama take sonsa,bayan wannan kuma babu wani abu da take hange in between,hannunsa ya kai ya d'ago fuskarta yana kallon eyeballs d'inta da ya canja colour,muryasa a k'asa yace "for my sake Manar ki rabu da shi kinji k'anwata?" Fashewa da kuka ta sake yi cikin wani breaking voice tace "I love him Yaya,and aure fa za muyi da shi kake cewa na rabu da shi.." Kallonta Waleed ya dunga yi ya kasa k'iftawa,zuciyarsa banda bugawa babu abunda take cike da tashin hankali,ganin ya kasa yi mata magana da kyar ta tattara words d'in da suka rage mata,cike da k'arfin hali tace "I'm sorry Yayana,believe me ina sonsa da gaske,but i promise u bazan bari ya sake rik'e hannuna ba sai mun yi aure.." Saurin sakinta Waleed yayi ya koma baya yana mata wani kallo mai cike da rud'ani,lokaci d'aya ya juya ya nufi k'ofa ya fita,ta bi sa da kallo tana share hawayen dake zubowa daga idanunta,a hankali ta koma ta zauna a bakin gado tana sauke ajiyar zuciya,ko minti biyar ba'ayi ba da fitar Waleed daga gidan Dadda ta dawo d'akin tace "tashi muje Yaro yana son ganinki yaji laifin da kika yiwa mutumin can,yau dai in sha Allahu in munyi sa'a ya yi mana iyaka da shi,ina murna ya yi aure,zan rabu da saka ni maganar da yake zuwa yi,ya ce shegiyar tukuna ma da duk ban sa ki magana ba" kallonta Manar tayi saurin yi tace "ni dai wallahi babu inda zanje,haka kawai ke kamar an saka ki daga abu ya faru sai kice za ki kaiwa Abba k'ara,naga dai bai min komai ba,ni ce ma na masa laifi d'azun shi sa,kuma na ma basa hak'uri" sakin baki Dadda tayi tana kallonta,Manar ta mik'e ta nufi k'ofa tana cewa "ke komai akayi sai ki d'auka kije ki sanarwa Abba,baza ki jira kiji abunda ya faru ba" daga haka ta fice daga d'akin tana zumb'uro baki ta bar Dadda a tsaye sororo ta fice ta bar mata gidan ma gaba d'aya because she knew idan ta zauna yau mitar da Dadda za ta mata kan abunda tayi ko bacci ba lallai ta barta tayi ba.. #Kuyi addu'ah zuwa dare na sake muku posting...😉 #Asli Smasher. [2/6, 6:05 PM] My number 1: 28... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* _Jinjina gareku team Waleed,comments d'inku yana ba ni nishad'i,a ci gaba dai da gashi,da sannu za kuyi farin ciki,kuna comments ina baku update,Dadda ma ta ce a gaishe ku all,tana maku fatan alkhairi,saboda k'aunar da kukewa Mamman d'inta.🤗🤩_ A hankali ta bud'e k'ofar parlon su ta shiga gabanta yana fad'uwa,sanda ta tuna abunda Waleed yace wai zai sanar ma Daddy,gaba d'aya ta tashi hankalinta ta hana ma kanta nutsuwa,though ta san ma bazai tab'a fad'a ba kawai dan ya tsorata ta ne ya fad'a mata hakan ta sauke wani ajiyar zuciya a hankali,Mother kad'ai ta tarar a parlon tana zaune da Hafsat a hannunta tana bacci,ta tsuguna a hankali ta gaisheta,Mother tana kallonta tace "how are u feeling?" A hankali tace "I'm feeling better" mother tace "Allah ya k'ara lafiya,have u taken ur drugs?" Kai ta gyad'a mata a hankali tace "ehh" ta gyad'a kai tace "alright! But me ya fito dake yanzu da daren nan?" A sanyaye kwalla tana kawowa idanunta tace "a nan zan kwana" daga haka ta mik'e ta nufi d'akinta,mother bata ce komai ba ta bita da kallo,tana shiga d'akinta ta cire hijab d'inta ta haye kan gadon gabanta har lokacin bai daina fad'uwa ba,ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta kunna wayarta za ta cire daga flight mode,taga already ma ba'a kai yake ba kawai dai wayar yana silent,tana kallon screen d'in taga turutun missed calls da message guda kusan biyar,call log ta fara shiga taga kiran Azaan ne mafi yawa daga ciki sai wasu na Waleed,tayi wani ajiyar zuciya har ranta taji sanyi dan ko fuskarta ma sai da ya nuna tace "yau Yaya ya cire ni daga blacklist" ganin few minutes ago ya kirata,na Azaan ne dai tun yamma,ta bud'e text d'in tana dubawa taga duk sak'on nuna damuwa ne da rashin jinta daga Azaan,sai wani guda d'aya da ta gani daga Waleed,sanda ta bud'e kamar idanuwanta za su fad'o tsabar mamakin kalaman da ta gani ya rubuta mata,ta maimaita text d'in ya fi a k'irga,can kamar za tayi kuka ta ajiye wayar tana hararta,almost ten minutes tana zaune ta yi shiru tana tunani sai kuma ta d'auko wayar ta masa reply tana tura masa ta kashe wayar gaba d'aya tana sakin murmushi,ta mik'e ta shiga bathroom tayi wanka ta canja pad d'in jikinta ta d'auro alwala ta fito bayan ta gama shirin bacci ta kashe wutar d'akin ta haye gadon taja bargo ta rufe half d'in jikinta. Washe gari ya kasance Monday sosai ta ji sauk'i hakan yasa tayi shirin zuwa school da safe,tana cikin k'arasa assignment da bata samu ta yi ba sai lokacin,taga wayarta dake saman study table d'inta ya yi haske,k'arasawa tayi ta d'auki wayar taga text d'in friend d'inta Nusy ne ya shigo tana requesting tayi online yanzu za su yi magana,tayi mata reply da cewa su had'u skul kawai yanzu za ta shigo,ta ajiye wayar ta d'auki backpack d'inta na makaranta ta fita daga d'akin,ta yiwa mother sallama ta fita gidan,a hankali take tafiya kamar tana counting steps d'inta,ta k'arasa parking space lokacin duk sauran yaran gidan sun fito suka shiga motarsu driver yaja suka wuce skul,suna kan hanya Ameerah take tambayarta "sis ya jikinki?" Tace "da sauk'i" Ameerah tace "Allah k'ara lafiya,kin yi assignment kuwa?" Ta gyad'a mata kai tace "sure" suna ta hira tsakaninsu har driver ya sauke su get d'in makaranta ya juya,tun shigarsu premises d'in makarantar ta hango Nusy tsaye a jikin window ta zubawa hanya ido,tayi d'an murmurshi suka k'arasa class lokacin few mutane ne suka zo,can k'arshen class suka koma da Nusy wanda idanunta suka nuna damuwa k'arara,tace "sis kin san me ya faru?" Manar ta girgirza mata kai tace "nope!" Nusy tace "i want an advice from u" Manar ta zaro ido tace "ni kuma?" Nusy ta gyad'a mata kai idanunta sunyi rau²,a hankali tace "okay! Allah sa zan iya,what happened?" Nusy tace "wani cousin d'ina ke sona ni kuma banji ina sonsa ba gaskiya,yanzu ga shi ya fad'awa Daddy na,har ya basa damar zuwa wai mu had'a kanmu" zaro ido Manar tayi kamar eye ball d'inta za su fad'o tace "nima fa ban gaya maku bane kawai amma abunda yake shirin faruwa da ni kenan" here ta sanar musu kaf alak'arta da Waleed da kuma tsakaninta da Azaan,kallonta Nusy ta dunga yi kafin tace "to ke wa kike so a cikin su?" Manar tace "ni dai Yaya Azaan nake so" Nusy tace "shi kuma Yaya Waleed fa?" Manar tace "shima ai ina sonsa,amma Yaya yana auren k'anwarsa ne?" Kafin Nusy tayi magana,kawai sai ji suka yi Ameerah dake zaune tare da su ta fashe da wani dariya,suka kalleta tare Manar tace "mene abun dariya ke kuma?" Tana had'e rai,Ameerah tayi mai isarta kafin ta tsaya tace "kun san me ya faru?" Suka ce "a'a" suna had'a baki,Ameerah ta kalli Nusy tace "kefa na ki duk mai sauk'i ne,tunda ba ki da wanda kike so,why not baza ki amshi cousin d'in naki ba? Yana da wani aibu ne da baki so?" Nusy ta girgiza mata kai tace "nope! Ba shi fa da wani matsala nice dai kawai banji ina sonsa ba" itama ta sanar musu irin shak'uwar da suka yi da Abdoul d'in,Ameerah ta dunga b'ab'b'aka musu dariya,sai da taga duk sunji haushinta kafin tace "ba fa sonsa ne ba kya yi ba kema,kawai dai dan bai tab'a zuwa miki da irin maganar nan bane shisa kike ganin kamar ba kya sonsa" ta kalli Manar tana sakin wani murmurshi tace "sis nifa na jima ina zargin Yaya yana sonki kawai bai tab'a fad'a miki bane" kallonta Manar ta yi da sauri tace "wa yace maki haka?" Tace "i just sit and think" wani murmurshi Manar tayi tace "to ni dai Allah ina da wanda nake so" Ameerah ta fara dariya tace "shi kuma Yayan fa?" Manar ta d'aure fuskarta tace "shi ai Yaya na ne,besides kuma yana da mata,nima aure na zanyi" ta k'are maganar tana murgud'a baki,wani dariya Ameerah ta sake fashewa da shi tace "wait please.. Kina nufin ba kya sonsa wai?" Manar ta gyad'a mata kai tana b'ata rai,Ameerah tace "but idan ba kya sonsa me yasa ranar da kika ce ya yi kissing d'inki baki ji haushi ba? And me yasa kike zuwa jikinsa? Kina tunanin zuciyarki ba ta sonsa ne?" Manar ta sake gyad'a mata kai,wani kallo Ameerah ta mata tace "Wallahi k'arya kike yi kice ba kya sonsa na yarda,kawai dai akwai wani abu tsakaninki da shi da yasa kika kasa fahimtarsa,but billah Yaya yana sonki,so ba na wasa ba.." Wani kallo Manar ta dunga yi ma Ameerah idanunta sun cicciko da hawaye a fusace tace "ni dai ba shi nake so ba,kuma ai kema kin sani" Ameerah tace "ai ke na jima da raina tunaninki,har yanzun baki san meye kalmar so ya k'unsa ba,ki samu lokaci kiyi tunanin maganata maybe ki iya fahimtar wanda zuciyarki take so.." Dai² nan teacher su na physics ya shigo,suka koma seat d'insu. K'arfe hud'u sun fito school tare da Nusy suna sake tattaunawa kan maganar da suka fara da safen,Nusy ta hango cousin d'inta da take bawa su Manar labarinsa tsaye jikin motarsa ya rungume hannu idanunsa sanye da glasses,sosai gabanta ya fad'i ta bud'a idanunta tana kallonsa,a hankali ta tab'a Manar tace "friend kin ga Yaah Abdoul can tsaye,wanda nake baku labari" Manar ta d'an waiga suka had'a ido da shi yana sakin lallausan murmurshi,a hankali tace "kai friend yanzu meye laifin wannan guy d'in ke kuwa?" Ameerah tace "barta dai tayi wasa,tana zaune za taga wata ta kawo masa tallan kanta" wani kallo Nusy tayi ma Aneerah mai kama da harara,Ameerah ta fashe da dariya tace "ai gaskiya na fad'a kike hararata" d'an murmurshi Nusy tayi tace "muje ku gaisa" suka k'arasa inda yake tsaye,Manar tace "ina wuni" ya gyad'a kai yace "lafiya lau k'awarmu ya skul?" Tace "alhamdulillah" suka gaisa a mutunce,Nusy ta gabatar masa da su as manyan friends d'inta da ba ta da kamarsu,sai murmurshi yake musu har da basu sak'on su kular masa da ita ya basu amana,and su tayasa campaign,suka yi dariya then suka yi musu sallama saboda driver da yazo d'aukan su,daga haka ya zaga ya bud'e mata ta shiga ya rufe,then ya zagaya mazaunin driver ya shiga ya tada motar suka wuce. Manar tana dawowa skul that same day taga miss call d'in Azaan,kasa kiransa tayi da farko don bata san me zata ce masa ba,can dai tayi dialing number a hankali ta kai kunne,wayar yana fara ring ya katse ya kirata,tayi gathering courage tayi picking,murya can k'asa² tayi masa sallama ya amsa yace "why are u ignoring my calls?" Zaro idanunta tayi a shagwab'e tace "nooo! Yaya ba fa ina sane nayi haka ba,ba na kusa da wayar ne,na bama Hjy ajiya tun ranar Saturday" yace "okay! I thought u where ignoring it shi sa ma ban zo ba da daren munyi hira,ya jikin?" Ta langwab'ar da kai a shagwab'e tace "na ji sauk'i" yace "maa sha Allah" shiru ya biyo baya can tace "me yasa to baka zo ba da ban picking call d'in ba?" Yace "me yasa zan zo?" Turo baki tayi tak'i cewa komai,yayi murmushi dan ya fahimci me tayi yace "i'll call u idan na sauka flight d'inmu zai tashi" wani zaro idanu tayi cikin damuwa tace "tafiya kayi baka bari na dawo ba?" Yayi murmushi yace "yeah! There's something important da ya sa ni tafiya ban miki sallama ba,but zan dawo soon saboda qur'anic grad d'inki" fuskarta a d'aure ta amsa masa ba don ta so ba,da ya fahimci ta ji haushi yace "I'm sorry Guddi na ce fa zan dawo" kuka ta fashe da shi ta katse wayar,ya dunga kiranta tana kallo ta k'i d'auka,ya tura mata text shima dai bata yi masa reply ba. Tun daga ranar da ya tafi bata k'ara kiransa ba,sai dai shi ya kirata,ko chat ma kafin tayi masa magana sai shi ya fara mata,tsakaninta da Waleed kuwa tun ranar da ya mareta bata k'ara saka shi a idanunta ba,gaba d'aya ya yiwa gidan yaji. Ranan thursday da yamma sun taso islamiyya lokacin saura 2 day's saukarsu,suna zaune parlon Dadda suna ta shirin sauka Waleed ya shigo,ta d'aga kai ta kallesa ta b'ata rai,ya zauna kan kujera suka gaisa da Dadda dake ba su sak'o gurin aminiyarta Tasallah,bayan sun gama karb'an aiken Manar ta kalli Dadda tayi k'asa da muryarta tace "Hjy ko za kice Yaya ya kaimu please,driver ba ya nan wai" wani kallo Waleed ya mata saboda ya ji me take cewa yace "i'm not a driver of anyone,kuje ku samu napep ya kaiku" Dadda ta kallesa ta marairaice murya tace "hava kai kuwa Mamman,ka taimaka ka kai min su mana,sa fi dawowa da wuri ma akan idan motar kasuwa suka shiga" mik'ewa yayi saurin yi ya d'auki keys d'insa zai fita fuskarsa a d'aure yace "sai su jira driver ya dawo ya kaisu,ni ba hanyar zanyi ba bare ki sani na rage musu hanya" yayi ficewarsa ya bar Dadda da bud'ad'd'en baki,cikin jin haushi kamar jira take yana barin parlon ta fara mita "jeka d'an kwal uba,idan ka kaisu baka haifu cikin Asama'u ba.. Da wasu shegun mitsil² d'in leb'unansa da suka zurma ciki,tsabar tsotson masifa,tun kana k'wailiyinka dama ba mutunci kake da shi ba.. Ni ce dai za ka dawo ka tarar da ni ai.." Dariya Ameerah da Manar suka kwashe da shi har da kwanciya,can Manar tayi saurin tashi tace "ina zuwa bari naje naga idan Yaa Amaar yana nan ya kaimu" ta fita da sauri,ta sauka k'asan balcony taji an fizgota,ta waiga a tsorace taga Waleed ne,tayi ajiyar zuciya fuskarta a d'aure tace "Yaya ka sake ni aike na Hjy tayi fa" kallonta ya dunga yi ganin yadda tayi ya lumshe idanunsa a hankali yace "ke me yasa idan kina son abu baza ki iya fad'a ba sai dai kice Hjy ta fad'a min?" Da sauri ta kallesa,ya d'aga mata girorinsa,ta d'auke kanta tace "to ba dai ka ce baza ka kaimu ba kuma" yana kallon lips d'inta da suka sha red chapstick hancinta da ring shaped d'inta,nan da nan ya d'aure fuskarsa yace "ban hanaki saka abubuwan nan kina fita da su ba?" Rau² idnunta suka yi da ta gane akan abunda yake magana tace "Yaya.." A fusace yace keep quite.. Ban ce kada na sake ganinki da su ba?" Hawaye suna saukowa fuskarta tace "bazan sake ba" ya saketa yace "oyah! Ku fito muje" da sauri ta juya tana goge hawayenta,ya bita da kallo har ta shige part d'in,yayi ajiyar zuciya,bata jima ba sosai suka fito da Ameerah,can parking space ta hangoshi yana zaune cikin motarsa,suka k'arasa ta bud'e front seat ta shiga Ameerah ta shiga back,ya tada motar suka bar gidan,suna tafiya a hanya motar ya yi shiru,Waleed ya kalleta yace "u two should tell me abunda kuke buk'ata na saukan ku,though ba'asa ni ba na tambaya yanzun" Dariya Ameerah tayi tace "ehheeenn! Yaya muna komawa gida dama zan maka list" ya kallota ta mirror yace "alright!" Hakimar kam ko tari bata yi ba har suka je gidan Tasallah suka kai mata sak'on Dadda,suna fitowa gidan Ameerah ta klleta tace "sis ko za kice Yaya ya kaimu gidan su Nusy mu kai mata card?" Manar tace "tabb' d'i kina kallon yanzu ma fa abunda yayi kafin ya kawo mu" Ameerah tace "please ki gwada kiji ko zai yarda" suna zuwa Manar ta shiga motar ya kalleta yace "gulmar me kuke yi?" Manar ta kalli Ameerah itama ta kalleta da sauri Ameerah tace "babu komai" yace "really?" Ta gyad'a masa kai,ya tab'e baki yace "kada kiyi zaton ban jiku ba" ta zaro ido tace "Yaya ba fa wani abu muka ce ba" yace "ko?" Ta gyad'a masa kai,strictly yace "a ina ne gidan da za ku yake?" Wani zaro ido tayi tace "Yaya dama ka ji?" Ya kalleta ta mirror yace "a'a kin san ai ni kurma ne" tayi murmushi ta fad'a masa,ya gyad'a kai ya tada motar suka bar unguwar su Baba Tasallah. Sanda ya kaisu GRA da gidansu Nusy yake,kafin su fita motar ya musu warning kada su b'ata masa lokaci,suka fita suna amsawa,they spent about 30 minutes a ciki,Waleed yaga ba su da niyyar fitowa,ya fito motar ya jingina yana kiran line Manar,tana ganin kiransa ta kalli Ameerah ta mik'e tsaye tace "Yaya ne yake kira kizo mu wuce kafin ya fara fad'a" Ameerah ta mik'e tana kallon Nusy dake sakin wani murmushi tace "wane Yayan ne?" Ameerah tace "Yaya Waleed" Nusy ta kalli Manar tace "is he our love?" Kafin Manar ta bata amsa ya sake kira,gabanta har fad'uwa yayi,Nusy tace "ki d'auka mana kuma kike kallon wayar" a sanyaye ta d'auka kafin tayi magana yace "It's past six now sai yaushe za ku fito?" Wani sanyayan ajiyar zuciya tayi jin ba da fad'a ya tambayeta ba tace "yanzu za mu fito" bai sake magana ba ya katse wayar,ta kalli Ameerah tana sauke ajiyar zuciya tace "thought fa zai balbale ni da fad'a,muje kada ya k'ara kira ma" suka fita d'akin Nusy,after sun yiwa Mummy'nta sallama ta musu murnan saukar da za suyi tace "it's better ku yiwa friend d'inku fad'a ta k'i shiga islamiyya ku ga shi har za kuyi sauka" Manar tayi dariya tace "in sha Allah Mom za muyi mata" after then suka fita Nusy ta rakasu har gurin mota suka gaisa da Waleed,then suka yi sallama da su tana d'aga musu hannu tace "sai mun had'u skul gobe" Waleed ya ja motar suka tafi,suna kan hanyarsu na komawa gida kira ya shigo wayar Manar,ta kalli screen d'in ganin Azaan ne yake kiranta,ta Dd'an kalli Waleed kafin ta d'auka ta kai wayar kunnenta,a hankali tayi sallama,wani kallon gefen idanu Waleed ya mata bata kula ba kawai sai ji tayi ya k'ure kid'an dake tashi a motar,tayi saurin kallonsa za tayi magana taga ya d'aure fuskarsa,a hankali ta kai wayar dai² bakinta tace "Yaya zan kira ka idan na sauka" ta katse wayar,suna isa line ya tsaya few houses away,Manar ta kallesa tace "Yaya.." wani kallo ya mata yace "get down" ransa a b'ace,Ameerah tana ganin haka ta bud'e motar ta sauka,Manar kam k'in fita tayi,sai kallonsa take tana mamakin abunda ya b'ata masa rai cikin few minutes,ya kwantar da kansa a hankali jikin seat d'in ya kulle idanunsa yana jin wani irin damuwa yana lullub'esa a hankali yace "fita nace" sunkuyar da kai tayi gabanta yana fad'uwa,tsoronta d'aya kada ace ita ta b'ato masa rai,a hankali tana kallonsa tace "Yaya" bai kalleta ba yace "please jeki zan zo gidan" kuka ne ya kusa kwace mata ta daure duk da cracking da voice d'inta yake tace "I'm sorry Yaya" murmushin takaici yayi kafin a hankali yace "kin san kin yi min laifi kenan?" Ta girgiza masa kai gabanta yana kara fad'uwa,ya d'ago idanunsa da suka d'an birkice saboda ransa da ya sosu yace "i just sit down and think ya kamata ace na kyaleki,but i just can't.. Why na kasa cire son wanda ba ta so na?" Sunkuyar da kai tayi gabanta bai daina fad'uwa ba,a hankali ya kamo hannunta yana kallonta yace "me yasa ba kya so na Manar?" Girgiza masa kai tayi hawaye sun cika mata idanu tace "ina sonka Yaya.. Amma.." A hankali yace "but baza ki iya aure na ba,right?" Tana jinsa ta kasa d'ago kai ta kallesa zuciyarta sai bugawa yake Wanda ta rasa dalilin faruwarsa,bata ankara ba tan can duniyar tunani sai ji tayi ya had'e bakinsu ta kulle idanuwanta da k'arfi,tana jin yanda yake kissing d'inta passionately ta kasa dakatar da shi because she never experience such thing sai a gurinsa,bata san yaushe ya kai hannunsa cikin hijab d'inta ba sai dai taji yana squeezing breast d'inta,yana fitar da wani irin moan jikinsa kuma was vibrating,da yake glass d'in is tinted kuma duk a ride suke,sanda taji yana sauke seat d'in da take a tsorace ta fara turasa baya,tunda take bata tab'a tsorata da moment d'insu ba kamar yau,it was something that had never came to her mind,ko kad'an bata kawo cewar shi da yake mata fad'an ta rabu da Azaan saboda wani dalilin da ya kawo mata zai yi k'ok'arin aikata haka ba,hawaye sai sauka idonta suke ya k'i sakinta,ta fara sheshshek'ar kuka tana ci gaba da turasa,a tsorace ya saketa zuciyarsa tana bugawa,ya koma seat d'insa ya zauna hankalinsa a mugun tashe da wani breaking voice yace "i.. I'm so sorry Manar,it's not intentional haka ya faru" ja baya tayi tana masa wani kallo cike da tsoro ta bud'e motar ta fice da sauri,yana kallon sanda take gudu ta nufi get ya mayar da kansa baya wasu irin hawaye suna zubowa idanunsa,a hankali come da rud'anin abunda yayi mata ya furta "I'm so sorry.." Tana shiga gidan da Azaan ta fara karo,ko kula ma bata yi ba ta bugesa za ta shige part d'insu ya rik'ota da sauri ganin tana kuka,hankalinsa ya mugun tashi,a rikice yake tambayarta "Guddi what happened?" Kasa amsa masa tayi sai sheshshek'ar kuka take tana nuna masa hanyar get da ta baro,ya rik'e shoulders d'inta biyu yace "relax kiyi min bayani" k'irjinta yana d'agawa tsabar tsoron da take ciki da kyar ta iya gathering words d'in bakinta tace "Yaya ne" sai ta sake fashewa da kuka,ya zuba mata idanunsa yace "me ya samesa?" Tana k'ara gudun kukanta ta girgiza masa kai,ya dunga kallonta yace "please be quiet!" Ta sassauta kukan,yace "uhn! What happened to him?" Da muryar kuka tace "babu abunda ya samesa" wani irin ajiyar zuciya yayi kafin yace "ke d'in me aka miki kike kuka?" Wasu hawaye taji suna neman zubo mata ta sake cewa "Yaya ne.." Again kuma ta k'ara fashewa da kuka,Azaan dai ya zubawa sarautar Allah idanu yace "me ya had'aki da shi?" Lips d'inta da not too long Waleed ya gama tsotsewa ta shafo,kawai ta sake kecewa da kuka da gudu ta bar gurin,direct tana shiga part d'insu ta wuce d'akinta ta kulle k'ofa ta fashe da wani sabon kuka.. #Asli Smasher. [2/7, 9:04 PM] My number 1: 29... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* After few minutes mother ta shigo gidan daga unguwa ganin takalman Manar watse a parlor ta kwalo mata kira,jin shiru babu motsinta she thought ko ba ta gidan ma kawai ta shiga ta wuce d'akinta,ta d'aura alwala ta dawo parlor tana kallon agogo,seeing that lokacin sallah har ya yi ta shimfid'a abun sallah ta kabbara sallah,sanda ta idar ta sake kallon k'ofar d'akin Manar,jikinta ya ba ta tana cikin d'akin ta sake kiranta "Manar!" Da sauri Manar da har lokacin take k'udundune cikin duvet bata san ma anyi sallah ba ta fito da kanta daga cikin bargon idanunta sun kumbura,mother ta sake kwalo mata kira,da sauri ta sakko daga kan gadon tana goge idanunta da hawaye ya k'i tsaya mata,ta nufi k'ofa ta bud'e ta fito parlon tana sunkuyar da kanta,mother ta dunga kallonta fuskarta babu alamun wasa tace "wane iskanci yasa kika zubar min takalmanki a nan? Baki ga gurin a gyare yake ba?" Da kyar ta bud'e baki tace "I'm sorry mother" ta wuce ta d'auke su ta nufi hanyar d'akinta,shiru mother tayi tana kallonta with suspicion,har ta kusa shigewa d'akin mother tace "kukan me kike?" Saurin girgiza mata kai tayi tace "babu komai" mother ta mata wani kallo tace "zo nan" sosai zuciyarta ya tsinke ta juya ta tsuguna k'asa ta kasa kallon mother,a sanyaye tace "here i'm mother" cikin fad'a mother tace "what's wrong with u?" Duk yanda ta so dakewa kasawa tayi,wasu hawayen suna bin fuskarta ta sake cewa "nothing mother" muryarta yana cracking ta kai hannunta tana d'auke kwallar data zubo mata,duk yanda mother ta so b'oye damuwarta seeing her first born tana kuka kasawa tayi,ta sassauta muryarta tace "tell me daughter what happened to u? Why are u crying?" Da wani breaking voice tace "babu komai mother" had'e rai mother tayi ta mata wani tsawa tace "c'mon maza ba ni amsa,me aka maki?" Manar ta kasa magana sai hawaye take,tsaki mother tayi tace "shashancin banza tunda baza ki fad'a ba tashi maza ki b'ace min daga gani kafin na fusata na maki shegen duka" bata jira mother ta gama fad'a ba ta tashi da gudu ta bar parlon,sanda ta shige mother ta tuna tace "Manar!" Sakkowa tayi daga gadon data fad'a tana kuka da sauri ta bud'e k'ofar d'akin ta tsaya bakin k'ofar bata yarda ta fita ba,mother dake kallonta cike da mamaki tace "kin ma yi sallah kuwa?" A hankali ta girgiza mata kai,mother ta dunga kallonta tace "kina kukan banzan naki aka yi sallah aka idar baki yi ba?" A hankali tace "zan yi yanzu" mother ta girgiza kai cikin takaici ta d'auke kanta,har ta idar da sallah bata daina jin zuciyarta a cunkushe ba but ta yi k'ok'arin ganin hawayenta sun tsaya,har sannan she is just shock da abunda ya faru tsakaninta da Yayan nata,ranar har dare mother kallonta kawai take bata k'ara tambayarta abunda yake faruwa ba,sai dai sosai ta sa mata ido tana k'ara studying d'inta. Around 9pm mother tana zaune parlor Waleed yayi sallama bakin k'ofa,ta amsa tace "shigo mana Waleed ka tsaya nan kamar bak'o" Waleed ya shigo parlon kansa a k'asa,mother tana kallonsa fuskarta da fara'a tace "sannu da zuwa" ya d'an yi murmushin k'arfin hali ya zauna yace "ina wuni mother?" Mother tace "lafiya lau,ya gida da office?" Yace "Alhamdulillah" tace "kwana biyu ba ka shigowa?" Ya d'an yi k'asa da idanunsa saboda wani nauyinta da yaji ya kasa amsawa,mother tana kallonsa tace "ba ka da lafiya ne?" Y'ar dariya yayi yana shafa backhead d'insa yace "i'm fine mother,me kika gani?" Ta girgiza kai tace "ba haka na saba ganinka ba" ya daure yace "lafiya na k'alau mother stress ne kawai yasa kika ga kamar ba ni da lafiya" mother dai bata yarda ba ta dunga kallonsa,shi da kansa ya tsargu ya dunga tunanin ko dai Manar ta sanar ma mother abunda ya faru tsakaninsu,can ya d'ago ya kalli mother yace "Manar fa mother?" Mother tace "tana ciki tun d'azun but let me call her" ya kalleta cike da fargaba yace "ba ta da lafiya ne?" Girgiza kai mother tayi tace "she's okay but ban san me aka mata ba tayi camping kanta tun d'azun na yi tambayar duniya ta k'i cemin komai,har yi nayi kamar zan daketa bata fad'a min ba,bari na turo ta maybe idan ka tambayeta ta iya fad'a maka" mother ta kalli k'ofar d'akin ta kira ta yayi sau biyar amma shiru,ta mik'e ta nufi d'akin,a kwance ta ganta ta lullub'a da duvet,ta k'arasa ta yaye duvet d'in,da sauri Manar ta rufe idanunta,mother dai sai kallonta take,ta kai hannu ta girgiza ta tace "Manar na san ba bacci kike ba think Hjy ta aiko a kira ki,ki tashi kije Yayanki yana jiranki a parlor.. Tunda haka kika zab'a baza ki iya gaya min damuwarki ba shi kenan" k'in yarda Manar tayi su had'a ido ta mik'e zaune a hankali tace "mother kiyi hak'uri ni fa na ce miki babu komai" mother tace "ai shi kenan tashi kije yana parlor yana jiranki" mother ta juya ta fita d'akin,parlor ta koma ta zauna tana kallon Waleed tace "i don't know what's wrong with her,tun d'azu take cikin d'aki ko abinci ta k'i fitowa ta ci,na yi fad'an duk a banza" Waleed ya kalli mother yace "me aka mata?" Dai² nan Manar ta bud'e k'ofar d'akin ta fito kanta a k'asa,Waleed ya zuba mata idanu sai kallonta yake har ta k'araso cikin parlon,tana ganinsa ta d'auke kanta za ta fita,wani tsawa mother tayi mata tace "iskancin ki har ya kai kiga Yayanki ki wucesa?" Kamar za ta d'ora hannu aka ta fasa ihu,ta juya ta masa wani kallo daga inda take tsaye tace "ina wuni?" Wani ajiyar zuciya yayi a hankali though ya san fushi take da shi amma ya ji sanyi sosai a ransa da ya ganta yace "lafiya lau,what's wrong?" K'in cewa komai tayi,mother sai kallonta take cike da takaici tayi k'wafa ta wuce d'aki ta barsu a parlon,Manar tana ganin haka ta had'e rai,cikin sanyin jiki Waleed ya mik'e ya matsa kusa da ita yana kallonta fuskarsa tana bayyana damuwa yace "Manar what happened?" 'Dago kanta tayi tana kallonsa hawaye cike a idanunta tace "babu komai" yayi shiru yana kallonta,can yace "mu je waje muyi magana?" Nan ma bata ce masa komai ba ta juya ta fara tafiya ya bi bayanta suka nufi k'ofa tare,da suka fita har ta nufi hanyar gidan Dadda ya tsayar da ita,yana kallonta yace "saboda abunda ya faru d'azun kike kuka?" Girgiza masa kai tayi,yace "what happened to?" A hankali tana goge hawayen da suka zubo mata tace "babu komai" bata jira ya sake cewa komai ba tayi wucewarta ya bi ta da ido,can ya bi bayanta da sauri ya rik'ota ya nufi backyard da ita,ta dunga binsa ta kasa ce masa komai,sai da suka zagaya ya tsaya yana kallonta da idanunsa da suka birkice yace "Manar da gaske ba kya so na?" Kasa cewa komai tayi sai kanta da ta sunkuyar k'asa playing with her fingers,ya kai hannunsa ya d'ago fuskarta ya zuba mata idanunsa,cikin sanyin maganarsa yace "I'm very sorry Manar,abunda ya faru d'azun it's.." Kafin yace wani abu ta girgiza masa kai tace "i knew it's not intentional,this is what u want to say,right?" Ajiyar zuciyar yayi bai ce komai ba sai kallonta da yake yi zuciyarsa tana wani bugawa b'im²,tace "shi kenan Yaya na yarda it's not intentional,but if something happens nan gaba ba zan k'ara maka uzuri ba,ka yarda?" Kallonta ya dunga yi da mamaki ya d'aga mata kai da sauri yace "sure" tayi d'an murmurshi a hankali ta juya za ta tafi,yayi sauri ya rik'o hannunta,ta juya ta kallesa,ya langab'ar da kansa a hankali yace "I'm really sorry.." Tace "ya wuce Yaya na hak'ura ai" yace "thank u.. Now tell me what do u want for ur Qur'anic grad?" Shiru tayi kafin tayi murmushi tana girgiza masa kai tace "ni dai ba na son komai" ya dunga kallonta yace "baza dai ki fad'a ba,saboda kina fushi da ni" ta kalleshi da sauri suka had'a idanu,tayi saurin d'auke na ta,tace "zanje hjy tana kira na" strictly yace "ni nake nemanki ba hjy ba" sake d'aga kanta tayi ta kalleshi ya lumshe mata idanunsa a hankali yace "kiyi hak'uri please" ta gyad'a masa kai,ya sake yin ajiyar zuciya yace "thank u" daga haka ya saketa,yana tsaye yana kallonta tayi masa sai da safe ta juya ta bar gurin,ya bi ta da ido har ta b'acewa ganinsa,bata koma part d'insu ba ta shige gidan Dadda,tana saka kayanta za ta kwanta text ya shigo wayarta ta kalli screen d'in,ta d'auke kanta ganin Azaan ne,haka kawai taji baza ta iya d'auka ba ta k'arasa shirinta ta bar wayar nan gaban mirror ta kashe wutan d'akin tayi kwanciyarta,ta jima sosai kafin bacci ya d'auketa. Washe gari Friday duk yanda ta dunga jin kanta yana ciwo haka ta daure tayi shirin tafiya skul,har lokacin kuma bata wani koma normal ba don scene d'in abunda ya faru jiya ya k'i gogewa daga mind d'inta,motsi kad'an tayi sai ta kai hannunta kan lips d'inta ta shafa,ji take kamar har lokacin Waleed bai daina kissing d'inta ba,duk sanda ta tuna sai gabanta yayi mummunan fad'uwa,sanda Nusy da Ameerah suka gaji da ganin abunda take yi a skul,Nusy ta tab'a ta tace "what's wrong dear?" Manar tayi mata murmushi tace "nothing" da suka yi haka sai bata k'ara tambayarta ba,sanda ta sake kai hannunta kan lips ameerah ta kalli Nusy tace "anya kuwa ba wani abu ya faru ba?" Nusy tace "i don't know" ranar ba wani sosai ta mayar da hankalinta kan lesson ba,sanda aka tashi sun fito suna tafiya Nusy tace "wai me ya faru ne yau duk kin zama wani so quite,tell us me yake damunki?" D'an murmushin yak'e tayi za ta ce babu komai Ameerah tace "don't tell us nothing,wallahi ko qur'ani za ki had'iye yau bazan yarda dake ba.." Kallonta Manar ta dunga yi can ta turo baki tana harararta tace "kada Allah sa ki yarda d'in" Ameerah ta kalli Nusy tace "friend i just told u dama akwai abunda ya faru,fad'a ne kawai baza ta yi ba saboda bata yarda da mu ba" wani kallo Manar tayi mata kamar za tayi kuka ta zayyana musu abunda ya faru,Nusy ta zaro idanu tana kallonta tace "really?" Ta gyad'a mata kai,dariya Ameerah ta fara tana k'unshe baki,Manar ta zuba mata ido cike da jin haushi tace "ni wallahi shi sa ba na son fad'a miki abu,sai ki kama yiwa mutum dariya" Ameerah ta tsagaita tana kallonsu tace "didn't i told u Yaya yana sonki kika ce ba haka ba? Idan babu k'ira mai zai ci gawayi dama?" Manar ta had'e rai tace "ni fa ba sona yake ba" Ameerah tace "really?" Ta gyad'a mata kai,Ameerah tayi shiru bata sake cewa komai ba,ta san Manar da kafiya akan abu,Nusy tayi wani murmushi cike da zolaya tace "friend! How do u feel the test of his salivas?" Kallonsu Manar ta dunga yi kawai ta fashe da kuka,da gudu ta bar gurin,Ameerah da Nusy suka kwashe da dariya,Ameerah tace "kyaleta gulma ce fa,wallahi itama ta san Yaya yana sonta,if not me zaisa shi sakar mata fuska? Duk fa gidan ita kad'ai yakewa wasa,ita kad'ai take ganin dariyarsa.." Nusy ta gyad'a kai tace "i can see.. Jiya kawai na gansa amma nima na yarda dake,Yaah Waleed na sonta fiye da tunani" har suka fito get basu daina maganar ba,tsaye suka ganta tana goge hawaye da yake har sannan driver bai k'araso ba,suka k'arasa gurinta suna kallonta,d'auke kai tayi kamar bata gansu ba,Nusy tace "friend ki fad'a min mana" wani kallo Manar ta mata tace "kije kice ma Yaa Abdoul ya miki sai kiji ko me na ji" ta k'are maganar tana murgud'a musu baki,suka dunga dariya duka sun mayar da abun wasa,suna tsayen driver ya tsaya kusa da inda suke,ta wuce ta bar su tsaye suna mata dariya,sanda suka shigo gida motar Daddy da ta gani a parking space yasa ta fitowa motar da sauri ta wuce part d'insu har ranta ta jin dad'i,da ta shiga bata samesa ba lokacin sun wuce masjeed,ta cire kayanta ta d'aura towel ta shige bathroom,haka kawai tun da ta kwab'e ta shiga tube take jin kamar hannun Waleed yana tab'ata,ta lumshe idanunta ta kai hannunta kan breast d'inta,taji babu komai a gurin tayi ajiyar zuciya,bayan ta gama wanka ta fito ta wuce ta bud'e press d'inta ta ciro wayarta,missed calls d'in Azaan ta gani har uku da text,bata tsaya dubawa ba ta ajiye ta gama shiryawa sannan ta fito parlor,taga Daddy a zaune tana sakin murmushi ta k'arasa ta zauna jikinsa ta gaida shi,Daddy ya kalleta yana shafa kanta yace "Mamana are u okay?" Ta wara idanunta tana sakin murmushi tace "sure Daddy,ya hanya?" Yace "Alhamdulillah,ya shirin grad?" Tayi y'ar dariya tace "Daddy ai mun gama komai" mother dake jera ma Daddy abinci a k'asan kan rug sai hararanta take,Daddy yace "u should tell me abunda kike so na siya miki as gift d'inki na grad" cike da jin dad'i tace "toh Daddy" tare suka ci abinci da Daddy bayan sun gama suka zauna suna hira,Waleed ya shigo ya samesu,tun da ya shigo idanunsa suke kan Manar,har ya zauna ta kallesa tana sakin murmushi tace "Yaya ina wuni?" Yayi ajiyar zuciya yace "lafiya lao,ya shirye²?" Tace "alhamdulillah" ya gyad'a kai suka gaisa da Daddy da mother,Daddy na kallonsa yace "ya iyali?" Waleed ya shafa kansa yace "alhamdulillah uncle" Daddy yace "maa sha Allah,how about work?" Ya amsa yana satar kallon Manar,wani kallo ta masa ta d'auke kanta,bata k'ara magana ba har Waleed suka fita da Daddy. Da yamma ta fita b'angaren Dadda,tayi sallama ta shiga parlon,Daddy ne zaune parlon sai Waleed,gefe kuma Amaar da Azaan suna hira tana ganin haka bata tsaya ba ta wuce d'aki tayi kwanciyarta kan gado,Waleed ya bita da kallo da yaga bata tsaya ba a parlon yayi wani ajiyar zuciya ya lumshe idanunsa.. #Via with me dearies wallah kaina ke mugun ciwo yau,kuyi manage da wannan. #Asli Smasher. [2/9, 10:54 PM] My number 1: 30... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Since ta wucesu hankalinsa ya bar kan hiran da suke yi,ya d'auki wayarsa yana operating,Manar tana kwance cikin d'akin taji shigowar text a wayarta,tana dubawa taga Waleed ne "Hi *LILAC!"* Shi ne abunda ya turo mata,wani murmushi tayi tace "hello!" Yana ganin reply d'inta yayi ajiyar zuciya,he never thought za ta amsa masa,yace "wane laifi na maki d'azun kika harare ni?" Sanda ta gani kamar yana gurin ta d'aure fuskarta tace "ba kai ne da Daddy yana tambayar ka ba ka wani basa amsa" ya zaro idanunsa yana sakin murmushi yace "wane tambaya ne?" K'in fad'a masa tayi,yayi murmushi sanda ya gane abunda take nufi yace "ba kya so nace komai ne?" Tace "ehh" dariya yayi daga haka ya tashi ya fita parlon ya kirata,tana ganin kiransa tak'i d'auka can da ya katse ta tura masa text "ni ka daina kirana fushi nake yi" yace "da ni kike fushin!" Tace "ehh" yayi murmushi bai sake kira ba ya koma parlon ya zauna yana sauraren hiran da su Daddy suke yi. Washe gari Saturday tun asuba da suka tashi a gidan babu wanda ya sake kwanciya aka fara girke²,Mother da Aunty sai maids kad'ai suke girki a can babban kitchen dake backyard,kayan soye² kuwa tun daren suka gama su,Manar da Ameerah sai Dadda su kuma suna ta had'a bags da za'ayi rabo a can b'angaren Dadda,Mama kam daga ita har y'an gwal d'inta ko kyallinsu babu a gurin,sai da su Aunty suka kusa gama aikinsu around 9am,ta fito sai kai wa da kawowa take tana jira wani cikin su ya tanka mata,ta shiga ta fita ya fi a k'irga da taga babu wanda ta ce mata ci kanki,tayi tsaki ta bar gurin,Mother ta d'aga kai ta kalleta tayi murmushi,Aunty ta kalli Mother tana dariya tace "Aunty Mammy ba ki da dama fa" Mother ta sake yin dariya bata dai ce komai ba suka ci gaba da aikinsu,kafin 10am sun gama komai suna dai zaune ne kawai,can Ameerah da Manar suka shigo kitchen d'in sanye da sababbin d'inkin da Amaar yayi musu na ankon sauka,d'inkin Manar da Ameerah iri d'aya da hijab d'insu fari har k'asa,sosai suka yi kyau,Aunty tana kallonsu tayi murmushi tace "y'an mata na kun yi kyau sosai" suka yi murmushi suka ce "mun gode Aunty" Mother tace "toh za ku wuce ne ko tare za mu tafi?" Manar tace "a'a mu za muyi gaba sai kun taho" Mother ta gyad'a kai tace "to kuyi sauri dai,Allah tsare sai mun zo" Manar kamar za tayi kuka tace "mother za ku zo da wuri please?" Mother ta harareta tace "a'a late za muzo" dariya ta kyalkyale da shi ta juya da sauri ta kama hannun Ameerah tace "let's go Sis.. Aunty mun tafi" suka yi musu sallama suka tafi,a parking space suka had'u da su Deejah sun fito suma,basu kulasu ba suma basu ce musu komai ba suka shiga mota,jiniyar motocin sojoji da ya cika estate d'in tun basu k'araso ba Manar ta fara dariya tace "tabb' Daddy zai cika gurin saukarmu da yaransa" Ameerah tayi murmushi tace "yeah! And za'a samu security kuma" driver ya ja su zuwa islamiyyarsu,sanda suka k'arasa a cike suka tarar da gurin da mutane an baza sojoji a ko ina,Daddy da Abba suna cikin manyan bak'in da aka karrama,Azaan da Waleed a bayan su sai Amaar da suke tare da su Asad da aka je da su gurin saukar,sosai gurin ya had'a manyan mutane ba na wasa ba,basu wani jima ba sosai su Aunty da mother suka k'araso suma,sosai Manar ta ji dad'in ganinsu don ita da Ameerah aka zab'a cikin matan da za suyi karatu,tunda suka je wajen taga Waleed da Azaan take sakin murmushi,seeing her family a gurin ya k'ara bata nutsuwa,but jama'a da suke gurin kad'ai ne suka sa take jin gabanta yana fad'uwa,sai dai bata sake yarda ta kalli kowa ba,aka fara kiranta ta mik'e cikin nutsuwarta Dadda da suka zo tare da su Mother sai washe baki take,hak'orin makkanta hud'u suka bayyana,cikin jin dad'i take fad'awa tsofaffin da suke tare "jikata ce aka kira" Baba Tasallah itama tana gurin dan Dadda ta gayyatota taron sai murna suke,sanda ta fara rera k'ira'anta na hafs her tajweed da yanda take a nutse mutane gaba d'aya sun mayar da hankali kan karatun da take Dadda sai gyad'a kai take tana fad'in "Allahu akbar.. Kunji yanda take karatu kamar balarabiyan makkah" tana gamawa gurin ya d'auki takbiir,Daddy da Abba babu wanda ya kaisu farin ciki,tana gamawa aka kira wani namiji yayi sai Ameerah itace last,dama su uku aka zab'a,Dadda dai sai murna take an zab'i jikokinta biyu,nan taita bawa tsofaffin da suke gurin labarin zaman su na saudiyya,Mama bata zo gunrin ba sai around 12pm lokacin har an raba allo anyi darasu ana shirye²n tashi,sosai makaratar ya samu kyautar kud'ad'e daga manyan mutanen da suka halarci taron,Daddy ma 1ml ya bada,ana gama rufe taron su Manar suka tsaya d'aukan pics da friends da malaman su na makaranta,after then suka shiga cikin family suka dunga d'aukan hoto a gurin,sojojin Daddy duk sun zagayesu kamar su kad'ai suka fi kowa a gurin,can Manar ta juya tana kallon Waleed dake zaune ba shi da niyyar tashi ta matsa kusa da shi a hankali ta rik'o hannunsa tace "Yaya taso mu yi hoto" ya dunga kallonta da sexy idanunsa yana sakin mata k'ayataccen murmushinsa a hankali yace "sai yanzun kika tuna da ni a gurin?" Ta turo baki tace "ni dai ka taso muyi" yayi murmushi yana tsokanarta,bata ce komai ba ta dunga jansa sai da ya tashi,photographer ya dunga d'aukansu Mama da su Deejah da suke tsaye gefe sai kallonsu suke cike da jin haushi saboda babu yanda basu yi da Waleed yazo suyi pics ba ya k'i tashi,Mama ta gyad'a kai cike da takaici tace "za ka ci ubanka da ni kake zancen" sanda aka tashi ma motar Waleed su Manar suka shiga ya wuce da su gida,driver da ya kawosu ya d'auko su Dadda da tsofaffin k'awayenta,Waleed yana driving Manar sai hira take masa,yana sakin murmushisa har suka isa gida,yayi parking Manar ta kallesa a hankali tace "Yaya yaushe za ka ba ni gift d'ina?" Yayi murmushi yace "sai anjima idan na dawo,yanzu kije ana jiranku" har ta fita motar za ta wuce sai kuma ta tsaya tana kallonsa cike da tuhuma tace "ina za kaje toh kai?" Yace "zan je gida na dawo" wani kallo ta dunga masa,lokaci d'aya haushi ya cikata saboda dama bata ga Afiyah ba duka a gurin saukar she thought ko ita zai koma ya d'auko,ta masa wani kallo dabsauri ta juya ta bar gurin,dariya yayi mai sauti kafin ya kashe motar ya fito ya bi bayanta zuwa b'angaren Dadda da zuwa lokacin babu mutane sosai,tana shiga d'akinsu ya biyota,ta juya tana kallonsa fuskarta a d'aure tak'i masa magana,ya k'arasa inda take yana kallonta yace "what happened?" D'auke kanta tayi ta fara kokawar cire hijab d'in saboda zafin da take ji,za ta wuce bathroom ya rik'ota,tayi saurin waigawa tana kallonsa,yace "am asking!" B'ata rai tayi tace "nothing" ya dunga kallonta yace "ban yarda ba" kamar za tayi kuka cike da jin haushi tace "wai Yaya dan ka ga ba na son kana min maganar matarka shisa sai ka wani dunga min,ni Allah duk ranan da ka k'ara min haka sai na daina kulaka" zaro idanunsa yayi yana kallon yadda ta rufe idanu tana masa magana cikin fad'a,yace "ohhh! Nooo" wani kallo ta masa ta kwace hannunta za ta shige bathroom ya rik'o waistband d'inta da sauri ya dawo da ita ya jiginar da ita da bango yana kallonta yace "I'm very sorry my lilac" d'aga kai tayi tana kallonsa ta k'i cewa komai,ya marairaice yace "please mana" shammatarsa tayi ta tsuguna ta fice ta k'asa bata sake ce masa komai ba tayi shigewarta bathroom,yayi murmushi a hankali yace "i said i'm sorry fa" tana daga cikin bathroom d'in ta turo baki tace "na ji.." Dariya ya fita yana yi,yanda ta amsa yasa shi jin kansa kamar zai nutse saboda shauk'in da ya shiga,yana fitowa b'angaren zai wuce suka had'u da Daddy dake fitowa,kafin ya wuce Daddy ya kirasa "Waleed!" Ya amsa yana k'arasawa inda yake ya d'an rusuna,Daddy ya d'agosa ya d'ora hannunsa a saman shoulder sa suna tafiya cikin compound d'in gidan kamar wasu friends yace "ina za kaje yanzun?" Waleed yana shafa kansa yace "zanje gida na dawo" Daddy yace "alright! But za ka tsaya yanzun muna da guest idan sun tafi sai ka tafi ko?" Waleed yace "toh uncle" tare suka bar gidan da Daddy a motarsa zuwa guesthouse d'insa sai soldiers d'in Daddy da suka bisu. Ba su dawo gidan ba sai after maghreb,lokacin Manar ta fito bedroom bayan ta yi wanka ta canza kaya tasa wani lightweight pyjamas purple ta d'ora k'aton hijab akai,Dadda sai hira suke a parlor da su Amaar ta wuce su ta fita daga gidan,b'angarensu ta shiga ta samu mother tana jera abinci kan lallausan carpet dake parlon,ta shiga ta taya ta suka gama,dai² lokacin Daddy suka shigo tare da Waleed,ta musu sannu da zuwa,Waleed dai sai kallonta yake bai iya cewa komai ba,mother tace "sannu da zuwa,ga abinci" k'arasawa Daddy yayi ya zauna,Waleed dai bai zauna ba yace "Uncle bari naje" Daddy ya d'ago kai ya kallesa yace "dawo maza ka zauna,idan munyi dinner sai ka wuce" Manar dai sai kallonsa take yi ganin ya k'i kallonta duk ta damu,da kyar ta zauna kusa da Daddy suka ci abincin su uku,har suka gama Waleed bai yarda ya kalleta ba,ya tashi ya yiwa Daddy da Mother sallama zai fita,da sauri Manar ma ta mik'e ta bisa tana cewa Mother "na tafi gurin Hjy" Mother tace "alright! Za ki dawo ko can za ki kwana?" Tace "A'a zan kwana a can" mother tace "okay! Allah ba mu alkhairi" ta fita da sauri ta bisa,ganin har ya wuce parking space ta kwalo masa kira "Yaya!" Tsayawa yayi ba tare da ya kalleta ba ta k'arasa da d'an gudunta fuskarta d'auke da damuwa tace "Yaya me ya faru?" 'Dago idanunsa da suka yi mugun ja yayi yana kallonta,ta rik'o hannunsa da sauri a rikice tace "Yaya please talk to me" lumshe idanunsa yayi ya bud'e yana kallonta wasu hawaye suka ziraro daga idanunsa,ya kai hannunsa ya gogesu da sauri ba tare da ya yi magana ba ya juya ya bud'e motarsa ya shiga,sosai jikinta ya mugun yin sanyi,yanayin da ta gansa a ciki yasa ta kasa k'wak'waran motsi ta dunga kallonsa ya had'a kansa da steering wheel,idanunta cike da hawaye ta zagaya d'aya side ta shiga ta rufe,ba kad'an ba yanayin da ta gansa ciki ya tsorata ta,muryarta yana cracking ta kai hannunta ta d'agosa tace "Yaya! Please talk to me, what happened?" Sauke kansa yayi jikin shoulder ta yana sauke ajiyar zuciya a hankali yace "Manar!" Da sauri ta amsa "na'am" yace "ba kya so na ko?" Girgiza masa kai ta dunga yi tace "a'a! Ina son ka Yaya" d'agowa yayi da sauri yace "k'arya kike ba kya so na" kuka tasa masa tana kad'a kai tace "believe me Yaya" saurin rik'o fuskarta yayi da hannuwansa biyu yana kallonta hawaye suna sauka kan fuskarsa yace "ki fad'a min gaskiya Manar,kina so na ko a'a?" Cikin kuka tace "i love u Yaya" wani murmushi yayi mai tafe da hawaye ya girgiza kansa yace "idan kina so na why kika bawa wani damar aurenki?" Saurin kallonsa tayi tace "ni Yaya wa na bawa dama?" Strictly yace "Azaan!" Wani fad'uwa taji gabanta yayi tace "Yaya" da sauri ya d'aga mata hannu yana goge hawaye yace "enough Manar,ba sai kin ce komai ba,na fahimta yanzun.. Allah ba ku zaman lafiya.." Kuka ne ya kwace mata da sauro ta fad'a jikinsa ta k'ank'amesa,ya dunga kallonta ya kasa ce mata tayi shiru,a hankali ya d'agota ya zaunar da ita ya juya back seat ya d'auko wani jaka na kwali ya mik'a mata,muryarsa a sanyaye yace "ur gift" da yaga ta kasa karb'a ya d'ora mata kan thighs d'inta yace "kije gida kada aga kin dad'e" kallonsa ta dunga yi ta kasa cewa komai ya kai hannunsa ya bud'e mata k'ofar ya zuba mata idanunsa,da kyar ta sauke k'afarta waje tana waiwayensa ta fita ta rufe masa motar,yana kallonta a hankali yayi mata murmushi yace "bye.." Ya tada motarsa,har ya fita daga gidan bata iya yin k'wak'waran motsi ba,sai da taga ya fita get keeper ya rufe,ba ta gano ko kyallinsa kafin ta juya da gudu ta bar gurin tana kuka.. #Afuwaan habibtiies kwana biyun nan uzuri suka min yawa,and za muyi biki cikin satin nan,sai kunyi hak'uri da ni,har mu gama.. #Asli Smasher. [2/11, 9:54 PM] My number 1: 31... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Da Azaan ta fara had'uwa a wajen apartment d'insu kafin ta k'arasa gidan Dadda,yana mata magana ko saurarensa bata tsaya yi ba ta shige tana kuka,ya bita da kallon mamaki har ta shige,then ya wuce yana sakin wani murmushi,tana shiga d'aki ta fad'a gado tana kuka,har Ameerah ta shigo bata sani ba sai da ta dafa ta a rikice take tambayarta "sis what happened?" Cikin kuka Manar ta d'ago idanunta da suka yi ja tace "Yaya ne" Ameeah tace "me ya had'a ku?" Tana share hawaye ta mata bayanin abunda Waleed yace mata,Ameerah ta sauke ajiyar zuciya tace "to ke mene ne yasa ki damuwa tunda ba kya sonsa?" Wani kukan ta fashe da shi tace "ai baza ki gane ba" Ameerah tace "mene bazan gane ba?" Ta mata banza bata k'ara kulata ba can ta d'auki wayarta ta dunga kiransa amma bai picking ba,dole ta hak'ura ta ajiye wayar tana sauke ajiyar zuciya. Washe gari da rana ta shiga part d'insu har lokacin she's not moody,ta tarar da mother tana jera abinci a kan rug,ta k'arasa ta gaisar da ita tana k'irk'irar murmushi,mother ta kalleta tace "ga abincinku nan ke da Daddy" ta k'arasa ta zauna kan carpet d'in tana bud'e warmers d'in tayi d'an murmushi,Daddy ya fito daga d'aki ya k'araso cikin parlon ya zauna saman lallausan carpet d'in shima yana kallonta yace "sweetheart!" Dariya tayi tace "Daddy good afternoon" yace "afternoon dear,how are u?" Tace "alhamdulillah!" Daddy yana kallonta yace "I'm proud of u sweetheart! Keep it up dear" tace "thank u Daddy,but ni ba ku bani gift ba,duka gidan nan Yaya kad'ai ne ya bani" murmushi yayi yace "let lunch first" ta d'auki plate ta zuba musu mother tana zaune a parlon har suka gama cin abincin,Daddy ya kalleta yace "hope u will also pass ur up coming exams!" Ta gyad'a kai tace "sure Daddy" Daddy yace "good sweetheart" d'an k'aramin box ya fito da shi daga pocket d'insa ya mik'a mata yana sakin murmushi yace "this is my gift" tayi dariya tana kallon mother tace "mother saura na ki" murmushi mother tayi tace "ki fara bud'a wannan muga abunda Daddy ya baki" ta mak'ale shoulder a shagwab'e tace "ni ki ba ni naki na had'a" mother tace "alright!" Ta shiga d'aki ta d'auko wani jaka mai kyau,Daddy yana kallonsu yana sakin murmushi,ta mik'a ma Manar jakar hannunta tace "my gift for u dear! Allah sa na tsoron Allah ne" tace "ameen!" Ta karb'a ta had'a su guri d'aya,tana sakin murmushi tace "Daddy ka ajiye min yanzu zan dawo" yace alright" ta fita da sauri ta nufi part d'in Dadda,jakar da Waleed ya ba ta jiya ta d'auko ta taho part d'in,tayi sallama ta shiga,Daddy yace "me kika samo mana?" Tayi dariya tace "kyautan da Yaya ya bani ne jiya" ta zauna jikin Daddy ta fara d'auko na Mother tana sakin murmushi ta bud'e ta d'auko madaidaicin Qur'an mai kyau sai littataffai k'ananu biyu,d'aya Azkhar ne,d'ayan kuma Addu'a'u min-kitaab was-sunnah,Manar tayi murmushi tana kallon Qur'an d'in tace "wow! Thank u Mother,i love it and i love u too" mother ta dunga kallonta ganin yanda tayi murna da gift d'in tayi murmushi itama tace "really?" Tace "sure mother" d'an k'aramin box da Daddy ya bata ta d'auka tana cewa "saura na Daddy bari muga" ta bud'e box d'in key ya fad'o,ta bisa da kallo ta kai hannu ta d'auka,so excited tace "Daddy!" Tana d'aga key d'in motar da ta d'auko tana kallo tace "u brought me a car Daddy?" Mother sai kallonsu take cike da jin dad'i,Manar ta rungume Daddy tace "i love u Daddy,Allah ya k'ara girma" murmushi yayi yace "Ameen,za a kawo motar da yamma" Manar da ta rasa me za ta ce saboda murna tace "toh Daddy,Allah ya kai mu,thank u so much,Allah saka da alkhairi" yace "ameen" ta juya tana kallon mother dake sakin murmushi tace "mother kinga gift d'in Daddy na" mother ta gyad'a kai tace "yeah! Muna godiya yallab'ai Allah k'ara girma" Daddy dai bai ce musu komai ba sai murmushi yake,ta d'auki jakar gurin Waleed ta bud'e ta fito da manyan turaruka masu tsada da kwalin sabon waya k'iran iPhone 12,wani k'ara ta saki ta mik'awa mother key d'in da kwalin wayarta tsabar farin ciki ta rasa me za tayi kawai ta fara tattare warmers da plate d'in ta kai kitchen bata fito ba sai da ta wankesu,Daddy sai kallonta yake yana sakin murmushi mother ma tana mata dariya,Daddy ya tashi ya bar parlon yana cewa mother "yarinyar kin nan aka sake ba ta want gift d'in za ta iya tafiya zariya" daga haka ya shige bedroom d'insa,mother said dariya take musu. Da dare lokacin ta fito b'angaren Dadda suka had'u da waleed za shi gun Dadda,ta wara ido tace "Yaya baka tafi ba?" Ya kalleta bai ce komai ba and bai tsaya ba ya wuce,ta dunga kallonsa kamar za tayi kuka ta kasa tafiya,can dai ta bisa dai² lokacin ya gama yiwa Dadda sallama ta jiyo Dadda na fad'in "to kuma yanzu tsakani da Allah Mamman baza ka jira har ayi bikin Manar ba za kayi tafiya?" Wani murmushi yayi da ya tsaya iya lips d'insa cikin k'arfin hali yace "zan dawo kafin lokacin" ta washe baki tace "toh ko kai fa,ai hakan dai zai fi ayi bikin kana nan,sai ma ka kaita d'akinta kayi mata fad'a" saurin tashi yayi yana mata wani kallo ya nufi hanyar fita yace "sai da safe.." Tace "toh Allah ba mu alkhairi,sai na zo gidan mun k'ara yin sallama" bai tanka ta ba ya fita,Manar tana jinsu kafin su gama yin sallama tayi sauri ta tafi gurin motarsa ta tsaya tana share hawaye,ko minti uku ba'a yi ba ya fito tun daga nesa yake kallonta da mamaki bai ce mata komai ba ya k'arasa ya bud'e motarsa zai shiga kafin ya rufe ta rik'e murfin motar ta fad'a jikinsa ta saki kuka ta k'ank'amesa tightly,Waleed da ya ji gaba d'aya jijiyoyin jikinsa sun saki ya jingina da seat ya lumshe idanunsa and hold her closely to himself,a hankali ya kai hannunsa ya rufe motar jikinsa was vibrating lokacin ya daure muryarsa a sark'e yace "stop those tears Lilac" girgiza masa kai tayi ta d'ago idanunta da suka yi kaca² da hawaye tana masa wani kallo tace "ina za kaje ka barni?" Ya dunga kallonta idanunsa har sun fara k'ank'ancewa trying hard to control his feeling but he can't dole ya kai bakinsa yayi grabbing lips d'inta,abunda bai yi tunani ba da sauri ta tallafe backhead d'insa and give him all the support,suka lumshe idanunsu tare suna enjoying moment d'in,fuskar Waleed har wani murmushi yayi appear ya rik'eta sosai,almost ten minutes suka d'auka sune tsotse² kafin ya janye a hankali yana sauke wani heavy ajiyar zuciya,Manar ta k'ara fashewa da kuka tana lalubensa,ya bud'a idanunsa da kyar yana kallon fuskarta cike da dauriya ya d'ago fuskarta yace "what happened?" Kasa amsawa tayi ta kai lips d'inta kan nasa za tayi grabbing da sauri yasa index finger d'insa ya raba su,ta bud'e idanunta tana kallonsa,hawaye kwance cikin idanunsa yace "stop lilac" sheshshek'a ta fara yi,ya had'e rai yace "baza ki daina kukan ba?" Ta fara goge idonta,ya sa hannunsa yana share mata idanuwanta,yayi murmushi muryasa a can k'asa yace "i'm going to travel" kukan ta fara k'ok'arin ci gaba da yi,ya girgiza mata kansa yace "don't cry.. I'll be back as soon as possible" turo baki tayi,hakan da tayi sai ta basa dariya yayi kissing tip of her noise a hankali yace "za ki biyo Hjy kuzo gidana gobe?" Saurin kallonsa tayi,sai kuma ta sunkuyar da kanta bata ce komai ba,yace "idan kun zo sai ki raka ni airport ko?" Mak'e kafad'a tayi tana turo baki,yace "baza ki zo ba?" Ta gyad'a masa kai,yace "why?" Fuskarta a d'aure tace "i just don't like ur wife" kasa cewa komai yayi yana kallonta,can a hankali yace "but it's also ur home,me kike tunani?" Tace "toh ai ita bata san haka ba,ko baka gaya mata matsayina bane?" Dariya sosai ta basa and he couldn't help it sai da yayi,ta tab'e baki tace "ni dai bazan zo ba,ba na sonta" ya sauke ajiyar zuciya yace "toh ni zan zo mu d'auke ku sai mu wuce ta nan,haka ya maki?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "toh! Umm kasan me Yaa Azaan ya bani gift?" Shiru yayi yana kallonta,lokaci d'aya mood d'insa ya canza,fuskarsa a d'aure bai ce komai ba ya bud'e motar ba tare da ya kalleta ba yace "jeki maza za muyi waya idan na je gida" tace "toh" fuskarta da murmushi ta sauka daga jikinsa,yayi ajiyar zuciya ya rufe motar,yana kallonta ta juya ta tafi b'angaren Dadda,then ya yima motar key ya bar gidan. Sanda ta k'arasa balcony tana sakin murmushi ta ga Azaan tsaye gurin yana waya sai kallonta yake,ta wara ido tace "lahh Yaya!" Ya dunga kallonta and he can't take off his eyes on her,ta tab'e baki tace "Yaya sai da safe" daga haka ta wuce da sauri tana murmushi ya bi ta da ido. Da safe tana gyaran d'akinta around 11am bayan ta gama shiryawa mother ta lek'o d'akin tana kallonta tace "Manar kin san dai ke Hjy take jira ko? Tun d'azun sai aike take,idan baza kiba dan Allah ki wuce ki sanar mata ta nemi wani ya rakata" dariya Manar ta fara yi tace "yanzu fa zan fito" mother ta fita daga d'akin,Manar ta gama ta bi bayanta,dai² lokacin Dadda ta shigo parlon tana kallon Manar dake saka hijab fuskarta a d'aure ta k'i kallonta ta tab'e baki tace "ke dai wallahi baki da kirki,tun jiya ince maki zamu je ki raka ni gidan Mamman amma dan walak'anci ki bari inta maki aike tun safe sai da kika bari rana ya game gari kin zaunar da ni ina ta jiran ki.." Manar tace "toh! Ki jira na karya mu tafi,ni bazan biki ban ci abinci ba,ke sai ki sa mu dunga zuwa gidan mutane ko tashi basu yi ba ana walak'anta mu" Dadda ta zaro ido tace "yanzun kuma jiranki zanyi fisabilillahi,kin ma kanki da ni adalci kenan?" Manar dai bata tanka ta ba ta wuce kitchen ta had'o breakfast d'inta ta zauna dining sai da ta k'oshi sannan ta mayar da plate da cup d'in kitchen,Dadda dai ta d'aure fuskarta har Manar ta dawo parlon tace "taso mu tafi to" tsaki Dadda taja ta mik'e ta nufi k'ofa tace "in banda walak'anci jiya mu yi magana rimi² ki shanyani dan bazan gane gidan ba,ce maki aka yi kuma bazan iya zuwa da kaina ba?" Mother na goya hafsat a bayanta bata tanka musu ba suka yi hanyar fita,Manar tace "mother mun tafi" mother ta bisu da kallo tace "Allah ya kiyaye" ta wuce kitchen ta ci gaba da aikinta. Har suka isa gidan Waleed Manar bata ce komai ba a motar,Dadda ce dai ke hira da driver,zai yi parking a waje tace "a'a d'annan yi musu hamm su bud'e maka,wancan karo daka sauke mu mai gadin k'in bud'e mana yayi sai da Mamman ya fito ya shigar da mu,maza k'arasa ladanka ka shigar da mu har ciki" murmushi kawai driver yayi yayi horn,get keeper ya bud'e musu,ya shigar da su cikin compound yayi parking,Dadda ta fito tace "sannu d'annan Allah maka albarka kai dai" yace "ameen Hjy" Manar ta biyota suka nufi entrance d'in gidan ta murd'a handle d'in,k'ofa ta bud'e ta shiga cikin parlon da sallama,Waleed dake zaune a parlon yana operating laptop tare da Afiyah da ta mak'ale masa lokaci d'aya Manar tayi wani kicin² ta d'auke kai tak'i ko kallonsu ta sake yi,Dadda dake tsaye bayanta tace "toh ya haka kuma,ke baki shiga ba baki ba ni hanya na wuce ba" jin maganar Dadda tasa Waleed d'ago kansa da sauri Afiyah ta tab'e baki ta k'i tashi sai ma kwanciyarta da ta k'ara yi a jikinsa,Dadda tana kallon Manar dake tsaye tana kallonta tace "lafiya kika tsaya a hanyar ko basa nan ne?" A hankali Manar tace "ehhh" baki sake Dadda ke kallon Manar kamar za tayi kuka tace "ba sa nan ina suka tafi da wannan safiyar kuma?" Manar tace "nima ban sani ba" Dadda tayi k'wafa tace "toh ai sai mu koma ko?" Manar ta janyo k'ofar za ta rufe idanunta a cikin na Waleed dake kallonta tun tsaiwarta a gurin,ya taso ya nufo k'ofar yana sanye da k'ananun kaya na shan iska idanunsa har lokacin a kanta,Dadda tana hangosa ta washe baki tace "ashe kuna ciki Manar tace ba kwa nan?" Yace "ku shigo" ba a son ran Manar ba ta fara wucewa then Dadda,suka k'arasa ciki suka zauna,a hankali yace ma Dadda "ina kwana?" Tace "lafiya lau,ya gajiya?" Yace "alhamdulillah!" tace "tafiyar na ka dama ba da safe bane?" Yace "ehh sai da yamma" tace "toh! Allah kaimu lokacin" yace "ameen" Manar bata kallesa ba tace "ina kwana?" Ya amsa idanunsa akanta,daga haka ta ja bakinta tayi shiru ko kallon inda Afiyah take bata yi ba ta d'auko sabuwar wayarta da ya ba ta as gift tana dannawa. Almost 4 hours suka d'auka a gidan kafin Waleed ya tashi yayi sama,Afiyah ta bisa sai wani kwarkwasa take ita mai miji tana hararar Manar,ita kam nunawa tayi bata ma san tana yi ba,ta dunga danna wayarta underneath abun ya mugun b'ata mata rai daurewa kawai take,amma ko fuskarta sai da ya nuna b'acin ran da take ciki,minti talatin Waleed ya sakko downstairs sanye cikin wasu k'ananun kaya hannunsa rik'e da trolley Afiyah tana biye da shi tana masa kissa,Dadda tana zaune ta saka plate d'in farfesun kayan ciki a gaba tana ci tana yiwa Manar magana,but sam ta k'i kulata sai kallonta take uninterested,Dadda tana kallon Waleed tace "toh har lokacin tafiyar ya yi ne" Yace "ehh!" Daga haka ya nufi hanyar fita daga parlon,da sauri Manar ta mik'e ta d'auki hijab d'inta tasa,tana kallon Dadda idanunta cike da kwalla k'iris take jira ta fashe da kuka dan yau ta shak'a sosai,tace ma Dadda "ki taso mu wuce gida haka" Dadda ta mik'e ta d'auki gyalenta bayan ta je ta wanke hannu ta fito tace "toh muje,Safiyah Allah ba mu alkhairi" suka yi waje su ukun,Afiyah tana ganin haka ta wani shagwab'e ta biyosu,har suka k'arasa parking space Waleed ya bud'e motar ya shiga ta tsaya kusa da shi tana kallonsa tace "D ko dai na sako hijab na biku sai driver ya kai ni gidan mu?" Ya tada motar ba tare da ya kalleta ba yace "i think it's not necessary sai kinje gidanku,ban yarda ki fita ko waje ba kiyi zamanki a nan har na dawo" kallonsa ta dunga yi da wani expression yace "bye.." Tana masa wani kallo tace "wallahi bazan zauna ba sai na tafi d'in,,dan ka rainawa kanka hankali ni kad'ai kake so na zauna a gidan nan kamar wata mayya.." Shi dai bai kulata ba ya rufe motarsa ya gama warming d'inta ya yima get keeper horn ya bud'e masa ya fita.. #Asli Smasher. [2/12, 8:56 PM] My number 1: 32... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Waleed yana isa gida yayi parking a waje,yana kallon Manar yace "wait for me lilac.. I'll be back okay?" Ta gyad'a masa kai da sauri tana mayar da hawaye,fita yayi Dadda ma ta fita ta bisa,ya shiga compound d'insu,tun da ya shiga yake kallon part d'in su Manar yana sakin murmushi,gently yake tafiya kafin ya kalli apartment d'insu then ya wuce,yana isa part d'in su Manar ya bud'e k'ofar yayi sallama ya shiga,Mother ta lek'o daga kitchen seeing Waleed yana shigowa yasa ta fitowa tana sakin murmushi tana welcoming d'insa,ya d'an zauna kad'an yace "ina wuni mother?" Ta amsa tana cewa "ba dai tafiyar ya tashi ba?" Yayi murmushi yace "za mu wuce yanzu" tace "toh na gode,ya gida?" Yace "Alhamdulillah" tace "maa sha Allah.. Allah tsare hanya" ya amsa har ya mik'e yace "Uncle na ciki ne?" Tace "a'a ya fita babu jimawa" ya sake mata sallama ta bisa da addu'ah har ya fita parlon ya wuce part d'in su,Mama na zaune parlor da su Deejah suna magana k'asa²,shigowarsa yasa su yin shiru,Mama tana kallonsa da murmushi tace "a'a sannu da zuwa yanzu kuwa nake cewa bari driver ya dawo za mu je can gidan Hjy Izzatu daga nan sai mu biya gidan naka,ashe ma kana hanya" ya zauna ya gaisheta ta amsa tace "ya Afiyar take?" Ya mik'e yace "tana gida tana gaishe ku" Mama ta bi sa da kallo tace "muna amsawa" ya ajiye mata bundle d'in y'an 1k biyu yace "ga wannan ba yawa ki rik'e a hannunki,sai Allah ya dawo da ni" ta wani washe baki cike da farin ciki tana kallon kud'in take fad'in "toh Allah dawo da kai lafiya,ya kare min kai.. But me yasa baka taho da ita ba,ka ga zaman can gidan ai kamar zai mata wahala ko?" Strictly yace "Mama su deejah suje su zauna da ita please" babu musu ta amsa masa tace "toh ai babu damuwa sai suje su zauna d'in har ka dawo.." Daga haka ya haura sama yana cewa Mama "bari muyi sallama da Aunty" bata ce masa komai har ya haye saman,d'akin Aunty ya bud'e yayi sallama,Aunty dake zaune tana duba wani littafi ta d'ago tana amsa masa fuskarta da murmushi tace "a'a son shigo mana ka tsaya kuma" ya k'arasa ciki ya d'an zauna kad'an suka gaisa then ya mata sallama,ya mik'e zai fita Aunty ta masa addu'ah ta rakosa har downstairs Mama sai hararan Aunty take ita dai bata kula ta ba though ta ga abunda tayi,ya fita da sauri yana cewe "well,sai Allah ya dawo da ni,na gode sosai Aunty.." Daga inda suke Mama da yaran suka masa fatan alkhairi babu wanda yayi tunanin masa rakiya,shima bai wani damu ba dan dama bai ji a ransa za su masa rakiyan ba ko da get ne kuwa,yana fitowa get ya samu get keeper d'insu tsaye suna hira da drivern da ya kira,ya tsaya suka gaisa then ya mik'a masa key yace "muje ka kaini airport sai ka dawo da motar" ya amsa da sauri ya karb'i keys d'in,Waleed yayi gaba yana zuwa gurin motar ya tsaya dai² gefen Manar yayi knocking saboda glasses d'in was tinted ta sauke a hankali bata yarda ta kalli fuskarsa ba saboda kukan da yake taho mata,yace "dawo baya za muje tare da driver" bata iya cewa komai ba ta bud'e ta fito ta shiga back seat shima ya shiga then ya rufe,driver ya k'araso ya bud'e ya shiga gaba while dukan su suna baya,a hankali sanda motar ya fara tafiya zai bar line Waleed ya rik'o hannunta yana murzawa yana kallonta,lokaci d'aya zuciyarta ta karye ta fashe da wani irin kuka mai cin zuciya ta fad'a jikinsa,lumshe idanuwansa yayi yana jin zuciyarsa tayi rauni,shi kansa kukan yake son yi ko zai ji sanyi,a hankali yayi holding d'inta tightly kamar zai had'e su guri d'aya,Manar cikin kuka tace "Yaya!" Yace "uhmn!" Tace "ka fasa tafiyar ka ji" girgiza mata kai yayi yace "no way lilac.. Tafiyar nan ya zama dole nayisa,if not zan iya hak'uri na zauna saboda ke" k'ara volume d'in kukan tayi tace "Yaya tafiya za kayi ka barni?" A hankali ya kai hannuwansa ya d'ago fuskarta yana share mata hawaye yace "stop shading those tears idan ba so kike nayi miki kuka ba" yanda yake maga a kusa² da fuskarta su kad'ai suke jin abunda suke fad'a,kamshin mint dake fita a bakinsa duk ya cikata bata san lokacin da tayi grabbing bottom lips d'insa ta fara sucking ba,yayi ajiyar zuciya a hankali ya biye mata suka ci gaba da kissing juna,basu san sanda suka k'arasa airport ba sai da driver yayi parking ya fita daga motar dan yadda gurnaninsu da k'aran kisses d'insu a cika motar,Waleed da kad'an bai fice daga duniyar ba ya janye hijab d'inta ya tattaresa a wuyanta ya kai hannuwansa da suke karkarwa kan k'irjinta kamar mai jin tsoro muryarsa tana wani rawa yace "Lil.. Lilac!" Tace "uhmn" idanunta a kulle tsabar yanda take ji har mammatse k'afafunta take,fasa fad'an abunda yayi niyya yayi ya janye hannunsa da sauri yana kawar da kansa bakinsa yana furta "Astagfirullah wa'atubuu ilaik.." Ya runtse idanunsa da suka k'ank'ance,a hankali ya kalli kansa saitin hantsarsa duk ya jik'e kamar wanda yayi fitsari,gurin ya wani kumburo kamar zai fasa wandon,ya danne da k'arfi yana fad'in "arrrggghhhh!" Har sai da Manar ta bud'a idanunta very hardly ta kallesa da idanunta da suke a juye,da kyar ta iya tambayarsa "wha..wa.what happened Yaya?" Bai iya kallonta ba yace "nothing" sai matse gurin yake yana jin yanda jijiyoyin gurin suke harbawa da k'arfi,da kyar ya saita kansa ya kalleta da idanunsa da har sannan basu koma dai² ba yace "bye dear.." Kuka ta fara yi yayi saurin rik'o fuskarta yayi grabbing lips d'inta a little bit ya tsotsa then ya bud'e murfin motar yana kallonta yace "sai na dawo.." Ya ajiye mata bundle d'in 500 sababbi yace "if there's anything da kike buk'ata just give me a call.. okay! Bye" ya d'auki jacket d'insa dake jikin d'aya kujeran ya fita da sauri dan bai so yaga kukanta,ji yake zai iya fasa tafiyar gaba d'aya,tunda ya fita bai yarda ya waiwaya ba sai da yayi nisa sosai ya jiyo tana kwalo masa kira,a hankali ya waiwaya hawaye cike a idonsa yana mata murmushin k'arfin hali,da gudu ta taho tayi tsalle ta rungumesa kad'an basu fad'i ba ya tsaya sosai ya rik'eta mutane sai kallonsu d'ai² sosai suka burge mutane wasu suna tunanin matarsa ce while the others suna ganin k'anwarsa ce saboda kamar da suke yi,da kyar ya lallasheta yace ma driver ya mayar da ita gida,ya musu sallama a gurguje ya bar gurin yana kare gabansa da jacket d'insa dan bazai so a fahimci halin da yake ciki ba,Manar dai da kyar ta hak'ura bayan ta ga shigarsa ciki ta koma mota tana sharar kwalla driver ya mayar da ita gida,motar su yana yin parking ta fito ta wuce b'angaren Dadda,tana shiga d'akinsu lokacin wayarta tayi k'ara bata tsaya dubawa ba ta d'auka hawaye suna k'ara zubowa fuskarta tace "Yaya!" Waleed dake zaune cikin jirgi yace "na'am my lilac,kun k'arasa gida?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "ehh!" Yayi ajiyar zuciya da wani sanyayyan voice yace "kin tayar min da hankali,and i can't get enough of u touching me.." Wani sheshshek'a tayi a hankali idanuwanta a kulle bata san sanda tace "thinking about u makes me want to touch myself.." Yayi wani murmushi yana shafa hantsarsa yace "u make me so wet when u kisses me.." Ta turo baki a shagwab'e tace "ba guduwa ma kayi ba ka barni ina kuka" ya lumshe idanuwansa a hankali yace "i want u so bad.. But idan na tsaya zan iya yin abunda ba d'ai² ba" tace "nima haka" zaro k'ananun idanunsa yayi yana sauke ajiyar zuciya,lokacin duka ya manta da wani maganar aurenta da Azaan enjoying lokacinsa da ita kad'ai yake suna musayar dirty talk,sai da jirgi zai tashi ya mata sallama yace "I'll call u idan mun sauka.. Ki kularmin da kanki" ta gyad'a kai a sanyaye tace "toh! Yaya Allah sauke ku lafiya" yace "ameen.. Thank u" suka ajiye wayar tare tana blushing,shi kansa murmushi yake fitarwa ya lumshe idanunsa,a hankali jirgi ya tashi da shi yana tuna yanda suka rabu. Ita kam a nan sanda ta ajiye wayar bayan ta shiga bathroom wanka tayi tayi sallar asr then ta koma kan gado ta kwanta kamar wata marainiya tayi shiru,a haka bacci ya d'auketa cike da mafarkin abunda ya wanzu tsakaninsu,ba ita ta farka ba sai maghreb ana ta kiraye²n sallah,ta tashi ta duba time then ta wuce ta d'auro alwala ta fito ta tada sallah,after then ta fita jikinta duk yayi sanyi ta wuce part d'insu a can tayi dinner ta shige bedroom d'inta ta kwanta lamo,sanda jirginsu Waleed ya sauka k'asa mai tsarki ko da ya samu kansa a masaukin da yama kansa bai ko tsaya hutawa ba ya fara kiran Manar,lokacin har ta gaji da jiran kiransa,tana kwance shiru ita kad'ai a d'akinta ta ji k'aran wayarta,da sauri ta sauka ta d'auka ta kai wayar kunnenta tace "hello! Yaya" Yayi ajiyar zuciya ya zauna gefen bed yace "na'am my lilac" tace "ka sauka lafiya?" Yace "alhamdulillah! Sai missing d'inki da nake" wani murmushi tayi cike da tsokana tace "ko dai na zo?" Yace "da za ki zo zan fi kowa farin ciki" tayi dariya tace "ai we are far for each other" yace "kina dariya saboda ba na kusa ko?" Tace "ehh" hira sosai suka yi suna dariya kafin suka yi sallama yace zai d'an kwanta,suna ajiye wayar tayi wani ajiyar zuciya ta lumshe idanunta tana jin yanda iska ke ratsa every vein,b'argo da jininta da kewarsa,ranar da kyar ta samu bacci ya d'auketa,duk lokacin da wani abu ya faru tsakaninta da shi haka take kwana juyi ba ta iya cikakken bacci,duk sanda ta faka kuma sai ta tab'a jikinta,wanka kuwa ba'a magana ma saboda yanda take wetting kanta da tunaninsa. A haka kwanaki suka yi ta juyawa zuwa sati,daga sati zuwa wata,tafiyar Waleed ma an samu kusan two months,su Manar tuni har sun fara exam d'insu na SSCE,da yake lokacin ana cikin watan Ramadhan,sosai ake kwad'a rana mai d'an karen zafi,mafi yawan lokaci a mugun wahale suke dawowa gida,duk ranar da suke da paper kuwa da kyar suke tsinana wani abun,yayin da har lokacin babu labarin Waleed bare asa ran zai dawo,sanda Mama ta masa waya take tambayarsa yaushe zai dawo cewa yayi ba yanzu ba,babu yanda bata yi da shi ba amma fir ya nuna shi fa bai jin zai dawo ma sai an gama azumi kaf,dole ta hak'ura ta kyalesa,ranar ana sallah saura kwana uku aka kawo lefen Manar,fad'an irin kayan da aka zuba mata kamar b'ata baki ne,tunda Mama ta samu labarin shigowar y'an kawo lefe though maza suka kawo ta kasa zaune waje d'aya ta dunga safa da marwa daga d'aki zuwa parlor,haka ko su Deejah ma taita sawa su gano mata idan yan kawo kayan sun tafi,can dai ta gaji ta kira Hjy Izatu duk ta sanar mata abunda ake ciki,Hjy Izzatu tace "toh meye abun d'aga hankali kuma Allah na tuba,ke da aka gama baki tabbataci akan yarinyar nan sai ta yi auren nan babu fashi,kin san fa abune da ba zai tab'a yiwuwa ace an fasa ba,to meye abun damuwa kamar baki yarda da bawan Allan nan ba.. Tunda yace ki jira ayi auren akwai yanda zai yi ya raba,ki bari dai har yayi abunda zai iya muga,idan babu nasara ne sai mu nemi wani ko kuwa?" Hankalin Mama a tashe tace "na sani Hjy ba wai ban yarda bane,ni kawai burina bai wuce naga yarinyar da uwarta sun ji kunya ba,kuma dai kin san yanda muka yi da Waleed akan yarinyar ko ba haka ba? Ga shi ma ya yi tafiyarsa ya zauna wata k'asa duk akan maganar auren yarinyar ya gujewa zama a nan,ni dai idan da taimakon da za'ayi ina son ayi ya dawo ayi bikin a kan idanunsa dan ya tabbatar bazai samu yarinyar ba.. Banda ma abu ai wallahi ko shi yaron dake nemantan ban so aka ce lallai saii ya aureta ba,so nayi ace lalata ta yayi ko wani jigataccen almajiri ya fito zai aure shegiyar yarinyar.." Dariya Hjy Izzatu ta fara tace "kai k'awata ba ki da dama wallahi" Mama dai ta yi kicin²,Hjy Izzatu tace "babu damuwa za mu san yanda muka yi da Waleed ya dawo" Mama tace "yawwa dan Allah ayi duk yadda za'ayi asa shi ya dawo gida" Hjy Izzatu tace "an gama fa kada kiji komai,kamar ya dawo ma an gama" lokacin suna cikin maganar kamar ance ta d'aga kanta taga Azaan da Amaar suna shigowa,yanayin kallon da suke mata yasa ta sha jinin jikinta da sauri ta yiwa Hjy Izzatu sallama ta katse wayar,fuskarta a d'aure tana aika musu mugun kallo,su dai suka wuce sama babu wanda yace mata k'ala,jin an sake bud'e k'ofa da sauri ta d'aga kai she thought su Deejah da ta aika su mata investigation ne,Aunty ta shigo da farin ciki sosai tace "Hjy an kawo kayan Manar,kaya na gani a fad'a wallahi son kowa k'in wanda bai samu ba,akwatuna sha biyu..." Mama ta d'auke kai tana tab'e baki da kyar ta iya cewa "toh Allah dai yasa ba yaudara bane,wannan kayan kamar za'a siyar da yarinya.." Juyawa Aunty tayi ta nufi sama tana cewa "ai da yake itama iyayenta ba fatararru bane,in dai arziki ne gadonsa tayi,dan an kawo mata kaya irin wannan ba komai bane da arzikinta ta zo" tai wucewarta sama ta bar Mama da sakakken baki,y'an kawo kaya suna barin gidan aka kwashi kayan aka kai part d'in Dadda,Dadda ta saki baki tana kallon maids da suke shigo da kayan tace "wannan kuma fa daga ina? Meye wannan d'in a ciki?" Ruqayya na murmushi tace "kayan takwararki ne" Dadda ta mik'e da sauri tace "wa ya kawo?" Ruqayya tace "iyayen wanda ke sonta ne suka kawo,Alh yace a shigo da su nan" Dadda ta saki wani kabbara sai kuma ta fara gud'a tana rawa,can dai ta dakata tace "yaushe suka zo?" Ruqayya tace "basu jima da tafiya ba" zaunawa Dadda tayi ta fashe da kuka tace "Allah sarki takwarata,shi kenan haka za ta tafi ta barni ni ni kad'ai raina.." Shigowar su Dadday tare da Abba yasa tayi shiru tana share hawayen idonta,suka zauna suna gaisheta,ta amsa cikin rawar murya tace "kuma har lokacin aurar da Manar d'in ya yi ne?" Daddy dai bai bata amsa ba sai kallonta yake,Abba ne ya mata bayanin komai da lokacin da aka tsayar sallah da sati biyu,Dadda ta sake rangad'a gud'a tace "Alhamdulillah! Takwarata ta yi goshi,Allah na gode maka,Allah ka ara min rai da lafiyar ganin y'ay'anta,na rainesu kamar yadda na raineta in sa masu albarka" sai kuma ta fashe da kuka,Ameerah da ta shigo ganin kayan tana ganin Dadda na kuka ta fashe ba dariya,su Daddy dai suna gama magana suka fita,Dadda ta kalli Ameerah tace "maza janyo su mu gani y'ar nan" suka dunga d'aga kayan suna kallo... #Ku k'ara hak'uri muna cikin hidimar biki ne,Saturday and Sunday ba lallai nayi online ba.. #Asli Smasher. [2/15, 10:01 PM] My number 1: 33... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Suna shiga bedroom Azaan ya waigo yana aikama Amaar wani kallo cike da tuhuma,Amaar ya d'auke kansa yayi kamar bai ga abunda Azaan yake ba,Azaan yace "har yanzun kana da abun fad'a?" Amaar yayi saurin kallonsa yana squeezing fuskarsa yace "think i didn't get it right" Azaan ya sauke numfashi idanunsa akan Amaar yace "baka gane ba?" Amaar yace "yeah! Me kake son cewa ne?" Azaan yace "kana nufin baka ji maganar da step Mom d'inku take yi ba?" Amaar ya tab'e baki yace "ba wannan ne lokaci na farko da naji irin maganar nan a bakinta ba" Azaan ya d'an zaro idanunsa yace "ohhh! Ka san maganar kenan ni ne ka rainawa hankali?" Amaar ya girgiza masa kai yace "nope!" Azaan yace "uhn! What's up?" Amaar yayi d'an tsaki cike da takaici yace "forget the matter please.. Think bai kamata mu b'ata ma kanmu lokaci akan maganar ba" Azaan yace "ko saboda me za'a barshi?" Amaar yace "because ba shi da wani value" girgiza kai Azaan yayi yace "i want to know me ka sani akan case d'in nan" da sauri Amaar yace "please brother" Azaan yace "baza ka fad'amin ba?" Amaar yace "wai mesa kake son tada ma kanka hankali ne akan maganar?" Azaan yace "just wanted to know,idan baza ka fad'a ba kuma fine" Amaar zai yi wani maganar Azaan yace "please idan baza ka fad'a min abunda nake so ba,just keep quiet.." Kallon Azaan Amaar ya dunga yi da mamaki,he just wish zai iya keeping secret d'in da Aunty tace yayi but yanda Azaan ya damesa da maganar at last dole ya hak'ura yayi exploding masa gaskiyar abunda ya sani,Azaan ya dunga kallonsa and he couldn't take off his eyes on him,can ya ja numshi ya sauke a hankali yace "but me yasa shi Waleed yayi keeping maganar tunda he loves Manar?" Amaar yace "don't u understand maganar Mom d'insa?" Azaan yace "na ji.." Amaar yace "ka san Waleed yana da mugun zurfin ciki,ba komai ne da ya shafesa yake bari a sani ba.. So maybe yayi keeping maganar ne all because of abunda ita Mama take fad'a" Azaan ya dunga gyad'a kai ba tare da ya sake cewa komai ba suka yima juna shiru kowa da tunanin da yake damun ransa. Da dare after isha'a Dadda na zaune tana lazimi Amaar ya shigo parlon yana kallon Dadda dake laziminta yace "ina wuni" ta masa gyaran murya sanda ta kai k'arshe tana washe masa baki tace "lafiya lau d'an fodiyo,hala kaima kaji batun kawo kayan ne ka taho gani? Ai wallahi kai dai baka ga kaya ba kamar za'a bud'e kanti wallahi,takwarata ta yi goshi.." Za ta sauke masa yace "Hjy ai bama sai kin bud'e ba,ni da ba sanin yanda ake yi nayi ba,ki barshi kawai Allah sanya alkhairi ya ba su zaman lafiya" tace "Ameen dai d'an nan dama ganin kaya kam sai mata" shi dai bai ce mata komai ba ya juya zai fita yace "sai da safe" tace "toh! Allah maka albarka,ya kaimu lokacin da zamga na ka auren.." Murmushi yayi ya fita,Dadda ta ci gaba da laziminta. Washe gari da safe wajen k'arfe goma Manar ta shigo b'angaren ta tarar da Dadda suna d'aga kayan da aminiyarta Tasallah,tana ganinsu ta juya za ta koma,Dadda ta kwalo mata kira,ta juya tana kallonta daga bakin k'ofar,Dadda tace "to kuma ki shigo mana kiranki fa nake dan walak'anci kika tsaya nan kina kallona" Manar ta k'arasa fuskarta a d'aure tace "ga ni" sabon wayarta da Amaar ya siya mata k'iran Tecno mai keypads ta mik'a mata tace "maza ki lalubo min zaran da zai had'a ni magana da Mamman" Manar ta kalleta da sauri tace "Yaya?" Dadda ta mata wani kallo tace "to da idan ba shi ba wa nake nufi kuma?" Manar ta shiga contact ta lalubo number sa ta kira mata shi,sai da kiran ya katse kafin Waleed ya kirata,da sauri ta karb'e wayar ta kai kunne without ta yi answering ta fara magana,Manar ta bita da kallo,jin bai yi magana ba Dadda ta d'ago wayar dake ring har lokacin ta kalli Manar tace "to kuma ya haka na ji shiru bai ce komai ba sai kafirin kid'an dake tashi?" Manar tace "to ai baki answering call d'inba kike magana" da sauri Dadda ta mik'a mata wayar tace "to d'an sake lalubo min shi muji" Manar tace "ki danna wajen koren alamar mana" da k'arfi Dadda ta daddage ta danna kamar za ta b'urma button d'in,then ta kai wayar kunnenta,kafin Waleed yayi magana Dadda ta fara cewa "to wai ni kuwa sai yaushe za ka dawo k'asar ne Mamman? Haka kawai ka tafi wata k'asa ka share gindi ka zauna,kai ko kad'an baka ji kewar gida ya dameka ba?" Waleed dake sauraronta yayi Murmushi yace "to ki bari dai har ki had'iye yawu mana,kina ta magana ba coma bare fullstop,sai magana kike kamar an bud'e lalataccen radio" fuska d'aure Dadda tace "ehh lallai Mamman ni kake fad'awa haka? To ka gayama ubanka Yaro ko Asama'u" dariya yayi yace "ba dai haushi kika ji ba ko?" A fusace tace "sai dai kaje ka tambayo uwarka d'an nema" ya d'aure fuskarsa yace "kinga ni idan ba ki da abun fad'a zan kashe wayana,haka kawai kin kira mutum kuma kina masa fad'a,zan tafi masjeed idan kin tuna abunda za ki fad'a later sai ki kira ni" da sauri tace "umm! Dama lefen k'anwarka fa aka kawo nace bari na sanar maka" wani fad'uwa gabansa ya dunga yi yace "lefe?" Ya maimaita,Dadda tace "ehh wallahi kai dai baka ga kayan da suka kawo ba,kamar za'a bud'e kanti,yo abunka da gidan manya,ka san fa gidan sarauta za taje" a fusace yace "don't tell me that.." Da sauri Dadda ta zaro ido tace "inji dai ba zagina kayi ba da wannan kafirin yaren naku da kuka aro gurin yahudu da nasara?" Waleed ya sauke numfashi yana matse forehead d'insa da veins d'in gurin suke harbawa da k'arfi ya d'an girgiza kansa a hankali yace "not at all.." Mitsi² Dadda tayi da ido tace "wallahi to ba da ni kake ba da Yaro kake.." Yadda tayi magana makes Waleed fashewa da wani dariyar da bai shirya ba,yace "to wai ke wa yace maki zaginki nayi ma? Da kike sako Abbana a ciki?" Dadda tace "ohoon maka dai ni ba dani kake ba wallahi kaji in fad'a maka" babu shiri Waleed yace "bari naje masjeed na dawo zan kira ki" tace "to ai shi kenan.." Har za ta katse kiran sai kuma tace "to dama k'asar da kaje d'in suna sallah ne?" Waleed yace "a'a sai kin zo kya koya musu yadda ake yi" yana fad'a ya katse wayar yana dariyar halin grandma d'insu,sanda yaje masjeed ya dawo tuni ya manta da batunta ya shiga wani uzurin,wasa² har ana saura kwanaki uku bikin bai yiwa kowa waya ba kuma ba shi da niyyar dawowa gida,at that same day da dare suna waya da Manar dake d'aki a kwance tace "Yaya sai yaushe za ka dawo?" Yace "babu rana" ta zaro idanunta tace "Kai Yaya yanzu kana nufin baza kai attending event d'in biki na ba?" Waleed da yaji kamar she pours him boiled water ya runtse idanunsa yayi shiru,Manar taji bai ce komai ba ta kirasa a hankali "Yaya!" Still ya kasa amsawa,ta sake kiransa cike da damuwa tace "Yaya what happened?" K'in cewa komai yayi k'arshe kawai ya katse wayar yana sauke numfashi da kyar²,Manar tana jin ya yi cutting kiran ta fara kiransa cike da damuwa,but ya k'i d'auka babu shiri ta tura masa text tace "Yaya! Wai me yake faruwa? Ka san dai hankalina bazai kwanta ba idan ba sanin abunda yake faruwa nayi ba" cike da k'arfin hali Waleed ya bi content d'in lokaci d'aya ya kirata vedio,da sauri tayi picking tana kallonsa a kwance saman lafiyayyen gadon hotel d'in da yake tace "Yaya!" Ya runtse idanunsa yana calming kansa a hankali,Manar ta sake kiransa da muryar kuka tace "tell me please me yake damunka?" Lokaci d'aya ya bud'e idanunsa da suka juye yana kallonta yace "kece" ta zaro idanunta dake cike taf da hawaye tace "ni me nayi maka kuma?" Yace "me yasa kike son tada min hankali ne?" Tace "Yaya me nayi?" Yace "kina min maganar aurenki da wani,do u know how much ur words hurts me?" Ta girgiza masa kai hawaye suna saukowa fuskarta cikin raunin murya tace "I'm very sorry Yaya,ban san ba ka son maganar ba da ban fad'a ba" ya lumshe idanunsa a hankali yace "okay" daga haka hiran na su ya canja. Mama zaune tare da Hjy Izzatu a parlon gidansu Afiyah suna gaisawa da Afiyar da tun bayan barin Waleed k'asar itama ta tattara ta tafi gidansu a cewarta baza ta zauna masa gadin gida ba,su Maman nema suke gaida ta tana amsa musu a wani iri,can dai tana yatsina fuskarta tace "a kawo maku abinci?" Mama tayi murmushi tace "um'um wallahi alhamdullillah! Ai daga gida muke,takanas nace bari dai muzo muganki,sannan mu yi wata magana da ke mai muhimmanci" Afiyah na kallonta tace "okay ina jinki Hjy" Mama ta d'an yi shiru sai kuma tace "hope dai komai lafiya?" Afiyah ta tab'e baki tace "lafiya lao fa though d'anki ya ajiye ni tunda ya tafi ko waya bai min,tunda ya kira nace masa na tafi gidanmu duk sanda ya dawo na koma yake jin haushi na" Mama tace "kayyah! Me isa kika sanar masa ke kuwa?" Afiyah tace "how on earth zan zauna gidansa ina masa gadi? Abunda aka aureni yi masa kenan?" Mama ta girgiza kai tace "ai da baki sanar masa ba,saboda duk shirin da muke yi yanzun na ya dawo ne,ya shaida auren yarinyar can,yanzu kinga kin rusa mana wani plan d'in because duk sanda ya kira ina sanar masa kina gidan tare da su Deejah" Afiyah tana mata wani kallo tace "k'arya kika shirya masa kenan?" Mama da bata ji komai a maganar da Afiyar ta fad'a ba tace "to dama shi wannan mutumin ai sai da k'aryan,wallahi duk fad'i tashin da nake akanki ne naga kin mallakesa ke kad'ai,zuwan da muka yi ma saboda muna son ki kiras ne ki lallab'asa ya dawo,ba yanda banyi da shi ba ya k'i" wani murmushi Afiyah tayi tace "ai kuwa idan haka ne ya zama dole na kirasa na lallab'asa har ya dawo" Mama cikin zumud'i tace "yawwa yar gari, idan ya tambayeki kice masa kin koma gidan tuni saboda gudun b'acin ransa" Afiyah ta gyad'a kai tace "yeah! That's why nake k'ara sonki my in-law" Mama tayi wani murmushi tace "to ya za'ayi,ai dole ya zame min na soki Afiyah saboda ke yar Sahibata ce" Afiyah tayi dariya tace "let me call him muji ya ake ciki" Mama tace "maza yi hanzari ki kirasa" sai da Afiyah ta yima Waleed kusan kira biyar bai d'auka ba har ta ji haushi za ta ajiye ta fasa dai ta k'ara kiransa,Waleed da duk kiran da ake masa yana kallo ganin daman d'auka ne baiba,sanda ya gaji da ganin kira daga number da bai san na waye ba ya d'auka cikin hasala yace "who's this fool da yake kira,ba ku san kuyi hak'uri ba idan kun kira sau d'aya ba'a d'auka ba?" Afiyah da taji wani b'acin rai kan maganar da Waleed ya fad'a ta daure tace "it's me Afiyah" saurin daga wayar yayi yana kallon number kafin ya mayar da ita kunnensa yace "ohh! How are u and what's up kike kira na by this time around?" D'an shiru tayi tana had'iye b'acin ranta tace "dama na kira ka ne tunda kai baka kira ba since ka tafi" ya tab'e baki yace "okay thanks zan kashe ina wani uzuri yanzun" Afiyah tace "alright but ai ya kamata ka saurareni da uzurin da yasa na kiraka ko?" Waleed cikin hasala yace "don't tell me that rubbish.. think munyi magana dake kika rantse sai kin rafi gidan ku?" Afiyah cikin kwantar da murya tace "but after then ai na koma gidanka ko?" Waleed yace "kada kimin k'arya" Afiyah tace "da gaske nake maka fa na koma,ka tambayi mahaifiyarka kaji" yayi wani murmushi yace "okay let me call u" bai jira cewarta ba yana sakin wani murmushi ya katse ya kirata video dan ya tabbar da gaske tana gidan nasa ko a'a,sanda Afiyah taga kiransa wani zaro idanu tayi tana nunawa Mama call d'in tace "me zan ce masa yanzu idan ya ganni a nan?" Mama tayi shiru tana tunani har sai da kiran ya katse,Hjy Izzatu tace "think he calls don ya tabbatar da maganarki na cewa kina gidansa,and if muna son ya yarda yabi all maganar mu ya zama dole mu koma gidan yanzun" Afiyah tace "but i think.." Da sauri Hjy Izzatu tace "don't say anything! Kawai ku tashi mu tafi aiwatar da abunda zai fiye mana,idan mun gama sai mu dawo" here suka yi shirin tafiya,sanda suka isa gidan get keeper ya bud'e musu yana masu barka da zuwa,suka shige compound d'in babu wanda ta damu ta amsa masa gaisuwarsa,Afiyah tayi parking suka fito suka wuce cikin gidan da sauri,mugun k'ura suka tarar gidan ya yi,Mama da Hjy Izzatu suka shiga suka d'auko tsintsiya suka fara karkad'e chairs,sanda suka share parlon tsaf suka goge,suka haura sama shima suka gyara,d'akin Afiyah kam sanda suka bud'e kallon² Mama suka yi ganin yanda Afiyah ta cika gadonta da kaya duk kuma sun yi k'ura,but haka suka shiga suka gyarasa suka kwashe kayan suka wanke suka shaya mata,kafin suka koma k'asan suka tarar da Afiyah zaune tana danne² a wayarta,dai² lokacin Mama tace "ki k'ara kiransa muji" Afiyah ta gyad'a kai tace "okay!" Then ta kira Waleed,kamar ba zai d'auka ba da farkon ya daure dai ya yi answering call d'in,Afiyah cike da kissa tace "D ka kira ni ina bathroom" Waleed yace "okay! We will talk later" ya katse wayar ba don ya yarda da abunda tace ba. Almost two days ranar da za'a fara biki ya shirya dawowa without ya sanarma kowa yana tafe,ko da yama driver waya yaje ya d'aukosa sai da ya masa warning kada ya sanarma kowa yana hanya,daga airport kai tsaye yace ma driver ya wuce da shi gidansa idan ya huta zai je su gaisa,driver yana saukesa gidan bayan sun gaisa da get keeper ya wuce ciki,gently yake tafiya yana k'arema ko ina kallo,sanda ya tsaya balcony ya danna bell,shiru d'in da yaji yasa shi cire keys d'insa ya bud'e,tun daga saka k'afarsa cikin parlon ya fahimci Afiyah ba ta nan kamar yadda ta sha masa k'aryan tana nan,ya gyad'a kai ya k'arasa shiga a nutse ya haura sama ya shigar da trolley d'insa bedroom then ya zaro wayarsa ya kirata,tana d'auka yace "where have u been?" Tace "ina gida fa" yace "wane gidan?" Tace "gidan mu mana" d'an shiru yayi then yace "gidan ku kika tafi?" Da sauri tace "a'a ina fa gidan mu ni da kai" wani gyad'a kai yayi yace "but i didn't see u.. Kin shiga wani guri kin b'oye kanki ne?" Afiyah ta zabura ta mik'e zaune tace "ban gane ba? Ina zanje ni kuma?" Kai tsaye yace "okay! Fito ga ni cikin gidan ina jiranki" wani zaro idanu tayi kafin tace k'ala ya katse wayarsa ya juya ya fita daga d'akin... #Aasiif habibtiies wallah da kyar nayi typing d'in nan,i don't really know what happened to me duka haka nan dai nake jina tun da muka gama bikin nan,kuyi hak'uri da yanda kuka ga posting d'in yau i know it's short but ku min uzuri ba na jin dadin jikina duka.. Thanks for ur prayers,mun gama biki har an kai amarya.. #Asli Smasher. [2/16, 8:31 PM] My number 1: 34... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Mummunan tashin hankali Afiyah ta shiga ta dunga kallon wayar hannunta,kafin ta daure ta kirasa back,yana gani ya share ta ya k'i d'auka,get ya fita ya samu get keeper d'in gidan nasa ya masa sallama yana kallonsa yace "ina matar gidan fa?" Get keeper yace "ai yallab'ai tun tafiyarka ba ta k'ara zama nan ba,sai sau d'aya da suka zo tare da Hajiyarka" Waleed ya dunga kallonsa yana maimaita hajiyarsa,get keeper ya tabbatar masa haka ne,Waleed ya gyad'a kai ya masa godiya then ya juya ya koma ciki,lokacin Afiyah sai k'ara kiransa take ya k'i d'auka,k'arshe da ta damesa yasa wayar flight mode. Afiyah taga bazai d'auka ba here tayi deciding kiran Mama ta sanar mata halin da ake ciki,Mama ta kitsa mata ta kira Dadda taji ko gaske ne ya dawo,dan ita bata ji a jikinta da gaske yake ba,Afiyah tace "toh.. Amma kin san ba ni da number ta" Mama tace "I'll send it to u" tana katse kiran ta tura mata number,sanda Afiyah ta gani ta kira Dadda,Dadda na d'agawa ta kwad'a sallama saboda hayaniyar da take ciki,Afiyah ta amsa tace "ina wuni Hjy?" Dadda tace "lafiya lau,waye don Allah,ni dai aiki nake ta yi ina hidimar bikin jikata,a bari idan na natsu bayan biki a sake kira na" Afiyah tace "Afiyah ce Hjy" Dadda tace "waye haka kuma?" Afiyah ta tab'e baki tace "matar Waleed" zaro ido Dadda tayi tace "iiiihhh! Dama Safiyah ce,ince an kai maki goron bikin kema?" Afiyah tace "a'a Hjy babu wanda ya gayyace ni" Dadda tace "tabb' d'i aiki ga mai k'areka,yanzu kina surukuwar gidan nan amma a rasa mai kai maki goron gayya,ai shi kenan ni dai kiyi hak'uri dama ba laifina bane,duk Asama'u ta k'i maida hankali ta shiga ayi hidimar biki da ita,da yanzu kema kin zo gidan ai" Afiyah tace "haka ne Hjy,but zan samu na shigo maki Allah sanya alkhairi,tunda an mance da ni ba'a gayyace ni ba" da sauri Dadda tace "a'a wallahi ko kusa ko alama,ni dai na gayyace ki yanzu,maza ki samu ki b'illo bikin ayi da ke kema" Afiyah tayi murmushi tace "toh Hjy ai kuwa zan zo" Dadda tace "toh na gode ni dai zan ci gaba da aiki" da sauri Afiyah tace "arhm! Hjy wai kuwa kuna waya da Waleed?" Dadda ta kame baki tace "ni jikar mutum hud'u,haihuwar mutum biyu.. Ina na isa mutumin ya kira ni,sai dai idan ni ina son masa magana nasa Manar ta kira min shi,kinji yadda muke yi da shi" Afiyah ta gyad'a kai tace "toh ai ni ya kirani yanzu yace min ya dawo k'asar" Dadda ta zaro idanu tace "a'a toh wallahi ni dai ban sani ba kin ganni dai sai hidima ake yi gidan,duk yawan jama'a ai bazai sa na mancesa ba,ni dai ban gansa ba" Afiyah tayi ajiyar zuciya tace "toh ina jin ko tsokanata yayi ya d'auka ba na gidan" Dadda tace "iiiihhh! Ina kika je idan baki gidan kuma?" Afiyah tace "a'a tunaninsa ko na tafi gidan mu ne" Dadda tace "ikon Allah to ke kuwa mai zai kaiki gidanku tunda sun aurar dake?" Afiyah ta yatsina fuska tace "ohon masa dai shi haka yake da zargin bala'i" Dadda tace "iiiihhh to ba dole yayi ba,ai haka uwarsa ma take kiji in fad'a maki,ni dai bari inje mutane na can suna ta jira na" Afiyah tace "toh Hjy sai na shigo" Dadda tace "toh ki fa samu ki shigo d'in" Afiyah tace "toh Hjy" suka yi sallama,suna ajiye wayar ta sake kiran Mama ta sanar mata yadda suka yi da Dadda,Mama tace "wallahi ina bak'in ciki da auren da yarinyar za tayi,ba don haka ba ai nima sai inda k'arfina ya k'are wajen ganin auren nan ya fasu,toh shi malamin dake mana taimako akai ya ce sai anyi babu fashi" Afiyah ta tab'e baki tace "ai shi isa yarinyar ma take ganin kowa a banza,ita a dole zata auri yaron nan,za ta shiga gidan sarauta to taga samu ta ga rashi kuwa tunda har ta tab'o ni" Mama tace "wallahi da za kiyi haka zan fi kowa farin ciki dan kin gama min komai a duniya idan har muka had'a k'arfi da k'arfe muka tarwatsa lamarin nan,wallahi da tsakaninki da Waleed sai dai mutuwa ya rabaku" nan Mama taita d'ora Afiyah hanya mara kyau,har sai da taga Afiyar ta amince za suyi yak'in tare,Afiyah ta gyad'a kai tace "ki kwantar da hankalin ki Mama,ai tunda na shiga maganar an gama komai,dama tun ranan da na fara ganinta na tsani yarinyar,ki manta da duk shirin da kike,yanzun za mu shirya mata gadar zaren da tana takawa zai dulmiye da ita" Mama tace "ai babu matsala.. Amma dai bazan fasa shirin da nake ba,burina kullum na kunyatar da yarinyar da uwarta,ke har tsohuwar nan ma dake nuna fifiko tsakanin yaranmu,yanzu dai ki shirya tunda ta gayyatoki ki shigo sai mu san abun yi kan lamarin" Afiyah tace "ni fa da banyi niyyar zuwa ba,na dai amsa mata kawai" Mama tace "ki dai shigo d'in akwai inda nake tunanin za muje dama" suka yi sallama akan sai ta zo d'in. Tun da ya fito gidan ya yiwa driver waya ya dawo ya d'aukosa ransa a mugun b'ace suka nufo family house d'in nasu,driver yayi parking cikin compound d'in ya fito,gently yake tafiya ya nufi b'angaren Dadda,ganinsa kawai tayi ya shigo da sallama a ciki,ta d'aga kai ta bisa da kallo can dai ta kasa hak'uri tace "waye wannan kuma?" Wani kallo ya mata bai tankata ba ya gaida tsofaffin dake parlon then ita da har lokacin bata bar kallonsa ba,Dadda ta kame baki tace "yanzu kuwa muka gama waya da matarka wallahi,ta kira ta gaishe ni,take ce min ka kirata ka ce ka dawo,ni dai nace ban ganka ba,ashe kana hanya kuma" shi dai bai ce mata komai ba ya mik'e ya nufi hanyar fita,Dadda ta tab'e baki tace "toh ai shi kenan tunda dai ka dawo d'in,sannu Allah huta gajiya" tuni ya fice ya barta sai suturu take,yana tafiya compound zai je apartment d'insu ya d'an kalli gidan su Manar,haka nan yaji rashin dacewar ya wuce,ya k'arasa balcony yayi knocking kafin ya tura k'ofar ya shiga da sallama,ya samu b'angaren da sauk'in mutane,mother ce sai wasu k'awayensu tun na skul sai Mommella da tazo k'asar suna hira,Mommella na ganin shigowarsa da fara'a a fuskarta tace "son saukar yaushe?" Yayi murmushi yana shafa sumar kansa yace "yanzu na shigo Mommella,kun zo lafiya?" Tace "lafiya lau alhamdulillah,ai tuni nake ta tambayarka akace min ba ka k'asar,thought ma baza mu had'u ba har mu koma" yayi murmushi yace "ina wuni?" Tace "lafiya lau,ya aiki?" Yace "alhamdulillah! Ya taro?" Tace "taro an gode Allah" ya gyad'a kansa yace "maa sha Allah² sanya alkhairi" tace "ameen" ya gaida mother da sauran matan da suke parlon ya mata Allah sanya alkhairi,after then ya mik'e ya fita. Bangarensu ya wuce nan ya samu babu mutane,ya wuce sama kai tsaye zuwa d'akin mahaifiyarsa,yayi knocking kofar daga ciki Mama da Hjy Izzatu da suke k'ulle² Mama tace "waye ne?" Waleed bai yi magana ba ya tura k'ofar da sallama,a tare suka kalli gurin Mama ta zaro idanu tana kallonsa tace "saukar yaushe?" Fuskarsa a d'aure yace "yanzu.. Ina wuni?" Tace "lafiya lau,ya hanya?" Yace "alhamdulillah!" Ya gaida Hjy Izzatu dake kallonsa,daga haka ya tashi zai fita,har ya je bakin k'ofa,Hjy Izzatu ta tab'o Mama ta mata alamar ta tambayesa,da sauri Mama tace "umm! Waleed nace ka je can gidan naka ne?" Yace "ehh! Daga can nake" wani fad'uwa gabanta yayi but da yake y'ar duniya ce ta wayance tace "aihoo! Ai kuwa Afiyar ma tana gidansu ta d'an yi rashin lafiya kwana biyu nace taje gida ta huta" Waleed dake tsaye door way ya waigo ya kalli mahaifiyar tasa calmly yace "but ya akayi bata sanar min ba,tace min tana gidan naje ban sameta ba?" Mama ta gwalo ido tana lallon Hjy Izzatu tace "kiji dai wani shirme a gurin Afiyah kuma,banda abunta meye na yiwa miji k'arya kuma?" Shi dai kallonsu kawai yayi ya juya ya fita bai sake cewa komai ba,ya k'arasa bedroom d'insa zai shiga Manar ta hauro saman tana ganinsa ta zaro idanu da gudu ta kwaso ta fad'a jikinsa,fuskarta d'auke da wani expression tace "Yaya! Yaushe ka dawo?" Yayi mata murmushi sai kallonta yake ganin yanda ta k'ara kyau tana wani glittering yace "yanzu" ta gyad'a kai tana masa murmushi tace "sannu da dawowa,ya hanya?" Yace "alhamdulillah" cikin zumud'i tace "bari na d'auko abu d'akin Aunty na dawo" yace "alright! But ki d'an samo min abinci please" ta amsa ta sakesa ta wuce d'akin Aunty,ya bita da wani kallo har ta shige then ya bud'e d'akin ya shiga,dai² lokacin Afiyah ta kirasa,kamar ba zai d'auka ba dai yayi answering,Afiyah cikin wani murya tace "kayi hak'uri D" fuskarsa d'aure yace "for what?" Tace "na rashin sanar maka da banyi ba" yace "me fa?" Tace "na je gidan mu ba ni da lafiya,and mahaifiyarka tasa na tafi" wani tsawa ya mata ransa a b'ace yace "wait please.. Kada ki raina min hankali,kina nufin tun da na tafi kike rashin lafiyar?" Tace "a'a amma.." A tsawace yace "but what?" Tace "bai fi sati biyu ba na bar gidan fa" ya gyad'a kai yace "okay! Me yake damunki?" Tace "ciwon mara mana,ka tafi ka barni cikin mugun yanayi.." Tab'e baki yayi tunawa da kafin yayi tafiyar yanda take zuba masa raki tun a first round trip bata iya jurewa,ragwancin bala'i ne da ita,k'arshenma ya zama idan yana son wani abu sai dai ya biyata in ba haka ba ko mutuwa zaiyi babu ruwanta sai ya dire mata cash d'in data yanka masa,k'arshen da abun ya ishesa ya koma yin azuminsa saboda rage ma kansa sha'awa,yayi wani murmushi yace "yanzun kin samu sauk'i ne ko da saura?" Tace "alhamdulillah! Na samu sauk'i" ya gyad'a kai yace "alright! Let me freshen up" tace "okay a fito lafiya" ya fara katse wayar ya cillar,a ransa yana mamakin halin mahaifiyarsa,tsaf ya gama fahimtar k'arya suka shirya masa but ya k'udurce a ransa duk zai bisu a hankali har ya hargitsa musu lissafi ta yanda basu yi tunani ba. Sanda ya shiga wanka ya fito Manar ta shigo hannunta d'auke da tray,ya bita da kallo har ta k'arasa shigowa ta ajiye,tace "Yaya ga abincin" ya gyad'a mata kai yace "thank u" ta fita tace "Yaya sai mun dawo" bai ce mata komai ba ya bita da kallo zuciyarsa a cunkushe,ko minti goma ba'ayi da fitar Manar ba Afiyah ta shigo gidan,ta mata kallon banza itama ta mata,ta wuce ciki ta samu Mama da Hjy Izzatu can k'arshen d'aki suna k'us²,suka gaisa Mama tace "to kin kirasa ne?" Afiyah ta gyad'a mata kai tace "ehh! Ya ce min zai yi wanka" Mama tace "alright! Let me call him muji yana ina yanzu" ta d'auki wayarta ta fara kiran line Waleed,Waleed dake tsaye gaban mirror ya kalli wayar ya sauke numfashi ya d'auke kai,sanda aka sake kira ya kai hannunsa yayi answering yasa wayar a handsfree,Mama ta fara cewa "Waleed kana ina?" Yace "ina bedroom" tace "ka tafi gida ne?" Yace "a'a ina nan" tace "alright!" Ta katse wayarta da sauri tana kallon Afiyah tace "maza tashi kije yana d'akinsa ki samesa daga nan ki sanar masa za muje unguwa" Afiyah ta amsa ta tashi ta fita,bedroom d'insa ta bud'e ta shiga,ya waigo da sauri jin an bud'e k'ofar idanunsa suka sauka kan Afiyah dake shigowa,ta k'arasa kusa da shi tana kallonsa tace "sannu da dawowa D" bai tanka ta ba ya wuce ya ajiye towel d'in hannunsa,Afiyah ta k'arasa a hankali ta zauna bakin gadon tana sake kallonsa,ya gama duk abunda zaiyi ya zauna yana cin abincin da Manar ta kawo masa,seeing that bai da niyyar mata magana tace "D za mu d'an fita da Mama" bai d'ago ba yace "baza kije ba" ta masa wani kallo tace "kamar ya bazan je ba?" D'ago idanunsa yayi yana kallonta yace "kamar dai yadda kika ji na fad'a" a tsiwace tace "wallahi baka isa ba Waleed,tun yaushe ka hanani fita,kai kayi tafiyarka ni ka hanani,akan me za ka nemi kulleni ni ba matar limami ba" bud'a idanuwa Waleed yayi yana kallonta yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "tabbas" ya gyad'a kai yace "okay! U can go,but let me tell u this,billah idan kika sake k'afarki ya taka wani waje without na amince daga can inda kika je ki wuce gidanku and don't even think zan biyo ki.." Saurin kallonsa tayi tace "me kake nufi?" A fusace yace "abunda duk kwakwalwarki ya fahimtar dake" Afiyah ta mik'e tsaye cike da tsageranci tace "wallahi baka isa ka hanani zuwa inda nake so ba" ya gyad'a kai fuskarsa a d'aure yace "okay! Let's see.. Tsakanin ni ko ke muga wanda ya isa" da sauri ta fice a fusace ta nufi d'akin Mama kamar za ta tashi,ta tura k'ofar da k'arfi ta tsaya door way sai huci take,a tare Hjy Izzatu da Mama suka kalleta suna had'a baki suka ce "lafiya?" Afiya ta fashe da wani kuka kamar dama jira take wani ya tanka mata tace "ki kirasa ki masa magana don idan har ban fita ba yau shirin da muke yi ne zai ruguje" Mama ta zaro idanu tace "wani abu yace?" Afiyah ta sanar mata yadda suka yi da shi,cikin b'acin rai Mama ta gyad'a kai tace "kyaleni da shi kawai,na san yanda zan masa,dan na ga take²nsa halinsa na da yake k'ok'arin dawowa da shi" daga haka ta tashi ta fita d'akin,Afiya tana ta zaune har bayan minti talatin ganin Mama bata dawo ba har sannan ta mik'e ta bi bayanta,ta samesu Mama sai balbalin fad'a take masa,Afiyah na shigowa ya d'ago fuskarsa d'aure zai yi magana Mama ta hanasa,dole yayi shiru har dai ta gama ta fita,ya dunga mata wani kallo yace "kina tunanin fad'an da kika sa mahaifiyata tayi min zai sa na barki ki fita?" Ta nufesa tace "wai me ke damun ka ne Waleed,ni dai na san lafiyar ka k'alau ka tafi.." Ko kallonta bai yi ba ya tattara kan phones d'insa zai fita,da sauri ta fad'a jikinsa ta baya tana shafa chest d'insa cike da shagwab'a tace "ni dai wallahi ka gaya min meye laifina,kawai daga zuwanka ka fara min hayaniya" bata jira cewarsa ba ta juyo da shi ta rungumesa gam tana k'ara shige masa,lokaci d'aya tayi turning him on. Sanda yayi mata laga² ya huce haushinsa a kanta,ya sauka gadon ya wuce bathroom ya tsarkake kansa,ya fito ya sameta tana waya tana jin motsinsa tace "I'm coming fa yanzun bari nayi wanka na zo" tayi saurin ajiye wayar ta wuce bathroom,yana kwance idanunsa a rufe ta fito ta gama shiryawa,ta k'arasa kusa da shi ta zauna gefensa tana tab'asa a hankali tace "Dear zanje Mama suna jirana za mu wuce" calmly ba tare da ya bud'e idanunsa ba yace "i said u are going no where ko?" Ta zaro ido tana kallonsa da mamaki don duk tunaninta ya hak'ura,ta d'an marairaice tace "haba dear,ba fa dad'ewa za.." Da sauri ya katse ta ya mik'e zaune fuska a d'aure yace "i'm telling u this wallahi idan kika fita gidan nan yau za kiga the other side of me" yana fad'in haka ya mik'e ya fice,ta bisa da kallo zuciyarta sai tafarfasa take,can ta mik'e ta fice daga d'akin ranta a mugun b'ace taje ta sanar da Mama tace "ya fa k'i bari na biku Hjy,taurin kan Waleed da kafewan da yake kan abu wallahi ni dai tsoro yake bani" da mamaki Mama tace "ya k'i bari ki kifita kuma?" Afiyah tace "ehh" Mama ta gyad'a kai tace "yana ina?" Afiyah tace "ya fita fa" Mama ta gyad'a kai ta fara kiransa a waya,cikin takaici ta sauke wayar tana kallonsu tace "toh ai wayar tasa a kashe yake" Afiyah tace "yanzu ya za muyi to?" Mama tace "ina ga mu bari anjima idan an fara tafiya gurin bikin sai mu fita" Afiyah ta tab'e baki bata ce komai ba.. #Asli Smasher. [2/17, 10:01 PM] My number 1: 35... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Har ya fita da niyyar barin gidan because bai jin zai iya zama ransa yana b'aci,ko me ya tuna kuma ya dawo,da sassarfa ya haura saman ya nufi d'akin Mama ya kai hannu zai knocking k'ofar,ya jiyo maganar da suke tattaunawa kan fitar da suka shirya,ransa ba k'aramin b'aci yayi ba instead of ya shiga kamar yadda yayi niyya kawai sai ya juya ya fita. After maghreb lokacin motoci suka fara tafiya gurin dinner,Waleed dake zaune cikin line a motarsa yana jiran ganin fitowar su Mama,ya yi shiru yana tunanin wane irin unguwa ne wannan za suje,can yana ta sak'e² yaga motar Afiyah ta fito daga gidan,ya bi motar da kallo har ta kusa fita line kafin ya juya kan motarsa yayi following na su,sun yi tafiya mai nisan gaske sai da suka kusa fita daga Kano kafin suka tsaya bakin wani jeji,Waleed da ya kashe fitilun motarsa yayi parking can nesa da su yana hango sanda suka fito suka rufe motar after sun kunna fitulun wayoyinsu suka fara haska hanya,Afiyah a forefront sai Mama da Hjy Izzatu suna binta a baya,Waleed ya zuba musu idanuwansa yana tunanin me za su shiga yi cikin surk'uk'in jejin da ko shi namiji akace ya shiga zai ji shakku bare su mata,bai gama tsinkewa da lamarinsu ba sai da ya fito ya bi bayansu yaga sai tafiya suke suna k'ara nausawa cikin jejin,sunyi tafiya sosai kafin suka tsaya gaban wani k'aton dutse,yana tsaye cikin duhuwa yaga suna haurawa saman dutsen,sanda ya daina ganinsu kafin ya juya ya fita daga jejin zuciyarsa cike da rud'ani da tarin tambayoyi,ya koma motarsa ya zauna yayi shiru yana jira yaga fitowarsu. Mama da Hjy Izzatu sai Afiyah zaune gaban wani bukka babu kowa sai su kad'ai,kamar daga sama mutumin ya bayyana gabansu,Mama da Hjy Izzatu suka rik'e juna cikin mahaukacin tsoro but da suka ga Afiyah ta dake suma dole suka ari jarumta,zuciyoyinsu suna dokawa bila adadin,Mama cikin rawar jiki za ta fara masa bayanin abunda ke tafe da su Afiyah ta kalleta tace "kiyi shiru ba sai kin wahalar da kanki ba ya san komai" Mama ta kalleta ba don ta yarda ba tace "ya za'ayi ya sani bayan bamu fad'a masa ba?" Afiyah tayi wani murmushi tace "ni nake fad'a miki fa,let's see ke dai za kiyi mamaki" Mama dai duk a tsorace take da lamarin tana jira taji daga bokan nasu,cikin wani kakkaurar murya mai cike da rashin dad'in sauraro ya fara rattabo musu bayanan kaf abunda ke tafe da su,da irin fad'i tashin da suka yi a baya,guraren da suka je neman taimako kaf sai da ya zayyane musu,Mama ta kalli Hjy Izzatu,itama ta kalli Mama cike da tsoro,boka ya bushe da dariya da muryarsa mara dad'in ji yace "yanzu me kuke so ayi muku?" Mama tace "auren ne kawai muke so a fasa idan zai yiwu,sannan ita yarinyar.." Kafin ta k'arasa ya dakatar da ita,Mama sai raba idanu take zuciyarta tana bugawa cike da tsoron kada dai shima yace auren bazai fasu ba,tana cikin tunanin ya miko mata wani k'aho yace "ki tattara buk'atunki kaf ki fad'esu cikin wannan k'ahon za'a biya miki su.. Tun da kika zo nan kin zo intaha,idan kinga buk'atunki basu biya ba,sai dai idan ke kika so.." Jikin Mama har b'ari yake tace "ai ba ma zan so ba" cikin azama ta karb'i k'aho ta kai bakinta,duk mugun nufinta da k'udurinta towards Manar da Mother sanda ta fad'e su kaf,kafin ta mik'a ma bokan,ya karb'a ya gama surutan da zai yi,su dai babu wanda ta san me yake cewa dan wani irin yare yake irin na arnan da suke zama saman dutse,after then yace za su iya tafiya,aikinsu su zuba idanu kawai zuwa nan da kwanaki biyu za suga abunda zai faru,za su masa godiya Afiyah ta kwab'e su suka tashi bayan sun ajiye masa kud'ad'e masu nauyi suka sakko daga dutsen,suna tafiya suna k'ara tattauna matsalar dake gabansu,daga nan direct sanda suka shigo cikin gari wajen dinner suka wuce lokacin har an kusa tashi,suka shiga suka zauna suna kallon mother da Manar dake cikin shigar alfarma,purple d'in lace ne jikinta da ya amsa sunansa,head da komai dake jikinta purple ne ta yi kyau ba kad'an ba,su dai tun zamansu gurin dariya kawai suke saboda sun fi kowa sanin sharrin da suka k'ullo,har sanda aka tashi gurin suka nufi gida suna k'ara tattaunawa. A kusa da motar Waleed dake nan a parking space motarsu ta tsaya,Afiyah ta fito cikin motar tana sakin murmushin kissa ta nufesa, Waleed da bai jima da shigowa gidan ba ya d'auke kansa kamar bai gansu ba zai wuce,da d'an gudunta ta bisa a baya tana kwalo masa kira "D" ya waigo a d'an dake ya kalleta yace "daga ina kike?" Tayi murmushi tace "gurin dinner muka je fa" ya gyad'a kai yace "k'arfe nawa kuka je?" Tace "emmhh! Think wuraren 9pm" yana kallonta da kyau yace "tun yaushe kuma kuka fita daga gidan?" Yadda yake mata magana fuskarsa babu alamun dariya,sai da taji gabanta ya yi mugun fad'uwa da tambayar da ya mata,ta daure though bakinta yana sark'ewa tace "bamu fita da wuri ba ai" wani kallo ya dunga mata cike da tuhuma,sanda ya gama k'are mata kallo yace "really?" Ta gyad'a masa kai a sanyaye,gyad'a kai shima yayi yace "kun fita wuraren 7pm,ina kuka je?" Tayi tsilli² da idanuwa tana in'ina,ya mata tsawa yace "speak well ki bar min in'ina" ta marairaice tace "believe me D" ya d'aure fuskarsa yace "didn't i tell u kada ki fita?" Tace "but munje bikin k'anwarkace fa" yace "okay! Yanzun kuma sai ki juya ki koma gidanku" ta dunga kallonsa tace "D.." A tsawace yace "don't call me,cewa nayi ki wuce ki tafi gidan ku" hankalinta ba k'aramin tashi yayi ba,ta marairaice za ta fara masa magiya ya k'ara mata wani tsawan da sai da tayi baya,she thought ma duka zai kai mata,yana zaro mata idanuwansa yace "i said ki wuce ki bar gidan nan,kada ki bari nayi loosing mind, because zan iya yanke wrong decision akanki.. Maza b'ace min daga gani.." Ya k'are maganar yana nuna mata hanyar get,kuka ta fashe masa da shi tana k'ok'arin rik'esa,ransa a mugun b'ace ya cire hannunsa ya wanka mata marin da sai da taga gilmawar taurarin azaba,a tsawace yace "get lost.." A b'angaren Mother kuwa haka nan tun yammacin ranan take jin gabanta yana fad'uwa,al'amarin bai k'ara tsananta ba sai da suna wajen dinner bikin,sanda kanta yayi mugun sarawa,ta dafe da sauri tana ambato sunayen Allah,Aunty da Mommella da suke tare a table d'aya suka kalleta,Mommella tace "sister ya dai?" Mother ta d'ago idanuwanta da suka fara juyewa saboda sarawan da kanta yayi tace "wallahi i don't really know me yake faruwa da ni,tun d'azun nake ji gabana yana fad'uwa,yanzun haka kuma kaina nake ji yana min ciwo" Aunty ta girgiza kai tace "sannu dear,but ko dai za mu wuce gida?" Mother ta girgiza kai tace "noo! Ina ga ba sai anyi haka ba,minti nawa ya rage a tashi duka" ba do sun so ba suka hak'ura har dai aka tashi,lokacin suna tafiya tayi shiru idanuwanta a rufe,bayan sun dawo gida lokacin tayi musu sallama ta wuce apartment d'inta,tana shiga taga Manar kwance kan kujera head d'inta da komai zube a k'asa tana rik'e da kanta,har mother ta k'arasa shigowa bata sani ba sai da tayi mata magana tace "daughter! What wrong with u?" Manar ta d'ago da kyar ta kalli mother tace "kaina ke ciwo,and tun d'azu a gurin dinner gabana yake fad'uwa" mother ta dunga kallonta cike da tausayi tace "eyyah! Sannu.. Tashi maza kije ki cire kayan,kiyi wanka sai kiyi alwala kiyi nafila ki kwanta?" Ta gyad'a kai a hankali ta tashi jiri ya fara d'aukanta,da sauri ta dafa kujera za ta zauna Mother tace "lafiya?" Ta kulle idanunta a hankali hawaye suna gangarowa fuskarta tace "jiri nake gani mother" mother tace "sannu toh.. ko na taimaka miki?" Ta girgiza mata kai a sanyaye tana share hawaye tace "a'a zan iya" daga haka ta wuce tana tafiya slowly,mother ta bita da kallo cike da tausayi. Tana zaune d'akinta bayan ta fito wanka sun gama waya da Azaan kenan ta shimfid'a pray mat,tayi sallah raka'a biyu ta d'au Qur'an d'inta ta bud'e za ta fara karantawa,aka bud'e k'ofar d'akin mother ta shigo jikinta a mugun sanyaye,ta d'aga kai tana kallonta,mother ta zauna gefenta tace "kinyi sallar ne?" tace "ehh na yi,zan yi karatu ne ma" mother ta gyad'a kai tace "but kin ci abinci kuwa?" Tayi shiru ta kasa amsawa,mother tace "tunda kika yi shiru baki ci ba kenan ko?" Ta gyad'a mata kai a sanyaye hawaye suka kawowa idanunta,Mother ta tashi za ta fita,har ta kai k'ofa ta waigo tace "kina ji na Manar?" Manar dake kallon mahaifiyarta tace "ehh mother ina ji" Mother tace "zan kawo maki abinci yanzu,ki daure ko kad'an kici,zaman da kika yi da yunwa shi yasa kike jin jiri,and ki dage da addu'ah sosai kuma a ko da yaushe,na san kina tashi da daddare kiyi sallah,so no need na zo tashinki tunda already kina yi,amma ki k'ara dagewa kinji? Babu wanda yake samun abunda yake so cikin sauk'i.." 'Dan murmushin jin dad'i tayi tace "in sha Allah zan yi yanda kika ce Mother" mother tace "Good!" Daga haka ta fita d'akin,Manar ta fara rera k'ira'anta cikin cool voice d'inta,ba'a jima sosai da fitar mother ba ta kawo mata abinci ta ajiye mata then ta mata sallama ta fita. Bayan ta gama karatun ta ci abinci ta fito b'angaren dan yadda take jin baza ta iya kwana ita kad'ai ba,a hanya tana tafiya b'angaren Dadda suka had'u da Waleed,ta zaro idanu tana kallonsa tace "Yaya baka tafi ba?" Ya sauke numfashi a sanyaye yana mata wani kallo yace "yeah! Nan zan kwana" tayi d'an dariya tace "alright! Sai da safe" har ta juya za ta tafi ya rik'o hannunta ya juyo da ita,ta d'ago idanunta da sauri tana kallonsa suka had'a ido,ya jinginar da ita jikin bango ya d'ago kanta yana kallon k'wayar idonta,kallonsa itama ta dunga yi,muryarsa a sanyaye ya kira sunanta "Manar!" Da sauri ta kallesa jin yanda ya kirata,yace "da gaske aure za kiyi?" Kasa amsa masa tayi,ya d'an kalleta kad'an jin bata ce komai ba,ya k'ara kiran sunanta,kamar za tayi kuka tace "ehhh!" Bai iya cewa komai ba sai kallonta yake,jin shirun ya yi yawa ta d'aga kai ta kallesa suka sake had'a ido,ta wara masa manyan idanunta tace "Yaya ba ka da lafiya ne?" Yace "me kika ga?" Cike da damuwa tace "u look pale,what's wrong with u?" Kamar bazai fad'a mata ba sai kuma dai a hankali yace "surely akwai abubuwan da suke shirin faruwa that will cause me alot of harms,and that will be the end of my happiness.." Wani mugun damuwa taji ya saukar mata,hankalinta a tashe tace "what's that Yaya? Tell me please" yayi shiru ya kasa cewa komai,da sauri ta rik'o hannunsa idanuwanta cike taf da hawaye tace "Yaya don Allah ka gaya min mene ne ka ji" kasa cewa komai yayi ya runtse idanuwansa da sauri yana jin bugun zuciyarsa da ya canja,Manar na ganin haka ta fad'a jikinsa ta fashe da kuka mai tab'a zuciya,ya kasa cewa komai though har zuciyarsa yake jin kukanta ya dai kasa cewa tayi shiru,sanda tayi mai isarta ta d'ago ta kallesa tace "Yaya ka gaya min please" murmushin k'arfin hali yayi mata,ya jinginar da kansa a bango yana kallonta ta gefen ido,tace "ina ji,tell me what's it?" Jawota yayi jikinsa murya can k'asa yace "forget about it" tace "me yasa?" Yace "it's too late" kallonsa ta dunga yi kamar za ta fashe da sabon kuka tace "kamar ya it's too late? Ka san baza ka fad'a ba kasa ni tsaiwa?" Da wani murya yace "i'm so sorry.. But.." Kafin yayi wani maganar cikin jin haushi ta juya za ta bar gurin,yayi sauri ya rik'ota ya dawo da ita.. #Manage please.. #Asli Smasher. [2/20, 8:41 PM] My number 1: 36... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Ya marairaice yace "i said i'm so sorry.." Fuskarta a d'aure tak'i kallonsa tace "sai dai idan za ka gayamin shi ne zan hak'ura.." Ya lumshe idanunsa ya bud'e,a hankali yake sauke ajiyar zuciya saboda k'amshinta daya cikasa,shi kansa ya san ba k'aramin dauriya yayi ya iya tsayawa kusa da ita ba tare da ya mata komai ba,da wani murya mai cike da rauni yace "yanzu dai aure za kiyi ki tafi ki bar ni koh?" Tayi dariya tace "toh kai ma ba ka yi auren ka tafi ka bar ni ba?" Wani kallo ya dunga mata kafin yace "sai kuma aka ce miki ina son matar?" Dariya ta sake tayi sosai kafin tace "but ko ba ka sonta ai u are enjoying ur marriage,tunda kuna tare har yau baka saketa ba,wa ya san ma me kuke yi da ita.." Kallonta ya dunga yi ko k'iftawa babu,cikin sanyin murya yace "how did u know i'm enjoying my marriage?" Ta d'aure fuskarta kamar za tayi kuka tace "bayan na gani.." Da sauri yace "kika ga me?" K'in yarda ta kallesa tayi tace "meye ma ban gani ba" da sauri ya juyata ya had'ata da bango,ya tsaya gabanta sosai har suna jin numfashin juna muryarsa a raunane yana girgiza mata kansa yace "noo! Lilac i'm only trying my best na sauke hak'k'inta dake kaina,bayan wannan Allah ma shaida ne ba wani amfanin da auren yake min,ba sonta nake ba kin sani,kawai dai Mama ta takura sai da na aureta" a hankali ta d'ago idanunta tana kallonsa sympathetically tace "to me yasa baka fad'a ba ka sonta ba?" Yace "waye zan fad'i ma?" Tace "ko Hjy idan ta sani ai ba za ta bari ba tunda ba ka sonta" ya girgiza kansa a hankali yana lumshe idanuwansa yace "it's too late nace ba na so,akan haka na sani Mama za ta iya yin komai tunda zab'inta ne,ni kad'ai nasan tarin matsalar da nake ciki,but i know there's someone wanda aka halitto ni dominta,ita kad'ai ce nake ma wani irin son da ban tab'a yiwa wani hallita ba,hatta mahaifiyar da ta kawo ni duniyar nan,ba na jin sonta kamar yanda nake jin sonta,soyayyarta yana tafiya ne dai² da bugun zuciyana.. For sure ranan duk da na rasa soyayyarta,ranan zan daina numfashi.. Ki min addu'an Allah sa wanda nake so kada ta kub'uce min.." Tunda ya fara maganan take kallonsa da wani irin surprise look jin yanda yake fayyace soyayyar wata a zuciyarsa,a hankali cikin wani irin mutuwar jiki tace "who's that lucky lady Yaya?" Ya d'ago idanuwansa ya zuba mata su yana mata wani sanyayyan kallo,a hankali idanunsa cike da wadu hawaye yace "antiii.." Zaro idanuwa tayi tana kallonsa tace "ni kuma?" Ya lumshe idanuwansa ya bud'e a kanta yace "kina d'auka wasa nake maki da?" Ta gyad'a masa kai a hankali hawaye suna kawowa idanunta,a hankali yace "me yasa? Ba kya so na? Ban kai matsayin da za'a so ni ba?" Ta girgiza masa kai da sauri,yayi d'an murmushin yak'e wanda hausawa ke cewa ya fi kuka ciwo yace "i don't know why kika kasa ganewa tun farkon" hawaye suna biyo cheeks d'inta ta kwantar da kanta a k'irjinsa maganarta a sanyaye tace "u are very handsome,gentle,tall,huge,besides u are cute,babu macen da za ta k'ika.. So stop being afraid Yaya,baza ka rasa ni ba,k'ila kaga a yanzun wani k'addaran ya ratso,duk da two days yayi saura a d'auramin aure,ina sonka but ur wife i so much dislike her,ina jin kishinta har cikin raina,ni dai nasan ma ka fi k'arfinta,ba ka sonta,ita kad'ai take rawan kanta har take ma mutane wulak'anci,kuma ita kad'ai take haukan sonka ko? Bata san ma u are only managing and.." Sai kuma ta yi shiru tana share hawayen dake sauka fuskarta,lokaci d'aya yaji wani sanyi yana ratsasa yayi wani sanyayyan murmushi,yana kallonta ya d'ago chin d'inta suka had'a ido yace "and what?" Turo masa baki tayi tace "babu komai fa.. Ni ba wani abu zan ce ba dama" ya lumshe idanunsa yana shak'ar k'amshin da ya gama huda jikinta muryarsa can k'asa yace "i'll soon enjoy my marriage.." Ta ware idanunta da sauri tana kallonsa tace "how? Da waye kuma za kayi enjoying d'in?" Ya bud'e idanunsa sosai yana kallonta yace "ina ji a jikina everything will be okay" tayi d'an murmushi bata ce komai ba suka yi shiru for a little bit,kafin ya kalleta yana sauke ajiyar zuciya yace "za ki iya aure ki barni?" Dariya tayi sosai tace "kai ma ba ka yi ba ka barni?" Yace "ai ina zuwa kullum na ganki" da sauri tace "a'a ni ba gurina kake zuwa ba,gurin Dadda kake zuwa" yana kallon eyeballs d'inta a hankali yace "believe me saboda ke nake zuwa nan,duk sanda na zo ban ganki ba ba-na iya bacci ranan" kamar za tayi kuka take kallonsa tace "amma kuma ai hakan bai hana kayi tafiya ka barni ba,har number na ka sa a blacklist fa,kuma yanzu kace saboda ni kake zuwa?" Ya sauke idonsa kan lips d'inta bai ce komai ba,tayi murmushi tace "ka ga da matarka tana sona ko bayan na yi aure sai in dunga zuwa gidanka sosai.." Bai jira ta kai k'arshen maganar da take son yi ba,yayi saurin grabbing lips d'inta saboda yanda maganar aurenta ya damesa,idan akwai abunda ya tsani ji d'aga gareta kalmar idan tayi aure ne,lumshe idanunta tayi saurin yi a hankali suka sauke ajiyar zuciya,ya kai hannunsa ya d'afe bangon da ya jinginar da ita,da d'ayan hannunsa ya d'aga hijab d'inta yana shafa smooth skin d'inta yana kallonta,a hankali ta kai hannunta ta zagaye wuyansa da su,har d'age ta k'ara saboda dad'in sucking lips d'insa take mugun ji,tun ranan farko da ya fara kissing d'inta take jin bak'on yanayi yana ziyartarta muddin za su kasance su kad'ai a guri,shisa tun farkon ta so dakatar da shi,but yanzun kam Allah ma ya sani ba ta jin za ta iya daurewa yazo kusa da ita ko ya nemi wani abu ta hanasa,ita akanta she's in need bare kuma shi da yake fad'i mata an haliccesa da laruransa ne kad'ai dominta,me zaisa baza ta bashi ba,itafa ji take ma ko cewa yayi zai having d'inta za ta amince saboda tausayinsa da soyayyarsa da yake d'awainiya da ita cikin kwanakin,sun d'auki lokaci mai tsayi tare kafin yayi saurin zare lips d'insa,cikin wani irin tsoron da lokaci guda ya shigesa yayi baya yana sake kallonta,shin idan wani ya gansu me zaice? Tunda ba wani keb'antaccen guri suka samu ba,taimako d'aya Allah ya musu shi ne kawai da ya kasance dare ne lokacin,in bayan haka ya san komai zai iya faruwa,bata iya ce masa komai ba ta wuce ta nufi b'angaren Dadda kasancewar can ta fito da niyyar zuwa,ya bi ta da kallo har tayi nisa,ya d'an lumshe idanunsa ya bud'e,kanta a k'asa take tafiya tun bata k'arasa balcony ba k'amshin scent's d'in Azaan suka tabbatar mata yana gurin,da sauri ta d'ago kanta gabanta yana tsananta fad'uwa,suka yi ido hud'u da shi yana amsa waya,ta d'auke kanta ta d'anyi gaba,kamar wanda akace ta waiga taga still bai bar kallonta ba,ta zaro ido tana watsa masa hannuwa tace "why are u staring at me?" Bai ce mata komai ba yana kallonta,a hankali yayi magana da hindu then ya katse wayar ya tako zuwa gabanta kad'an yana sake kallonta,ita dai duk ta rikice ganin yana zagayata tace "Yaya! What are u doing?" D'an tsayawa yayi yana binta da wani kallo yace "wane scent ne kika sa?" Sai da tambayar yasa gabanta ya fad'i ta fara in'ina,yace "kamar na san k'amshin somewhere.." Da sauri ta kalleshi ta kasa cewa komai,ita kanta tana jin bak'on k'amshin a jikinta and ta fi kowa sanin inda ta samosa,ganin ta kasa masa magana ya tab'e baki ya juya yace "goodnight.." Da kallo ta bisa hawaye cike a idonta,har ya bar gurin then shige ciki da gudu,Waleed dake tsaye har sannan inda ta barshi jin alamun footsteps ana tahowa daga bangaren Dadda,yana bud'a idanunsa suka had'a ido da Azaan dake tahowa zai wuce,yana tafiya yana kallonsa har yazo daf da shi,a hankali kamar bai son yin maganar yace "good evening" Waleed ya sake kallonsa for the second time da kyar ya daure yace "same to u" Azaan yace "ya family?" Waleed yace "alhamdulillah" daga haka Azaan ya d'an gyad'a kansa yace "goodnight.." Ya wuce ya nufi part d'insu,Waleed yayi ajiyar zuciya cike da tausayin kansa kafin shima ya juya ya bar gurin. Mama zaune cikin bedroom tana jiran shigowar Afiyah but har kusan hour guda babu alamun za ta shigo,shirun da yayi yawa yasa ta mik'e ta tsaya jikin window tana lek'awa,lokacin Manar ta fito apartment d'insu sanye da k'aton hijab d'inta dake sharar k'asa ta nufi bangaren Dadda,idanun Mama a kanta ta bita da wani kallo tana sakin murmushi,ta d'anyi nisa taga ta tsaya da wani suna d'an magana,da yake gurin ya d'anyi duhu ba sosai take iya hango fuskar waye ba,taita kallonsu tana dariya,duk abunda ya faru tsakaninsu kusan a kan idanunta ne,tayi wani dariya a fili tace "tukuna ma yarinya,baki fara bin maza ba,sai kinji ance an fasa aurenki,mugun fatan da na maki,sai ya biki da yardan Allah.. Sai kin zamewa uwarki bak'in cikin da zai kaita k'abari ba tare da ta shirya ba.." Wayanta da yayi k'ara yasa ta juyawa da sauri ta d'auko kafin ta dawo har Manar ta bar gurin,dai² nan kuma Azaan ya taho b'angaren ta kalleshi sosai tace "is that really him? Dama yaron nan ne a gurin suke iskanci da ita?" Da sauri tayi answering call d'in ganin Afiyah ce tana fad'in "ina kika shiga nake ta jiranki kuma?" Afiyah cikin kuka tace "my in-law Waleed ya koreni,har yana marina saboda na biku mun fita.. Baki ji cin mutuncin da ya min ba,k'arshen ma cewa yayi idan ni ba mayya bace na rabu da shi ya tsaneni,mai sona ma ba ya sonsa.." Cikin tashin hankali Mama ta zazzaro idanunta tace "shi Waleed d'in ne yace haka?" Afiyah tace "kin san dai bazan masa k'arya ba tunda ina sonsa" Mama ta gyad'a kai tace "barni da shi,ai wallahi bai isa ba.. Ubansa ma ya yi kad'an ya fad'a min haka bare shi,bari ya shigo duk dare yau sai na sa shi zuwa ya dawo min dake.." Wani sanyi Afiyah taji ya tsirga mata har ranta tayi murmushi cike da kissa tace "ni dai idan da matsala ki kyalesa kawai Allah had'a kowa da rabonsa.." Mama ta katseta da sauri tace "ke ban son shashancin banza,ki barni da shi kawai" Afiyah ta gyad'a kai kamar ba ta son maganar tace "alright" suna ajiye waya Mama ta juya cikin fushi tana zagaye d'akin. Washe gari aka yi mother's day,shima dai ranan haka aka b'arnatar da kud'ad'e,maganar kyau kam Manar har ta gaji da yinsa,ranar Saturday a gida aka yi d'an walima na mata kad'ai,ranar Sunday misalin k'arfe 11am su Daddy sun fito za su wuce wajen d'aurin aure,sama ko k'asa aka nemi Waleed aka rasa,Abba ya kira line sa shiru duk a rufe,dai² lokacin Amaar da Azaan suka shigo cikin wani sabo dal d'in jaguar,Amaar yayi parking ya fito sanye da d'anyen shadda sai kyalli yake kamar shi ne angon,Azaan ya fito cikin shirinsa na zuwa d'aurin aure daga sama har k'asa farin kaya ne jikinsa,suka k'arasa inda su Abba suke after sun gaisa,Abba ya kalli Amaar yace "ka ga Waleed?" Amaar ya girgiza kansa yace "rabona da shi tun ranan Friday" Abba ya gyad'a kai yace "alright! Ku wuce muje lokaci na tafiya" suka shiga mota Amaar yayi driving d'insu zuwa masallacin da za'a d'aura auren,su Daddy kuma yaransa sukai driving d'insu suna back seat suna magana k'asa² da junansu. Misalin 12pm bayan an gama d'aura auren,tun kafin su Daddy su k'arasa gidan suka yi waya lallai duk inda Waleed yake ace masa yazo gida ya jirasu suna hanyan dawowa,sanda suka k'araso gidan tuni ma labarin abunda ya faru gurin d'aurin auren ya fara tashi sama²,suna shigowa kai tsaye suka wuce b'angaren Dadda suka mata bayanin halin da ake ciki,Dadda tayi shiru tana kallonsu ta kasa magana,sanda su Aunty suka shigo parlon,Dadda ta bisu da kallo fuskarta a d'aure babu alamun wasa,Mommella ta zauna kusa da ita tana kallonta tace "lafiya kuwa Hjy?" Dadda dake jiran k'iris ta fashe da matsanancin kuka,hankalin Mommella a tashe ta kalli yayunta tace "Yaya me aka mata? Me yake faruwa wai?" Abba yayi shiru ya kasa magana,Daddy yayi ajiyar zuciya a hankali ya d'auke kansa dan shi duk baiga abun tada hankali ba a cikin maganar da suka zo da ita,Mama ce tayi shigowan k'arshe,ta dunga bin occupants d'in parlon da kallo ta kasa zama,saboda gabanta dake fad'uwa sai da Abba ya mata magana yace "nemi guri ki zauna Hjy magana za muyi.." Then ta samu guri ta zauna jikinta a sanyaye sai bin mutanen gurin take da kallo.. #Manage pls... #Asli Smasher. [2/21, 7:48 PM] My number 1: 37... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Mommella dai ta gaji da sauraren Abba suyi magana tace "toh Yaya ga mu mun had'u ku mana bayanin abunda ke faruwa" Abba yayi murmushin k'arfin hali yace "Waleed da sauran yara muke jira" ba'a d'auki lokaci ba aka bud'e k'ofa Amaar da Waleed suka shigo parlon,Amaar a forefront sai Waleed dake binsa sanye da fari kal d'in shadda sai walk'iya yake though fuskarsa babu walwala,kallonsa Abba da Daddy suka dunga yi ya nemi gefen da Amaar ya zauna yama kansa guri kansa a k'asa ya gaishe da iyayen nasa gaba d'aya da ladabi suka amsa,Abba ya kalli Aunty a hankali yace "go and get Ameerah and Manar!" Aunty ta mik'e ta fita,gaba d'aya ta gama shiga comfuse gani take ba alkhairi za su ji ba. Aunty na gaba Manar da Ameerah a bayanta sun sha hijab har k'asa,tunda suka tunkari b'angaren Dadda Ameerah ke addu'ah,a hankali ta tab'o Manar tace "sis wai me yake faruwa?" Manar ta girgiza mata kai kamar za ta fashe da kuka tace "i don't know,ni dai gabana ke fad'uwa ma" Ameerah ta rik'e hannunta da sauri tace "nima haka.." Ameerah dai sai kallon Manar take fuskarta da damuwa tace "Allah sa alkhairi ne" Manar ta langab'ar da kai tace "ameen.. But jikina bai fad'a min haka ba ni dai" a haka suka shiga parlon Dadda dake cike da mutane,Aunty ta zauna inda ta tashi,Manar da Ameerah suka zauna kusa da k'afarta,babu wanda ta iya d'agowa a cikinsu bare ta ga mutanen dake cikin parlon,Mama dai har ta fara sakin murmushi tana k'iyasta how al'amura suka faru,dan yau shi ne datelined da mutumin ya basu komai zai faru,gaba d'aya ta kasa boye how happy she is a wajen duk da yanda take ta k'ok'arin dakewa,tunda su Manar suka shigo da Aunty Waleed yake kallonta ko k'iftawa ya kasa yi gabansa bai bar fad'uwa ba,Abba ya bud'e taro da addu'a sannan a hankali yace "dukkan mu da muka ga mun had'u nan kusan zance magana ne guda d'aya ya tara mu,soboda haka ina ganin babu amfanin mu tsaya jan zance ko wani b'oye²,and then ina son kowa a nan ya d'auki abunda ya faru matsayin k'addara wanda aka ce ta riga fata,mu duka idan da za mu tattara mu zama abu guda bamu isa canja abunda Allah da kansa ya hukunta ba,so kana naka Allah yana nasa,nasan kuma shi ne dai²,dan haka sai mu k'ara gode masa saboda shi kad'ai yasan dai².. A tak'aice ba tare da na tsawaita ba,abunda nake son sanar da ku shi ne,game da maganar auren Zainab an d'an samu chanji,ba wai ina nufin an fasa auren nata ba kwata²,a'a da shi Azaan ne dai Allah bai hukunta za'ayi ba.." Kaf occupants d'in parlon babu wanda bai kalli Abba ba saboda shock d'in da maganarsa ya basu,ciki kuwa har da Mama dake jan salati tana zaro idanu, underneath hamdala take Azaan bai auri Manar ba,kamar abun ya dameta sosai tace "toh! Bai aureta ba shi wa kuma ya aureta? A kan wane dalilin shi kuwa zai fasa auren? Me yake faruwa haka?" Dadda dai kallonta kawai take tayi mitsi² da idanuwa ta k'i cewa komai,rik'e k'afar Aunty Manar tayi ta fashe da wani kuka mai ban tausayi,Mother dai bata iya d'aga kanta ta kalli kowa ba,ita kanta hawaye take a b'oye tana maimaita fad'ar "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Allahumma ajirniy fiiy musibatin wa'aklufniiy khairan minha.." Aunty dai itama hawayen take tana fad'an "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,me yake faruwa Alh?" Amaar yayi k'asa da kansa bai iya ya kalli mutanen parlon ba duk da ya san komai amma jikinsa yayi mugu sanyi ba kad'an ba,Waleed dai sai kallon Abba yake ko k'iftawa ya kasa yi zuciyarsa tana bugawa da sauri²,Daddy yayi k'arfin hali yace "duka hak'uri za muyi,we never saw this coming,komai ya samu bawa a duniya dama rubutacce ne,babu wanda ya isa ya kaucewa k'addararsa,wannan yaron fa ba cewa yayi bazai auri y'armu ba,wani abu yaga yana shirin faruwa ya samemu ya mana bayani tun kwanaki biyu da suka wuce,mu kuma da kanmu muka ga dacewar yanke hukuncin da muke ganin zai fi zama mana alkhairi,ya nemi chanji daga garemu mun basa,so duk banga abun tada hankali a nan ba,idan mun kalli maganar da idanun baseera.. Sai muyi addu'ah Allah yasa hakan shi ne mafi alkhairi gare mu baki d'aya.." Hayaniya parlon ya fara d'auka,Abba yace "ya isa dan Allah ku bari mu gama abunda ya taramu kafin ku samu abun fad'a.. Shifa aure ba'a yinsa dole,kuma duk abunda bai faru ba,dama Allah ya rubuta ba mai faruwa bane,babu ruwan ku da wasu k'ananun maganganu,zan k'ara jan kunnenku duka,ban amince wani ko wata ya tada maganar nan a ko ina ba,yanda muka yisa a nan a nan nake so kowa ya barsa,Allah sa hakan shine mafi alkhairi ga y'ay'anmu,abunda yaron nan ba kunyata mu yayi ba,shi ba cewa yayi ya fasa auren y'armu ba,and bamu baro masallaci ba sai da na tabbatar na fitar da mu kunya na d'aura masa aure da tawa 'yar saboda saka masa halaccin da ya mana,na had'asa da yata wanda nake da iko da.." Lokaci d'aya mutanen parlon suka sake bin Abba da kallon tsartsar mamaki,kowa ya kasa kunne jira yake yaji da waye akayi auren,sannan mene ne makomar Manar,ita kanta Manar kallon Abba take zuciyarta tana wani bugawa,Mama ta had'iye yawu da kyar tana kallon Azaan da kansa ke k'asa,ji take jikinta yana wani shaking ta ciki dan wannan shi ake kira anyi ba'ayi ba,tunaninta wace yarinyar aka aura masa kuma? Dan it's da Deejah ko Diyanah taso had'asa,Waleed dai sai kallon Abba yake zuciyarsa kamar za tai skipping ta fito waje saboda yanda yake harbawa,Abba yana kallon Dadda da itama idanunta suke kansa tana kallonsa,da wani confidance a maganarsa yace "na d'aurama Mamana aure da Waleed,Azaan kuma na masa canji da Ameerah,saboda wasu dalilai wanda ba sai na fito na sanarma kowa ba ko na bayyanasu,na tabbatar zai rik'e min 'yata da amana,sannan banyi haka ba sai da nayi shawara da d'an uwana da kuma mahaifiyarmu.." Wani zabura Mama tayi ta mik'e tsaye tana kallon Abba da wani irin shock,Mother dai bata ce komai ba,lokaci d'ayq ta tsayae da hawayen da suke zubo mata jin da wanda Abba ya d'aurawa Manar aure ya sosai maganar ya samar mata da relief kad'au suke sakko mata,even though ta girgiza da farkon but lamuranta duka ga Allah take mik'a su shisa sai bata wani damu ba,Mama ta k'arasa gaban Abba cikin kid'imewa bakinta yana rawa haka ma ko ina na jikinta tace "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un.. La'ilaha illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz'zalumiiyn,dan girman Allah Alh ka min banyani yanda zan gane,wallahi ban fahimce ka ba,ban gane ba sam kwakwalwata ta dod'e ba na iya fahimtar maganarka,wane Waleed d'in kama aure? 'Da na kake nufi? Wanda na haifa da cikina? Ko kuma wani mai irin sunan ka samu? Kayi min bayani don girman Allah Alhaji" Mommella dai da duka sauran occupants d'in parlon da kallo suka binta ganin yanda take hauka tuburan sun kasa d'auke idanunsu daga kanta,Mommellah dai ta yi tagumi sai kallon Dadda data tsume fuska ta k'i cewa komai take,Manar kam sai lokacin ta gama fahimtar abunda Abba ya fad'a few seconds ago,tun bayan maganarsa komai ya tsaya mata,ta daina fahimtar abunda ake fad'a,da kyar ta gano me yake faruwa da ita bayan ta gama tattara maganganun Mama,can ta juya a hankali ta kalli inda Waleed yake zaune,ganin ya rufe fuskarsa da palms d'insa ba ka iya gane wane irin yanayi ne akan fuskarsa ta sake duk'ar da kanta,ko da Abba ya tambayeta tana son Waleed k'asa magana tayi,Mama ta durkushe kan knees d'inta ta fashe da kuka,gaba d'aya ta birkice bata ma san inda take ba,Aunty dai sai murrmushi take cikin farin ciki tace "lallai alk'awarin Allah tabbatacce ne.." A hankali Waleed ya zame hannunsa daga fuskarsa da ya rufe yana kallon Mama da idanuwansa da babu komai cikinsu face zallar farin ciki,Abba ya waiga yana kallonsa yace "kana son Manar?" Sai da ya d'an kalli gefen Mama kafin ya gyad'a kansa a hankali,lokaci d'aya kuma ya mik'e ya fice daga parlon without ya bari Mama ta ga fitarsa,tafiya yake yana k'ara godema Allah a fili,fuskarsa ta kasa b'oye how happy he is,ranan yau jinta yake kamar an masa gafara,da Afiyah ya fara gamuwa za shi parking space,tayi masa murmushi tace "good afternoon D" bai ko tsaya bin ta kanta ba ya wuce ya bud'e motarsa ya shiga zai rufe ta rik'e murfin motar tana kallonsa tace "D wai me yake faruwa,na shigo nake jin rumors kamar wai ko an fasa auren,what's happening?" Bai tanka ta ba ya sake kai hannu zai janyo murfin motarsa,da sauri tana binsa da wani kallon mamaki tace "me kake wa murna haka D?" Murmushin da bata tab'a ganin ya yi ba ya sakar mata a hankali yace "kije ciki babu komai,i'm going out for a little bit" sosai taji dad'in murmushin da ta gani kan fuskarsa because tun da suka yi aure bata tab'a ganin murmushinsa kamar haka ba sai yau,sanda ta fara mayar masa da murmushin kafin tace "toh dear! But akwai bikin ne har yanzu?" Ya d'an gyad'a mata kai kafin yaja murfin data sakar masa ya rufe ya tayar da motarsa ya fice daga gidan,haka nan bayan fitarsa yaita zaga garin yama rasa ina zai nufa,Afiyah tabi motarsa da kallo tana murmushi then ta juya tana d'aga shoulder ta wuce cikin gidan dan amsa kiran da Mama ta mata,kafin ta k'arasa ta hangota tana tahowa hankalinta kamar baya jikinta,a rikice Mama take kallonta tace "Afiyah shi kenan asirinmu ya tonu.. Mun shiga uku mun lalace.." Da mamaki Afiyah take kallon Mama tace "lafiya? Me yake faruwa?" Gaban Mama sai fad'uwa yake,tayi still tana kallon Afiyah zuciyarta yana bugawa,Afiyah ta sake cewa "wai me yake faruwa ne,kimin bayani?" Cike da k'arfin hali Mama tace "sun munafurcemu wallahi.." Sai kuma ta sake fashewa da matsanancin kuka cikin tashin hankali tace "wallahi bai isa ba.." Ta juya da sauri ta koma cikin gida tana goge hawaye bata saurari Afiyah ba,tana shiga bedroom d'inta ta fara kiran Waleed jikinta sai b'ari yake,Waleed dake driving ya kasa controlling tears dake zubowa fuskarsa saboda farin cikin da yake ciki ya kalli wayarsa,ganin Mama ke kiransa ya d'an yi murmushi ya d'au wayar duk da yanda gabansa yake fad'uwa bai hanasa ya kashe phone d'in gaba d'aya ya ajiye ba,hannunta yana rawa ta sake kira sai dai wayan ya sanar mata a kashe,wani zaman y'an bori tayi ta d'ora hannuwanta aka ta kurma uban ihu,dai² lokacin Aunty tana haurowa saman fuskarta a washe ta k'arasa da gudu ta bud'e d'akin ganin Mama a zaune k'asan tiles tana risgar kuka Aunty bata san sanda ta fashe da wani dariya ba,Mama ta juyo a razane tana kallonta ta kasa daina kukan tace "Allah ya isa tsakanina da ku,duk kune munafukan da aka had'a baki da ku aka lik'ama d'ana auren yarinyar can,wallahi bazan tab'a yafe muku ba.. Ko zan yi yawo tsirara kuma sai na ga bayan auren nan tsinannu matsiyata annamimai.. Allah ya isa na ban yafe muku ba,wallahi Waleed d'ina bazai zauna da ita ba,sai na san yanda nayi na rabasu" Aunty dai da taga kaman Mama ba ta cikin hayyacinta juyawa tayi ta rufe mata k'ofan tana fad'in "ta Allah ba ta mutum ba wallahi,da yardar Allah sai kinji kunya,sai ubangiji ya nuna maki k'arshen ki a kusa,banza jahila mai jayayya da hukuncin ubangiji.." Daga haka ta wuce bedroom d'inta tana jan lafiyayyan tsaki. Dadda dai da ta san komai haukan da Mama ta dunga yi ne ya hanata magana,sanda ta fita ta bar parlon ta kalli su Abba tace "kada wanda yace mata k'ala,ku zura mata idanu ku dai,zanyi maganinta da kaina,duk haukarta kada wanda ya tanka mata.. Ku tashi kuje ku dai,Allah ya maku albarka.." Suka amsa duka suka fice,da farkon duk tunaninsu kukan da take ko maganar ne bai mata ba,sai suka ji sab'anin haka daga gareta kuma. Cikin rawar jiki Mama ta k'ara d'aukar wayarta tayi dialing number Hjy Izzatu ta kai kunne,Hjy Izzatu tana d'agawa Mama ta sakar mata wani kuka da k'arfi tace "k'awata duk inda kike kizo gidana maza²,ina cikin tashin hankali wallahi,dan Allah kizo da sauri,ni dai da nasan za'ayi haka da na bar yaron can ya aureta,dan Allah kizo yanzu mu koma gurin mutumin ya warware komai,wallahi na hak'ura duk abunda tayi min ita da uwarta na yafe musu duniya da lahira,ni dai a warware auren da Waleed d'ina kafin na had'iye zuciya na mutu,kina wa Allah da manzonsa kizo yanzu mu tafi kafin ajalina ya riskeni ban shirya ba.." Cikin mugun tashin hankali Hjy Izzatu tace "Waleed kuma? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,Waleed dai na mu d'anki na cikinki?" Mama dai sai kuka take tana gyad'a mata kai kamar tana gabanta tace "shi dai k'awata,shi nake nufi,ban san da yanda zan fad'ima Afiyah maganar ba,da wannan al'amarin dake faruwa wallahi da ma mutuwa nayi kafin ace haka ya faru,zama bai ganmu ba k'awata ki hanzarta kizo dan Allah" da kyar Hjy Izzatu ta lallab'ata tayi shiru,tace ga ta nan a hanya za ta k'araso su wuce yanzu,ta katse wayar ta ajiye tana juya kai tana fad'in "wai.. Wai.. Waiii Allah.." Tana tunawa da Afiyah sai taji zuciyarta yayi rauni sai ta k'ara fashewa da kuka,ta had'e kai da guiwa tai kuka tai kuka,can ta sake d'ago kanta ta d'aga hannuwanta sama tana kuka tana cewa "ya Allah me na maka kasa abubuwa suke faruwa dani haka marasa dad'i,Allah ya Allah kasa mafarki nake ba'a zahiri abun nan ya faru ba,ya Allah ka warware auren nan kafin na mutu,wayyo! Allah ka dubeni da idon rahama" kamar mahaukaciya sai kuma ta mik'e ta shiga dudduba d'akin can ta hango hijab ta d'auka ta saka ta d'auki mask tasa ta fito kanta a k'asa tana tafiya buzugur² kamar sabon kamu ta fice daga gidan ta nufi titi,tana tafiya tana sharar k'walla tana cewa "in sha Allahu sai an warware auren nan,na hak'ura ba gidan sarautan duniya ba koma masarautar aljanune a kaita,wallahi na hak'ura na yafe mata komai ya wuce.." Bayan barin Mama a gidan sabon walima aka tashi yi a gidan,bayan malaman da Aunty ta gayyato sun gama yi musu lectures akan zaman aure da rayuwar gidan miji,lokacin bayan an tashi,can k'arshen d'aki Manar suka k'ule ita da Ameerah,Ameerah sai kuka take saboda ita dai wannan auren ba zatan bata ma san da yaya za ta fassara shi ba,but yaya za tayi tunda iyayenta sun yanke hukunci akanta,dole haka za ta karb'i mijin har sanda za ta koyama zuciyarya sonsa,bayan sallan isha Mama suka dawo gidan a mugun jigace,dan ko ruwa bata shaba wunin ranar tun fitarta daga gidan,bayan Hjy Izzatu ta tafi ba k'aramin kuka tasha ba haka nan ta hak'ura dan mutumin ya fad'a musu aure bazai rabuba,ya ga rabo mai k'arfi a tsakani yana tunkarosa,haka nan dai tai shiru amma da zaran gyangyad'i ya fara d'aukanta sai tayi sauri ta farka,yaranta duk sun zagayeta sunyi zuru² dan yanda al'amarin ya kad'a musu ciki. Yunwan da ya damesu yasa Manar fitowa daga d'aki,dan yau kukan da suka yi ba kad'an bane duk da tana son Yayan nata,amma yanda al'amarin yazo dole ta girgiza,tana fitowa Dadda dake zaune parlon tun d'azu da ta gama kiransu suka k'i fitowa,ta zauna tayi jigum kamar wanda aka yima mutuwa ta rafka tagumi da hannu biyu,jin motsin bud'e k'ofa Dadda ta juya da sauri ta kalli Manar dake wucewa hanyar kitchen,ta bita da kallo jikinta a sanyaye tace "Manar!" Manar ta juya tana kallonta a sanyaye idanunta sun kumbura,Dadda ta yafitota da hannu tace "zo ya ki,ina ita y'ar uwar taki?" Manar tace "tana d'aki" Dadda tace "zo maza ki zauna kinji magana za muyi" a hankali ta k'arasa ta zauna jikinta a mugun sanyaye ta kasa kallon Dadda,Dadda ta kamo hannunta ta rik'e k'am² tana kallonta tace "ki gaya min gaskiya takwara,auren ne baki so,ko shi Mamman d'in ne bakya ra'ayi nasa ya sawwak'e maki?" Da sauri Manar ta girgiza mata kai tana turo baki tace "a'a" Dadda tace "to me yake damunki?" A hankali tace "babu komai" Dadda dai bata yarda ba sai kallonta take tace "anya kuwa?" Manar tayi saurin kallonta tace "babu komai fa" Dadda tace"ko dai haukar da uwarsa tayi ne yake baki tsoro?" Da sauri Manar ta gyad'a mata kai tana share hawayen da suka ziraro mata,Dadda tayi murmushi ta dafa kanta da muryar lallashi tace "ina so ki kwantar da hankalinki,babu abunda ta isa ta maki wanda Allah bai k'addaro faruwarsa ba,ki dauka da ita da duk maganaganunta shirme ne,kada ma ki fara bari su dameki har ki kasa yiwa mijinki biyayya kinji kou?" Manar ta sake gyad'a kai a sanyaye tace "tou Hjy" Dadda tayi murmushi tace "tashi ki shiga ciki ki kwanta abinki ki huta kinji,Allah ya maku albarka ya baku zaman lafiya" d'an murmushi tayi sai kuma ta kasa tashi,Dadda ta gwalo idanu tace "au bazaki tashi ba?" Manar ta turo baki tace "yunwa fa muje ji" Dadda tace "dama ai dole kuji yunwa,tun rana kuka kulle kanku a d'aki,nayi bugun duniya kuka ki kula ni,sai ki tashi kije zan kawo maku abincin yanzu da kaina kuci tunda na damu lallai sai kun ci.." Ta k'arasa maganar tana k'ok'arin tashi daga kan rug ta kamo hanunta tace "muje ki jira ni a ciki kada d'an banzan ya faki idona ya shigo.." Sanda ta kaita d'aki ta janyo musu k'ofar ta wuce kitchen ta d'ebo musu abinci cikin cooler da Aunty ta kawo mata d'azu,ta wuce bedroom d'insu ta samesu kwance,ta shiga da sallama fuskarta da fara'a tace "toh maza ku tashi kuci,kada a kaiku gidan mazajen su ganku da k'ashin wuya.." Kallon juna suka yi kafin suka sakko k'asa Dadda ta ajiye tray d'in ta fita tana fad'in "bari na kullo mana gidan kada gardi ya shigo mana" ta fita tana y'an maganganu,suna gama cin abinci kwanciya suka yi akan gadon suna kallon juna da tausayi within 20 minutes bacci yayi gaba da su,Dadda dake kishingid'e a parlor kan lallausan carpet taji ana k'ok'arin bud'e k'ofar parlor da sauri ta tashi ta zauna da kyau tana gwalo idanu tace "waye a nan yake tab'a min k'ofa?" Waleed ya shigo sanye da wani bugaggiyar shadda sai k'amshi yake ya d'aure fuska yana mata wani kallo yace "ina matata?" Ko kallonsa Dadda bata yi ba taja pillow ta k'ara kwanciya tace "je ka tambayi uwarka Fatima ko Hafsatu,basu fad'a maka ba yau za'a kai amare ba? Kuma ita Manar ma daga yanzu a nan gidan za ta zauna,tunda y'ar uwarta za ta bar garin sai ta je rakata har d'akinta idan sun dawo ta tare a can gidan,dan bazan yarda na bada ita yanzu ka hanata zuwa ba,haka kawai in tafi in barta nan a hannun zabiyar matarka ta cutar min da jika" takowa ya dunga yi yana kallonta yace "ni da mata ta kice ba yanzu ba? Idan ta zauna nan amfanin me za ta miki?" Ya wuce yayi hanyar bedroom d'insu,da sauri Dadda ta mik'e tsaye ta sha gabansa ta rik'e k'ugu,dole yaci burki yana kallonta cike da b'acin rai,fuskarta a d'aure ta rik'e hab'a tace "mara kunyar banza,zo ka fitar min daga gida tunda ba kai ka ginamin ba,ko naje na had'aka da ubanka Yaro" ganin ta dage babu alamun wasa ta wani rik'e k'ugu yasa ya juya ya fita daga gidan ransa duk a b'ace,Dadda ta rakasa da mugun kallo ta maida k'ofarta ta rufe harda saka makulli ta juya inda take kwance tace "fitinannun yara" kwanciya tayi abunta ranta fes tace "d'an kan uba yo ni za ka ma iya shege? Ka san kana son yarinyar ka kasa fad'a tun wuri,yanzu da na aurarta ga wani ai sai kasa Allah ma ya tambayeni.. Da ni kake zancen sai na wainaka sannan zan baka ita,idan ma na bari ka k'ara sata a ido ba suna na Azumi ba" ta lumshe idanunta tana sauke ajiyar zuciya. Direct part d'insu ya wuce duk ranshi a dagule,kafin ya shiga yaga Amaar da Azaan tsaye a balcony suna magana,suna ganinsa suka gimtse dariyar da suke dan duk abunda ya faru tsakaninsa da Dadda suna jinsu,ko kallonsu bai yi ba ya shiga gidan ya haura sama ya shiga bedroom d'in Aunty,ya tarar da ita da Mommella suna magana,ya k'arasa shiga yaje kusa da Mommella a hankali ya kwanta a jikinta,Mommella ta juyo ta kalleshi tana shafa kansa tace "ya akayi Son? Did anything happen?" Da kyar ya iya d'ago idanunsa da suke cike da damuwa yace "Mommella please kisa baki Hjy ta ba ni ita mu tafi..." #Hhhh! Angon zamani..🧗 #Asli Smasher. [2/22, 3:47 PM] My number 1: 38... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Kallon² akayi tsakanin Mommella da Aunty,kafin Mommella ta zaro idanu tana kallonsa tace "ka rufa min asiri son so kake na tafi inda na fito ban shirya ba?" Ya d'an marairaice fuskarsa yace "to Mommella cewa fa tayi wai ba yanzu ba,sai ta raka Ameerah sannan za ta tare gida na" dariya Mommella ta guntse tana shafa kansa tace "to kayi hakuri mana har mu tafin,it's just one week fa kad'ai" d'ago kansa yayi da sauri yana kallonta sai kuma ya mayar da kansa ya kwantar a kan thighs d'inta,ji yake kamar ya fashe da kuka tsaban yanda yake jin wani jaraba na jagorantar duk wasu sassan jikinsa,yau kad'ai da yaji Manar ta zama mallakinsa duk wasu gab'b'ai na jikinsa da suke tabbatar masa da lafiyarsa suka motsa,jinsa yake wani iri,idan har bai samu abunda yake so ba yana ji ne kamar zai iya mutuwa kafin wayewar gari,d'an lumshe idanunsa yayi yana sauke ajiyar zuciya soundly,Mommella ta kalli Aunty itama ta kalleta tana girgiza kanta tana sakin murmushi,har bacci ya fara fizgarsa a kan k'afafun Mommella ya zabura ya tashi,Mommella tayi saurin rik'esa tana fadin "a'uzhubillah minash'shaid'inir rajiim.. What happened son?" Sauka yayi daga gadon jikinsa yana rawa yace "nothing Mom.. Sai da safe" Mommella ta bisa da kallo cike da tausayi tace "okay! Allah bamu alkhairi" har ya kai k'ofa zai fita ya waiga yaga duk shi suke kallo,ya b'ata rai ya turo baki a shagwab'e yace "ba dai kunk'i kusa baki ta bani matata ba.. Shi kenan" ya k'arasa fita,Aunty da Mommella me za suyi banda dariya,Mommella ta kalli Aunty tace "wannan yaron naki fa baida kunya" Aunty tace "haba Mommella kuma dai wannan ai jan rai ne ku basa matarsa mana idan lokacin tafiyan ya yi ai bazai hanata zuwa ba,ko bai bari ba ma idan an kwana biyu ai za suje ko?" Mommella ta d'auke kanta tana dariya tace "no my water inside,kije ki sa baki,ke da Hjy ba zance komai ba ni.." Yana fita bedroom d'in ya sakko k'asa a hankali yaga Amaar suna magana suna ganinsa suka d'auke kai suna dariya k'asa²,k'wafa yayi ya wuce zai fita yana hararansu,suka bisa da kallo suna k'us² ya d'an tsaya jikin k'ofa ya d'ora hannunsa kan handle ya kasa bud'ewa yana saurarensu,wani juyowa yayi da sauri suka d'auke kai,yayi k'wafa ya dawo idanunsa sun d'an canja sun k'ara shigewa saboda damuwa da baccin da ya fara,sosai suka k'ara masa kyau idan ba ka sani ba sai ka fassara sa da wani abu daban,ya zagaya ya zauna kad'an yana hararansu yace "kuyi dariyanku,ai lokaci zai nuna ku ne,duk sai na rama abunda kukemin... Gara ma ni kunga kalar nawa jaraban,wa yasan ku me za kuyi.." Ya d'auke kai yana d'an danna wayarsa daya ciro a pocket,Azaan ya kallesa yana masa murmushi yace "a'a kai dai daka san dad'in abun shisa ka kasa hak'urin yau.." Saurin kautar da wayar yayi yana kallon Azaan yace "uhn! Baza ku gane ba,ni kad'ai nasan what i'm going through,da wancan matar gara ace ma mutum a gwaurosa yake har yanzu" d'an zaro idanu Azaan yayi yace "kamar ya?" Amaar dai ya yi tagumi yana kallon Waleed yace "to kai bros idanu kasa mata ne?" Waleed ya kallesa yace "bazan sa mata idanu ba? Me zan mata tunda ba ta so,am i going to force her sai ta bani kanta?" Ya d'an girgiza kansa kad'an yace "no!³ I'm not that type,ni bazan takura mace ba,macen ma wanda ba sonta nake ba,zan iya saka mata idanu mu shekara a haka,idan ta gaji da kanta ta nemi wani abu bazan hanata ba,ni dai ne bazan nema ba" Azaan ya dunga kallonsa da mamaki yace "lallai brother kana da k'ok'ari,ai wallahi ni dai nasan dad'in abun bazan iya hak'uri mace tana wucewa gabana ba,dole na maida yawu na" murmushi Waleed yayi yana shafa kansa ya gyad'a kai yace "good! Na ji naka kalar maitan,saura kai" ya nuna Amaar da ido yana tab'e baki,dariya Amaar yayi ya mik'e zai bar gurin yace "haba dai ku dai kuyi ta yi ni waliyyi ne sai matar ma ta fi shekara ban tab'a ko finger ta ba" dariya sosai ya basu Azaan yayi rik'osae ya dawo da shi,Waleed ya tab'e baki yace "shege irinku ne tun kafin y'an rakiyar amarya su tafi suke zuwa su koro su waje,ni da na san halinka za ka fad'ima wai saika shekara.. Uhn! Allah dai ya tsare y'ar mutane kawai,amma idanuwanka nan tuni suka gama gwadaka a hariji" saurin rik'e baki Amaar yayi yace "haba bros ya kake min wannan fatan ne,kai ba'a ce maka hariji ba da kake neman a baka amarya sai ni da ko budurwa banda ita?" Azaan dai na gefe sai dariya yake musu,sanda yayi iya yinsa ya tsagaita yana kallonsu yace "wait guys.." Yana kallon Waleed yace "wai mene ne hariji?" Amaar ya kalli Waleed Yana kunshe dariya,Waleed ya kalli Azaan yace "u didn't know?" Ya gyad'a masa kai,saurin mik'ewa yayi yana dariya ya nufi hanyar fita yace "ka rutsa wannan ya fad'a maka" yayi waje da sauri,tafiya yake cikin compound d'in yana dariya,ya tsaya balcony d'in Dadda daga wajen window d'in su Manar,ganin wutan gurin a kashe ya fara kiranta a waya,cikin bacci taji wayarta yana ring ta bud'e idanu da kyar ta d'auka ta kai kunnenta a hankali tace "hello!" Wani ajiyar zuciya Waleed yayi yace "hi lilac,please d'an fito waje yanzu ina son ganinki" zaro idanu tayi ta d'aga wayar daga kunnenta ta kalli agogo ganin dare bai wani yi nisa ba sosai tace "Yaya amma fa bacci nake ka tada ni" gently ya shafa kansa yace "sak'o zan baki kad'ai ki koma kiyi baccinki" turo baki tayi tace "toh ka bari da safe mana" d'aure fuskarsa yayi yace "c'mon i'm waiting ki fito ki sameni yanzu" ya katse wayar yana sakin murmushi,k'unk'uni tayi kafin ta sakko ta d'auki hijab d'inta data ajiye tasa ta fita,tana zuwa parlor za ta bud'e k'ofa ta jiyo maganar Dadda da ta farka saboda tab'a k'ofar da akayi tace "waye wannan? Wai bance ka tafi ba Mamman.. Kai wannan mutumi ka shiga uku da jaraban bala'i,wallahi ka k'ure hak'uri na sai nace ma na fasa ba ka matar a nan za ta ci gaba da zama.. D'an kan uba" Manar tana jin haka ta gudu d'akinsu da sauri ta kullo k'ofar tana turo baki tana hararan gefenta,wayarta da yayi vibrate a hannunta kafin ring ya fara tashi tayi maza ta d'auka ta wuce gefen window tace "Yaya Hjy ta hana ni zuwa" yace "okay! Open the window for me" ta gwalo idanu tace "Yaya!" Da sauri yace "open it nace" da sauri ta k'arasa ta bud'e windows d'in,ta gansa tsaye a gurin ya yi folding hannunsa a k'irji yana kallonta da shanyayyun idanunsa yace "sakko muje" zaro idanu tayi tace "ina za muje Yaya?" Wani kallo ya mata yace "I said ki sakko ko?" Babu shiri ta zuro k'afarta wajen tana kallonsa kamar za tayi kuka tace "ni fa bazan iya sakkowa ba gurin yana da tsayi kuma" murmushi yayi ya kai hannu ya d'aukota,a hankali ya wuce backyard da ita,kallonsa ta dunga yi sanda ya ajiyeta ya jinginar da ita da bango ya tsaya closer da ita yana kallonta yana sauke ajiyar zuciya,a hankali ya kai hannu ya d'ago hab'arta yana kallon idanuwanta da ta lumshe ya kai lips d'insa kan bakinta yayi grabbing da sauri ya fara tsotsa yana sauke ajiyar zuciya,dundun da yaji an d'irka masa ta baya ya kai hannunsa ya shafa gurin kafin ya d'an bud'a idanunsa,akan Dadda ya sauke su ta kafesa da kallo ya d'aure fuskarsa yana mata wani kallo yace "me ya fito dake da daren nan?" Ta masa wani kallo tace "ubanka Yaro ne ya fito da ni,jarababbe ai tunda kazo nak'i bud'ewa na san sai ka biyota" d'aure fuskarsa yayi yace "to wai ke meya ruwanki ba matata bace? Kome na mata ai mallakina ne ko?" Gwalo idanu Dadda tayi tace "iiiihhh! Toh sai ka bari har a kaita gidanka,yanzu dai bata zama mallakinka ba.. Kauce ka ba ni hanya kar in bigeka" ta turesa gefe ta kamo hannun Manar,yana kallonsu da idanuwasa da suka fara juyewa yace "wai da gaske kike tafiya za kiyi min da mata?" Tace "tsaya dai kayi kallo" ta tura Manar gaba tace "ke wuce muje ki kwanta ki huta" suka wuce yana tsaye yana kallonsu,sai da suka yi nisa Manar ta waigo ta kallesa ya mata alamar zai kirata,ta d'an gyad'a masa kai,har d'akinsu Dadda ta rakata ta juya ta koma inda take da sauri ta d'auko pillow da tabarma ta biyota d'akin tana fadin "kaii! Ban aminta na barku ku kad'ai ba,gara dai ina jin numfashinku kuna jin nawa,kada gardin ya sake dawowa cikin dare ya d'auke y'ar mutane,haka kawai in shiga uku.." Ta shimfid'a tabarmarta ta jefa pillow tayi kwanciyarta tana mita,Manar ta tashi ta zauna ta turo baki tana hararanta,wayarta da yayi vibrate yasa tayi saurin kai hannu ta d'auka da sauri tayi hanyar bathroom,jin k'aran bud'e k'ofa Dadda ta tashi ta zauna tana waige² tace "waye nan ya fita?" Manar ta lek'o daga bathroom tace "nice fitsari zanyi" Dadda tace "toh yi ki fito ki kwanta" ta harareta ta kulle k'ofar,kan tap ta kwance ta sake kai wayar kunnenta a hankali tace "Yaya!" Ajiyar zuciya yayi duk yana jinsu yace "bari muyi chat ko saboda Hjy kada taga kin jima" tace "toh" yace "alright" ya katse wayar ya mata dm ta chat,fita tayi daga bathroom d'in tana b'oye wayar ta koma kan gado ta kwanta ta lullub'e jikinta har kai kafin ta bud'e sak'on da ya mata inda yake cewa "can’t believe u are mine alone lilac.. How al'amarin ya juya haka da sauri?" D'an murmushi tayi tace "it's not that big.. Ai na fad'ima *K'ADDARA* zai iya canja komai" yayi ajiyar zuciya yace "u are right.. And for that zan ba ki gift,saboda kin fad'a mala'ikun da suke sama sun amsa.." Tayi y'ar dariya,yace "u know what?" Tace "um'um" yace "Mmmmmm,u taste so good.. Ranan da muka tare bazan bari kiyi bacci ba,i'll jerk u off until i get every last drop out of u.." Saurin kulle idanu tayi gabanta yana fad'uwa ta kasa ce masa komai,yayi murmushi a hankali yace "i’m dripping wet baby kin tayar min da hankali sosai" turo baki tayi tace "ni nayi maka? Ba kai kasa nazo ba?" Yayi murmushi yace "i wish we were at home,so i could do some terrible things to u.." B'ata rai ta k'ara yi tace "ni dai sai da safe bacci zanyi" yace "Uhn! Kiyi bacci yanzu zan kamaki ne.." Sanda ya shiga bedroom d'insa ya kulle k'ofa ya fad'a kan gado,kasa bacci yayi ranan sai juye² yake daga baya ya tashi ya shiga bathroom yayi wanka ya d'auro alwala yazo ya kabbarta sallah. Tun daga ranan gaba d'aya sai bai sake saka Manar a idanunsa ba,gyara na sosai Mommella take musu,yanzun kam ma kulle k'ofa Dadda take ko da rana,idan ba an kwankwasa ba shima sai ta tambayi waye kafin ta bud'e k'ofar,duk saboda Waleed take abun nan,shi kam a nasa gefen tunda ya ga ba ta da niyyar bashi matarsa yasa ma ransa hak'uri ya bar musu gidan,gaba d'aya ya d'auke k'afarsa,kwata² ya daina shigowa sai dai kullum suyi waya. Yau ya kama asabar duka gidan suna ta shirye² kowa na had'a tarkacensa saboda gobe za su wuce Vishakpatnam,around 3pm Waleed ya shigo gidan cikin wani sabon motar da ya siya duk na murnan aurensa da Manar,motar sai kyalli take na sabunta,ya fito daga motar bayan yayi parking ya wuce part d'insu yana sanye da wani shadda light army an masa half jumper mai hannun links,fuskar nan tashi a d'aure har wata y'ar raman dole yayi saboda rashin ganin Manar da baiba cikin satin,d'akin Aunty yayi ya sameta zaune ita da Mommella suna ta tsare²n yadda za'ayi tafiyar gobe,saboda sabon biki za'ayi a can idan anje,kusa da Mommella ya zauna ya gaishesu suka amsa,Aunty ta kalleshi tace "me kake so son" kallon fuskar Aunty yayi a hankali yace "dama ina son Manar ta raka ni mall ne,and za muje ta tayani had'a kaya a can gidan tunda gobe zamu tafi" Aunty ta kalli Mommella,Mommella ta d'auke kai da sauri tana b'oye dariyar da take,Aunty tace "okay! Jira ni ina zuwa son" ta fita da sauri,wani ajiyar zuciya yayi ya lumshe idanunsa,b'angaren Dadda Aunty taje tayi knocking Dadda tace "waye?" Aunty tace "Fatima ce Hjy" Dadda tace "aiho,to ina zuwa jirani na bud'e miki" ta taso ta bud'e,suka gaisa Dadda tace "ya akayi ke da ba zuwa kike ba yau kika lek'o mu?" Aunty ta kalli Manar dake sanye da riga da wando an mata jumpsuit da wani material mint green ta rik'e wayarta tana karanta novel d'in *MAKTOUB* da *REAL SMASHER* ta rubutasa,tsabar dad'in da labarin yake mata bata ma san Aunty ta shigo ba sai da tace "daughter yi sauri ki d'auko hijab d'inki kuzo tare da Ameerah" saurin ajiye wayar tayi ta wuce bedroom d'insu ta d'auki hijab d'inta,tace ma Ameerah "sis kizo Aunty na kiranmu" daga haka bata jira Ameerah ta amsa ba ta fita,Dadda tana kallon Aunty tace "ina za suje?" Aunty tace "Mamansu ce za ta kaisu gyaran wankin kai" daga haka bata tsaya ba tayi gaba suka bita a baya,suna sanye da manyan hijabs d'insu dake sharar k'asa suka wuce part d'in su Aunty,tunda ta shigo yake kallonta ganin yanda fatarta har wani glowing yake ta k'ara haske,duk da hijab d'inta har k'asa ne amma bai hanasa ganin yanda ta wani k'ara cikowa ba tai fresh kaman ka tab'a jini ya fito,gaida Mommella suka yi,Aunty tace "maza kuje son but kada ku zauna,daga can ka wuce da su gyaran kai please ka sa na ma Hjy k'arya" saurin kallonta yayi zai magana ta masa alamun ya wuce kada ya dameta,yayi gaba cike da jin haushin had'osa da Ameerah da tayi yayi k'wafa k'asa² yace "na san me zan muku ai" yayi gaba yana turama Azaan message dan cikin sati d'ayan ba k'aramin alak'a ne ya k'ullu tsakaninsa da Azaan ba wanda duka gidan suke mamaki,Azaan dake d'akin Amaar sai juye² yake yana son yin bacci ya kasa yayi zumbur ya diro daga gadon ya d'auki jallabiya yasa,Amaar ya kallesa yace "hey brother! Where are u going?" Azaan bai sauraresa ba yace "I'm coming" yayi waje har yana had'awa da d'an gudu,dai² lokacin Deejah na fitowa kitchen da bottle water a hannunta taga Waleed zai fita tace "Yaya" waigawa yayi fuskarsa a d'aure yace "what?" Ta d'anyi dum sai kuma tace "nothing.." Harara ya wurga mata yayi tsaki zai fita sai kuma tace "Yaya Mama fa ba ta lafiya" wani juyowa yayi ya kalleta ya d'an tsaya wajen k'ofar ya kalli Manar a hankali yace "ki jirani a mota" ta gyad'a masa kai ta fita,ya mayar da k'ofar ya kulle yana kallon Deejah yace "me yake damunta?" Kwallan da ta taru a idanunta ta share tace "wallahi Yaya muma bamu sani ba,surutai dai kawai take kuma ko bacci take ba ta fasawa" even though ya girgiza da maganan amma bai fasa bud'e k'ofa ba yace "Allah bata lafiya.. Zanje ana jirana idan na dawo zan shigo,ki mata sannu" ya fice da sauri,Deejah ta share kwallar idonta ta wuce sama tana bud'e d'akin taga Mama a zaune tana fad'in "wallahi bazan barsu ba,ko zanyi yawo tsirara sai na rabasu,wallahi Waleed d'ina ba ya sonta" sai kuma ta fashe da kuka,saurin k'arasawa Deejah tayi tana share hawaye tace "Mama yanzu naga Yayanmu" zabura Mama tayi tace "yana ina?" Deejah tace ya fita yanzu" hanyar fita Mama tayi tana fad'in "ku kira min shi" Deejah tayi saurin rik'ota saboda yanzun rufe k'ofar suke da mukulli saboda ita,tace "Mama zai dawo yanzu ya ce zai shigo ya ganki" kallonta Mama ta dunga yi kafin ta koma ta zauna ta had'a kai da guiwa tana rafzar kuka tana fad'in "shi kenan sun mana farrak'u sun raba ni da d'a na.. Wayyo na shiga uku na lalace shi kenan an shiga tsakanina da Waleed d'ina" sai ta k'ara fashewa da kuka. Waleed kam yana fita ya shiga motarsa ya fita daga gidan,slowly yake tafiya a line yana kallon mirror sanda motar Azaan ta fito daga gidan yayi ajiyar zuciya ya tsaya har Azaan ya k'araso gurin ya tsaya,Waleed ya kalleshi ganin yanda ya d'an rame abun ya mugun bashi dariya ya d'auke kansa yana murmusawa yace "ba ka da lafiya ne?" Wani kallo Azaan ya masa yace "ko dai ba mu da lafiya? Kai baka ga yanda kake bane?" Murmushi Waleed yayi yace "ka dai bini a hankali kar na hanaka ita wallahi" Azaan ya d'an lumshe idanunsa yace "sorry brother tana ina ma?" Ta mirror Waleed ya kalli Aneerah yace "ke bi mijinki yana kiranki,daga nan kice ya kaiki saloon dan wallahi ni bazan je kaiki ba" kallonsa tayi sai kuma ta sunkuyar da kanta a hankali tana matsa fingers d'inta,Waleed ya mata tsawa yace "get out malama kina b'atan lokaci" saurin bud'e motarsa Azaan yayi yana fad'in "ya haka kuma za ka tsorata min mata,ka bita a hankali mana har ta fito" Waleed ya masa wani kallo yace "dan Allah janyeta ni kada ku b'atan lokaci,ina da abunyi idan ku kun rasa" da k'arfi yaja murfin motarsa ya rufe yayi gaba ya barsu,Azaan yana ganin wucewarsa yayi dariya ya kirasa,Waleed ya d'auka yace "what?" Azaan yace "daka tafi mu a titi kake so muyi.." sai kuma ya waske yana satar kallon Ameerah yace "a titi kake so mu zauna?" Murmushi Waleed yayi cike da tsokana yace "ohon muku.. Ni dai Allah ya sani bazan jira ba,idan ka ga dama ko a motane ma kuyi tayi,mu had'u anjima a saloon.." yana fad'a bai jira ba ya katse wayar yana dariya yana satan kallon Manar dake gefensa ta wani k'udundune a hijab tun da Azaan ya fito gida tak'i yarda ta kallesa,yayi murmushi har suka k'arasa gidansa,yayi parking yana kallonta yace "let's go" k'in bud'e idanu tayi yaga ba ta da niyyar motsawa ya fita ya zagaya gefenta ya fara nad'e hannun rigarsa ya sunkuya ya d'aukota,mutsu² ta fara a shagwab'e tace "ka sauke ni" yace "ank'i a sauke kin" ya wuce cikin gidan da ita tana ta mutsu²,sai da suka kai sama ya sauketa k'ofar bedroom d'insa ya bud'e yace "oyah muje" nok'e masa kafad'a tayi yace "kada ki bari na d'auke ki na shigar da ke da kaina.. Billah abunda baki tab'a zato ba zai faru" gwalo idanu tayi a cikin hijab d'in tana tura baki tana lek'o fuskarta waje,yayi murmushi yayi ya ya tsaya yana kallonta,a hankali ta tura k'ofar da kyar take iya d'aga k'afa ta shiga,tana kaiwa tsakiyar d'akin ta tsaya,ta waiga a hankali ganin bata ganshi ba ta turo baki,ta baya taji ya rungumeta,sosai ta tsorata ta saki y'ar k'ara saboda bata san ya b'uya a bayanta ba,ya rungumeta firmly a hankali ya kawo bakinsa d'ai² kunnenta yace "i miss u" ya juyo da ita da sauri ya kai hanunsa yayi cupping fuskarta,yana kallon eye balls d'inta yace "did u miss me?" 'Dan murmushi tayi saboda yanda yayi maganar ta girgiza masa kai,ya zaro idanunsa yana kallota yace "what" ta b'oye fuskarta a k'irjinsa tace "ni ban yi ba" gyad'a kai yayi,yana rik'e da ita ya zauna bakin gado,ya d'orata akan cinya yana kallon fuskarta yace "wa na kama?" A d'an rikice ta kallesa tana dafe k'irjinta,ganin yanda yake kallonta yasa ta fara k'ok'arin tashi za ta guda,ya rik'eta sosai yana mata murmushi,rufe fuska tayi tana turo baki tace "ba fa da kai nake ba" sanda ta shammacesa da gudu ta tashi za ta shige bathroom ya rik'ota ta baya tare da cire hijabin jikinta ya matseta a jikin bango yana kallon idanunta yace "wa na kama?" Yana matsota,tayi tsilli² ta kasa cewa komai sai k'ik'k'ifta idanu take,a hankali ya rungumeta ya sauke fuskarsa kan wuyanta yana sauke ajiyar zuciya da wani murya yace "did u miss me?" Dan dariya taji yazo mata,ta d'auke kanta tana kallonsa ta gefen ido tace "sorry!" A hankali ya rik'o hanunta ya zauna a kan gado ya d'orata akan jikinshi yana kallon fuskarta murya can k'asa yace "did u miss me?" Kanta ta kwantar a k'irjinsa a kunyace tace "uhm" sai Kuma ta rufe bakinta da sauri dan bata ma san lokacin da maganar yayi escaping mata ba,ya had'e kansu wuri d'aya ya zagaye ta da hannayensa yana d'an jijjigata akan k'afarsa yana mata murmushi,murya can k'asa yace "ban ji me kika ce ba" d'an d'ago kanta tayi ta kalleshi,suna had'a ido ta d'auke kanta ta murgud'a masa baki tace "ni bazan maimaita ba kuma" da sauri ya ajiyeta kan gadon ya fara k'ok'arin haurawa ya bita da sauri ya danneta yace "tell me kinyi keweta ko baki yi ba yanzun na maki abunda zaisa ki kewan nawa?" Saurin gyad'a masa kai tayi kaman yanda yara suke saboda ya sakar mata nauyinsa tace "yeah! I miss u" sai kuma ta janyo pillow ta d'ora akan fuskarta tana dariya.. #Asli Smasher. [2/22, 10:30 PM] My number 1: 39... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Yayi murmushi ya d'an sauka daga kanta kad'an,shirun da taji yasa ta d'an janye pillow'n daga fuskarta tana juyawa suka had'a ido da shi ya tallafe gefen fuskarsa da hannunsa d'aya ya k'ura mata idanu,tayi sauri ta sake maidawa k'irjinta yana bugawa sosai,a hankali ya kai hannunsa ya janye pillow'n yana kallonta,sake kulle idanuwa tayi tana turo mai baki,ya kalleta yace "what?" A shagwab'e tace "ni gida zanje" yana aika mata wani dirty look ya gyad'a kai yace "uhn! Lallai yaro² ne" yana dariya ya kai hannunsa kan cikinta a hankali ya fara mata cakulkuli,motsi ta dunga yi tare da k'ara matse idanunta,da hannuwanta ta tattaro beddings d'in ta rirrik'e a dole tana son dakewa,yayi dariya a hankali ya kai bakinsa dai² kunnenta ya zura harshensa ciki yana wasa da shi,wani yarr taji bata san lokacin data saki bedding d'in ta fara sauke ajiyar zuciya ba,can da ta kasa daurewa yanda yake sarrafa harshensa a kunnenta ta mirgina gefe da sauri ta kifa fuskarta a kan gadon tana sauke numfashi da kyar,idanunta a lumshe sai k'ara cusa fuskarta cikin katifar take yi,a hankali ya kwanta ta bayanta ya kai bakinsa dai² kunenta ya kira sunanta "Manaar" yanda yaja sunan yasa ta kasa daurewa ta bud'e idanunta da suka kankance ta d'an juyo da fuskarta kad'an,tashi yayi ya zauna ya kai hannu ya d'agota itama ta zauna tana lumshe idanu,ya kama hanunta ya rik'e gam a hankali yace "i love u Manar,please don't ever leave me kin ji? Ina sonki sosai,fiye da yanda baki ba zai iya fad'a ba,i love u with all my heart.. U know something?" Tayi saurin girgiza masa kai tare da kwantar da kanta kan kafad'arsa,ya d'an kwanto da kansa kad'an ya d'ora saman forehead d'inta,ya zagayeta da hannayensa yayi cuddling nata very tight then yana d'an sauke ajiyar zuciya yace "are u fine?" Gyad'a mai kai tayi,a hankali ya sake sauke ajiyar zuciya yace "i was dreaming last night,shi yasa naje gurin Aunty ta ba ni ke na taho dake nan,and i just wanted to know ko babu abunda yake faruwa" lumshe idanunta tayi akan kafad'arsa tana shak'an k'amshin da yake yi wanda take mugun so tayi luf,ya d'an yi murmushi yace "kina son na fad'a miki mafarkin da nayi?" Cikin siririyar muryarta tace "ehh! Mafarkin me kayi?" Murmushi yayi tare da kissing forehead d'inta yace "it doesn't matter now,all I want u to know is i love u very much" da sauri ta turo mai baki ta maida kanta k'irjinsa tare da lumshe ido tace "to kuma baza ka fad'a ba ka fara cewa haka?" 'Dan murmushi yayi a hankali ya d'ago kanta daga k'irjinsa yana wani irin kallon fuskarta,ta bud'e idonta kad'an ta kallesa da sauri ta k'ank'ame idon ganin ita yake ma wani irin kallo,ba zato bare tsamman taji i saukar bakinsa akan lips d'inta,da sauri ta bud'e idanunta ta fara k'ok'arin k'wace kanta,matseta yayi a jikinsa yana mata wani irin zazzafan kiss,ya kai hanunsa bayanta yana shashafawa ba tare daya raba bakinsu ba yayi k'asa da zip d'in rigarta,ta dunga turesa tana k'ok'arin tashi daga jikinsa,hakan ya bashi damar cire rigar da kyau yayi k'asa da shi duka,sake kulle idanunta tayi sosai cike da kunya ganin yanda yake kallonta,a hankali ya saki bakinta da idanunshi da suka soma ja yana kallon yanda take kakkare k'irjin da hanunta,ya kama hanun yana d'an murmushi yana wani irin kallonta ganin yanda tak'i bud'e ido,ya saukar da hanunshi kan bra d'inta zai zame,a tsorace ta d'anyi ihu ta shige jikinsa sosai,jikinta sai rawa yake ta fashe da kuka tace "please stop.." Bai bari ta k'arasa maganar ba ya sake had'e bakinsu wuri d'aya ya kwantar dasu akan gadon ya shiga wasa da ita da zafi²,gaba d'aya yak'i bata daman sake yin magana,hawaye kad'ai suke sauka fuskarta,bud'e k'ofan da akayi aka shigo d'akin kai tsaye yasa ya d'ago kai tare da maida Manar bayansa,a mugun tsorace ta bud'e ido jin an shigo d'akin tai lamo a bayansa duka hannayenta akan k'irjinsa ta d'an rungumosa ta bayan,Waleed ya d'aure fuskarsa yana ma Afiyah wani kallo yace "me kika shigo min d'aki yi? Uban waye ma ya dawo dake gida na?" Yayi maganar yana kakkare Manar dake bayansa,Afiyah dai ta kasa magana kamar wata statue haka ta k'ame a gurin hawaye kawai suke zubowa idanunta amma duka ta kasa cire idanunta a kansa ganin cikakken k'irjinsa da six packs d'insa da suka yi layi gwanin sha'awa,jijiyoyi duk sun fito a muscle d'insa,ganin ta k'i magana ya k'ara mata tsawa yace "tambayarki nake me kika zo yi a gidan nan?" A hankali Manar ta d'an lek'o da kanta ta bayansa suka had'a idanu da Afiyah,turo baki tayi ta sake k'ank'amesa tana yiwa Afiyah wani kallo,bisa tsautsayi garin ta rik'esa ta kai hannunta kan erected nipple d'insa,har ta yi k'asa da hannunta ta dawo da shi gurin jin ta tab'a abu mai d'an k'arfi,ta kai fingers d'inta biyu ta murza gurin tana matsawa,a guje Waleed yayi wani marayan ihu ya juya yana k'ara kai hannunta gurin yana shafawa yana lumshe idanu,da wani murya yace "don’t stop.. Just like that" yayi maganar yana lumshe idanunsa yana k'ara murza nipples d'insa yana lalubo bakinta,Afiyah tana ganin haka da gudu ta fita daga d'akin ta b'ame musu k'ofar da k'arfi sai da Manar ta tsorata ta bud'a idanunta,Waleed ya k'ara rik'eta da kyau,bai wani bawa abunda Afiyah tayi muhimmanci ba ya ci gaba da abunda yake gabansa,turasa baya Manar ta fara hawaye cike a idanunta tace "Yaya please mu tafi gida" bud'a idanunsa da kyar yana mata wani kallo,muryarsa a sark'e yace "i can't" da gudu hawaye suka dunga sauka fuskarta tace "me yasa?" Ya d'ora kansa a k'irjinta yana brushing fuskarsa a tsakanin boobs d'inta yana jan numfashi da kyar yace "didn't i told u?" Ta had'iye wani yawu tace "www.. what? Me ka gaya min?" Ya kai hannunsa bayanta ya balle hook d'in bran jikinta da sauri,ta kalleshi ta rik'e bran bakinta har wani b'ari yake tace "Yaya please let's go home,Aunty ta ce kada mu dad'e fa" d'ago kansa yayi yana kallonta da rinannun idanunsa yace "I've been told u ai" ta zaro idanunta tana kallonsa a tsorace tace "Yaya please" kansa ya girgiza mata yace "wallahi bazan hak'ura ba.. I’m going to jerk u off until i get every last drop out of u.." Dafe k'irjinta tayi tana ja baya tana girgiza masa kai tace "Yaya kada ka min haka please" shima yana girgiza mata kai yace "please let's do it.. Kinga gobe za mu tafi,and ban san yaushe za mu dawo ba" hawaye sai kwaranyowa fuskarta yake tana k'ara yin baya²,takowa ya fara yana matsota,idanunsa sun juye yace "c'mon lilac" girgiza masa kai tayi tana kuka tace "Yaya dan Allah ka bari ba yau ba" cak ya tsaya yana mata wani kallo yace "if not now sai yaushe?" Da sauri tace "idan mun tafi can" ya dunga kallonta yace "are u sure?" Da sauri ta gyad'a masa kai,d'an lumshe idanuwa yayi ya rik'e waistband d'insa yana furzar da iska,da sauri sai kuma ya bud'e idanunea yana mata wani kallo yace "deal?" Ta sake gyad'a masa kai da sauri,hannu ya mik'a mata yace "alright! Come" tayo sauri ta rik'e tana sauke ajiyar zuciya,rungumeta yayi ya d'an lumshe idanuwa,da wani sanyayyan murya yace "lilac!" Tace "umh!" Yace "I can't wait till we.." Wani zabura tayi za ta bar jikinsa ya rik'eta da sauri yace "what?" Idanunta sunyi wani rau² tana turo mai baki tace "but nace fa kayi hak'uri har muje can" ya d'an tab'e baki a shagwab'e irin yanda ta mai yace "ni dai gaskuya idan kina so nayi hak'uri sai dai kimin wani abun" da sauri ta gyad'a masa kai tace "iii.. i.. will do it for u,ka fad'i ko mene zanyi" wani murmushi yayi yace "it's not too much.. Kawai taliya nake so kimin" ta gyad'a kai tace "to muje na maka" tayi maganar tana k'ok'arin zamewa daga jikinsa,ya k'ara rik'eta da kyau,tace "muje kitchen to na maka" yana kallonta sosai yace "kin gane wane taliya ma nake nufi ne kike gaggawa?" Kallonsa tayi sai kuma ta girgiza masa kai da sauri,yana kallon eyeballs d'inta ya sunkuyo kad'an yace "irin wanda kuke siyowan nan,mene ne ma kuke cewa sunansa?" Da sauri ta gwalo idanu tace "wai wanda ake yi da flower na murji?" Ya gyad'a mata kai yace "yeah shi nake nufi" d'an dariya tayi tace "tou taho muje na maka" ta rik'e hannunsa tana k'ok'arin jansa,wani irin fizgota yayi sai da ta tsorata ta k'ank'amesa,yace "do u think wani taliya nake buk'atan kimin making? A nan nake nufi kimin shi,if not kuma billah saina cinyeki tas yau a nan gidan" ya k'are maganan yana nuna mata erection d'insa dake tsaye kaman nonon maza,wani kuka² taji yana sake taho mata tayi sauri ta rik'e bakinta tace "Yaya" yace "hey! Hold of,kimin abunda nace kafin na canja mind d'ina na danneki.. Oyah² kada ki b'atan lokaci,i'm waiting" da sauri ta saukar kanta k'asa tsaban kunyan da yasa ta lullub'eta,yayi wani sanyayyan murmushi ya kalli kansa,shi kansa sai da ya d'an kulle idanuwa saboda kunyan kansa da abunda yayi,yace "ke nake jira fa kin sani,in baza kiyi ba maza fice min daga d'aki and kada ki dawo min kice na maida ki gida,dan wallahi babu inda zan kaiki a nan za mu kwana" saurin d'ago kai tayi za tayi magana,ya wani fincikota ta fad'a k'irjinsa ya kanne mata ido d'aya yace "za kiyi ko a'a?" Da gudu ta amsa shi tace "i'll do it fa" yayi murmushin gefen baki yana kai fuskarta saman tata yace "good girl" ya had'e bakinsu guri d'aya. Afujajan Afiyah ta fita daga d'akin ta dunga sauka stairs tana kuka,ikon Allah kad'ai ya kaita gidansu Waleed,ta fito ta rufe motar a firgice tayi cikin apartment d'insu,tana zuwa bedroom d'in Mama tayi knocking Deejah tace "who's there?" Afiyah tace "nice.. Afiyah ce" duk ta birkice saboda abunda taga Waleed suna yi,da sauri Deejah ta bud'e mata k'ofar ta shiga tana waige² tana neman Mama,ta hangota zaune ta rafka tagumi da hannu bibbiyu,da gudu ta isa kusa da ita tana sake b'arkewa da kuka ta zube kan guiwoyinta tace "wayyo Allah na shiga uku na lalace,in-law do u know what's happening? Kin San me yake faruwa kuwa right now? Waleed fa na gani da wancan yarinyar a gidanmu? Ni ya k'i zuwa ya maidoni,shi ne ya d'auketa ya kaita can,wallahi a bedroom d'insa fa na gansu suna iskanci ya danneta yana kwak'ulewa.. Wayyo Allah na lalace,innalillahi.." Sai ta k'ara fashewa da kuka,Mama cikin kid'ima tace "Waleed a can gidan,tare da Zainab?" Afiyah ta gyad'a mata kai da sauri,wani ihu Mama ta kwarara ta d'ora hannuwanta aka tana fad'in "shi kenan tawa ta k'are,Allah me nayi maka kasa haka ya faru da ni? Wayyo Allah na shi kenan,sun rabani da gudan jinina.. Wallahi farrak'u suka mana ni da shi,Afiyah sun rabani da Waleed d'ina,ba ya ko zuwa inda nake bare ya saurare ni" lokaci d'aya Afiyah tayi shiru ta k'urawa Mama idanu tace "su waye suka raba ki da shi?" Mama dai sai kuka take tana maimaita fad'an an rabata da Waleed,Afiyah ta share hawaye da sauri ta mik'e ta d'auki gyalenta tana kallon Mama tace "ta so muje Mama" Mama ta kalleta tace "ina za muje?" Afiyah tace "ke dai ki taso muje,na rantse da ubangijin da ya busan numfashi ko waye ya shiga tsakani sai na cisgesa,bai isa ya rabaki da d'anki ba,haka nima bazan yarda su raba ni da mijina ba,na miki alk'awarin nan" girgiza kai Mama tayi hawaye suna sauka fuskarta tace "kayya Afiyah! Dan baki san me ya faru bane" Afiyah da idanunta suka rufe tace "ko mene ya faru wallahi sai na dawo da Waleed gare mu" Deejah dai na gefe tana share k'walla kamar wanda aka tambayeta tace "auren Yayanmu akayi da ita fa Wanda kika gansu taren" wani zabura Afiyah tayi ta tsaya gaban Deejah tana kallonta tace "me kika ce?" Deejah tace "su Abba sun d'aura masa aure da ita" wani uban ihu Afiyah ta kwarara da ya zarta na Mama tace "k'arya ne wallahi.. Ni kad'ai ce matarsa,da ni kad'ai zai zauna,wallahi bai isa ya had'ani da wata ba,k'aryarsu ta sha k'arya,wallahi basu isa susa a min kishiya ba" ta kalli Mama ta mata tsawa tace "ki taso muje nace,wallahi yau sai dai ayi d'aya,ko ni ko su.." Tayi waje da gudu Mama ta bita,a mota ma haukan da sukai ta yi kenan har suka isa dajin da bokan yake,suka yi parking suka fito da gudu² suka dunga ratsawa suna shiga,sanda suka kai gurin da suka saba zama suka zube suna maida numfashi. Azaan kam da kyar bayan Waleed ya katse wayar ya tada motar suka bar line,sun d'anyi tafiya mai nisa kafin ya waiga ya kalli Ameerah dake gefensa tana wasa da fingers d'inta,d'an lumshe idanuwa yayi ya kai hannu ya rik'o hannunta yana murzawa,da sauri Ameerah ta runtse idanuwanta tana mutsu²n kwacewa daga rik'on da ya mata,murmushi ya sake mata a hankali ya kai finger d'inta d'aya bakinsa yana licking idanuwansa akan hanya,Ameerah dai bata iya cewa komai ba duk yanda tsigar jikinta ke tashi,a hankali Azaan yayi parking gefen wani park ya juya yana kallonta har lokacin bai sakar mata hannu ba,sai ma wani lumshe idanuwa da yake k'ara yi,a nutse ya tura finger d'in a bakinsa yana tsotsa yana lumshe idanuwa kaman wanda ya samu lollipop,kunya duk ya cikata ita dai ta kasa kallonsa,babu zato taji ya saketa ya bud'e motar ya fita,can kuma sai taji ya bud'e gefen da take ya kai hannu ya d'aukota,a kunyace ta sake sink'e kanta a k'irjinsa zuciyarta yana tsinkewa,back seat ya sata then ya shiga ya kulle motar,ya kai hannunsa ya kwanto da ita jikinsa,suka sauke ajiyar zuciya tare,daga nan bata san me yake yi ba sai jin saukar bakinsa tayi a kan nata,though ta tsorata da yanayin but hakan bai hana ta bud'e masa bakinta ba,ya tura harshensa ciki yana licking idanunsu duka a lumshe,sai a lokacin wani maganar da suka tab'a yi da Manar tun a skul lokacin kafin suyi candy sanda ta tab'a fad'a musu Waleed yayi kissing d'inta ya dawo mata tas a kwakwalwa,a hankali ta dunga tuna novels da suke karantawa tana tariyo moment d'in da leading roles d'in suke bugawa,nan da nan taji abun ya zo kanta taji yes itama fa mace ce,ko da bata tab'a soyayya ba,amma yanda bata yi zato ba ta samu Azaan matsayin miji dole ma baza ta yi sakacin da zai kub'uce mata ba,dole tayi k'ok'arin rik'esa ta mayar da shi makaho,ya zama ita kad'ai yake iya gani da ji a kusa da shi,a wani irin nutse tayi idanuwanta har lokacin a kulle tayi grabbing bottom lip d'insa ta fara mayar masa,shi kansa Azaan ba k'aramin mamaki yayi ba,dan yanda yake da burin auren wayayyar mace baiyi tunanin Ameerah ta kai matakin da za ta iya mayar masa even a kiss ba,abun ba k'aramin burgesa yayi ba ya sake mannata da jikinsa yana caressing all over jikinta suna sakin wasu pleasured moans. Waleed kam sanda ya mayar da su gadon ba k'aramin tumurmusa Manar yayi ba,sai da yaga ta mugun yin laushi kafin ya kyaleta ya sauka daga gadon yana mata murmushi ya wuce bathroom,ruwa ya had'a cikin tube ya fito ya tsaya door way yana kallonta da wani irin kallo mai cike da zallan k'auna,then ya tako a hankali ya d'aukota ya wuce da ita bathroom d'in,duk yanda ta so ya barta tayi da kanta k'i yayi sai da ya musu wanka ya nad'ota a bathrobe ya fito sai murmushi yake saki,ya ajiyeta kan gado ya tsaya kanta yana kallonta,ganin ta kulle idanunta yace "baza ki bud'e idonba wai?" Turo masa baki tayi ta gyad'a kai,yayi murmushi yace "ohh! Dan kin samu na barki ne ko?" Ta sake turo mai baki,kanta ya kwanto ya d'an sakar mata nauyinsa yace "ni kike ma haka kou?" Da sauri ta girgiza masa kai a shagwab'e tace "ba fa da kai nake ba ni" yace "dawa kike?" Tace "ba kowa fa" yanda tayi da fuskarta sosai ya bashi dariya yayi kissing tip noise d'inta then ya sauka daga kanta yana fad'an "oyah! Get up mu wuce na mayar dake gida" saurin tashi tayi da k'arfinta,ya kalli yanda ta wani hantsilo daga gadon zai yi magana ta wucesa da sauri tana turo mai baki,yayi murmushi yace "next time.." #Asli Smasher. [2/23, 8:06 PM] My number 1: 40... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Suna gama shiryawa ta d'auki rigarta za ta mayar,yanda taga duk ya yi squeezing ta dunga kallon rigan kamar za tayi kuka ta kasa sawa,Waleed dake kallonta ta cikin mirror sai murmushi yake ganin yanda ta b'ata fuskarta kamar za tayi kuka,a hankali yace "kisa muje lokaci yana wucewa" wani kallo ta masa tace "to baka ga yanda ka mayar min rigan ba?" Ya zaro k'ananun idanuwansa yana kallonta yace "noo! Ni ban mayar miki riga haka ba kar kiyi min sharri" jifansa tayi da rigar ta koma gefen gado ta zauna tana share hawaye,da sauri ya k'arasa ya zauna kusa da ita ya janyota jikinsa yace "shiiii!" Turesa tayi cikin kuka tace "toh a haka zansa rigan kuma?" Yace "idan kin sa waye zai gane? Dubi fa hijab za kisa and it's not short har kasa yake,idan munje gida sai kisa wani tunda ba kya so a gane munyi wani abu" kallonsa ta dunga yi kafin ta turo baki tace "to kai me yasa baka mayar da wancan kayan ba?" Yayi murmushi yana shafa kansa yace "toh ni dama ai dole na canja su,baki ga yanda kika sa na b'ata su ba?" Saurin hararansa tayi ta tashi za ta wuce bathroom da sauri ya rik'ota yana mata dariya yace "ina za kije kuma?" Ta turo baki tace "bathroom zanje nasa rigan" kallonta ya dunga yi yace "kisa muje please,me na wani sai kin shiga bathroom,kunya ta kike ji?" Kautar da kai tayi tak'i cewa komai,yayi murmushi yace "naga dai babu wani kunya tsakaninmu ko akwai?" Da sauri ta gyad'a masa kai,ya kai hannu ya juyo da fuskarta yana kallonta yace "tell me please me kike jin kunyan?" Saurin fad'awa jikinsa tayi ta b'oye kanta a k'irjinsa,yayi dariya yace "tell me yanzun na cire na baki shi" gwalo idanuwa tayi tace "me za ka ban?" Yace "abunda kike jin kunyan mana" dariya ta fara tace "ni wallahi ba na so" yace "kina so mana,fad'a min naji me kike jin kunya?" Saurin kulle idanuwa tayi tace "ni dai Allah ka bari ba na so" yace "ni kuma inaso,dan haka kima fad'a kafin na miki abunda za ki shekara kina jin kunya" wani zaro idanu tayi tace "me za kayi?" Yace "ina ruwanki?" Da sauri tana turo mai baki tace "nifa kunyarka nake ji ba wani abu ba" dariya yayi yace "ban yarda ba,kuma na san ma abunda kike jin kunyan" da sauri ta d'ago tana kallonsa tace "what?" Belt ya fara kwancewa yana kallonta yace "let me show u" tana ganin ya kwance belt d'in zai sauke trouser k'asa ta kwalla k'ara da gudu ta shige jikinsa ta k'ank'amesa tana fad'in "please ka bari ba na so" rungumeta yayi ya dunga mata dariya,sanda yayi mai isarsa ya d'ago kanta yace "ki bari na nuna miki please" da sauri ta girgiza kanta tace "ni wallahi ba na son gani" wani dariya ya dunga yi yace "it's not a big deal kawai kalla za kiyi ku gaisa,i knew it's a new thing for u but ki daure ki d'an kalleta kad'an" girgiza masa kai ta k'ara yi yace "c'mon it's ur new toy fa za kiyi wasa da shi ne" k'ara girgiza masa kai tayi jikinta was vibrate,yayi murmushi yace "okay! Cika ni tou mu tafi" da kyar ta sakesa tayi baya tana turo mai baki,yayi murmushi sanda ya d'auki numfashinta ya rik'ota,da k'arfi ta fasa masa ihu,ya tuntsure da dariya ya rungumeta yace "matsoraciya kawai.. Muje kada mu b'ata lokaci" saurin wucewa gaba tayi ya bita a baya suka sakko sai kalle² take kamar tana neman abu,hannunta ya rik'o yace "me kike nema?" Ta girgiza masa kai tace "nothing" suka fito ya kulle gidan. Gaban wani had'ad'd'en saloon ya tsaya kafin ya fita ya rakata,sanda ta shiga yana kallonta ya mata murmushi ya mata blowing kiss,tayi dariya ta zauna kan chair da matar take nuna mata,ya koma mota ya zauna sanda ya d'an lumshe idanunsa kafin ya bud'e ya turama Azaan sak'o "kai malam ku muke jira fa,idan kuka b'atan lokaci zan wuce na mayar da ita gida in yaso ka yiwa Hjy Siyama bayani" yana tura masa yayi dariya yana shafa kansa then ya tura masa location d'in da suke,not too long motar Azaan ya tsaya gurin ya sauke glass yana kallon motar Waleed,Waleed ya sauke glass yana kallonsa yana masa murmushi,Azaan ya hararesa yace "ai wallahi za ka san ni kama haka.. Tsaf zan rama abunda kayi min" Waleed sai dariya yake masa ya k'i cewa komai,Azaan ya d'age glasses d'in yana kallon Ameerah dake gefensa a hankali ya d'an karkato da kansa yana kallonta,ganin ta k'i d'ago kai ta kalleshi ya kai hannu ya juyo da fuskarta,still k'in yarda tayi su had'a ido but fuskarta a sake tana masa murmushi,yayi murmushi da wani cool voice kamar ba Azaan ba yace "look into my eyes please" k'in yarda ta kallesa tayi yayi murmushi a hankali ya d'ora lips d'insa kan nata idanunsa suna kallonta yana tsotsa a hankali,Waleed yaga basu da niyyar fitowa ya kira Azaan,da sauri Azaan ya d'auka har lokacin bai saki bakin Ameerah ba,Waleed yace "kai malam kada ka zama cinye du mana,ka saki yarinya taje a mata abunda za'a mata suzo mu tafi" d'an lumshe ido Azaan yayi kafin ya saketa yace "kai kuma d'an sa ido meya ruwanka tunda ka hanamu gurin da zamu huta a gidanka?" Waleed yayi dariya yace "haba so kake na zama babban banza,da na maka k'ok'ari ma na fito maka da ita ban maka ba kenan?" Azaan ya tab'e baki yace "ba wani sosai ba" k'wafa Waleed yayi yace "good.. Ka ga kace gobe ma idan na tashi fitowa ba sai na kiraka ba" daga haka ya katse wayarsa,Azaan ya kalli Ameerah yace "let's go" ya bud'e motar ya fita sai fama yake da jallabiyya kamar wanda ke shirin karb'an shaidan zama limami,Waleed yana cikin motarsa sai dariya yakema Azaan ganin yanda yake wani rawar jiki,yace "tukuna ma guy" yayi wani murmushi ya lumshe ido yana shafa k'irjinsa. Kuka sosai Mama da Afiyah suke yi a gaban bokan Mama fad'i take "yanzu babu wani hanyan da za'a iya bi kuma? Wallahi ba zan iya juran ganinsu tare da yaro na ba,dan Allah kayi wani abu ka rabasu wallahi ba na son ta auran min d'a" boka dai yayi iya yinsa ya d'ago yace "babu wani sauran hanyan da ya rage.." Mama ta d'ora hannu aka tana kuka wiwi tana kiran mutuwa,ni dai na kalleta nace "kuji matar dake gurb'ataccen hanya ita ke kiran mutuwa,to wai idan ma mutuwar ya zo mata,taje lahira a me za ta tashi ne?" Afiyah kam ma gaba d'aya ta kasa magana kukan ma ya k'i zuwa ajiyar zuciya kawai take iya saukewa da k'arfi,boka yace "sai dai kuma idan za ku yi k'ok'arin raba su ta hanyar kissar ku na mata,da zaran kun had'a su fad'a,za mu muku taimakon da zai raba su har abada" a wani irin guje suna had'a baki suka ce "za muyi in dai komai zai dawo mana kaman da" boka ya gyad'a kai yace "ku bani nan da sati biyu kafin ku dawo na kammala duk abunda zanyi" har rige² suke wajen yi masa godiya,kafin suka taho suna tafiya cikin dajin suna k'us² d'in yanda za su gillama Manar da Waleed tuggun da zaisa suyi fad'a kaca². Har ciki Azaan ya raka Ameerah,Manar tana hangosa ta mirror ta kulle idanunta dan wani kunyarsa take ji yanzun data rasa na mene ne,ta k'asan lashes d'inta take satan kallonsu tana b'oye dariyan da take,yama matar bayanin yanda yake so ama Ameerah ponytail style,ya juya zai fita gurin Waleed Manar ta bud'a idanu tana kallon Ameerah tana mata dariya,Ameerah ta gilla mata harara tace "muguwa" dariya Manar ta kyalkyale da shi,Azaan ya juyo yaga Manar tana dariya,kunnenta ya rik'e da kyau tayi y'ar k'ara tace "auch! Yaya it really hurts" ya dungure mata kai yace "za mu had'u dake ne" ya fita da sauri ya barsu,motar Waleed ya bud'e ya shiga yana kallonsa yace "ka kyauta" Waleed ya d'auke kai yana sakin murmushi yana shafa kwantaccen gashin k'irjinsa yana wani lumshe idanu,Azaan ya zaro idanu yace "hey Mr Man" Waleed ya d'an kallesa yana d'aga masa eyebrows yace "what?" Azaan yace "ya dai? Ko baka gama bane har yanzu?" Dariya Waleed yayi yace "baza ka gane ba Bhidu" Azaan ya fara dariya yace "noo! Yanzu kam zan gane,tell me what's going on?" Kallonsa Waleed yayi yace "ka bari dai ba yanzu ba" gyad'a kai Azaan yayi yace "alright.." Sanda aka gama musu gyaran kai kada kuso ganin drama tsakanin Waleed da Azaan,Waleed yana cewa shi zai biya,Azaan yana cewa shima shi zai biya ai both Ameerah da Manar k'annensa ne,Waleed yace "wallahi baka isa ba,akan me za ka biyama matana kudin gyaran kai?" Azaan yana masa dariya yace "mene to dan na biya?" Waleed ya girgiza masa kai yace "it's my duty.. So karb'i kud'inka if not kuma yanzun nasa a mayar mata da kanta yanda yake" matar da ta musu saloon dai ta tsaya kallon ikon Allah tana ta dariya,k'arshe da kyar suka hak'ura kowa ya biya nasa,then suka fito suka kama hanyar gida,ko a mota Waleed suna tafiya suna hira ne,Manar ta zame hijab d'in kanta tace "Yaya ka ga" ta nuna masa fishtail braids da aka mata,d'an kalla yayi yana sakin mata lallausan murmushi yace "awwwn! Ya yi kyau" ya kai hannu yana tab'awa,bige masa hannu tayi tana turo baki tace "to sai ka lalata min kuma?" Yace "ba sai mu koma a sake wani ba?" Harararsa tayi tace "tabbb' da zafi fa suke jan gashin kuma" ya kalleta yace "really?" Ta gyad'a masa kai kamar za tayi kuka,gyad'a kai yayi yace "ohh! Tunda suna yi maki da zafi baza mu sake zuwa ba" ta d'an yi dariya tace "da wasa fa nake yi,da tana tab'a min kai har bacci na fara" yayi murmushi lokacin suka tsaya 2 houses away,motar Azaan ya k'araso gurin yayi parking,a hankali ya kai hannu ya d'an d'aga hijab d'in Ameerah yana kallon style d'in da yasa aka mata,yayi murmushi a hankali ya zame hijab d'in duka ya saita camera ya musu selfie,shooter sound d'in yasa ta d'ago idanunta da suke nan kamar an watsa su cikin ruwa tana kallonsa za tayi magana ya sake d'aukansu,yanda suka yi kyau a pic d'in yasa shi kissing wayan yana sakin mata lallausan murmushinsa,Waleed kam yana can yana latse y'ar mutane a mota,sanda ya gama luguiguita ta ya saketa yama Azaan horn,bud'e motar Azaan yayi ya fito ya bud'ewa Ameerah ta fito Manar tana kallonsa sai dariya take tuntsirawa,sanda ya rakota ya bud'e mata back seat ta shiga ya d'an kashe mata ido da alamar sai sun yi waya,ta d'an gyad'a masa kai a hankali tana satar kallon Waleed,Waleed ya sauke glass yace ma Azaan "malam kana fa zak'ewa da yawa" harararsa Azaan yayi ya juya ya shige motarsa,Waleed ya fara yin gaba yana kallon mirror yaga Ameerah duk ta wani sunne kai,ya d'an tab'e baki yace "munafuka.. Dubi yanda tayi kamar ta Allah" Ameerah ji tayi kamar motar ya bud'e ta nutse dan kunya,dai² get Waleed yayi horn,get keeper ya bud'e masa ya shige,yana yin parking Ameerah tayi saurin ficewa daga motar,lokacin Azaan ya shigo yayi parking,saurin wucewa Ameerah tayi bata ma jira wani ya gansu ba ta wuce b'angaren Dadda,Azaan ya fito ya kulle motar sai wani murmushi yake saki ya nufi cikin gidansu Waleed,da kyar Waleed ya saki Manar tana fitowa daga motar ta kwasa a guje tayi b'angaren Dadda tana shiga d'akinsu ta fad'a kan gado tana maida numfashi,Ameerah dake cire kaya za taje wanka ta tsaya kanta tana kallon yanda take maida numfashi a hankali ta bugi cinyarta,Manar ta bud'a idanu tana kallon Ameerah tace "meye?" Zaunawa Ameerah tayi kusa da ita tace "ke wai kin san me Yaa Azaan yamin kuwa?" Manar ta fara dariya ta tashi za ta fita,Ameerah tace "wallahi duk Yaya ne ya janyo min ni ko hannuna namiji bai tab'a tab'awa ba,amma yau har k'irji na sai da ya mammatse wallahi baki ji yanda suje min zafi ba duk sun yi ja wajen kan" dariya Manar ta dunga tuntsirawa sanda taje k'ofa ta waigo tace "na ki kad'an ne ni meye Yaya bai min ba? Wallahi ko shi Yaa Azaan d'in da ya samu dama ina jin zaiyi abunda yafi haka" Ameerah ta tashi tayi hanyar bathroom tace "ni dai Allah bazan k'ara binku ba,duk inda zaku ku tafi ku kad'ai" wani kallo Manar ta mata tace "munafuka wallahi kema kinji dad'i ni za ki rainama hankali" daga haka ta fice ta bar Ameerah tana dariya dan gaskiya ta san gaskiya Manar ta fad'a,ko yanzu ya kirata za ta iya binsa ya k'ara mammatseta. Kusan a tare suka shiga gidan Amaar dake sakkowa zai fita saboda ya gaji da zaman shi kad'ai su kuma dama ba wai suna fita yawo ba ne tun asali ya ci karo da su suna shigowa Azaan a gaba sai Waleed da kusan button hud'u na rigansa suke bud'e yana tafe yana shafa k'irjinsa yana sakin wani wicked smile,Amaar ya kallesu da kyau ya d'auke kai sanda Azaan yace ma Waleed "brother i'm coming let me took my bath please" Waleed ya gyad'a kai yace "alright" ya kwanta kan kujera har lokacin bai daina shafa k'irjinsa ba,Amaar dai ya kasa hak'uri yana kallon Azaan dake k'ok'arin wucewa sama yace "hey! Wai ina kuka je ne?" Azaan ya saki wani murmushi yace "ina ruwanka?" Da sauri yayi sama,zaunawa yayi kusa da Waleed dake lumshe idanu yace "brother ina kuka je ne?" 'Dago kai Waleed yayi ya kalleshi bai san sanda bakinsa ya kub'uce yace "kayi aure kawai malam ka daina tambayana inda naje" ya k'ara lumshe idanu,wani kallo Amaar ya dunga masa yace "ohh! Ni kuka mayar d'an iska kenan? Yayi muku kyau" daga haka ya mik'e ya fita. Afujajan Mama suka shigo gidan after sallar maghreb lokacin su Waleed suna parlor sai hira suke suna ma juna tsiya shi da Azaan,Amaar dai ya saka su gaba sai kallonsu yake ya buga tagumi da hannuwa biyu yana tausayin kansa shi da ko budurwa bai tab'a yi ba,har Mama ta shigo ta wuce stairs bata kula da su ba sai da suka yi ihu suna dariyan abunda Waleed ya fad'a na taliyar murji,ta waigo da sauri tana ganinsa ta furta "Waleed!" Da wani murya,Waleed da yaji maganarta ya d'ago ya kalleta,karon farko ya kalleta yaji gabansa yayi mugun fad'uwa saboda yanda yaga Mama ta rame ta yi duhu,da sauri ya tashi yana mata wani kallo yace "Mama! Kin yi rashin lafiya ne?" Kuka ne ya kufce mata,hankalin Waleed a d'an tashe ya rik'o hannunta ya jata suka nufi sama yana cewa su Azaan yana zuwa,sanda suka shiga bedroom d'inta ya zaunar da ita bakin gado ya rik'o hannunta yana kallonta yace "Mama tell me what's going wrong? Me ya same ki? Meye matsalar?" Cikin kuka Mama tace "Waleed ina ka shiga? Ka daina zuwa ka ganni? Ko a waya ka daina kirana bare kaji lafiya na? Laifin me nayi maka Waleed?" Wani ajiyar zuciya yayi yace "please Mama kiyi shiru" d'an sassauta kukan tayi tana kallonsa,ya kai hannu ya share mata hawaye,a hankali ya zauna sosai a gabanta yayi flexing legs d'insa,fuskarsa da d'an damuwa yace "Mama me yake faruwa?" Ajiyar zuciya tayi tana kallonsa sosai tace "Waleed" yace "na'am Mama" tayi shiru tana kallonsa da tunanin me za tace,can dai ta daure ganin ita yake kallo tace "ina son tambayarka wani abu ne,ban sani ba ko za ka iya min" yace "ki tambayi ko mene ne Mama if ina da iko da shi zan miki" a hankali tace "za ka iya min duk abunda nace ina so?" Ya gyad'a mata kai yace "ki fad'a kawai" kai tsaye tace "so nake ka saki yarinyar nan" wani zabura yayi ya mik'e tsaye yana kallonta Dldan ya gane wanda take nufi,Mama na ganin haka ta sake fashewa da kuka tace "dama na san baza ka tab'a iya min abunda nake so ba,shi kenan kaje tunda wasu sun fini" Waleed dake tsaye yana mata wani kallo yace "amma Mama" cikin kuka tace "dalla rufe min baki,munafuki ai na san dama baza ka tab'a iya goyon baya na ba,bakinku d'aya da ubanka" d'an numfashi ya fesar idanunsa har sun fara canjawa ya taking steps a hankali ya sake zama gabanta,da wani sanyayyan murya yace "Mama yanzun idan kin sa na saketa me kike so na fad'a ma Abba?" Ta kalleshi tayi shiru kamar tana tunani,ya kamo hannunta ya rik'e a hankali yace "Mama kinga lokacin da kika sa na auri Afiyah kinfi kowa sanin she's not my choice,and Manar kuma zab'in Abba ce,though na tab'a fad'a miki ina sonta ke kika hana na aureta,but yanzun ba ni da ikon sakinta,idan kin sa ni dole na saketa me kike so na fad'awa Abba?" Kallonsa ta dunga yi kafin ta sauke numfashi tace "shi kenan idan har baza ka iya sakinta ba,lallai in so ka dawo da Afiyah d'akinta" kallonta ya dunga yi ya kasa magana can dai ya daure yace "shikenan Mama zan dawo da ita in sha Allah" tana jin ya amsa tayi murmushi tana shafa kansa,shi dai duk bai so tace ya dawo da Afiyah ba dan a niyyarsa tunda ta kwashi k'afarta ta bar gidan bazai tab'a cewa ta dawo ba,because ya gaya mata dama ji ne bata yi ba,Mama sai murna take saboda k'udurinsu zai cika idan har Afiyah ta dawo gidan Waleed,gaba d'aya daren ta hanasa fita suna tare a d'akinta sai wani nan² take da shi kamar ta damu da shi,sai da dare yayi sosai yace zaije ya kwanta bacci yake ji,kafin ta kyalesa ya mata sallama ya fita. Washe gari around 8am jirginsu ya tashi zuwa India,duka gidan aka watse sai Mama kad'ai da y'ay'anta masu mugun hali,tunda suka taso su Waleed suke tsokanar Amaar,shi dai bai ce musu komai ba suka yi suka gama,sanda jirginsu ya sauka India manyan motoci suka tarar da za su d'aukesu zuwa yankin Vishakpatnam,kuzo kuga idon Dadda a India,sanda suka isa ana musu barka da zuwa,Dadda ba Indianci sai raba ido take ba ta jin yaren,gara Waleed da Amaar ma sai Manar da yake itama tayi zaman gidan Mommella a nan ta iya wasu abubuwan,Raj Jarood bn Maqbool da matarsa Rani Naheed sai *RANIA* k'anwar Azaan da aka haifa kusan tare da su Manar sun fito compound d'in gidan tarban bak'insu lokacin da motocinsu Dadda suka fara parking suka fito cikin mutunci aka dunga musu barka da zuwa kafin suka d'unguma gaba d'aya suka shiga cikin gidan sarautar,hadimai suka dunga shigowa da kayansu zuwa masauki,sanda aka zauna cikin makeken parlon aka fara gaisawa da harshen nasara,Mahmoud mijin Mommella shi ya gabatar da kowa ga Raj Jarood kafin suka d'unguma aka fara lunch a makeken table d'in da kaf sai da ya d'auke su duk yawansu,bayan an gama ciye² aka fara hira ana labarai,Dadda da rigima tace sai tayi magana ga ta muguwar comedian in ta fad'i abu dole sai Azaan yama iyayensa translation,suna ta dariya saboda su basu tab'a ganin Dadda ba,Ameerah anzo gidan surukai sai wani sunk'e kai take,Manar ta zungurota tace "dallah mene haka kuma?" Ameerah tace "ke kunya nake ji" Manar ta fara dariya,tana d'agowa suka had'a ido da Waleed ya lumshe mata idanuwa ya mata blowing kiss,murmushi tayi ta d'an kautar da kanta,Rania k'anwar Azaan ta tab'a Manar tace "kuzo muje d'aki na" suna tashi za su bar wajen Azaan ya taho ya gansu za su wuce ya rik'o hannun Ameerah ya jata bayan pillar yana mata wani kallo yace "ina za kuje?" Ta d'an sunkuyar da kanta tace "d'akinta za muje" ya gyad'a kai yace "okay! Anjima ku shirya za mu fita" saurin d'agowa tayi ta kalleshi,ya mata wink ya saketa ya wuce,da sauri tabi su Manar,makeken d'akinta Rania ta kaisu wanda aka masa adon golden hatta paint d'in d'akin,ba k'aramin burge su Manar d'akin yayi ba,suna ta kallon d'akin abun sha'awa kuma wai ita kad'ai take kwana cikinsa,gefe teddy bears ne da yawa anyi decorating d'akin da su,nan dai suka lalace suna ta hira. Da yamma kamar yanda Azaan ya fad'awa Ameerah,Waleed ya kira Manar yace su fito za suje unguwa da sauri,Manar da suka shirya cikin riga da skirt irin na India rigan har kusan kwaurinsu amma tana da tsaga ta tsakiya da ya kai har saman cibiya,sun sak'ala mayafai kayuwansu a bud'e,suna fitowa suka lek'a gurin iyayensu Mata suka sanar musu sun fita,suka musu fatan dawowa lafiya,babu wanda ta bari aka ga kanta a waje sai da suka fito suna dariya suka gyara yafen mayafin,a mota suka tarar da su Azaan,Waleed da Amaar kowa a mota daban,Manar ta wuce ta shiga gurin Waleed,Ameerah ma ta wuce a hankali kanta a k'asa ta shiga motar da Azaan yake,Rania tayi murmushi taje wanda Amaar yake,tana shiga ta masa murmushi tace "hi!" Ya d'an kalleta yace "hello" hannu ta mik'a masa tana fad'a masa sunanta,yayi d'an murmushi ya mik'a mata hannu sukai shaking hands,Rania dake da d'an banzan surutu nan da nan ta fara masa hira,shi dai murmushi kawai yake mata yana gyad'a kai,har suka kai wani gurin koyar da rawa,Waleed yayi parking yana kallon Manar da kanta ke bud'e yace "waye yace ki fito haka kanki a bud'e?" B'ata rai tayi tace "Yaya ban yi kyau ba?" Yace "not at all.. kawai ba na so ne" kamar za tayi kuka tace "Yaya so kake amin kallon bak'auyiya kuma?" Ya dunga kallonta,a hankali ta kwantar da kanta jikinsa ta sak'alo hannunsa tace "to ba Hjy tace idan mutum yaje gari yaga mutane da jela shima ya ara yasa ba" dariya sosai ta bashi da tace haka,ya kai hannu ya d'ago fuskarta yana kallonta yace "ohh! Kema jelar kika ara kika sa kenan?" Ta gyad'a masa kai tana tura masa baki,d'an murmushi yayi yana kallon lips d'inta da suka sha wani chapstick mai masifar kyau,hancin nan da ring shapped d'inta da ya hanata sawa,wani murmushin ya sake yi a hankali ya kai harshensa kan lips d'in yana licking,idanunsa cikin nata yace "ba kya jin magana kou?" Rau² idanunta suka yi tace "ni me nayi?" Idanunsa akan lips d'inta yace "baki sani ba?" Da sauri ta gyad'a masa kai,d'an dariya yayi yace "okay" daga haka ya had'e bakinsu,sanda ya shanye janbakin ya saketa. Azaan ya shiga gurin ya musu register kafin ya fito ya kirasu suka shiga su shida,abun dariya sanda ake training d'insu rawa,Rania duk ta fisu iyawa,da kyar suka maida hankali suka koya fiye da rabin rawan nasu romancing juna suke su dai,ai kuwa ranar haka suka dawo gida jiki na ciwo,still washe gari suka sake komawa,sai da suka yi kwana uku suna zuwa kafin suka gama,ranar laraba akayi kamu na kurkum da suke yi,Azaan da Ameerah,Waleed da Manar duk sun ci fararen kaya irin na India,Dadda an sha Pakistan riga da wando dan rantsewa tayi tace "idan kaje gari kaga mutane da jela kaima ara kake kasa" har da mayafinta,sanda ta fito gurin kamun Manar tana hangota ta fara tuntsira dariya,Waleed ya kalleta yayi k'asa da murya yace "what?" Da kyar ta bar dariyan tace "Yaya" yace "uhn!" Tace "kalli Hjy Siyama kaga" Waleed yana kallon inda take nuna masa ya fara sakin murmushi ya kasa dena kallon Dadda,Manar ta fashe da dariya ta fad'a jikin Waleed tana cewa "Yaya wallahi kace ta cire bai mata kyau ba" Ameerah tana jinsu ta waiga,gano Dadda da riga da wando na Pakistan ta tuntsire da dariya tana b'oye fuskarta,Amaar yaga abun nasu ya zama wani iri ya waiga a hankali,zaro idanuwa yayi sai kuma ya juya yana dariya,jikokin duka suka dunga dariya,har aka tashi daga kamun idan suka kalleta sai sun dara,washe gari henna day,ranan ma haka aka sha dariya Dadda ta shiga cikin wanda akama k'unshi,ranan jumu'a sukai dinner iya familyn kad'ai,sai abun nasu ya zama kamar wani reunion,ba k'aramin kyau yayi ba ranan dai sari ne duka suka sa color d'aya,mazan suka sa suit color d'in sarin matan,ranan jumu'a aka sake jaddada aurensu aka musu marriage certificate,sai dare aka raka amare sabon apartment biyu da Raj Jarood yasa aka yi kusa da juna duk a cikin gidan.. #Asli Smasher. [2/24, 4:23 PM] My number 1: 41... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Waleed suna zaune d'akin Azaan duk sun sha kaya irin na al'adar India,Azaan yana wajen window hankalinsa kaf yana kan kallon hanya ya matsu y'an rakiyar amaren su dawo,can ya juyo yayi tsaki yace "haba da Allah,sun kai su amma su fito sunk'i ko me suke jira a ciki oho" wani dariya Amaar ya tuntsire da shi,Waleed yayi saurin kallonsa fuskarsa a d'aure yace "lafiya kake ma mutane dariya?" Amaar yace "ku dai wallahi kun cika rashin hak'uri duk jiran da kuka yi na kwanaki baisa kun gaji ba sai wannan da y'an mintuna ya rage?" Wani kallo Waleed ya masa yace "kai yanzu ai kai ne abun dariya abun Allah sarki da za ka kwana kai kad'ai" ya maka masa harara,Azaan ya fara dariya ganin yanda Amaar ya d'aure fuska,babu shiri ya fice ya bar musu d'akin,Waleed yayi tsaki cike da takaici ya d'auki wayoyinsa yayi waje yana cema Azaan "goodnight bhidu hak'uri na yana neman kaiwa k'arshe" da sauri Azaan ya biyosa yana dariya yace "wait for me bhidu.. Saurin me kake kuma tunda hanya d'aya za mu bi?" Waleed dai bai sauraresa ba yayi gaba,a hanya suka had'u da masu kai amaren suka wuce suma suka wuce,suna zuwa gaban apartments d'in Waleed yama Azaan sallama ya bud'e k'ofar part d'insu,da sallama ya shiga gidan haske ko ta ina gwanin burgewa,tsarin ginin ba k'aramin kyau ya masa ba,tsayawa fad'a ma zai zama kamar b'ata lokaci,dan ba k'aramin kud'ad'e aka narka gurin ginin ba,ya mayar da k'ofa ya rufe yana karanto addu'o'in neman tsari,sanda ya kashe hasken ko ina ya nufi bedroom d'in da yake zaton tana ciki,da sallama ya bud'e k'ofar d'akin,ya tsaya daga door way yana bin d'akin da kallo duk an barbazar da flowers anyi decorating da k'ananun candles,d'an murmushi ne yayi escaping masa kafin a hankali ya d'aga idanuwansa ya sauke su akanta,tana zaune tsakiyar gadon da yaji decorations da flowers,ya sauke wani ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa,a hankali ya fara takawa har ya isa inda gadon yake ya zauna gefenta yana k'ara kallon yanda aka lullub'eta da mayafin sarin jikinta ja mai mugun kyau,k'amshin different scents sai tashi suke a jikinta da d'akin suna k'ara fizgarsa,a wani irin hankali ya kai hannunsa ya d'aga mayafin kanta yayi baya da su,d'ago kanta tayi kad'an ta kallesa yanda taga idanunshi sun d'an chanza launi yasa tayi saurin kawar da fuskarta gefe tasa palms d'inta ta rufe fuskarta da su,k'aran bangles d'in da aka jerama hannuwan yasa shi sakin numfashi har wani kamar sheshshekar kuka yayi,ya kai hannunshi ya cire nata daga kan fuskar ya rik'o both palms d'in yana murzawa idanuwansa akanta yana tasbihi ga ubangiji,a nutse ya had'a jikinsu yana lumshe idanuwansa yana sauke numfashi kad'an² hakan yasa ta shige jikinsa tana wani irin b'oyewa,ya d'ago hannunsu ya had'e palms d'in ya shigar da fingers d'inta cikin nasa yana kallon fuskarta,a hankali ya kai d'ayan hanunsa ya shafa forehead d'inta,hakan yasa ta lumshe ido jikinta was vibrate a little,kwantar da ita yayi a kan gadon a hankali tare da d'ora kanta kan tattausan pillows dake wajen,tayi saurin kai hannunta tana k'ok'arin taja mayafinta ta rufe jikinta saboda rigan kayan bai da tsayi dukanta k'asan boobs d'inta,taji ya rik'e hannun ya ajiyesa gefe,a nutse ya rankwafo da kanshi dai² saitin fuskarta,da wani irin murya mai ratsa zuciya yace "hi lilac.. Open ur eyes" girgiza masa kai tayi jikinta duk ya fara mutuwa,a hankali ya saukar da lips d'insa saman goshinta ya sumbaci goshin,sai da taji wani irin yarr a jikinta,hakan yasa tayi yunk'urin juyar da fuskarta but bai bata damar hakan ba,sai ma k'ara gangarowa da yayi k'asa,lips d'insa yana bin tun daga goshinta har zuwa kan hancinta ya k'ara sakar mata wani kiss d'in,ya d'an dad'e a wajen yana sauraron yanda numfashita yake fita,then a hankali ya kai hannunsa ya cire mata abun hancin da aka sa mata da yake had'e da earrings,then ya sake gangarowa ya d'ora lips d'insa akan nata,wani marayan nishi ta saki "aahhh!" Saboda yanda taji saukar lips d'insa,sosai ya shiga kissing lips d'inta hannunsa akan cikinta yana shafawa yana wasa da fingers d'insa a wajen cibiyarta kafin ya k'ara yin sama,mutsu² ta fara yi jin yana neman kamo k'irjinta,hakan yasa ya haura jikinta ya d'an danneta,ya shiga wani irin zazzafan wasanni da ita dake neman sawa ta shid'e,sanda ya tabbatar ya k'arar da d'an kuzarin fad'a da mutsu²n,ya kashe all fitilun d'akin sai candles kad'ai ya bari,ganin yanda jikinta yake vibrating da sauri yana addu'ah yayi connecting kansa zuwa cikin hole d'in yayi pushing it a little bit,jin gurin k'amk'am ya sake thrusting a little more,k'aran azaba ta saki tana tutturesa dan tuni ta dawo cikin number 6 d'inta,ta fara kokawar kwace kanta,yanda ya kama waist d'inta ya rik'e sosai ya hana ta samun damar guduwa,ta sakar masa kuka tana fad'in "Yaya wallahi da zafi,please let me,ka sake ni nace ma" cikin wata irin murya kamar ba nasa ba yace "i've missed u lilac,let me f**k u a little abeg.. Please,please,please,PLEEAAAASSSSEEEEE…" Yayi maganar like he where begging her,ya k'ara thrusting a wani irin hankali duk dan kar taji zafi,sanda ya samu crown d'insa ya shige,d'umin da yaji a cikin hole d'in yasa shi jan wani uban numfashi idanuwansa a lumshe hawaye suna d'an biyo cheeks d'insa yayi licking lips d'insa muryarsa a dashe ya furta "Mmmmmm! U taste so good.." Then ya fara frigging yana fad'in "yes! Lilac u are so tight,i love it and i want f**k and f**k and f**k uu.." Yayi maganar bai ma san a ina yake ba,shi dai kawai jinsa yake cikin wani duniyar na daban,yana zuba surutan fita a hayyaci,can ya saki wani marayan kuka ya d'ago kansa ya sauke kan k'irjinta yana sakin wani irin gurnani ya cafke nipple d'inta jikinsa yana rawa yake zuk'owa kaman wanda ke jiran ruwa ya fito yana k'ara pounding,sanda yake k'ok'arin release da all voice d'insa ya saki kuka yana fad'in "u're going to make me pass out with pleasure.. I love u lilac,i love u,i love u,i love u so much.." Ya jima sosai kafin yayi releasing,ya kwantar da kansa jikinta yayi lamo,ko kad'an bai ji kukanta ba sai da ya gama samun nutsuwa,ya kai hannunsa yana goge gumin daya taru a goshinsa kamar an watsa masa ruwa ya goge guntayen hawayen da suke idonsa,da k'arfi ya k'wak'wumeta kamar ance za'a rabasu yana sakin murmushi yace "thank u³ lilac" ya manna mata wani irin deap kiss a baki,sanda ya saketa yaji sheshshek'ar kukan da take,hankalinsa a d'an tashe ya rik'ota ya d'orata a k'irjinsa yana d'an bubbuga bayanta yana fad'a mata tausasan kalamai,a hankali ya sauka daga gadon ya wuce bathroom ya had'a mata ruwa mai zafi ya fito,hanunta ya rik'e ya d'agota yace "zo muje kiyi wanka Lilac" da sauri ta fizge hannunta cikin kuka ta kai masa duka ta samesa a shoulder,ba tare data kallesa ba tace "um'um" d'an rankwafowa yayi ya mata rumfa yace "u will feel better kin shiga ruwan" k'ara make mai kafad'a tayi tana kuka sosai,ya kai hannu zai tab'ata ta turesa tana turo baki ta tashi zaune da kyar tana kakkare k'irjinta da bargo tana share hawaye,a hankali ta sauke k'afafunta k'asa,sai da ta d'an huta kafin ta dafa gadon ta mik'e tsaye da kyar tana b'oye jikinta da bargon da taja,d'an murmushi ya saki yayi folding hannuwansa a k'irji yana kallon ikon Allah,wani irin kuka ta saki jin wani special azaba yana ratsota ta k'asa kamar har lokacin bai kyaleta ba tana k'ara tattaro bargon ta d'aga k'afarta a wani irin hankali tana ajiyewa wani azabar da taji yasa ta saki kuka ta k'ank'ame bargon da hannu d'aya d'ayan hannun kuma tana yarfesa,da sauri Waleed dake tsaye ya zuba mata idanu ya k'araso gabanta yana d'an murmushi ya kai hannu zai rik'eta,ta buge hannun tana kuka tak'i yarda su had'a ido,k'ara kai hannunsa yayi zai tab'ata ta kuma bige hannun,hakan yasa shi d'aure fuskarsa yana mata wani irin kallo yace "okay! Dan kin samu na kyaleki za ki min tsiwa an gaya miki na k'oshi ne? Bari kiga" tana jin ya ce haka,da sauri ta fad'a jikinsa ta wani k'ank'amesa,yayi sauri ya rungumota da kyau yana patting bayanta,ya kai bakinsa saitin kunnenta da wata irin murya yace "it's okay! I'm very sorry kinji,da zafi ko?" Gyad'a masa kai tayi tana sake gyara kanta akan k'irjinsa,d'an murmushi yayi yace "okay sorry to,muje muyi wanka,idan na gasa miki jikin sai ki kwanta,u will be fine kinga dare ya yi sosai" ya cirota daga jikinsa tare da manna mata light kiss a lips then ya d'auketa kamar jaririya ya shige bathroom da ita. *AZAAN's POV.* Tun shigar Azaan gidan,yake sakin wani murmushi,ya kulle k'ofofi yana addu'ah,then yayi deactivating wutar gidan duka ya wuce bedroom,kamar yanda ya faru a b'angaren su Waleed suma haka ne ya kasance,da kyar Azaan ya iya controlling kansa ya barta ganin yanda Ameerah ke numfashi kaman zata shid'e,ya koma gefenta ya kwanta yana kallon fuskarta da hawaye yake sauka har lokacin ta gefen ido tana wani irin sauke ajiyar zuciya,ya kai hannunsa ya lalubo hanunta ya kama ya rik'e gam,a hankali ya d'an kulle idanunsa because bai ma san me zaice mata ba,kawai ya jawo hannun ya kai satin bakinsa ya d'an sakar mata light kiss akai then ya sauke yana sakin murmushi,ya sauka daga kan gadon,tana jinsa ta k'ara runtse idanunta,d'an murmushi ya sake yi then ya wuce bathroom ya had'a mata ruwa mai zafi sosai ya fito,da taimakonsa tayi wanka ta tsarkake kanta then ya nad'ota a bathrobe ya fito da ita sai wani murmushi yake ya zaunar da ita a bakin gado,y'ar doguwar riga mai sauk'in nauyi ya ciro mata ya matso zai sa mata ta fizge tana turo baki,murmushi yayi ya juya ya fita daga d'akin,ya wuce kitchen ya mata frying egg ya had'a mata tea ya had'a da bread ya jera a kan tray ya d'auka ya nufi cikin d'akin,a zaune ya sameta ta sa rigar ya k'arasa ya zauna a hankali ya dunga ba ta tana ci,sai da ta kusa shanye tea d'in ta kawar da kai,ya d'auko mata painkillers ya bata ta sha then ya zauna gefenta ya rik'e hannunta gam yana kallonta,d'an d'agowa tayi kad'an ta kalleshi za ta juya da sauri yasa hannu ya juyota yana murmushi yace "thank u baby.." Wani irin kunya ya bata hakan yasa ta b'oye fuskarta a jikinsa,a hankali ya kwantar da ita yace "bari naje nayi wanka.. I'm coming" ya mata kiss a forehead yaja bargo ya rufeta then ya wuce bathroom,a hankali ta gyara kwanciyarta ta d'an lumshe ido tana tunanin ko a wane hali Manar take? Da safe ranan gaba d'aya haka Waleed ya wuni yana kula da Manar,duk sanda za tayi wanka sai yasa ta k'ara shiga ruwan zafi,ranan duka bai fita ba yana k'wak'wume da ita,Azaan ma sai yamma yaje cikin gida suka gaisa da iyayensa,bai wani jima ba sosai ya koma gidansa. Amaar kwance cikin d'akin Azaan na gidan cikin bargo yana bacci,kamar daga sama yaji an fad'o kansa,sai kuma yaji an d'aga bargon an shige ciki,da sauri ya bud'a idanunsa masu cike da bacci,da fuskar Rania ya fara cin karo cikin sauri ya fara k'ok'arin tashi ya zauna,Rania ganin yanda fuskar Amaar ya nuna alamun tsoro da sauri ta sauka jikinsa ta kyalkyale da dariya,yaja bargo yana rufe jikinsa cikin sark'ewar baki yace "mmmm... Me kika zo yi nan?" Rania ta turo baki a shagwab'e cikin harshen nasara tace "I'm tired of being alone.. Shisa nazo gurinka muyi hira" ajiyar zuciya yayi yace "okay jeki idan na shirya zan zo" mak'e masa kafad'a tayi tace "ni bazan fita ba" kallonta ya dunga yi yace "please d'an fita ki bani guri ko so kike ki ganni ba kaya a jikina?" Dariya ta fashe da shi ta taso ta nufesa tace "to sai me dan babu kaya a jikinka ni ina ruwana?" Ta fara jan bargon da yake b'oye jikinsa a ciki,wani zaro idanu Amaar yayi ganin da gaske take yace "ke baza kiji komai ba kika ga namiji ba kaya?" Tab'e baki tayi tace "ni dai ka tashi ka shirya mu fita" ganin haka yasa Amaar sakar mata bargon,tana yayesa ta gansa daga shi sai wani matsatsen nickers iya cinya na company luise votton,da k'arfi ta saki k'ara ta saki bargon ta kulle idanunta ta juya masa baya,Amaar yana ganin haka ya fashe da dariya yace "ohh! Ashe k'aryar banza za ki min da" a hankali ya taso daga gadon ya lallab'o ta bayanta ya tsaya a hankali yace "ke da kika ce baza kiji komai ba,ya haka kuma za ki juya" cikin kid'ima tace "please,please,please kasa kaya" yace "na k'i d'in sai kin juyo kin kalleni" k'ara kulle idanuwa tayi kamar za tayi kuka ta k'ara cewa "pleaseeee!" Yanda taja please d'in yasa Amaar jin tsigar jikinsa ta fara tashi da sauri ya juya yace "okay!" Ya d'auki towel ya d'aura a waist d'insa ya juya yana kallonta "uhn! Zanyi wanka" bud'e idanunta tayi tana juyowa ta gansa still ba riga six packs d'insa a waje sun wani kumbura,da sauri tayi k'asa da idanuwanta saboda jikinsa was so sexy,ta juya da gudu ta bar d'akin. Yana shiryawa lokacin ya fito,suka gaisa da iyayensa,ya kalli Rania dake wani sunne kai yayi murmushi,ya shafa kansa ya tashi yana making call,Azaan ya fara kira ya d'auka kamar mai bacci yace "hey buddy ya akayi?" Amaar yace "iskancin da za kumin kenan kuk'i fitowa?" Azaan yayi murmushi yace "sorry buddy,na shigo naga kana bacci na fita,so na koma gida mu had'u gobe" k'it ya katse wayarsa,still Amaar yayi yana kallon wayar,can ya kira Waleed,but har wayar ya k'araci ring bai d'auka ba,dole ya hak'ura yana gyad'a kai yace "lallai dole na tada balli.. Ayi min aure kawai a huta.." Sai da aka kwana biyu ranan da safe,Waleed ya fito gidan bayan ya je sun gaisa da su Aunty bai zauna ba saboda tsiyar da suke masa sai yau suka ga idanunsa ya fice shi dai yana dariya kafin Hjy Siyama ta gansa ta tsigalesa,ya koma b'angarensu,a gyare ya tarar da gidan,ya wuce bedroom yana shigar yaga ba ta kan gadon,gadon a gyare kamar ba akai suka kwana ba,har ya juya zai fita ya jiyo k'aran ruwa daga bathroom,hakan yasa ya gane tana ciki,wajen gadon ya k'arasa ya zauna yana d'an matse forehead d'insa jin kamar kansa yana d'an sarawa kad'an²,k'amshin shower gel da k'aran bud'e k'ofa yasa ya d'aga kansa ya kalli inda take tsaye a door way sai wani jan towel d'in da ya tsaya mata a cinya take,seeing yanda ya kafeta da sexy eyes d'insa yasa ta turo baki ta koma bayan k'ofar tana lek'o da kanta tana harararsa,d'auke kansa yayi kamar ba shi yake kallonta ba yace "baza ki fito ba?" Tace "ehh" ya gyad'a kansa yace "ashe za ki kwana a nan madam" turo baki tayi kamar za tayi kuka yana kallonta ta wutsiyar ido yayi d'an murmushi,a hankali ta fito tana sand'a dan so take ta d'auko hijab d'inta da tayi sallah akan bedside drawer,da sauri tana satar kallonsa tayi grabbing hijab d'in tana k'ok'arin warwarewa yayi sauri ya fizge ya cillasa kan resting chair yana mata dariya yace "wallahi baki isa ba" turo masa baki tayi tana harararsa,ya nuna kansa yace "ni kike ma haka?" Ta d'aga kanta tana murgud'a masa baki alamun da shi d'in take,finger sa ya kai baki yana d'an taunawa,ya gyad'a kansa a little yace "Mmm! U ask for it" ya d'auki numfashinta ya dauketa chak ya jefata kan gado,da sauri ta yunk'uro za ta tashi,ya haura gadon ya sakar mata nauyinsa,rau² idanunta suka yi a hankali tace "sorry please" yanda ta motsa bakinta yasa shi tsayawa yana kallon lips d'inta,then ya sauke idanunsa akan idanunta da suka yi wani irin kyau an saka su cikin man gyad'a,ya kai hannunsa wuyanta da gashinta dake jik'e da ruwa ya kwanta ya d'an janye gashin,mirginawa tayi ta mik'e tsaye da sauri za ta tashi,ya fizgo towel d'in daga jikinta,wani irin k'ara ta fasa ta shige jikinsa ta cukuikuiyesa tasa palms d'inta ta rufe masi fuska tana kuka sosai,shi kam dariya ma ta basa,ya rungumeta a hankali ya saukar da hannunsa kan buttocks d'inta ya ba ta fap,k'ara ta sake yi tana tsalle a jikinsa a shagwab'e tace "Yaya da zafi fa" yayi murmushi yace "really?" Ta gyad'a masa kai tana turo baki.. #Asli Smasher. [2/26, 11:42 AM] My number 1: 42... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Murmushi yayi yana kallonta ya matseta a jikinsa yana mata wani irin kallo yace "wa kike harara and all sort of things?" Zumb'uro baki tayi kafin tayi sauri ta gyara bakin tace "i'm sorry" girgiza mata kai yayi yace "ban san shi ba.." Ta zaro idanu a shagwab'e tace "sai me tou ka sani?" Boobs d'inta ya d'an zubawa ido yanda suka yi jaa abun ba k'aramin sha'awa suka bashi ba,haka nan yaji he just wants to play with them,tana kallonsa ta gano inda hankalinsa yake da sauri ta shige jikinsa ta fashe da kukan shagwab'a tana k'ok'arin rufe masa idanu kar ya kalleta ba kaya,sai da ya bari ta sakankance ya d'an cijeta ba da zafi ba a hannun,ya d'agota da kyau yana mata wani dirty look,k'ara tayi mara sauti ta sake fashewa da kuka da sauri ta sake shigewa jikinsa,murmushi yayi ba tare da ya hanata,tana kara kai hannunta fuskarsa ya shammaceta ya kai hannuwansa biyu ya kamo boobs d'in yana murzawa,ta saki wani k'ara da k'arfi da sauri ta cire hannayenta daga fuskarsa a rikice tana kallonsa,ya lumshe ido ya bud'e yana kallonta ya d'aga mata girorinsa ba tare da ya dena abunda yake yi ba,fashe masa tayi da kuka tana k'ok'arin kwace kanta da muryar kuka tace "washhh! Yaya da zafi fa" a hankali ya matso da fuskarsa yana mata wani wicked smile yace "bari naga inda yake zafin" seeing that da gaske yake kallar mata k'irji zai yi yasa ta fashe da kuka sosai kunya duk ya cikata,hakan yasa da sauri ya kwantar da ita kan gado,a hankali da wani murya yace "do u know how wet i am right now?" Lokaci d'aya ta tsayar da kukan da take saboda kunyar da maganarsa ya bata tana kakkare k'irjinta,ya d'an saki numfashi a hankali kafin ya sake cewa "do u know something?" Kai ta d'an girgiza,yana kallonta yayi d'an murmushi a hankali da wani d'an iskan murya yace "u’re going to get spanked until u cry.. So get ready girl" yana fad'ar haka bai tsaya ba ta chance d'in magana ba ya kai fuskarsa dai² nata yayi grabbing lips d'inta ya fara sucking kamar zai rabata da su,duk kukanta bai saurara mata ba,sai da ya horata da kyau,ko hannunta ba ta iya d'agawa da kyau tsabar wahalan da ya bata,sallah ma duk a zaune tayi ranan,ya kwanta a gefenta sai dariya yake mata yace "hukuncin ki kenan duk sanda kika sake min such things" tana jin ya fad'i haka ta dunga masa kukan shagwab'a,yana lallashi har wuraren bayan sallan isha'a,ko yaya ta kallesa taga yana murmushi kuma sai tace da ita yake ta fara kuka,tun yana biye mata sanda yace "kimin shiru ko yanzun na k'ara" harara ta maka mai tace "ka k'ara me?" Ya d'an k'ank'antar da idanuwansa yace "ban k'oshi ba fa" murgud'a masa baki tayi tace "ai dama ba don kaci ka koshi kamar ka samu abinci aka yisa ba" d'an zaro idanu yayi yace "really?" Ta gyad'a masa kai,ya dunga gyad'a kai yana dariya yace "lallai yarinyar nan kinga gurin kwanciya ta" bud'ar bakinta sai cewa tayi "ai har girmanka ma na gani" ta fad'a k'asa² yanda bata yi tunanin zai ji ba,saurin kallonta yayi yace "u said?" Ta murgud'a masa baki tana masa fari da idanuwa tace "abunda kunnenka suka ji" k'irjinta ya kallo yanda suka yi ja saboda matsar da suka sha a gurinsa,yana dariyar mugunta ya kai musu wawura,Allah ya basa sa'a ya cika hannuwansa da su ya fara murzarsu,k'ara ta saki tace "wayyoo! Yaya ka bari please" yace "sai kin maimaita abunda kika fad'a na ji" ta dunga girgiza masa kai tana runtse idanuwa tace "nifa bance komai ba" yace "baza ki fad'a ba?" Tace "a'a kunnenka nefa basu ji da kyau ba" murmushi yayi yace "u ask for it" ya kai bakinsa kansu ya tura d'aya ciki d'ayan kuma yana hannunsa yana murzasa,ta saki kuka tace "wallahi Yaya da zafi kake min" nan da nan idanunta suka cika da kwalla tana rok'onsa,shi kam bai k'ara sanin me take ba,dan yanda idanuwansa suka juya hankalinsa ya tashi,da wani dasashen murya yace "kinga girmana kou?" Tace "nifa bance ba" yace "yeah! Yanzu zan gwada miki girman nawa kijisa" yayi maganar yana bud'e buttons d'in rigarsa,ya b'alle belt ya zame trouser da gajeran wandon ya cillar da su k'asa,da yake d'an duniya ne kawai ya tsaya mata a haka yace "oyah look at me" girgiza masa kai tayi tace "Yaya please" yayi wani dariya yace "sai fa kin kalla" kuka ta fara yi idanunta a kulle tace "Yaya!" Yace "idan baki bud'e ba zan baki shi kuma sai kin karb'a kin rik'e a hannunki" zabura tayi za ta sauka daga gadon ya rik'ota da sauri yace "open ur eyes" girgiza masa kai ta ci gaba da yi,yaga ba ta da niyyar bud'e idonta ya kamo hannunta ya kai kan erection d'insa,yanda tajisa da mugun kauri a rikice ta saki k'ara ta zame hannunta,ya tuntsire da dariya ya sake kamo hannunta ya had'a da nasa ya matsesa a hannunta,suka yi wani marayan ihu tare,tace "Yaya please let me" yace "let u what?" Tace "ni ka kyaleni" yayi murmushi yace "wasa kike babe" yana fad'an haka yace "let's make a game together" tace "wane irin game kuma?" Yace "wani game ne,u like it?" Tayi masa shiru tana turo baki,yace "what sex position was ur favorite?" 'Dan bud'a idanuwa tayi tana kallonsa kunya kamar zaisa ta nutse,ya kamo boobs d'inta yana lumshe idanu yace "uhn! Tell me please" a wani irin hankali kamar tana masa rad'a tace "mmm! Ni fa ban sani ba" d'an dariya yayi yace "okay! Bari na fad'a miki styles sai ki zab'a" zaro ido tayi sai kuma ta b'ata fuskarta,za tayi magana yace "hold of madam,ai tunda baki sani ba sai na fad'a" turo masa baki tayi,ya d'an tab'e baki yace "there's face-off,and then doggy style,pretzel dip,wheelbarrow,cowgirls,cowgirls helper,reverse cowgirls,ballet dancer,the caboose,scoop me up,the seashell,the chairman,the pinball wizard,valedictorian,spork,seated wheelbarrow,table top,upstanding citizen,the spider,the good ex,the lazy man,wrapped lotus,the snake,woman astride,corkscrew,g-whiz.." Kallon idanunsa ta dunga yi,ya d'an lumshesu ya bud'e yace "uhn! Choose" a hankali kamar ba ta son maganar tace "nifa ban san yanda suke ba" yace "choose ke dai,i'll teach u" rufe ido tayi a hankali tace "Yaya!" Yace "Allah sai kin zab'a,i’m going to be inside u tonight.." Kamar za ta d'ora hannu aka ta runtuma ihu,ta dunga kallonsa ta kasa magana,ya mata kiss a baki yace "okay! Tunda baza ki d'auka ba,duka za muyi,yau baza muyu bacci ba" zaro idanu tayi sai kuma ta marairaice tace "Yaya so kake na mutu?" Yace "baza ki mutu ba sai lokacin ki ya yi" d'an dariya tayi da ya bayyana hak'oranta,a hankali ya kai fuskarsa kan cikinta in a circular form ya fara zagaya harshensa akan kwarin cibiyarta,yana zuwa tsakiya ya tura tip of his tongue d'in ya shigar da harshensa ciki yana lasowa,lokaci d'aya ya gama kashe mata jiki da salonsa,ya d'ago ya zubawa halittar k'irjinta da suke nan braless idanu,har wani ajiyar zuciya yake saukewa kafin ya kai hannunsa yayi grabbing nasu very rough,ta saki k'ara bata san lokacin da tace masa "da zafi fa" shi kam bai san abunda take cewa ba yayi saurin had'e bakinsu,wasu irin warm kisses ya fara aika mata da sauri ta rik'esa and give him all the support,ya d'an kwanta a samanta yana kissing ko ina na jikinta,placing his hand over her p-part yana zagawa da fingers d'insa a gurin yaji har ta fara wetting,yaja wani numfashi with his index finger ya shafo clits d'inta,wani irin rik'osa tayi ta rungume sanda ya fara tura finger sa ciki yayi pushing it front a little bit,da k'arfi taja numfashi ta saki,a birkice da wani irin sauri ya sake grabbing lips d'inta yana kissing,hannunsa d'aya a k'asanta yana shafa gurin,the more yake tab'o masa clits d'inta the more take k'ara rirrik'esa tana sucking bakinsa jikinta was vibrating,a hankali ya zare bakinsa daga nata yana kokawa da numfashinsa ya kifa fuskarsa a saman kirjinta,yadda numfashinsa yake bugun bare skin d'inta ta bud'a idanu da kyar ta kama kansa ta rik'e tana tura fingers d'inta cikin curly hair d'insa tana squeezing,ya kai bakinsa kan boobs d'inta yana sucking yana zagaya harshensa,ko ina na jikinta ya fara b'ari ta kama kansa tana sake dannawa a k'irjinta idanuwanta duk sun juya sun canja launi,yanda yake romancing d'inta jin abubuwan take har tsakiyar kwanyarta duk ta kamasa ta k'ank'ame,a hankali yayi sama ya d'ora kanshi kan wuyanta yana kissing d'inta yana gangarowa k'asa,ta sake runtse idanunta da k'arfi saboda yanda tsigar jikinta yake tashi,sai numfashi take saukewa a wahalce,yayi grabbing boobs d'inta very rough ya ci gaba da sucking both of them,bucking up ta dunga yi giving him more access to her boobs,ganin yanda take yi kamar za ta shid'e ya kai d'ayan hannunsa k'asanta yana zagaya gurin da fingers d'insa,ta saki numfashi da wani muryar fita a hayyaci tace "Yaya!" Yace "uhn?" Tace "f**k me.. F**k me.. F**k me pleaseeee!" Tayi maganar tana sakin wani kuka,shafo fuskarta yayi ya d'anyi tapping a hankali yace "shhhh! U like that baby?" Kai ta gyad'a masa hawaye suna sauka fuskarta,yace "beg me" kuka sosai ta sakin masa tace "pleaseeee! I need u so bad right now.. F**k me Daddy" yanda take kuka da hawaye ba k'aramin kunnasa tayi ba,da wani irin sauri yayi grabbing erection d'insa yayi brushing wajen hole d'inta,ya d'agota da kyau supporting her ass a little in a G-Whiz style,ya fara karanto addu'ar saduwa da iyali cikin wani irin bare voice jikinsa gaba d'aya was vibrating ya d'ora k'afafunta kan shoulder d'insa yana sakin numfashi ya rik'eta firmly,erection d'insa sai wani dripping yake yana vibrating tsabar yadda wutar sha'awa yake ruruwa a jikinsa ya sake brushing from clits to down,kamar za ta suma ta saki wani marayan kuka,then yayi pushing it front a little bit,sanda yake thrusting yana tab'o G-spot d'inta,suka saki wani k'ak'k'arfan moan,da all k'arfinta ta fara smooching,a haukace ta murza nipple d'inta tana fad'in "deeper,deeper,DEEPER!" Yanda take maganan ba k'aramin k'arfi take k'ara masa ba,his erection a ciki feels like there's something essence da ke controlling brain d'insa,all of a sudden ya rik'eta yana sake dannawa ciki ba tare da ya san inda kansa yake ba yana having d'inta,all he want yana so ne ya k'ure k'arshen dad'in da yake jin yana tab'owa,ya lumshe idanunsa kamar mai shirin barin duniya jikinshi ko ina yana vibrating ya ci gaba da frigging,gaba d'aya ya kasa controlling kansa sai da ya tabbatar ya gamsu sannan ya barta,a hankali ya kifa fuskarsa a k'irjinta yana sauke numfashi yana murmusawa. Ranan kusan sati biyu da aurensu guraren 9pm,tana kwance jikinsa har ta d'an fara bacci yace "lilac! I knew u are tired so kiyi bacci bari na shiga gida ina son ganin Amaar,but yanzun zan dawo kinji" kai ta d'an gyad'a masa idanuwanta a kulle,ya d'an sunkuya yayi sucking lips d'inta then ya shafa kanta yace "i'll be back right here okay?" Da wani kasalallen murya tace "okay!" Ya ja mata bargo ya d'an rufeta then ya fita sai blushing yake. Yana shiga d'akin Amaar ya d'ago yana kallonsa,cike da tsokana yace "kai mutumin nan me k'anwata take ba ka haka naga ka k'ara wani fresh?" Wani murmushin gefen baki Waleed yayi yace "kayan dad'i" ya zauna yana mik'a masa hannu suka yi musabaha,Waleed yace "what's up ka kirani?" Amaar ya gyara zama sosai yana kallonsa yace "brother i need ur assistance" Waleed yace "akan me fa?" Amaar ya d'an marairaice yace "aure nake son yi" wani kallo Waleed ya dunga masa kafin ya tuntsire da dariya yana nunasa yace "kai d'in da ko budurwa baka tab'a dating bane kake maganar aure?" Amaar ya gyad'a kansa yace "i'm very interested yanzun,and seriously aure nake son yi" Waleed ya gyara zama yace "so ka samu matar ne?" Amaar ya d'an gyad'a kai yace "i just think ba sai na tsaya tunanin wannan ba,and kawai ma zan iya cewa na samu matar" Waleed yace "a ina take? And ka san iyayenta ne?" D'an murmushi Amaar yayi yace "yeah! I know everything about her,kawai so nake ka taimaka kayiwa Hjy Siyama maganar na san za ta samu su Abba da maganar and ba na son mu bar k'asar nan ba tare da maganar yaje wani mataki ba" gyad'a kai Waleed yayi yace "okay! U have nothing to worry,za muyi maganar in sha Allah" Amaar yayi murmushi yace "thank u brother" Waleed ya d'an lumshe idanuwa yace "u are most welcome" sanda suka tab'a hira har Azaan ya shigo shima,around 10pm har da wasu minutes kafin ya masu sallama ya tafi. As they set out washe gari da safe ya shigo gidan bayan sun gaisa ya wuce d'akin Dadda,ya sameta tana salatudh-dhuha,ya kwanta kan gado yana d'an danna wayarsa har ta idar kafin ta juya ta kallesa da wani murya tace "waye kuma haka zai shigo min d'aki ina sallah?" Tashi yayi ya zauna yana murmushi yace "wa idonki suka gane miki?" Ta tab'e baki tace "ai ni na san dama sai kai d'in,in ba kaiba wa zai shigo min sak'am²?" Murmushi ya sake yi kafin yace "ni kinga ba wannan ya kawo ni ba,gurinki nazo muyi wani magana" tace "to ina ji mene ne?" Yace "arhm! Jiya Amaar ya sameni da wani magana" ta d'an yatsine fuskarta tace "to yace maka me shi d'in kuma?" Sanda ya kalleta kafin yace "he said aure yake son yi,yana son kima su Abba magana kafin ku tafi a tsayar da maganar" gwalo ido Dadda tayi tace "a ina ya samo matar kuma?" Yace "kinga ba fa wannan ba,za kiyima su Abba magane ko a'a?" Ta gyad'a kai tace "iiiihhh! Kuji wani magana kuma,idan bazan masa ba har zan tsaya saurarenka?" Ya gyad'a kai yace "shi kenan" tace "wai yarinyar a ina take ne?" Yace "a nan gidan take,k'anwar Muh'd" yana fad'an haka ya tashi zai fita,da kallo ta bisa tana cewa "tou Allah ya kaimu,ai ko yanzu ma sai in kira su na fad'a musu a tsayar da magana kada lokaci ya k'ure,tunda kuma tafiya ma za muyi gara dai ayi komai sai muyi tafiyar mu kafin amaryar ta bimu can" sanda yaje bakin k'ofa da sauri ta katse maganar da take ta kwalo masa kira "Mamman!" 'Dan tsayawa yayi yana kallonta yace "what?" Wani kallo ta dunga masa tana jinjina kai fuskarta kamar za tayi kuka tace "ni dai kun san ba son wannan yaren nake ba,amma sai ku dunga min shi,Allah ya gani ko mutuwata ban tsani ayi min maganarta kamar yanda na tsani jin yaren nan ba" dariya sosai maganarta ya bashi but haka ya daure yana kallonta yace "me zan miki kuma kika tsayar da ni?" Tace "tou kuma dai ka dawo mana muyi sirri,ko so kake na d'aga murya duk gidan nan suji?" Takowa yayi ya zauna a gabanta ya tankwashe k'afafunsa yace "uhn! Ina jinki" ta k'ank'antar da murya kamar mai rad'a tace "wai kuwa ka san dalilin da yasa Asam'au tak'i biyo mu?" Saurin kallonta yayi saboda shi dai Allah ya sani gaba d'aya ya manta da wani maganar Mama da wasu abubuwan da suka shafesa,haka nan ya dunga kallon Dadda ya kasa cewa komai,ta tab'e baki ganin ya k'i cewa komai tace "tou nima dai d'in ba sani nayi ba,kawai dai na tambayeka ne,tunda baza ka fad'a ba kuma shi kenan tashi kaje abunka" mik'ewa yayi jikinsa a mugun sanyaye ya fita yana tunani yanzu ba dan Allah yasa ta tuna masa ba haka zai ta zama ya manta da mahaifiyarsa,har ya d'anyi nisa a kan hanyarsa na komawa gidan sai kuma ya tsaya yana tunanin ya kamata ya kirata ko da a waya ne yaji lafiyarsu,saurin ciro wayarsa yayi a aljihu ya lalubo number ta,bugu d'aya aka d'auka,yaji muryar Deejah tace "hello!" Da sauri gabansa yana fad'uwa yace "ke ina Mama? Bata wayar magana nake son yi da ita" wani kuka Deejah ta fashe da shi mai cin rai,hankalin Waleed ba k'aramin tashi ya sake yi ba cikin tsawa yace "dake nake magana ina Mama? Did something happened to her?" Deejah ta kasa magana sai kuka take,ya mata tsawa yace "tell me Deejah what really happened to my Mom? Ba ta da lafiya ne ko wani abu yake faruwa?" Da kyar Deejah ta saurara da kukan tace "Yaya.." Sai kuma ta ci gaba da sheshshek'ar kukan,Waleed yayi k'asa da murya yace "Deejah!" Tace "na'am" yace "ki bar kukan please kiyi min bayanin me yake faruwa kinji?" Gyad'a masa kai tayi tace "toh!" Yace "tell me tou yanzun kinji" a hankali hawaye suna sakkowa fuskarta tace "dama.." Sai tayi shiru ta kasa cewa komai.. #Asli Smasher. [2/26, 10:21 PM] My number 1: 43... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Yace "uhn! Dama me?" Tace "dama ba ta da lafiya ne" yace "since when?" Tace "tun da kuka tafi" yace "jikin yayi worse ne?" Tace "ehh! Ai tun lokacin muke kiran wayarka mu fad'a maka bamu sameka ba" a hankali ya d'an ja numfashi yace "kunje hospital?" Tace "ehh! Sun rubuta magunguna,so bamu siya ba tunda duk bamu sami kowa ba da muka kira" shiru yayi sai kuma yace "okay! Ki min snapping prescription d'in ki turamin ta WhatsApp da sauri" tace "tou Yaya.." Suka d'an yi shiru,can Deejah tace "Yaya yaushe za ku dawo?" Yayi shiru kamar mai tunani sai kuma yace "in sha Allah this week su Hjy za su taho,but zamu taho duka naga jikin nata" tace "tou Allah kawo ku lafiya" ya amsa then suka yi sallama,lokacin da suka gama waya da Deejah haka nan yaji jikinsa duk ya yi sanyi,d'an farin cikinsa da ya fito da shi lokaci guda ya tafi,a hankali ya dunga d'aga k'afarsa yana tafiya jikinsa duk ya masa nauyi,sanda ya bud'e k'ofar parlon ya shiga ya d'an lumshe idanuwansa,so yake ya kawar da damuwar da yake ciki but he can't,sanda ya nufi bedroom d'insu ya tura k'ofar ya d'an kalli cikin d'akin bai ganta ba a hankali ya fara takawa jin kamar kansa har ya fara masa ciwo,yaji ta fad'o bayansa ta rungumesa tana d'an dariya a shagwab'e tace "shi ne kak'i dawowa da wuri kasa nayi ta jiranka kou?" Lumshe idanuwansa yayi ya saki wani ajiyar zuciya,jin bai magana ba da sauri ta zagaya gabansa tana kallon fuskarsa,a rikice tace "Yaya!" Bud'e idanuwansa yayi masu cike da damuwa,da sauri ta shige jikinsa hawaye har sun fara taruwa a idonta tace "Yaya me yake dakunka?" Ya d'an girgiza mata kai idanunsa sun cika da hawaye yace "nothing" girgiza masa kai tayi tace "Yaya please.. Tell me kaji me aka maka? Kai da waye?" 'Dan bud'e bakinsa yayi da kyar yace "Mama" sai kuma ya kasa magana hawaye suka d'an zubo daga cikin idanunsa,da sauri ta jasa ta zaunar da shi a bakin gadon,ta shiga tsakanin k'afafunsa ta kama kansa ta d'ora kan k'irjinta tana shafa kansa,hawaye suna sauka kan fuskarta tayi sauri ta sharesu tace "shhhhiii! Ba abunda zai faru da ita,kayi shiru ka ji?" Kai ya d'an gyad'a mata ta d'agosa tana share masa hawaye,tana girgiza masa kai tace "she'll be fine,ka daina kukan ka ji?" Rik'ota yayi saurin yi ya zaunar da ita kan cinyarsa ya wani irin rungumeta hawaye suka sake zubowa fuskarsa,hankalin Manar ba k'aramin tashi yayi ba,dan ita dai ta san ba k'aramin abu yake yima kuka ba,tayi sauri ta rik'o fuskarsa tana kallonsa kamar za tayi kukan tace "Yaya please kayi shiru tou za mu tafi tare ai" gyad'a mata kai yayi ya kasa yin shirun kuma,da sauri bata tsaya tunani ba ta had'e bakinsu ta fara sucking bakinsa tana shafasa,kasa hanata yayi though baya cikin yanayin da zai iya biye mata,ta kai hannu tana unbuttoning masa shirt d'in jikinsa tayi baya da rigar ta zamesa daga jikinsa then ta cire masa belt ta tura hannunta cikin trouser tayi grabbing manhood d'insa tana twisting,yayi wani irin zabura just in time wani irin k'arfi ya zo masa ya sake grabbing bakinta yana sha,a hankali ta raba k'afafunta suka yi face off,ta jinginar da forehead d'inta a nasa da wani murya ta kirasa "Yaya!" Kasa amsawa yayi,ta kai hannu ta zagaye wuyansa tace "i'm going to make u come so hard.. What do u want me to do to u?" 'Dan shiru tayi tana kallonsa da idanunta da suka juye tana jira taji ya yi magana,a hankali tana shafa lips d'insa da finger d'inta tace "can i give u a blow job,master?" Lips d'inta yayi grabbing suka ci gaba da kissing juna suna fitar da numfashi,yana lumshe idanuwansa ya kai hanunsa k'irjinta yana murza nipples d'inta da zafi²,zafin damk'ar da yayi musu yasa ta runtse idanunta,idan da sabo ya ci ta saba da yanda yake gwada musu k'arfinsa,duk sanda yayi loosing control ba ya iya mata a hankali,sai ya samu nutsuwa yake fahimtar abunda yayi,ya cire bakinsa daga nata ya kai kansu a haukace,tun yana murzasu yake wani irin lumshe idanuwa kamar mai shirin suma,placing her hand over his manhood tana twisting ya sake rik'eta da k'arfi yana wani irin sheshshek'ar kuka yana ji kamar numfashinsa zai rabu da gangar jikinsa,a hankali ta sauka daga kan k'afafunsa tayi kneeling a gabansa,ya bud'a k'afafunsa da kyau ya daddafe hannuwansa akan bed d'in kamar sabon d'an kaciya,ta kai bakinta tana licking crown d'in,ta tura tongue d'inta a pore d'insa tana licking sanda ta tura bakinta ta zuk'o gurin da k'arfi,ya saki wani kuka without tears jikinsa yana vibrating,ta dunga sarrafasa yanda ta san zai k'ara birkicewa,gaba d'aya ya rikice wasu irin hawayen jaraba suna zubo masa,ya dunga sambatu yana mata kuka tsabar farin cikin da yake ji gaba d'aya ma bai san me yake cewa ba,sai da tasa yayi releasing biyu kafin ta kyalesa ta huara jikinsa ta kwanta ta rungumesa,tana blushing tana jin kamar ta fishi jin dad'i,ya dunga shafa jikinta yana sauke numfashi. Deejah tana sauke wayar a kunnenta ta kalli Mama dake zaune ta zuba mata idanuwa tace "yaya kuka yi da shi?" Deejah tace "ya ce cikin satin nan ma za su dawo" Mama ta gyad'a kai tace "zai dawo ya tarar da ni.." Deejah tace "but Mama hankalinsa fa ya tashi sosai wallahi,mesa kika masa haka?" Hararta Mama tayi tace "idan ban masa haka ba,so kike na kyalesa ina ji ina gani a raba ni da shi?" Deejah tayi shiru tana sauke numfashi tace "ni fa Mama ba haka nake nufi ba,kawai dai da baki sa nace masa haka ba,kinga yanzu zaiyi tunanin wani abu daban,wallahi baki ji muryarsa ba yanda ya rikice yana tambayata" hayayyak'o mata Mama tayi cikin masifa,da sauri Deejah tace "Allah baki hak'uri" ta tashi ta nufi k'ofa za ta fita,da sauri Mama tace "ke ina Diyanah ne wai?" Deejah ta d'aga shoulder tace "i don't know.. Ni dai na ga ta fita d'azun and bata ce min ga inda za taje ba" wani uban ashar Mama tayi tace "zan ci uban yarinyar nan fa akan yawon nan da take yi,tunda taga gidan nan sai mu kad'ai ta tsiro wani gantali na babu gaira babu dalili,wallahi zan mugun sab'ar mata" Deejah dai bata ce komai ba ta fita tana tab'e baki,Mama ta d'auko wayarta tana lalubar number Diyanah,sai da ta mata missed call hud'u ba'a d'auka,a na biyar d'in data sake kira Diyanah ta d'auka,da wani murya tace "hello? Who's that focking dake kirana wai? Ni ina uzuri kada a dameni" Mama ta bud'e baki za tayi magana k'it taji an k'atse kiran,ashar ta sake narkowa ta shiga surutai,Deejah dai tuni tayi waje tana tab'e baki. Cikin satin aka tsayar da maganar aurensu Amaar da Rania,ranar ana washe gari za su taho Nigeria duk suna zaune a parlor ana hira Dadda tana basu labari ana dariya,Raj Jarood da Rani Naheed duk ji suke inama Dadda ta zauna saboda sosai take nishad'antar da su kamar kada ta tafi haka suke ji,cikin y'an kwanakin suma har sun fara koyon hausa,washe gari da safen jirginsu ya taso daga India zuwa Nigeria,kada kuga fuskar Dadda,kamar wanda aka mata albishir da wani muhimmin abu,Manar dai tana mak'ale jikin Waleed ta yi shiru kamar wanda ruwa ya cinyeta,kallo d'aya za ka mata ka fahimci akwai wani abu da underneath yake damunta,sanda suka sauka Nigeria,drivers suka je d'aukosu sai barka da zuwa ake musu,Dadda dai hankalinta ya yi gida duk ta damu mutane a kaita gida ita,a mota ma haka Manar ta kwanta jikinsa ta yi wani lamo kamar marainiya,ya rungumeta sai shafa kanta yake,shi kansa tun da suka taho ba shi da wani walwala dan ko su Aunty sai da suka gane halin da yake ciki but basu dai ce masa komai ba har driver yayi parking suka fito,ya d'an kalli part d'insu kafin ya kalleta yace "kije b'angaren Hjy ki jira ni,i'm coming kinji bari naje naga Mama" ta gyad'a masa kai a hankali tace "zanje na dubata" girgiza mata kai yayi saboda yanda yaji gabansa yana fad'uwa yace "no jeki dai ki huta ina zuwa yanzu" dama dan kada yace ta k'i zuwa ne itama yasa tace masa haka,matar da dama ba wai tana sonta ba me zai kaita gurinta ita kuwa? Kai tsaye tabi Dadda part d'inta tana waiwayensa,su mother suka yi sallama kowa tayi part d'inta,Daddy kuwa dama daga can bayan sun sauka 9ja yabi wani flight d'in ya wuce Abuja. Tun shigowar motocinsu gidan Mama take lek'osu ta window,tana ganin sanda Waleed suke magana da Manar ta zuba musu idanu kamar mai son fahimtar abunda suke cewa,da sallama Waleed ya bud'e d'akin ya shiga ya ganta tsaye jikin window ta rik'e curtains tana kallon waje,yanda ya ganta tun bai yi magana ba ya fahimci lafiyarta k'alau,ya sauke wani ajiyar zuciya a hankali ya taka ya shiga yana sake kallonta,Mama bata juyo ba har sannan tace "ka dawo?" Ya d'an sunkuyar da kansa k'asa bai ce komai ba,still bata juya ba tayi k'wafa tace "maza yanzun kaje gidansu Afiyah ka dawo da ita" kallonta ya dunga yi daga inda yake yace "Mama!" Da sauri ta d'aga masa hannu tace "ba shawararka nake nema ba umarni na baka,lallai² yanzu kaje ka mayar da ita d'akinta" ajiyar zuciya yayi ya gyad'a kai yace "shi kenan" daga haka ya fara gaisheta ta masa banza,ya gaji ya tashi ya fita,tana kallonsa ya wuce bangaren Dadda,sanda ya shiga bai tarar da kowa a parlor ba ya shiga d'akin da yake tunanin tana ciki,a kwance ya ganta ta juya ma k'ofa baya,ya mayar da k'ofar ya rufe a hankali,juyawa Manar tayi da sauri ganin shi ne tayi ajiyar zuciya,ya d'an jingina da k'ofar ya lumshe idanuwansa,ta tashi da sauri ta nufesa ta rik'e hannuwansa tana kallonsa tace "Yaya! What happened? Ya mai jiki?" Ya sauke numfashi yana kallonta da damuwa yace "she's fine" ta gyad'a masa kai tace "Allah sauk'i" ya amsa,daga haka suka yi shiru for a few seconds kafin yace "zan fita yanzun,but before then ki shirya idan na dawo za mu wuce gida" kai ta d'an gyad'a masa tace "toh! Allah tsare hanya" ya amsa yana kallonta ta juya ta fara cire kayanta za ta shiga wanka,kasa fita yayi sanda ya k'arasa inda take ya rungumeta ya fara jagwalgwalata kafin ya saketa da sauri ya juya yace "sai na dawo" ta masa addu'ah ya fita da sauri. Sanda ya isa gidansu Afiyah waya kad'ai ya mata ta fito ga shi a a compound d'insu,jikinta har wani b'ari yake ta gyara fuskarta ta sakko daga saman,za ta fita Hjy Sahiba ta bita da kallo tace "ina za ki je kike sauri Afiyah?" Afiyah tana sakin murmushin jin dad'i tace "Mummy Waleed ne ya zo" wani harara Hjy Sahiba ta maka tace "shi kike ma wannan b'arb'ar d'in jikin? Anya Afiyah kina da hankali kuwa? Mutumin da ya tafi ya barki ko waya bai miki ba shi ne kike gaggawa ii fita gurinsa?" Tura baki Afiyah tayi tace "Mummy Waleed ne fa" cikin fusata Hjy Sahiba tace "Waleed d'in sai me?" K'unk'uni ta fara mata tayi hanyar fita,Hjy Sahiba tana mata magana ko tsayawa bata yi ba ta fita,ta bud'e baki tana kallonta kafin ta girgiza kai,Afiyah tana fitowa ta hango sabuwar mota a parking space d'insu jikinta yana b'ari ta k'arasa ta bud'e front seat tana kallon yanda Waleed ya wani k'ara kyau da gogewa skin d'insa ya yi mugun fresh saboda hutu da jin dad'i,3 weeks duka da tafiyarsu amma gani tayi kamar yayi shekara ba ya nan,d'auke kansa yayi yace "ya kike?" Tace "lfy lou" duk ta k'uresa da idanu,ya gaji da jiran tayi magana yace "Mmmmmm! Ki shiga ki musu sallama za mu wuce gida" wani dad'i taji tace "really?" Ya d'an kalleta for the first time ya d'auke kansa bai ce mata komai ba,da gudu² ta fita motar ta shiga gidan,Hjy Sahiba taga ta wuce sama ta bita da kallo ta tab'e baki,can taga ta rik'e da trolley d'inta tana jansa,cikin rawar jiki tace "Mummy mun tafi sai munyi waya" Hjy Sahiba ta bita da idanu ta kasa mata magana tsabar mamaki,sanda taje bakin k'ofa za ta fita ta mata tsawa tace "Afiyah! Dawo kizo nan muyi magana" b'ata rai tayi tace "Mummy jira na fa yake yi za mu wuce" Hjy Sahiba ta ga abunda ya isheta tace "okay Allah tsare hanya" cikin gatse,Afiyah ta amsa da fara'a tace "see u then.. Bye Mummy" tayi waje da sauri... #Asli Smasher. [2/27, 8:21 PM] My number 1: 44... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Afiyah tana fitowa tasa trolley d'inta a booth ta shiga front jikinta har lokaci b'ari yake,she can't believe Waleed ne yau ya mata maganar komawa gidansa,mutumin da har kiransa ta dunga yi tana bashi hak'uri ya k'i sauraronta k'arshe ya tattarata ya watsar gefe,ko ta kirasa ma ba ta samu,tunda suka taho bai ce mata komai ba sai ita da ta gaji da shirun da ya mata tace "D ya hanya da amarci?" Wani kallo ya juya ya mata kafin ya d'auke kansa ya d'an tab'e baki ya ci gaba da driving yak'i ce mata komai,har suka shigo gidan yayi parking ya fita,tana k'ok'arin bud'e motar ta fito ya mata wani kallo yace "ki jira na fito mu wuce" tace "D ka bari na shiga mu gaisa da Mama na mata ya jiki" kallonta ya dunga yi kafin ya juya yana tafiya yace "i'm just giving u instructions,idan na dawo na tarar bakya nan kuma.." Ya gyad'a kansa ya wuce part d'in Dadda ba tare da ya kai k'arshen maganar ba,kallonsa ta dunga yi ta kasa magana,haushi da b'akin ciki kamar za susa tayi blasting a gurin,ba don dai tana son komawa gidansa ba da bai ma isa yace mata ga abunda za tayi ba,can ta koma cikin motar ta zauna tana cika ta d'auki wayarta ta kira Mama,Mama na ganin kiranta ta d'auka tace "Waleed ya zo kuwa?" Afiyah tace "ya zo ya d'auke ni,yanzu haka muna compound ya shiga can part d'in ban san me zaiyi ba dai yace na jirasa,na so shigowa ma ya hana,so ban san yanda za muyi ba idan na dage sai na shigo shisa lallab'asa nake har mu koma" Mama ta gyad'a kai tace "okay! Duk yanda ake ciki ki sanar da ni kada ki manta,and remember our plan ki nutsu kiyi su yanda ya dace" Afiyah ta gyad'a kai tana sakin murmushi tace "bazan manta ba" suna cikin maganar ta hango fitowar Waleed da Manar sun jero suna tafiya ya rik'e mata hannu,ta k'ura musu idanu gabanta sai fad'uwa yake,sanda suka shiga apartment d'in mother suka mata sallama suka yiwa Aunty ma sallama ta had'awa Manar d'in wasu kaya ta bata kafin suka fito suka nufo inda take,Afiyah couldn't take her eyes off kishi sai cin zuciyarta yake,tun basu k'arasa ba Manar ta hangota zaune front seat ta b'ata rai ta tsaya,Waleed ya kalleta yace "what?" 'Dauke kai tayi tace "wace ce wancan a motar kuma?" Yayi shiru ya rasa me zai ce mata,ta kalleshi da kyau tace "Yaya tambayarka nake wace ce a cikin motar kamin shiru" gabanta yayi saurin tsayawa yana kallonta yace "please Lilac" cikin masifa tace "wallahi tou sai dai kaje ku tafi da ita ni bazan biku ba" tana fad'an haka ta juya ta bar gurin,kasa k'wak'wk'waran motsi yayi ya dunga kallonta sanda ta shige part d'in da d'an gudunta saboda kukan da ya taho mata ya sauke wani numfashi ya bi bayanta,a d'aki ya sameta ta kifa kanta kan gado tana kuka ya k'arasa jikinsa a mugun sab'ule ya kirata "Lilac!" K'in d'agowa ta kallesa tayi ya kai hannu ya d'agota,da sauri ta fizge ta koma ta kwanta,ya zauna kusa da ita hankalinsa a tashe yace "yanzun so kike ki d'agamin hankali? Mene ne abun kuka a ciki? Afiyah is my wife also,ba fa wata kika ga na d'auko ba da zaki tuhumeni,and idan kika tsaya kika ji yanda akayi ta shiga motar za ki fahimci ban yi niyyar zuwa inda take ba" kuka sosai take yi bata tankasa ba har ya kai aya,yaga ba ta da niyyar kulasa,a hankali ya sa hannu ya d'agota,yana kallon yanda idanuwanta suka canja color yace "yanzu baza kiyi hak'uri ki bar kukan ba?" Fad'awa jikinsa tayi ta wani irin rungumesa tace "ni dai bazan biku ba,kaje ku tafi da ita" yace "me yasa?" Tace "tou ni mai aikinku ce da zan zauna back seat?" Ya dunga kallonta kafin yace "waye zai kalleki yayi tunanin haka?" Tace "ni dai bazan je ba kuyi tafiyarku" yace "please kiyi hak'uri mu tafi bazan iya bud'a ido naga u are not around me ba kinji" mak'e kafad'a tayi tana kallonsa tace "ni dai bazan je ba" yace "okay! Sai yaushe zanzo na d'auke ki mu tafi?" Tayi saurin kallonsa,ya d'an marairaice kamar zai mata kuka yace "tell me please" ta turo baki tace "sai na tambayi Hjy Siyama,duk sanda tace sai na yarda" wani zaro ido yayi yace "so kike na mutu ban k'ara saka ki a idanuna ba?" Ta girgiza masa kai tace "a'a" yace "idan ba so kike na mutu ba,gobe zanzo na d'aukeki,haka ya yi miki?" Girgiza kai tayi za tayi magana yayi sauri ya had'e bakinsu yana aika mata wasu zafafan sak'onni,kafin ya d'an janye yana kallonta hannunsa har sannan a cikin rigarta yana twisting boobs d'inta yace "shi kenan,sai na zo goben?" Ta b'ata rai tak'i ce masa komai,ya d'an sunkuya yayi sucking bakinta kafin ya saketa ya nufi k'ofa yace "bye.. Sai mun yi magana a waya" bata kulasa ba har ya fita,tana ganin ya bar d'akin ta koma kan gado ta kwanta,Dadda na zaune taga fitowarsa ta kalleshi baki sake tace "tou! Kai kuma fa ta ina ka shigo?" Kallonta yayi yana wucewa yace "ta inda ake shigowa" tace "hala ka mance wani abu ne ka dawo ka d'auka?" Yace "ehh! Mata ta na nan shisa nan dawo" gwalo ido tayi tace "dama ka koma ka d'auke min ita maza²,zaman me za ta min kuma Allah na tuba bayan mun aurar da ita?" yace "cewa tayi ta fasa tafiya yau" da sauri Dadda ta mik'e ganin har ya kusa fita,ta nufi d'akin tana bud'ewa ta hango Manar akan gado ta yi kicin² ta had'e rai,da sauri ta k'arasa tana tambayarta "tou ke kuma lafiya har kun tafi ki dawo kice kin fasa? Hala ya maki wani abu?" Manar ta d'auke kai fuskarta a d'aure tace "to ba wancan yaje ya dauko ba,shi ne za su mayar da ni baya sai kace mai musu wanke²" Dadda ta gwalo ido tace "ita wace ce ya d'auko shi Mamman d'in?" Tace "zabiyar nan mana" Dadda sai kallonta take tace "tou kuma sai ki dawo? Amma dai ke wannan mata kin cika sauna wallahi" kicin² tayi ta tashi ta fita d'akin Dadda sai mita take bata kulata ba ta fita gidan,part d'insu ta bud'e ta shiga da sallama, mother ta d'ago tana kallonta tace "baku tafi ba?" Girgiza kai tayi tace "a'a ni ce dai ban bisu ba" ta dunga kallonta tace "saboda me?" Tace "cewa nayi su tafi" mother tace "su tafi kuma? Shi Waleed d'in da waye?" Tana kautar da kanta tace "matarsa" kallon rashin wayo mother ta dunga mata kafin tace "ita kika barwa mijin ke kika zauna a nan saboda rashin hankali?" Kamar za tayi kuka tace "mother rashin hankali kuma?" Tace "idan ba rashin hankali ba me kika yi? Ki bar mijinki hannun wata ki zauna gidanku? Me kenan haka daughter?" Manar dai ta kasa magana,mother ta dunga mata fad'a sanda ta nuna mata kuskuren da tayi,a hankali tana share hawaye ta rungume Mother tace "thank u Mom" mother tace "kada ki sake irin wannan kinji daughter?" A hankali ta gyad'a mata kai tace "bazan sake ba in sha Allah" mother tayi murmushi tace "ki kira min Waleed d'in ina son magana da shi" tace "toh!" A hankali ta fara kiransa,sai da wayar ya katse kafin ya kira,ta d'auka ta kai wayar kunnenta ta masa sallma,then tace "mother tace na had'aku za ta maka magana" yace "okay!" Tana mik'awa mother wayar ta tashi ta shige d'akinta ta kwanta,har suka gama magana bata san me suka ce ba mother ta kawo mata wayar tana kwance ta yi nisa a tunaninsa,ganin bai kashe ba ta karb'a da sauri ta kai wayar kunnenta tace "Master!" D'an lumshe idanunsa yayi yace "mother told me na zo na d'aukeki mu tafi,but na ce ta bari sai goben saboda rantsuwan da kika yi" a hankali ta d'an lumshe idanunta tace "Allah ya kaimu" yace "ameen! Bari nayi wanka sai muyi waya" tace "toh!" Yace "okay! Take a good care of urself for me please" tace "uhn! Bye" ya amsa suka ajiye wayar. Ranar duka sukuku ta wuni sai dare sannan ya kirata lokacin ta d'an fara bacci ta farka ta d'auko wayar,tana yin sallama yayi wani ajiyar zuciya yace "Lilac!" Tace "Mmm!" Da wani cool voice yace "i can't get u out of my mind.. Please bud'e data zan kiraki,i want to see u right now" a hankali tace "okay" ta katse wayar,tana kunnawa ya kirata video,har wani ajiyar zuciya tayi kafin ta d'auka,kwance ta gansa kan gado daga shi sai boxers ko arzikin shimi jikinsa bai samu ba,yana wani shafa chest yana lumshe ido yace "Lilac yau kin wahalar da ni da yawa" a shagwab'e tace "ni me nayi maka?" Yace "mene ne ma baki yi ba,yanzu da muna tare ina nan ina more kayan dad'i na.. Huh! I wish i was there" murmushi tayi tace "me za kayi idan kana nan?" Ya k'ank'antar da idanuwansa yana kallonta yace "kinfi kowa sanin me zanyi" dariya tayi tana lumshe idanunta tace "tou ka fad'a mana ka sani kou na taho yanzu" yana shafa kwantaccen sumar dake chest d'insa yace "Humm! Tunda kika tsokane ni i'm going to fuck u so hard whenever i see u" zaro ido tayi tace "Master amma ba'a nan ba ko?" Ya tab'e baki yace "anywhere! Ba dai kin zauna ba saboda wani dalilinki" kallonsa ta dunga yi kamar za tayi kuka tace "ni dai a'a" ya lumshe idanunsa ya bud'e yace "uhn!?" Tace "please kace ka yarda" mak'ale kafad'a yayi yace "um'um" tace "please Master" ya d'aga mata gira yace "me zan samu idan na yarda?" Da sauri tace "i'll give u the wettest blowjob" ya bud'a idanunsa yana kallonta girorinsa a d'age yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "yeah!" Ya gyad'a kai cike da jin dad'i yace "okay! But before then whisper dirty things to me please.." Tace "Master! U know i'm not there ko,kana son hana kanka bacci yau?" 'Dan lumshe idanunsa yayi yace "laifin wa da bakya nan d'in?" Ta murgud'a masa baki tace "na ka" yace "how?" Tace "to ba kai ne kaje ka d'auko wannan zabiyar ba" yanda take magana k'arara ya bayyana kishinta,yayi murmushi yace "kin sani ban yi niyyar zuwa ko ina ba,ni da nace ki jirani a gidan Hjy na fito mu tafi,wallahi Mama tasa ni zuwa na d'auko ta" tab'e baki tayi tace "shi kenan na ji" yace "goben na zo na d'auko ki?" Wani kallo ta masa fuskarta a d'aure tace "ni dai a'a kada kazo" yace "me yasa?" Tace "to tare za mu zauna da ita?" Yace "yeah! Kina so na ajiye ku daban²,idan na raba hankalina biyu ke kanki baza ki so haka ba" shiru ta d'anyi tana tunanin abunda yace,yace "ko dai kin fi so na ajiye ki gidanki daban?" Wani kallo ta masa sai kuma tace "a'a" yayi murmushi yace "u ask for it" ta kalleshi tace "me?" Yace "nope! Ba magana nayi ba" sun d'an jima suna hira kafin ya barta yace ta kwanta sai da safe zai shigo,suka yi sallama,tana ajiye wayar ganin dare ya yi nisa kusan 2am ta sauka ta shiga bathroom tayi fitsari ta d'auro alwala,ta fito ta shimfid'a darduma ta kabbarta nafila,sanda ta raya daren da ibadah tana rok'on Allah zaman lafiya tsakaninsu,da neman kariyarsa da yardarsa kafin ta d'an kwanta kad'an,nan bacci ya d'auke ta cike da mafarkinsa. Da asuba mother ta lek'o tashinta ganinta kwance kan abun sallah ta k'arasa ta kira sunanta "MANAR!" Ta bud'a idanunta a hankali masu cike da bacci tace "na'am" mother tace "ki tashi asubah ya yi" ta amsa ta,har mother ta juya za ta fita ta kalleta tace "ba dai a nan kika kwana ba?" Girgiza mata kai tayi tace "na yi sallah ne shi ne bacci ya d'auke ni" ta gyad'a kai ta fita tace "toh ki tashi an kira assalat" ta fita ta rufe mata k'ofa,sanda ta shiga band'aki sai da ta fara yin wanka kafin ta d'auro alwala ta fito,after ta idar da sallah tayi azkar ta koma kan gadonta ta kwanta babu jimawa bacci ya sake d'auketa. A round 10am har da wasu minutes tana kwance har sannan tana bacci taji ana tsotse mata baki,she thought nightmare da ta saba yi ne,dan daren duka mafarkinsa ta kwana tana yi,sanda ta jiyo hannuwansa a saman k'irjinta yana twisting tayi mik'a tana sakin murmushi,a hankali ta fara bud'e idanunta ta sauke su kansa,d'an lumshe mata idanu yayi yace "good morning wife" ta d'anyi murmushi tace "morning Master na,ya kake?" 'Dan langab'ar da kai yayi yace "bayan kin min rowan kanki kike tambayata yanda nake?" Dariya tayi ta haura samansa sosai tace "tou yanzu ba ga ni ba tare da kai,what do u want me to do to u?" Yana lumshe idanuwa yace "just want to taste u" zaro idanu tayi da sauri tana kallon k'ofa da taji alamun footsteps da muryar rad'a tace "just wait until we get home" d'an marairaicewa yayi da muryar rad'a shima yace "please Lilac ki barni nayi kad'an kafin mu wuce" ta girgiza masa kai da sauri tana raba idanu tace "noo! A gida fa muke,ka bari har mu koma" b'ata fuska yayi ya saketa ya koma k'arshen bed d'in yace "shi kenan tunda baza ki ba ni ba,u know i have missed u,bazan iya hak'uri ba idan ina ganinki" da sauri ta sauka daga gadon ta rik'o hannunsa tace "to muje bathroom" babu musu ya mik'e yana mata wani kallo yace "undress me!" Kallonsa ta tsaya yi sai kuma ta kyalkyale da dariya ta fad'a jikinsa,tace "Yaya Allah ka iya rigima" yayi murmushi yaja tip noise d'inta yace "a gurinki na koya" tace "kada kamin sharri ni dai" yace "sharri ko dai gaskiya?" Ta girgiza masa kai tana dariya,yace "muje ni sai kinsa duk na tsiyayar da ruwan jikina baki baki ba ni ba" ya jata suka shige bathroom,suna bathroom suna soyayya mother ta kirata basu ji ba,jin shiru ta kyaleta ta bar parlon,sanda suka fito tana bayansa ya goyota tana dariya ya sauketa kan gado ya shiryata cikin k'ananun kaya,short nicker d'in wando da wani half vest sleeveless sai k'aton hijab har k'asa da ya sa mata yana jan k'asa ya mayar da kayansa ya rik'e hannunta yace "muje please i'm eager to see u around me,just me and u alone" yayi gaba yana rik'e da hannunta suka fita,sai da suka yi breakfast,then suka yiwa mother sallama ta musu fad'a sosai kafin suka fita,suna shiga mota ya cire mata hijab d'in da sauri,tace "Yaya a haka za kayi driving d'in?" Ya gyad'a mata kai yace "yeah!" Tayi dariya tace "Allah tsare mu kuwa kada ka watsar da mu a kwalta" murmushi yayi kafin ya tada motar suka bar gidan. A hanya sai da suka tsaya ya musu siyayyan kayan da babu kafin suka k'arasa gidan,yayi parking ya fito ya bud'e mata a hankali ta fito tana tab'e baki ya rik'e hannunta suka k'arasa cikin gidan,babu kowa a parlor suka wuce sama,sanda ya cire mata hijab ya ajiye yace "muje kitchen?" Ta kalleshi da sauri tace "Yaya" hannu ya d'ora a bakinta yace "let's go lunch za muyi" ta gyad'a masa kai ta bisa suka sauka,lokacin har masu yi musu hidima sun shigo da kayan,suka kwashe su suka ajiye komai a muhallinsa kafin suka fara preparing abunda za suci for lunch,suna girki fiye da rabi wasanni suke sun ma manta da wata Afiyah a gidan,sai da suka kusa gamawa aroma d'in girkin da ya cika gidan da dariyarsu yasa Afiyah saukowa ta nufo kitchen d'in inda take jin maganarsu k'asa²,a door way ta tsaya tayi folding hannunta tana kallon abunda suke,Manar a kan kitchen island shi kuma gogan yana tsakiyarta ya rungume waist d'inta while ita kuma ta zagaye wuyansa da hannuwanta sun had'a forehead d'insu suna magana suna dariya,wani irin abu ya tsayawa Afiyah a wuya,but tana tunawa da plan d'insu ta d'an kawar da kai ta k'araso cikin kitchen d'in tana d'an murmushin k'arfin hali tace "sannun ku" d'ago kai Manar tayi ta kalleta bata ce mata komai ba,Afiyah tayi d'an murmushi tace "ya amarci?" Wani kallo Manar ta mata tace "lafiya!" Daga haka ta d'auke kai,Afiyah ta gyad'a kai tace "ohh! Sorry k'anwarmu na ga kamar baki so nazo ba,ai babu damuwa ni mai iya k'ara miki lokaci ne a cikin kwanakina ki more amarcin ki,daga nan har 2 week idan kina so na bar miki D ya kasance tare da ke.." Wani kallo Manar da Waleed suka dunga mata na lallai baki da wayo,while itama Afiyah tana musu murmushin mugunta because ita kad'ai ta san meta shirya,Waleed yace "kika ce?" Ta k'ara maimaita masa abunda tace,yayi lafiyayyan murmushi yace "thank u" Manar dai kallonta kad'ai tayi bata ce mata komai ba,har ta gaji ta fita tana musu murmushi,sanda suka gama lunch suka fita da shi suka jera a dining sai da suka koma suka yi wanka kafin suka fito dining,a parlor suka ganta kwance tana kallon wani movie a MBC suka wuce baby wanda yace mata ci kanki,wannan lokacin wani gown ne a jikin Manar red irin robber d'in nan da ya zauna a jikinta ya bi figure d'inta ta fito kamar wani baby doll,har suka zauna dining babu wanda yama Afiyah magana,yayi serving d'insu suna hira kad'an²,yace "Lilac ko za ki mata magana?" Tace "me za ta min?" Yace "it's not fair muna cin abinci mu kasa mata bismillah" had'e rai tayi tana kallonsa tace "nice kuma zan mata girki ta ci?" Ya d'an yi k'asa da murya yace "please! It's nothing ai kin fita tunda kin san mata" d'auke kai tayi tace "okay!" Ya dunga kallonta ganin yanda ta b'ata rai yace "baki yi niyya ba,shi kenan a barshi" kallo inda Afiyah take tayi sai kuma taji ta d'an ba ta tausayi,a hankali ta tab'e baki tace "tou kace mata tazo muci" har ransa yaji dad'i yace "thank u" ita dai kallonsa kawai tayi bata sake cewa komai ba,ya yima Afiyah magana,kamar mai jira ta taso ta zauna suka ci abincin sai jinjina kai take tana kallon Manar,she can't believe wai y'ar yarinya kamarta ce ta iya girkin nan,after sun gama Manar bata zauna ba ta haura sama,not too long Waleed ya biyota ya ganta zaune sai yatsina fuska take,ya zauna yana kallonta yace "what happened?" K'in kulasa tayi ta tashi za ta wuce ya rik'ota ya dawo da ita yana kallonta yace"baza ki fad'a min ba kenan?" Fuskarta a d'aure ta kalleshi ta bud'e baki za tayi magana kawai sai ganin hawaye yayi sharr suna sauka fuskarta,da sauri ya jata suka k'arasa wajen gadon hankalinsa a tashe yayi cupping fuskarta yace "hey! What happened? Why are u crying?" Ta d'ago idanuwanta tana share hawaye tak'i ce masa komai,ya dunga rarrashinta tak'i yin shiru,yayi still yana kallonta sanda tayi mai isarta tayi shiru,yayi ajiyar zuciya yace "will u explain what really happened?" D'auke kai tayi ya juyo da fuskarta yace "i'm talking to u" turo baki tayi ta hararesa sai kuma dai kamar wanda aka matsama remote ta fara masa fad'a "ni dai wallahi daga yau karka k'ara min haka,akan me za ka sani bama matarka abinci? Ni ce ya zan yi mata girki? Ita bata dafa ta ba ni ba sai ni zan mata" dama ya san k'arshen maganar kenan,here yayi k'asa da murya yace "okay! I'm sorry to baza a kuma ba" tace "zai fi dai" daga haka ta masa shiru bata sake kulasa ba ta cuno baki,sanda ya gaji da shirunta ya fara lalubeta. A b'angaren Afiyah sanda taci ta k'oshi sama ta koma ta shiga d'akinta tana dariya da kissimawa a ranta idan har kullum za su dunga yin girkin nan mai d'an banzan dad'i su mata tayi,ita kuwa za tana zama a k'asa su girka su sanmata,har gani take yi a dad'inta ta samu maidservant mai mata girki da gyaran gida,daga nan har sanda za tayi waje da ita ta mallake gidan da shinkansa Waleed,tana wannan tunanin ta kira line Mama ta kyankyaso mata muguntar da ta shiryawa Manar,a cewarta ai ko da sex aka horata za ta gudu ta bar mata mijinta da gidanta,tunda shi Waleed babu karatun da yafi iyawa irin ya jisa yana nutso non-stop... #Shi dai ramin mugunta k'urarre ne.. Sharri kuma d'an aike ne kan maishi yake komawa..🧗💃 #Asli Smasher. [3/1, 7:13 PM] My number 1: 45... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Mama tayi wani dariya tace "kai amma Afiyah ban san haka kike da hangen nesa ba,kin yi min dai² wallahi,hakan ma wani k'arin sharri ne da zaisa ta jin tsoron zama da shi,yanda take nan kamar a hure ai baza ta iya jurewa yayi ta having d'inta ba" Afiyah tace "nima abunda na gani kenan,tunda na kasa jurarsa,nawa yarinyar take da za ta iya d'aukarsa ita?" (Ni dai nayi dariya nace ba'a nan take ba.. an dannewa bodari kai.) Sun jima sosai suna magana kafin Mama ta tambayi Afiyah "yanzu suna ina?" Afiyah ta tab'e baki tace "suna bedroom d'insa,maybe ma yana can yana hak'arta,kin san ba hak'uri ne da shi ba,na dai jisu shiru" Mama tayi wani murmushi tace "maza kije ki jiyo abunda suke yi,ai zama bai ganki ba,sai ki shige d'aki ki barta da shi ba tare da kina sa musu ido ba?" Afiyah tayi murmushin mugunta tace "tou" ta fito a hankali ta kulle bedroom d'inta,dai² bedroom d'in Waleed ta tsaya jikin k'ofa ta d'an saka kunnenta jikin k'ofar,tun daga nan take jin moan d'insu,ta fara d'an dariya a ciki² dan ta san basu fara main course ba appetizer suke yi,tana jin dad'in ta d'anawa Manar tarkon da zaisa ta bar mata gidan ba tare da ta shirya ba,can ta matsa ta sanar da Mama abunda suke yi,Mama tace "yawwa! Allah sa ya farke shegiyar muga uban da za ta sake bashi ya ci,shegiyar yarinya mai siffar aljanu" zagi ta uwa da uba Mama suka zage Manar,baiwar Allah ita kam bata san ma suna yi ba tana can tana farantama d'anta,sanda Waleed ya fara having d'inta surutunsu ya ja hankalin Afiyah ta d'an matsa gurin k'ofar,dirty things da suke whispering ma junansu yasa jikinta fara rawa,kamar sun san tana gurin Manar ta saki wani kukan kissa tana cewa "i feel tiny in ur arms.. F**k me.. F**k me Master.." Waleed yace "u like that baby?" Tana gyad'a masa kai tace "yeah! I love being ur fuck slut" yanda suke maganganun kad'ai ya tabbatar mata ba a hayyacinsu suke ba,har wani kukan dad'i suke ma juna,Waleed yace "beg me baby.. beg me to f**k u girl" wani kuka Manar ta saki tace "pound me harder Master" sound d'in yanda yake having d'inta sai ka rantse ba jikin mutum yake wannan k'aran ba,Afiyah ta gwalalo idanu ta dafe k'irjinta tana fad'in "na shiga uku" lokaci d'aya ta sulale k'asa,wani kukan da taji Waleed yana yi yana fad'in "huuhhhh! I’m about to explode" yana fad'a da wani bare voice,sanda yayi wani ihu da all voice d'insa yace "aaarrrggghhh! I'm going to come.." Suka saki wani kukan dad'i tare,daga nan Afiyah taji sunyi shiru,can ta jiyo Manar tana dariya tana cewa "ooohhh! I’ve never been fucked like this before.." Waleed dake kwance gefenta suna kallon juna ya d'aga mata girorinsa yana murmushi yace "really?" Ta d'aga masa gira tana masa wani kallo,a hankali ta kai hannunta saman erected nipple d'insa tana twisting,ya kalleta da sauri yana jan bakinsa kamar ya ci yaji,ta wani shanye idanunta a hankali ganin yanda yake mimmik'ewa tace "u want to go again?" Da sauri ya kulle idanunsa yace "idan na samu me zai hana ni k'arawa?" D'an dariya tayi tace "okay!" Yace "what?" Haurawa jikinsa tayi ta kwanta ta sak'ala hannunta saman wuyansa tana masa wani kallo tace "i want to feel u shoot ur load in my mouth" ya dunga kallonta da idanuwansa da suka fara birkicewa ya d'aga mata girorinsa yace "blow job za ki bani kenan?" Tace "yeah! I promised to give u the wettest one ai ko ka manta?" Yayi wani mik'a yana kissing d'inta yace "yeah! I love u girl" daga nan wasan ya sake canjawa. Afiyah dai tunda ta sulale k'asan gurin hawaye suke zubo mata,ta yi haka dan ta cutar da Manar,sai ga shi muguntarta yana nemawa komawa kanta,da rarrafe sanda take jin kukan Waleed da surutunsa ta bar gurin ta shige d'akinta,ta kira Mama tana kuka tace "wallahi mutuwa zanyi" Mama cikin tashin hankali tace "me ya faru?" Afiyah tace "kinji yanda yake cinta suna ihu,sai kace ba jikin mutum yakewa wannan cin ba,itama tsinanniyar yarinyar,irinsa ce jarababbiya mayyar maza,tun d'azu yake cinta har yanzu,kusan 2 hours suke abu d'aya,ni dai na shiga uku,wallahi zan had'iye zuciya na mutu idan basu rabu ba" hankalin Mama a tashe tace "I'm coming to ur house yanzun kada ki damu" Afiyah dai bata iya amsawa ba ta kashe wayar tana gunjin kuka. Sanda Mama tazo gidan gaba d'aya a birkice ta samu Afiyah ta fita kammaninta sai kuka take,Mama ta kamo hannunta tace "let's go" Afiyah tace "ina za muje?" Mama tace ta so muje ke dai,neman mafita za muje" suka fita daga gidan ba tare da sanin Waleed ba,suna tafiya a hanya duk sun yi jigum² kowa da tunanin da take yi,Afiyah ta kasa hak'uri tace "wai ina muke shirin zuwa?" Mama tace "wani matsafi aka turo min kwatancen k'auyen da yake,mu yi sauri muje ance aikinsa kamar yankan wuk'a" Afiyah ta ci gaba da sharara gudu Mama na mata describing inda za su bi,har suka shiga wani k'auye wuraren Zaria,kafin su samu gefen hanya suyi parking,sai da suka yi tambaya aka nuna musu gidan da yake,sun d'an tarar da mutane a gurin,sanda suke jira jikin Afiyah har tsuma yake ta k'agu taga anzo kansu,sanda suka shiga gurinsa,tun bai d'ago kai ya kallesu ba yace "lale marhabun da Hjy Asama'u uwar gida a gidan Alh Ibrahim,tare da surukarta.." Duk wani nasabarsu da alak'arsu sai da ya zayyane musu,Afiyah ta dunga kallonsa kamar za ta koma da baya,suka samu guri suka zauna,mutumin ya d'ago yana kallon Afiyah yace "ya mai gidan naki da kishiryarki?" Afiyah ta d'auke kai ta kasa magana saboda wani k'uncin da ya ziyarci zuciyarta,yace "ai naga ciki ne ma da ita yanzu haka" zaro idanuwa Mama da Afiyah suka yi suna had'a baki gurin maimaita kalmar "ciki!?" Yace "Kuna mamaki ne? Tabbas ga ciki nan a jikinta muna gani,ki shirya tarbar jikokinki biyu da suke tafe" wani gumi yana k'aryowa Mama tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Yanzu malam babu yanda za'ayi da shegen cikin,duk da ba a kansa muka zo ba,amma idan da yanda za'ayi a taimaka mana a salwantar da shi please,wallahi ba na sonta a gidan d'a na kwata²" girgiza kai mutumin yayi yace "cire wannan cikin daga mahaifar mahaifiyarsa ba dai daga mu ba,duk wanda yace muku kuma zai iya ko ya cutar da ita kanta yarinyar ya yi muku k'arya,a tsaye take kan ibada,haka mahaifiyarta kullum cikin yi mata addu'ah take,al'amarin yarinyar yana da girma,sai dai kuma idan za ku gwada kissa irin naku na mata" tashin hankali kenan wanda ba'a sa masa rana,Mama dai ta shiga rud'ani gaba d'aya,ta rasa dalilin da yasa duk inda suka je sai ace musu bazai yiwu ba,ita dai yarinyar nan ko aljanace sai haka,to wai me yarinyar ta fisu ne da ko wane boka zai ce ba zai iya aiki a kanta ba? At last Mama dai cewa tayi ita dai tunda abun ya zo da haka,duk wanda suke da hannu a auren a musu asirin da za suzo da kansu su raba auren,asa su dunga ganin Kamar Waleed yana cutar da Manar,sun jima sosai a k'auyen kafin ya basu k'ulle²n magani da layu suka taho suna y'an maganganunsu cike da farin cikin wannan lokacin kam sai sunyi nasara. A gefen su Waleed kuwa bayan fitar su Afiyah sanda suka yi wanka kafin suka kwanta,here bacci ya d'aukesu,ba su suka farka ba sai guraren maghreb,after sun yi sallah suka sakko k'asan,kitchen suka shiga suna hiransu da tsokanar juna a haka suka shirya dinner,after sun gama suka yi sallar isha,lokacin suna sauka k'asan aka bud'e k'ofa,Afiyah ta shigo afujajan duk ta jeme ta kod'e kamar ba ita ba,da kallo suka bita babu wanda ta yiwa magana ta wuce saman,ran Waleed ba k'aramin b'aci yayi ba,he thought tana cikin gidan duk shirun da yaji ashe ficewa tayi without ta iya fad'a masa,yayi k'wafa mai zafi sanda suke zama dining,Manar ta kalleshi da sauri tace "Master lafiya?" Lumshe idanuwansa yayi yace "nothing" a hankali tana kallonsa ta taso daga kujeran da take ta zauna kan thighs d'insa,ta kai hannu fuskarsa tana shafa beard d'insa da wani sanyayyan murya kamar tana masa rad'a tace "please Yayana ka cire ko wane irin damuwa a ranka,idan wani ciwon ya kamaka yanzun ka ga ni zanfi kowa shiga damuwa,ba zan so wani abu ya sameka ba,because u are the source of my happiness,i promise u idan muna tare bazan bari ka shiga damuwa ba ka ji?" Sake lumshe idanuwansa yayi a hankali ya d'an gyad'a kai,tace "just chill ka d'an yi min murmushinka naga" d'an kawar da fuskarsa yayi tasa hannu ta juyosa tana kallon idanuwansa tace "pleaseee mana" da kyar ya bud'a baki yace "i can't Lilac,it's paining me na rasa yanda zanyi da Afiyah akan fita ba tare da ta sanar min ba,akan haka sai da na turata gidan su shi ne bata ji ba duk da an sa ni dole na dawo da ita" girgiza masa kai tayi tace "i know but irin wannan damuwan shi ne idan ya taru yake zama babban ciwo,please ka manta ka ji? Let me feed u sai muje d'aki okay!" 'Dan zuba mata idanunsa yayi yana kallonta,hakan yasa ta langab'ar da kai tace "should i?" Ya gyad'a mata a hankali,tayi murmushi a hankali ta sunkuya tayi sucking lips d'insa,saurin rik'eta yayi tana k'ok'arin zare bakinta ya hanata,ta d'an bud'a idanunta tana kallonsa,yanda tayi yasa shi sakinta yana dariya yace "matsoraciya.." Tayi dariya itama tace "tou ba kai ne ba naji ka rik'e min baki,daga ganin sarkin fawa kuma sai miya ta nemi yin zak'i" wani dariya yayi yace "really?" Tace "ehh" ya gyad'a kai yana mata wani kallo yace "bai yi zak'i ba tukuna sai na kamaki a d'aki" ta kyalkyale da dariya tana d'aukan spoon ta fara bashi abincin tana masa labari,k'ark'arin ya gyad'a mata kai ko yace "ehh" ko "a'a" shi kenan maganarsa har yace mata ya k'oshi,kafin ya karb'e spoon d'in yace "it's my turn" tayi murmushi tana shafa lips d'insa,yana kallonta cike da tsokana yace "nima cinyarki zan hau yanzun tunda haka kika min?" Bata san sanda ta kyalkyale da dariya ba tace "ka hau ina?" Ya nuna mata da ido yace "ur thighs" tace "so kake ka karya min k'afafu na zama gurguwa?" Yace "ni nawa da kika hau fa?" Tace "ai ka fini girma" ya bud'a idanuwansa yace "ooohh! Banda sharri" ta girgiza masa kai tace "nope da gaske ka fini" yayi k'asa da muryarsa yace "ke kuma kin fini manyan kaya kou?" Zaro ido tayi tace "mene ne su?" Ya kai hannuwansa k'irjinta ya matsa yace "wannan nake nufi" dariya ta fara masa jin yanda yayi maganar a shak'e tace "tou kaima ba kana da su ba,ko na nuna maka inda suke?" Ya d'aga mata gira dan maganarsa ya mak'ale,ya jiyo hannunta a tsakiyar hantsarsa tana shafasa,da wani murya tace "Master!" Kasa magana yayi,tayi murmushi a shagwab'e tace "feed me baby i'm feeling hungry" bud'a bakinsa yayi da kyar maganarsa a shak'e yace "it makes me horny when u touch my erection" tace "feed me tou muje d'akinmu" ya d'an ja numfashi hannuwansa a cikin rigarta yana twisting yace "i can't wait to fuck u tonight.. Be ready girl,right now.. right here,i'm going to have u,caress me all over.." Zaro idanuwa tayi tace "Master please muje d'akinmu" idanuwansa sun rufe ba ya ma iya jinta yayi sama da riganta ya kama na shanunta da kyau yana basu salonsa,d'an k'ara tayi saboda yanda ya kamasu,ya kai bakinsa a hankali yayi grabbing yana sucking,sanda ta kasa d'aukar wasannin da yake mata dole ta bashi had'in kai yayi son ransa da ita kafin yayi feeding d'inta suka kwashe kayan suka gyara komai da suka yi amfani da shi then suka fito yana goye da ita a bayansa suka yi sama suna dariya,wanka suka fara yi kafin suka kwanta,suna hira kad'an² da y'an tab'e² a haka bacci ya d'auketa,ya lallab'a ya kwantar da ita ya jingina mata pillow ya fita,d'akin Afiyah ya bud'e ya sameta a kwance tana kuka tunda ta lek'a ta gansu suna cinye juna ta dawo take kuka har lokacin,ya mata wani kallo kafin yace "lafiya?" Ta d'ago ta kalleshi idanuwanta sunyi ja,bata kulasa ba ta d'auke kai,tab'e baki yayi yace "ina kika je d'azu? Ban hana ki fita ba tare da na sani ba?" Cikin fitsara ta d'ago tace "an fita d'in kuma baza a gaya maka ba,banza azzalumi kaw.." Bai bari ta k'arasa fad'an abunda yake bakinta ba ya d'auketa da lafiyayyan mari,yana huci yace "ni kike cema azzalumi? Me nayi miki da za ki kirani da wannan sunan?" Dafe cheeks Afiyah tayi cikin kuka tace "an gaya maka d'in banza mugu,macuci,azzalumi,munafuki" wani mimmik'ewa gashin jikinsa ya fara yi cikin zafin zuciya da rad'ad'in sunayen da ta kirasa da shi ya shak'o wuyanta,idanuwansa a juye yace "ni kike zagi?" Tace "an zageka d'in,d'an kutumar.." Bata k'arasa ba ya sake dalla mata mari ya watsata kan gado,yana haki kamar wanda yayi dambe da sa'ansa yace "za kisan ni kika zaga" kafin ta d'ago ya bita gadon ya danneta,nan suka fara kokawa ganin abunda yake k'ok'arin yi mata,ta daddage tana turesa but da yake ya sakar mata nauyinsa gaba d'aya ta kasa ko da ture finger d'insa,ya dank'i k'irjinta da k'arfi yana matsawa,ta saki wani kuka tace "ka sakar min nono" yace "ba dai ni kika zaga ba" tace "wallahi ka kyaleni" tana rik'e rigarta,wani kallo ya mata ya fizge rigar da k'arfi sai da ta yage,da mugunta ya dunga murzarta sai da ya horata kafin ya kyaleta ya sauka daga kanta,yana mata wani kallo yace "idan ni sa'anki ne gobe ki sake zagina kiga yanda zanyi da ke.. Sha³" ya juya ya fita daga d'akin,Afiyah dai banda kuka babu abunda take dan wallahi babu k'arya ta ji jiki a hannunsa ta ciyu fiye da tunani sanda ta tabbatar ya bar d'akin ta masa Allah ya isa,yana fita d'akin ya bud'e k'ofar bedroom d'insa ya ganta zaune ta had'a kai da guiwa,tana jin alamun bud'e k'ofa ta d'ago kanta,suka had'a ido da sauri ta kwanta tana goge hawaye ta shige cikin bargo ta rufe har kanta,k'arasa shigowa yayi yana kallonta da mamaki yace "baki baccin ba?" Ta masa shiru ta k'i kulasa,jin sheshshek'ar kukanta a hankali ya kama bargon zai bud'e tayi k'ara ta rik'e ta koma can k'arshen gado tana kuka,ya dunga kallonta da mamaki yace "kukan me kike yi?" Bata tankasa ba ta ci gaba da kukanta tana ganin ya taho zai rik'eta tayi baya tana d'aga masa hannu tace "ni wallahi karka tab'a ni" mamakinta kamar zai kashe shi yace "me yasa?" Wani kallo ta masa tace "ka fara yin wanka tukun" ta koma ta kwanta abunta tana goge idonta,wucewa kawai yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya saka pyjamas d'insa ya haura gadon ya kwanta ya janyota jikinsa,yana jinta tana ajiyar zuciya ya dunga shafa bayanta,a haka har bacci ya d'auketa,ya zubawa fuskarta ido yana kallonta kafin ya sauke numfashi yace "rigimammiya" then ya musu addu'ah ya kulle idanuwansa. Da safe sanda ta tashi kamar babu abunda ya faru tsakaninsu ta biye masa suka mori juna suka shiga kitchen suka had'a breakfast,after then ya d'auketa suka koma parlor suna kallo tana tsakiyar k'afafunsa hannuwansa biyu a cikin rigarta,Afiyah da taji shiru bata ji motsinsu ba ta fito,sanda ta fara zuwa k'ofar d'akinsa ta d'an kasa kunnenta,she thought ko sun dawo saman,da taji shiru ta nufo k'asan,ta gansu a parlor ta kalli yanda ya wani cukuikuyeta hannuwansa a cikin rigarta yana wani lumshe idanu,tayi tsaki ta wucesu ba tare da ta ce musu k'ala ba,su ma d'in babu wanda ya kalleta,ta wuce ta nufi kitchen sanda ta shiga ta gama dub'e² bata ga komai ba dan iya cikinsu kad'ai suka girka sai get keeper da masu musu hidimar gidan,ta had'a cornflakes ta fito rik'e da bowl d'inta tayi sama ranta duk babu dad'i tana yatsina fuskarta. Within 4 weeks da dawowarsu wani irin shak'uwa da soyayya mai k'arfi ya sake shiga tsakaninsu,dan shi Waleed Allah ya yisa mutum mabuk'aci ko ya idan ya d'ebo jarabarsa kuma kan Manar yake sauketa tunda yaga ba ta iya hanasa,duk abunda yake so ko ba ta jin dad'i ne ba ta yarda ta barsa haka sai ta masa abunda zai ji dad'i,Afiyah kuwa dama yasan sai dai ya biyata,shisa idan ranakun girkinta suka zagayo za ka ga ya yi wani iri kamar mai rashin lafiya,sai idan ya shiga d'akin Manar ya mata wayo ya mammatse,idan ya d'anyi wasanni da ita a nan kad'ai yake d'an samun sauk'i,ranar da akace yana tare da ita kuwa,har wani dawowa gida yake,dole sai ya samu sauk'i kafin ya koma,dan tuni ya koma aikinsa tunda d'an hutun da ya samu saboda auren da yayi da ya k'are,lokacin da zai koma aiki shi yasa take zamanta a saman idan ba yana gidan ba sai ta wuni a d'aki bata sakko ba,k'ark'arin idan tana buk'atar wani abu ta sakko da ta d'auka za ta koma ta kulle k'ofarta,sau da yawa Mama ta sha zuwa su kwankwasa mata idan ba ya nan,sai dai bata tab'a bud'e musu ba,idan suka yi suka gaji su kyaleta,ranan a lokacin cikinta ya kai kusan 3 month da rana,kasancewar ranar kwananta,ta fito za ta kitchen bata san Mama na gidan ba,a niyyar ta na zuwa ta musu girki saboda ta san dole zai dawo,har ta sauka k'asan ta wucesu bata kulaba sai da ta kai tsakiyar parlon taji maganarsu,ta d'aga kai da sauri suka had'a idanu da Mama da ta k'ura mata ido tana kallonta,a hankali ta d'an sunkuyar da kanta tace "ina wuni?" Wani kallo Mama ta mata kamar mai jira ayi da ita,ta mik'e tsaye tace "munafuka algunguma ni kike gaisarwa?" Manar tana ganin haka ta juya da sauri za ta koma sama,a tare Mama da Afiyah suka bita,sanda ta haura saman da sauri tana k'ok'arin saka k'afarta cikin d'akinta Afiyah ta rik'ota ta fizgota tace "zo nan munafuka algunguma,ai yau sai munci uwarki dake da shegen cikin da kike d'auke da shi" a tsorace Manar ta dunga girgiza musu kai hawaye cike a idonta tace "dan Allah kar ku tab'a min baby,me ya muku ni za kuma idan ma wani abu na muku" bakinta Mama ta gwab'e tace "rufewa mutane baki shegiya makira" da sauri ta dafe bakinta hawaye suna sakkowa fuskarta,tace "me na muku wai?" Afiyah tace "tambaya ma kike?" Kafin kace me sun rufeta da duka kamar wanda aka aiko su,banda kuka babu abunda take ta kasa magana sai kare cikinta da suke kaiwa naushi take tana cewa "karku kashemin babyna,me mukai muku?" Mama sai haki take tace "dan uwarki ba baby ba har kema sai mun kusa kashewa" tun suna dukanta a wajen bedroom d'inta sanda ta nufi hanyar staircase tana k'ok'arin guduwa ta kwaci kanta,Afiyah ta d'aga hannu Mama ma ta d'aga hannu kafin su sauke a kanta Waleed ya bud'e k'ofa ya shigo,maganar Manar cikin kuka tana cewa "ku rabu da ni,me nayi muku kuke dukana" yasa shi kallo saman da sauri,ya kallo inda yake jiyo kukanta,idanunsa suka sauka kan Mama da Afiyah sai kilarta suke,wani kururuwa yayi yana kiran sunan Manar,a firgice Afiyah tayi baya,cikin tsautsayi ta tad'o k'afar Manar,k'afafunta suka lankwashe Mama dake rik'e da ita tana sakinta ta fara gangarowa tayo k'asan kamar wanda aka cillo da gayya,a gaban Waleed ta fad'o a kife akan cikinta,tunda tayi wani firgitaccen k'ara sau d'aya ta daina motsi... #Asli Smasher. [3/3, 9:40 PM] My number 1: 46... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Cikin tsananin tashin hankali Waleed ya durk'usa gabanta hawaye suna zubowa idanunsa,kamar mai jin tsoron tab'ata ya kai hannu ya d'an tab'ata yace "hhhh.. Hey! Llll.. Lil.. Lilac!" Jin shiru kamar ba ta motsi ya sake cewa "Hey! Wake up.. Wake up pleaseee" kamar wanda akace ya kallo k'asanta yaga jini ya fara biyowa yana ma kansa hanya kamar wani watersheds,zaro idanunsa yayi cikin k'araji ya kira sunanta at the same time ya kai hannuwansa ya d'auketa yayi hanyar fita,Afiyah ta kalli Mama cikinta har wani juyawa yake yana bada sounds sanda ta gano jini kwance a inda Waleed ya d'auke Manar tace "na shiga uku" jikin Mama ya d'auki wani rawa ganin aika²r da suka yi,a fili tace kada dai ace sun kashe har Manar d'in,ita dai bata zo da niyyar su kashesu duka ba,cikin jikinta kawai suka zo su rabata da shi,Waleed da har ya saka k'afarsa waje hawaye sai sauka fuskarsa suke uncontrollable ya waiga yana kallon inda suke da wani kakkausan murya yace ma Afiyah "Before i get back,ki tabbatar kin bar min gidana,na sake ki saki uku.. If something happens to my wife or my kid na rantse da k'udirar ubangiji bazan bar duk wani mai hannu a ciki ba.. And then i would advise u to hide urself whenever u heard my name mentioned,saboda dole na karb'an mata hakkinta.." Yana gama fad'a bai k'ara kallonsu ba ya fice a gaggauce,ya sata a mota ya shiga ya tada motar jikinsa duk jini haka hanyar da ya biyo jini yayi layi,wani uban horn da ya dunga dannawa tun bai rufe motar ba,sanda ya firgita mai gadin gidan,yana bud'e masa yayi zooming off ya fice da mugun gudu,yana driving yana share hawaye kamar mace,even though Waleed yana cikin mutanen da Allah ya yisu masu dauriya da juriya,but ko yaya abu ya had'a da Manar sai kaga ya zama wani rago,abu kad'an yake sa shi kuka akanta,ikon Allah ya kaishi hospital d'insu,kafin ma ya k'arasa tuni ya yi waya da wani friend d'insa ya fad'a masa yana nan zuwa da patient,Dr Mahfouz ya bada umarnin a tanadar masa kayan aiki yana da emergency case,sanda Waleed yayi parking ya samu gado yana jiransa,bai ko tsaya gyara parking ba ya fito yana kokawar bud'e back seat nurses d'in da suka fito tarbarsa suma suna kici²n bud'ewa,ya samu dai ya bud'e ya d'aukota ya d'ora kan gadon,a gurguje suka wuce da ita ICU (intensive care unit),Waleed zai shiga Dr Mahfouz ya hanasa dan yanda ya gansa a birkice ya san babu abunda zai tsinana,yace yaje gida ya canja kayan jikinsa kafin su fito da ita,daga asibiti kai tsaye gidansu ya wuce,yayi parking ya fito ya nufi b'angaren Dadda,ko sallama baiba saboda wani karyewan da zuciyarsa ya sake yi,Dadda ta fito d'aki tana gyara d'aurin d'ankwalinta ta ga mutum tsaye tayi mitsi² da ido tace "wa nake gani kuma haka?" Waleed ya kasa tanka mata ya juya da sauri zai fita tace "tou ai dama idan ba kai d'in ba wa zanwa magana ya min banza" ko kula da yanayinsa bata yi ba,yana fitowa ya nufi b'angaren iyayensa,ya haura sama ya bud'e bedroom d'in Aunty,samunta yayi suna waya da Ameerah akan maganar bikin Amaar da ake shirye²,bai iya yin sallama ba sai hawayen da yake sake gogewa ya zauna kan kujeran gaban mirror,kallo d'aya Aunty tayi masa taji gabanta ya fad'i,da sauri suka yi sallama da Ameerah tace za su k'arasa maganar later,tana sauke wayar daga kunnenta tace "Waleed lafiya?" Ya d'ago a hankali ya bud'e bakinsa zai mata magana wasu hawayen da suka gangaro fuskarsa suka hanasa fad'an maganar,Aunty cikin tashin hankali tace "subhanallahi! Waleed me aka maka? Ina Manar? Kai da waye please ka sanar da ni?" Kuka sosai ya fashe da shi ya rufe fuskarsa da both palms d'insa,Aunty ta taso da sauri ta rik'o hannunsa ta sauke daga fuskar ita kam tana ganin tashin hankali,wai kamar Waleed shi ne ya shigo mata babu ko sallama kuma yake kuka haka,ta d'ago fuskarsa da wani irin rauni a maganarta tace "wani abu ne ya samu Manar d'in?" Kai kawai ya iya gyad'a mata da sauri kuma sai ya mik'e zai fita,Aunty tayi sauri ta rik'osa tace "tou taya zan san me yake faruwa baka fad'a min ba kuma?" Da kyar ya daure ya iya mata bayanin abunda ke faruwa "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Was the first word da ya zo bakinta tana tafe hannu da jinjina girman maganar,a gaggauce ta juya ta d'auki hijab da wayarta tace masa "muje da sauri" suka fito tare lokacin tana yiwa Abba waya tana fad'a masa za taje hospital Manar babu lafiya,Abba yace babu matsala ta dubata kafin ya baro office ya shigo,da suka fito tace yaje yayi wanka ya canja kayan jikinsa kafin ta yima Hjy Dadda bayani,idan ya gama ya jirasu a mota,da kyar ya yarda ya shiga d'akinsa na gidan,Aunty ta fita ta wuce b'angaren Dadda da sauri,tunda ya fito wanka ya d'auki wasu kayan yasa ya fito ya bud'e motarsa ya rasa me yake masa dad'i,yana zaune cikin motar ya had'a kansa da steering wheel yana sauke ajiyar zuciya da tunanin ko a wane hali take yanzun? Ya jiyo hayaniyar Dadda tana kururuwan "idan na yarda na kyalesu Allah ya d'au raina,shi kenan sun kashe min jika,Manar d'in ta mutu ko? Ku fad'a min gaskiya.." Sai kuma ta rushe da matsanancin kuka,Mother dai tunda Aunty ta fad'a mata maganar ta kasa magana sai Aunty ke bata baki tana cewa "kiyi hak'uri Hjy har muje muga halin da take ciki" sanda suka shiga ya d'ago idanuwansa da suka yi ja ya gaisar da mother,jikinta duk ya yi sanyi ta amsa tace "ya mai jiki?" Kasa amsawa yayi sai hawayen da ya goge dan gani ma yake kamar idan yace da sauk'i ya zalunci Manar d'in,sanda suka baro gidan motar ta yi shiru babu mai magana Dadda kad'ai take mita,idan tayi² sai kuma ta fara share hawaye tana rantsuwan duk abunda ya samu Manar baza ta yafe ba sai ta you k'aran mutum,shigar su hospital d'in bayan yayi parking sun fito suna shiga ward d'in ya yi dai² da lokacin da Dr Mahfouz ya fito neman Waleed,yana hangosa ya rik'o hannunsa da sauri yace "dama kai na fito nema,yi sauri muje" yace ma su Aunty yana zuwa yabi Dr Mahfouz office d'insa,a can Dr Mahfouz ya masa bayanin komai har miscarriage d'in da ta samu,and then due to koma wane irin matsala ne ya faru da yayi sanadiyyar zubewar cikin shi ya janyo mata dogon suma,but sun shawo kan matsalar sun wanko abunda bai k'arasa fita ba,sanda ya gama yi masa bayanin komai,wasu irin sababbin hawaye suka sake saukowa fuskar Waleed,tunaninsa ya tafi akan yanzu shi kenan sun masa asarar cikinsa? Ya fita kenan? Tunda Dr Mahfouz ya gama masa bayanin yake zaune ya kasa kwakwkwaran motsi,kawai ya rufe fuskarsa yana kuka mara sauti,Dr Mahfouz yana bashi hak'uri,sanda yayi mai isarsa kafin ya yiwa Dr Mahfouz godiya ya fita,bai ce da su Aunty komai ba ya wuce d'akin da take special room ne ita kad'ai,ya sameta kwance a kan gado kamar mataciyya hannunta ansa mata k'arin ruwa,sanda ya kalli k'irjinta yaga tana sauke numfashi kad'an² yayi wani ajiyar zuciya ya k'arasa bakin gadon ya zauna yana kallonta cike da tausayi,ya jima sosai a d'akin dan baima san adadin lokacin da ya shafe ba kafin aka bud'e k'ofar aka shigo,bai juya ya kallesu ba suka k'arasa shigowa tare da Dr Mahfouz ya mik'a masa takardan da yayi prescribing magungunanta,ya karb'a yana kallo a hankali,Dr Mahfouz ya masa Allah k'ara lafiya,shi kuma ya masa godiya tare da su Aunty then ya fita,d'akin yayi remaining silence saboda Dr Mahfouz ya fad'a musu ba'a son hayaniya a inda take,amma Dadda sai girgiza kai take fuskarta a d'aure. In less than an hour labari ya gama zagaya family,Ameerah da Azaan sun kira sun masa jajen abunda ya faru kafin su zo,dan tunda Aunty ta sanar da Ameerah take kuka,gani take kamar ita aka b'ararma da ciki,dole sai da Azaan ya lallasheta kafin tayi shiru,haka ko Raj Jarood da Rani Naheed sun kirasa,Rania kuwa dama cewa tayi k'afarsu k'afarta sai ta je Nigeria duba Manar,Mommella ma dai tana hanya tace da suka yi waya,dan ta san dole ayi zama na musamman akan case d'in,guraren maghreb Abba ya k'araso hospital d'in tare da Amaar,Dadda dai tana d'agowa ta kalli Abba sanda suke shigowa d'akin ta fashe da wani kuka tana fad'in "billahillaziiy yau mai rabani da Asama'u sai dai Allah'n da ya halliceni,amma wallahi bazan yarda a b'arar ma da jikata ciki a sata dogon suma ya tafi a banza ba,idan na yafe musu Allah tsine min albarka" Abba ya kasa hak'uri yace "wai me yake faruwa?" Saboda har lokacin Aunty bata yarda ya san asalin abunda ke faruwa ba,it was there ta bud'a baki za tayi magana Dadda tayi zaraf tace "kana jina kou Yaro?" Abba ya kalli Dadda ya gyad'a kai yace "ina ji Hjy" Dadda ta daddage kamar a gabanta akayi ta fara rattabowa Abba bayanin kaf abunda ya faru,Abba yayi shiru ya kasa magana sai kallon Manar dake kwance bata ma san inda kanta yake ba,ya gyad'a kai yana sauke ajiyar zuciya yace "Allah ya kyauta" wani kallo Dadda ta masa baki sake tace "ban gane hausan Allah ya kyauta ba? Me kake nufi Yaro?" Abba yace "tou Hjy idan ban ce haka ba me zance?" Tace "ai kawai ka sawwak'ewa wancan matar,Allah na tuba dama idan banda mutuncin Alh Na Abba me za'ayi da surukuwa irin Asama'u? Tou yanzu kuwa tunda Allah ya sa baya raye bare muji kunya ai shi kenan maganar kunya kuma ya k'are" Aunty dai kallon Dadda kawai take,lokacin Waleed ya bud'e k'ofa ya shigo jikinsa a sanyaye yana d'auke da wani basket guda biyu,sai trolley d'in kaya ya k'arasa ya ajiye ya gaisar da Dadda da su Aunty,suka gaisa da Amaar ya masa ya mai jiki,d'an ajiyar zuciya yayi idanuwansa akan Manar da har lokacin bata farfad'o ba yace "alhamdulillah!" Abba dai sai kallon Waleed yake sympathetically ganin yanda ya rame kamar shi ne a kwance a hospital d'in ba Manar ba,ya masa Allah ya kiyaye gaba,har guraren 9pm su Abba suna hospital d'in kafin suka fara shirin tafiya,nan fa Dadda tace ai sai su tafi su barta ta kwana da ita tunda dai bata farko ba har lokacin bare su san a want hali take,Abba yace "Hjy ai su nan hospital d'in masu jinya basa kwanar musu sai dai ka wuni ka tafi da safe ka sake dawowa" Dadda ta dage ita wallahi sai a tafi a barta ko ba'a kwana ita dai yau sai ta kwana gurin jikarta har da kukanta,da kyar dai Aunty da Amaar suka lallab'ata ta yarda za ta tafi bayan ta gama mitar wannan dai ba tsari bane ace za'a bar mutumin da yake jinya shi kad'ai kamar ya rasa dangi,Waleed yace zai zauna tare da ita babu matsala suje sai da safen,haka suka fito suka wuce a motar ma sai mita take har dai suka k'arasa gida. A b'angaren Mama kuwa sanda Waleed ya bar gidan hannu biyu ta d'ora a ka kukan ma ta rasa ta inda zai zo mata saboda tsananin tashin hankali da rud'anin data tsinci kanta a ciki,abu na farko dake sawa zuciyarta rauni shi ne furucin Waleed,na biyu kuma dai ta san duk bala'i tunda Waleed ya ganta red-handed dole ma ko ya rufa mata asiri idan Manar ta farfad'o ta tona,tou wai ita yanzu ta ma fara bin hanyar gidan? Idan taje tace musu me? Ta kalli Afiyah dake kuka wiwi tana sak'e² a zuciyarta dan dole ma ya zamar mata ta koma gidan ta san matsayin aurenta duk da dai ta san zai wahala Abba bai rabu da ita ba a lokacin,bata iya cewa Afiyah komai ba ta zare jikinta ta lallab'a ta bar gidan ko noticing Afiyah bata yi ba,sai da ta gama koke²n ta d'ago da niyyar mata magana taga wayam,duk inda take tsammanin ganinta sanda ta duba bata ganta ba ta gyad'a kai ta kirata a waya,Mama tana ganin kiran lokacin ta gama waya da wani cikin malamanta yace kada ta damu zai mata aiki ya rufe bakin su ko tambayarsu akayi baza su fad'i gaskiya ba,ta masa godiya kafin ta hau napep ko ta kan kiran driver bata bi ba ta nufo gidan da kwarin guiwarta,sanda taga kiran Afiyah kasa d'auka tayi saboda bata san me za tace mata ba tunda dai ita shaida ce akan Waleed ya saketa saki uku,ba ta da damar sake tursasa sa sai ya mayar da ita gidansa kuma,ko ba ma wannan ba ita kanta ta kanta take yi da igiyar aurenta biyu da suka yi saura a yanzun,saboda haka sanda wayar ya katse ta turama Afiyah sak'on ban hak'uri sai kuma kalmar ta na k'arshe wanda ya masifar k'onawa Afiyan rai shi ne da Mama tace "kowa yayi ta kansa" Afiyah ta share hawaye tana k'ara jinjina kalmar kowa yayi ta kansa a ranta,tace "za ki san ni kika cewa kowa yayi ta kansa" ta wuce bedroom d'inta fuskarta ya yi jaa ya kumbura ta d'auka mayafinta ta had'a kayanta cikin trolley ta fita daga gidan tana waiwayensa tana sake share fuskarta. Around 2:00am Manar ta farka da matsanancin ciwon ciki,kukan da take k'asa² tana rik'e cikinta ya dawo da Waleed daga duniyar tunanin da ya tafi,da sauri ya matsa kusa da ita ya kamo hannunta yana mata sannu,yana kallonta yake tambayarta ina yake mata ciwo,ta kasa magana sai nuna masa cikinta take,da kyar ya lallab'ata ta kwanta ya matsa inda ya ajiye magungunanta da ya siyo a pharmacy d'azun sanda ya fita,ya had'a mata tea sai dai bai cika sugar ba a ciki ya bata,shi kad'ai ta iya sha kafin ya had'a allurai ya mata ya zauna gefenta ya rungumeta yana shafa bayanta yana hura mata iska a kunne,tun tana kukan kad'an² sanda ciwon ya fara mata sauk'i tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya,wani wahalallen bacci ya sake d'aukarta,kusan a haka suka zauna sai da aka fara kiran assalat kafin ya gyara mata kwanciya ya fita ya nufi masallaci,after ya fito guraren 6am ya dawo d'akin ya zauna yana gadinta,idanunsa tar a kanta yanda yaga rana haka darenma ya gansa,sai guraren 7am ta sake farkawa,but wannan karon alhamdulillah jikin da sauk'i sosai sai d'an abunda baza'a rasa ba,ya tambayeta or did she feels pain anywhere kuma? Tace a'a ba ta ji,yace idan ta ji canji ko ya ya ne ta sanar masa ta amsa shi,shi ya mata wanka saboda yanda jikinta yake ba wani kwari ya shiryata,da yake tun a jiyan ya taho mata da kayanta daga can ya biya gida ya karb'an musu abinci gurin Mother,sanda ya kwantar da ita kan gado yace "ki huta kafin su Hjy su k'araso" zai bar kusa da ita ta rik'o hannunsa tana kallonsa da pale idanunta tace "Yaya ina za kaje kai?" Ya d'an girgiza mata kai da wani cool voice yace "i'm not going anywhere Lilac,ina tare dake" d'an gyad'a masa kai tayi ta matsa masa kusa da ita tace "tou kazo mu kwanta tare,kaima ai baka huta ba" da sauri yace "no kiyi baccin ki,ba na son takura miki" b'ata rai tayi tana kallonsa hawaye cike a idonta tace "ni dai sai ka zo mun kwanta a nan" yaga rigima take nema dole ya rab'a ya kwanta kan gadon though ya musu kad'an ta wani shige jikinsa tana sauke ajiyar zuciya suka yi shiru,can da aka jima he thought ko ta yi bacci,sai ji yayi ta kira sunansa da muryar kuka,ya lumshe idanuwansa a hankali yana jin damuwa duk ta masa yawa,bai iya amsawa ba sai da yaji tana shafo fuskarsa tace "Yaya!" Ya daure duk da hawayen da suke neman zubo masa yace "uhn!" Bud'ar bakinta tace "Yaya mun yi asaran baby'nmu kou?" Kasa magana yayi saboda zuciyarsa yayi mugun karyewa,idan yace zai yi magana kuma kuka zai iya kwace masa a ko wane irin lokaci,but the way ya sake k'ank'ameta a cikin jikinsa har tsoro ya bata,nan da nan ta fashe masa da kuka sosai,da sauri ya d'ago fuskarta yace "shhhhiiii! Don't cry" ta kasa yin shiru sai sheshshek'ar kuka take,ya kai hannu yana goge mata fuska yace "i said ya isa,kou kina so ki sani kuka ne ehh?" Ta girgiza masa kai da sauri,yace "it's okay tou,ki bar kukan haka,okay?" Ta gyad'a masa kai,ya d'an zubawa lips d'inta da suka yi wani pinkish kaman na jarirai idanuwansa,so yake yayi kissing d'insu but yana gudun abunda zai iya faruwa,yana can duniyar tunani sai jin saukar warmth lips d'inta yayi akan nasa tana tsotsa,yayi saurin kallonta yana k'ok'arin raba bakinsa da nata,da kyar ya iya b'amb'areta yana kallonta yace "me kike yi haka? Baki san ba ki da lafiya ba?" Ta fashe da kuka sosai tace "tou ba kaima kana so ba?" Ya zaro idanuwansa yace "kika ji na fad'a miki haka?" Tace "ai tou ba sai ka fad'a zan sani ba" ya d'an lumshe idanuwansa a hankali yace "kiyi bacci nace,ina jiran Hjy suzo naje gida na dawo" kallonsa ta dunga yi kafin ma tayi magana aka yi knocking k'ofar,suka kalli k'ofar a tare kafin ya fara k'ok'arin sauka daga gadon ya kwantar da ita saboda tun da ya dawo ya kulle,ya k'arasa ya bud'e,da Dadda ya fara yin ido biyu fuskarta a tamke tana mitan tun asuba ya kamata ace an kawota taga jikin Manar d'in amma dan walak'anci ba'a tashi kawota ba,sai da rana ta gama zagaye duniya,ya matsa ya bata hanya yana mata sannu da zuwa,ta amsa ta wuce ciki,ganin Manar d'in ma idanunta a bud'e Dadda ta wani washe baki tace "kaiii! Barka da nazo dai yau na ga idanuwanki biyu ba kamar jiya ba har muka tafi kina kwance kamar gawa" ta k'arasa gaban gadon tana d'an murmushi,Aunty ta shigo d'auke da basket da ledoji a hannunta,Waleed yayi saurin karb'an kayan idanuwansa akan Manar ya ajiye,suka gaisa da Dadda then Aunty,suka masa ya mai jiki ya amsa,sun jima da shigowa kafin yace zai je gida ya dawo,suka masa Allah tsare,ya d'an kalli Manar a hankali yace "bari naje na dawo" ta d'an langab'ar da kai,yace "me zan kawo miki?" Instead of ta masa magana sai ta girgiza masa kai kafin tace "babu komai" ya musu sallama ya fita. Ak'alla sai da Manar ta samu kwanaki biyar a hospital d'in,lokacin su Ameerah har sun zo sun koma,Mommella kawai suka bari,kullum da ita ake wuni a hospital d'in,since that day da incidence d'in ya faru Waleed ya rok'i Dadda akan duk hukuncin da za'a yanke suyi hak'uri har ranar da za'a sallami Manar d'in,da farko Dadda bata fahimcesa ba tace saboda uwarsa ce shi yasa zai ce a bari ba yanzu ba? Sanda ya mata bayani sosai yace shi fa ba yana nufin kada a hukunta Mama bane,jikin Manar d'in yake so yayi sauk'i sosai idan suka daso gida duk za sufi samun nutsuwar fuskarta case d'in yanda ya kamata. Ranan Sunday da yamma suka dawo gidan,motocinsu suna yin parking Mama ta lek'o ta window tana kallonsu saboda har ranar babu wanda ya tayar mata maganar,a tunaninta ma aikin bokanta ne yaci su shisa taji shiru babu wanda yace mata k'ala,tana tsaye tana kallonsu tana tab'e baki suka wuce part d'in Dadda,tana hango sanda Deejah ta fita taje part d'in,sanda take dawowa ta shigo d'akin ta samu Mama tsaye wajen window har lokacin ta kasa zama,ta shigo tace "Mama! Ya kamata ki shiga kiga jikin Manar,ance ta samu miscarriage ki mata jaje" wani uban kallo Mama ta juya ta maka mata tace "to uwar iya,bazan je ba,idan sai na je za ta samu sauk'i daga can ta mutu" Deejah ta dunga kallon Mama ta kasa magana tsabar mamaki,sanda Mama ta mata wani tsawa tace "c'mon get out please idan kin gama kinibibin" jiki a sanyaye Deejah ta fita tana waigen Mama,ita dai duk ta rasa wannan dalilin k'iyayyan na Mama akan Manar,shisa fa ita tun sanda Mama tayi rashin lafiyar nan ta dunga surutai jikinta duk yayi sanyi tun daga nan ta sakko ta daina ma Manar d'in mugun tsanar da Mama ta cusa musu a kanta,lokacin da Deejah take fita ya yi dai² da shigowar Aunty,ta gaisheta kafin ta wuce,Aunty ta tsaya daga door way tana kallon Mama tace "Alh yana son ganinki a can b'angaren Hjy yanzu" sanda Aunty take fad'ar sak'on Abba though cikin Mama yayi mugun juyawa but da yake she's wicked haka ta daure a wani iri ta amsawa Aunty maganar tace tana zuwa,Aunty bata tsaya saurarenta ba ta fita,sanda ta gama nuk'u² da jan jikin kafin ta d'auki hijab d'inta ta fita,gabanta yana fad'uwa ta tsaya balcony d'in gidan Dadda tana kallon rututun takalman dake gurin,ba na mutum d'aya ko biyu ba,Abba ya d'ago a fusace zai magana ya hangota kasancewar k'ofar a bud'e yake aka barsa,fuskarsa a d'aure yana mata wani kallo yace "bismillah Hjy kada ki b'ata mana lokaci ke muke jira" Mama ta kalli yanda Abba yake magana fuskarsa babu fara'a ta k'arasa ciki jikinta a d'an sake,ta nemi guri ta rakub'e tana sunkuyar da kai,taron da ta gani ya sa gabanta mummunan fad'uwan da ta fara jin kamar fitsari yana shirin zubo mata.. #Aasiiif habibtiies! Jiya wallahi i was moody ne shisa ban iya yi muku update ba,rubutu kuma yana buk'atar nutsuwa,so a k'ara hak'uri please. #Asli Smasher. [3/4, 10:49 PM] My number 1: 47... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Kaf mutanen gidan taga sun hallara parlon sai k'ananu²n yara irin su Asad ne kad'ai babu,amma hatta su Diyanah da Deejah suna zaune,zuciyar Mama bata k'ara bugawa ba sai da ta kallo kusa da Mommella taga Hjy Sahiba k'awarta da Hjy Izzatu,gefensu kuma ga Afiyah zaune tana mata wani murmushi,wani kallo Dadda ta yima Mama tana girgiza k'afafuwa,Mama ta sake juyawa ta kalli Abba da Daddy da suke zaune a parlon,babu wanda ya kalleta a cikin occupants d'in parlon,Abba yasa Amaar ya bud'e musu taro da addu'ah,kafin ya tambayi Hjy Sahiba abunda ya kawo su,kaf alak'arsu da Mama sanda ta zayyano kafin ta d'ora da batun jan Afiyah gurin malaman tsibbu da Mama ta dunga yi,da gurguwan shawararta wanda yayi sanadiyyar gutsirewar igiyoyin auren Afiyah,sanda ta kai aya ta kalli Afiyah tace "kou ba'ayi haka ba daughter?" Afiyah tace "babu abunda ba'a yi ba a ciki" pretend Mama ta fara tana matsar kwalla tace "wallahi sharri suke min,da girmana me zai kaini shiga al'amarin gidan d'ana?" Ganin kukan da take tana rantsuwa ba k'aramin mamakinta Hjy Sahiba tayi ba,ta kalleta tace "ehh! Lallai Hjy Asama'u ban san ba ki da kunya ba sai yau,ke yanzu dan Allah baki ji kunyar cewa na miki k'arya ba?" Mama ta hayayyak'o mata cikin borin kunya tace "ai dama kin san k'aryan kika fad'a,saboda dai d'a na ya saki y'arki shi ne kika yo takakkiya dan ki watsamin nawa auren" Hjy Sahiba ta dunga kallon Mama wani iri tana gyad'a kai tace "idan ni kince na maki k'arya a maganar da nayi,na san dai kaf nan babu wanda bai san alak'arki da Hjy Izzatu ba,babu wanda kuma bai san aminiyarki ce ita ba" Mama ta kalli Hjy Izzatu da sauri gabanta yana fad'uwa tace "ke dai kawai kice kin d'aukota sojan haya,kin biyata ta fad'i abunda ba'ayi ba" Hjy Sahiba tayi wani murmushi tace "tou alhamdulillah! Tunda kin san ma zan iya d'aukanta sojan haya,amma ba'a kan abunda kike tunani ba sai akan ta zo ta fad'i gaskiyar abunda ya faru" babu wanda ya sa musu baki cikin maganar,sanda Hjy Izzatu ta tona asirin abunda suka dunga yi har dai daga baya sanda Afiyah da Mama suka koma tafiya su kad'ai suka manta da ita a gefe,kallon Mama occupants d'in parlon suka dunga yi suna jira suji ta k'aryata maganar da Hjy Izzatu tayi,but sai kame² take ta kasa magana,Abba ya mata wani kallo yace "Hjy kina da abun cewa ko ba ki da shi?" Mama tace "ina da shi mana" yace "ke muke sauraro" Mama ta fashe da wani kuka tace "wallahi Allah Alh duk abunda suka fad'a na yarda,na san na yi amma kaima shaida ne akan ba haka hali na yake ba" Abba dai ya yi shiru kallonta kawai yake,Dadda tayi zaraf tace "iiiihhh! Wane kuma magane haka? Yo Allah na tuba halinki kuma wanne ne b'oyayye a gurinmu? Ai kaf da kika ga munyi shiru,saka miki idanu kawai muka yi,amma babu halinki da bamu sani ba,sai dai mu bawa wani labarinki" Mama taji wani gumi yana yanko mata,sanda Dadda ta maimaita mata maganar da Waleed ya tab'a mata lokacin akan auren Manar tace idan bai bar maganar ba za ta masa baki,da abunda ya faru a gidan Waleed d'in har ya janyo b'arewar cikin jikinta,gaba d'aya kukan da take ya tsaya cak,Dadda ta maka mata wani kallo tace "tou kuma mutumin da ya aikata wannan laifin ne za'a zo ana bamu labarinsa,ko dan kinga mun maki shiru?" Da sauri Mama ta rarrafa wajen k'afar Dadda za ta rik'eta,Dadda tayi saurin kwashe k'afafuwanta daga k'asan tana nunata da yatsa tace "kul! Wallahi kar ki fara tab'an k'afafuwa,ina zaman zamana lafiya k'alau baza kisa na shiga uku ba,haka kawai mata ki gama yawon bin bokayenki da sab'onki ban san kin yi ba kija fushin ubangiji ya sauka a kaina,ina tafiyata ras a dalilin tab'a ni kisa na gurgunce" Mama tayi turus ta kasa motsi,Daddy ya kalli su Hjy Sahiba yace "za ku iya tafiya mun gode" ba don sun so ba suka musu sallama suka fita cike da jin dad'i,dan ko tantama ba sa yi auren Mama ya k'are daga yau,suna fita Abba ya d'ago cikin b'acin rai ya d'auko takarda da biro zai fara rubutu,Daddy yayi saurin karb'e biron yana girgiza masa kai yace "u have to take it easy,bai kamata ace ka yanke wrong decision akan wannan al'amarin nan ba please,ya kamata mubi komai a nutse" wani kallo Abba ya dunga yiwa Daddy yace "mubi komai a nutse kake cewa Muh'd? Anya kasan what am i going through? Ita wannan matar kake so na sauk'ak'awa gurin hukunta ta? Did u really want me to take a look at that wicked woman?" Dadda dai mamakin Daddy yasa ta hangame baki ta kasa magana,can tana kallonsa kamar wanda akayi playing d'inta tace "Muhammadu billahillaziiy ko ka sakar masa takardan nan ya saketa ko kuma wallahi zan ci maka mutunci yanzu" Daddy ya kalli Dadda yace "dan Allah Hjy kiyi hak'uri ku barta haka.." Wani bud'e baki Dadda tayi ta gwalalo idanuwa tana kallon Daddy kamar a tsorace tace "mu barta kuma? Ta mana me idan mun barta?" Daddy ya girgiza kai zai yi magana,Dadda ta kalli Abba tace "Yaro! Maza sallameta tayi gaba,ni dai banga amfanin da zamanta zai mana a gidan nan ba,da can ma bata amfane ra komai ba sai sharri da take binmu d'aya bayan d'aya da shi bare yanzu,muka san me za ta k'ullo mana kuma gaba?" Daddy zai yi magana Dadda ta had'e rai tana nunasa tace "wallahi ahirr d'inka da sake yin magana akan wannan matar,idan ka ga na kyale Yaro ya barta ta zauna a gidan nan kafura uwata ta haife ni" Abba ya karb'e biro a hannun Daddy ya gama rubutun da zaiyi ya mik'a mata takardan fuskarsa a d'aure yace "daga yau ba na son ki k'ara kwana a gidan nan,na sake ki saki biyu,idan kin had'a da na baya uku kenan,Allah ba mu alkhairi,y'ay'a ne dai da suke tsakaninmu bazan hana ki zuwa ki gansu ba,but ban amince su je inda kike ba.." Kallon hannun Abba Mama ta dunga yi idanuwanta kamar za su fad'o k'asa,zuciyarta tana bugawa da k'arfi dan tsoro,can ta daure ta karb'i takardan da sauri tana kallon content d'in da ya zana,bata san sanda wani irin kuka ya kwace mata ba,tana kallon Daddy hankalinta a tashe ta nufesa tace "shi kenan ya cike sauran sakin,dama igiyoyi biyu suka rage tsakaninmu,dan Allah ka basa hak'uri,kasa baki ya janye ko d'aya ne,wallahi na yarda zan gyara duk kuskuren da nayi a baya" shi dai Daddy bai ce komai ba sai kallon Mama yake,Dadda tayi mitsi² da idanuwa tana kallon Daddy jira kawai take taji ya yi magana ta tsigalesa,Daddy ya rasa me zai ce kawai ya mik'e ya fita daga parlon,Mama ta k'ara fashewa da kuka ta zauna dirshen a k'asa tana kallon yaranta da suke kuka tana fad'in "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,na shiga uku,yanzu shi kenan mun rabu?" Dadda ta kalleta ta had'e rai tace "ni dai ki tashi kiyi tafiyarki inda kika fito,tsakanina dake da muguntar da kika dunga yi mana,da alkaba'in da kika dunga jifanmu da shi sai nace Allah ya isa ban yafe ba,Allah kuma yayi mana tsari da masu irin halinku duniya da lahira,Allah ya saka ma jikana da ya fito ta tsatsonki,ko da yake dai bai d'auko halinki ba ko d'is ni dai na godema Allah ko iya haka ma,kuma tunda yana da mu bazai maraicin rashin ki ba,cutar da kika masa in sha Allahu sai kin gansa a kanki.. Manar kuma tsakaninki da ita,sai dai Allah ya isar mata,dan baza mu yafe miki ba,ni dai ba don wannan mutumi mai baud'ad'd'en halin bama da wallahi kotu ce za ta rabani dake,to ya yi uwa yai makarb'iya ya ce a barki haka nan,wannan dai naji na hak'ura" kuka sosai Mama take yi ta kasa kallon occupants d'in parlon,Waleed kuwa dama tunda Hjy Sahiba ta fara fad'an maganganu akan Mama ya sunkuyar da kai yake hawaye Manar sai kallonsa take sympathetically ta kasa kwakwkwaran motsi,Dadda tayi wani kabbara tana kallon Mama tace "tou Allah na tuba,a zamanin nan mutum ya rik'e Allah ma ya ya k'are bare ya rik'e waninsa? Kaita tafka shirka ba ji ba gani,bare tsoron mutuwa ya riskeka.." A hankali Mother ta mik'e jikinta a sanyaye tabi bayan Daddy,zuciyarta ba k'aramin girgiza yayi ba da maganganun da taji,Mama ta had'a kai da guiwa tana kuka sosai tana maimaita "a yafe mata.." Babu wanda ya tausaya mata halin da ta shiga,ta mik'e ta fita still wiping her tears,kaf cikin yaranta babu wanda yafi ba su tausayi kamar Waleed,shi kad'ai ne bai d'auko mugayen halinta ba,but ko ba komai dai ita tayi silar zuwansa duniya,komai zai faru kuma ba'a tab'a canjawa tuwo suna. Sanda Mama ta fita direct part d'in Mother ta shiga jikinta a sanyaye,tun shigowar Mother daurewa kawai take ba ta son zubar da hawaye,k'arshe kasawa tayi dole ta fashe da kuka tana fad'in "me na tsarewa Hjy Asama'u haka,me y'ata tayi mata da k'iyayyarta zai koma kanta?" Daddy dai sai lallashinta yake ji yake inama yana da halin mayar da komai baya,tabbas da bai bari haka ya faru ba,shigowar Mama tana kuka yasa su yin shiru Mother tayi saurin goge idanunta ta tashi za ta wuce d'aki Daddy ya rik'o hannunta,duk k'ok'arin da tayi na ganin ta kwace bai saketa ba,dole sai da ta koma ta zauna ta sunkuyar da kanta dan ta hana kanta kuka,kallo d'aya Daddy ya yiwa Mama ya d'auke kai,dan baima san me zaice mata ba,Mama ta durk'usa gefe hawaye yana sauka fuskarta cikin rawar murya tace "dan girman Allah da manzonsa,ka ceci rayuwata,wallahi ban san ina zan nufa ba yanzu da yace na fitar masa daga gida,ku shaida ne akan ba ni da inda zanje naji dad'i wanda ya wuce gidan nan,y'ay'ana da komai nawa suna gidan nan,wallahi duk abubuwan da suka faru na yarda na aikata,amma sharrin shaid'an ne da rud'in duniya,ko a kotu ka amsa laifinka ana sassauta maka bare nan,ku yafe min ba dan halina ba sai domin Allah.." Wani kallo Mother ta dunga mata a zafafe tace "kin san da haka me yasa tun farko baki fasa cutar damu ba? Yanzu da kin kashemin yarinya sai kice tsautsayi ne?" Daddy dai kallon mother kawai yake,ganin ya yi shiru ya k'i cewa komai cikin rawar murya Mama tace "dan Allah ku tausayamin ba dan halina ba sai dan darajan y'ay'an da na haifa dan Allah ku yafe min" sai lokacin Daddy ya d'ago ya kalli inda take,sai dai ya k'asa magana,mother dai ganin za su iya yin b'atacciya tayi sauri ta mik'e ta bar gurin,Daddy ya kalleta kawai ya mik'e yabi bayanta zuwa bedroom,Mama tana ganin haka ta k'ara fashewa da kuka dan ta san da wahala su iya yafe mata,can ta mik'e tana waiwayen k'ofar d'akin ta fita daga gidan tana share hawaye. Almost 30 minutes da fitar Mama daga part d'in,Daddy ya fita part d'in ya wuce part d'in Abba,a hankali ya shiga ya zauna yana kallon Abba da yayi shiru idanuwansa a kulle,after few seconds cikin sanyin jiki yace "i'm very sorry about what happened brother,but no one is above mistake,kuskure ne ya riga ya faru,sai dai ko saboda darajan yaranku,ya kamata ka duba abunda zai iya faruwa,i'm really not happy about this gaskiya,ni dai bana goyon bayan ka rabu da matarka,ko ba komai ya kamata taci albarkacin 'ya'yanta,kuyi hak'uri ku barta tayi zaman y'ayanta,we all know sharrin shaid'an ne,babu wanda yafi k'arfin shaid'an ya rud'esa sai wanda Allah ya tsare,ni da iyalina mun yafe mata,na tabbatar basu rik'eta ba,dan Allah ina rok'on ku yafe mata kuma,Allah ya shirye mu gaba d'aya ya raba mu da bin son zuciya da mummunan k'arshe.." Abba ya d'ago ya kalli d'an uwansa cike da k'arfin hali yace "batun aure tsakaninmu ya k'are,igiya biyu da suka yi saura yau na cikasa mata su,babu wani sauran alak'a tsakanin mu kuma,saboda haka ta bar gidana ba na marmari ko son k'ara ganinta.." Shiru Daddy yayi yana kallonsa,jiki a sanyaye ya masa sallama then ya tashi ya fita. Bayan sallar isha'a Mama tana d'aki,har lokacin kuka take tana kallon d'akin ta kasa tafiya,Deejah da Diyanah suna zaune sai kuka suke suna kallon Mama,can dai Mama ta daure tana kallonsu hawaye suna sauka fuskarta tace "i don't really know where to start,but abunda zan fad'a muku shi ne kuyi hak'uri ku zauna gidan mahaifinku,duk abunda kuka ji gaskiya ne babu k'arya,ba komai yasa na aikata haka ba kuma sai k'iyayyar da nake ma Maryam,duk akanta na jefa kaina cikin mugun hali,na dunga sab'ama Allah,abunda nake ta fafutukar na hana faruwarsa sai ga shi Allah ya gwada min ni ban isa nayi komai ba,nayi ta sab'a masa babu dare babu rana,i still can't believe wai d'ana dana haifa ne yake auren y'arta har ya mata cikin da muka zama sanadinsa,sai dai na san babu yanda zanyi,tun farko Allah ya hukunta matarsa ce,abunda ya faru dani a yau na tabbatar hakan ma wani ishara ne Allah ya saukar min,ubangiji yana so na da rahamarsa shisa ya bani chance d'in da zan repenting,na nemi gafaran wanda na cutar,a matsayina na uwa na san bai kamata ace na cutar da d'ana na cikina ba,amma son duniya ya rufe min ido na aikata abunda na aikata,duk abunda zai faru daku na san ni na ja muku,but u have to take heart and pretend kamar babu abunda ya faru,har zuwa sandw Allah zai fito muku da miji kuyi aure,ni dai tawa ta k'are,ina muku wasiyya kada ku sake wani ya rud'e ku ya d'oraku wani hanyar,kubi mahaifinku abunda yace kuyi²,i know ko ba na tare da ku,Waleed bazai barku kuyi maraici ba.." 'Dan shiru tayi ta shaki numfashi kafin ta juya ta nufi k'ofa da sauri tana fad'in "Allah ya sada mu da alkhairi.." Daga haka ta fita daga d'akin tana goge idonta ta bar d'akin bata k'ara waiwayensu ba,suka bita da kallo suna kuka sosai suna kiranta,Waleed da ya hauro saman zai je d'akinta a dalilin kiran da Abba yake mata,yana jin maganar da take ya tsaya ya jinginar da kansa a hankali ya lumshe idanuwansa hawaye suna sauka fuskarsa,Mama bata iya kallonsa ba saboda wani kunyarsa da kunyar abubuwan da tayi masa da taji ya kamata,ta wuce tana cewa "ga k'annenka nan ka kula dasu dan Allah,ba su da kowa a duniyar nan da ya wuce kai.. Allah ya k'addara saduwar mu.." Abba yana zaune parlor tare da Aunty Mama ta sakko rik'e da trolley d'inta,bata iya kallonsu ba tayi hanyar k'ofa za ta fita,Aunty ta mik'e da sauri ta bi bayanta,sanda suka kai compound kafin Aunty ta kirata,Mama ta d'an tsaya har Aunty ta isa kusa da ita,ta mik'a mata envelope tace "ga shi Abbansu ya ce a baki" Mama ta sa hannu biyu ta karb'a tana kuka sosai tace "na gode Allah saka da alkahiri" Aunty tace "ameen.. Allah tsare" ta juya da sauri ta koma saboda hawayen da suke zubo mata. Tun bayan fitar Mama gidan haka nan gaba d'aya gidan ya zama wani iri,kowa ya yi jigum² kamar gidan makoki,a dare ranar Abba ya kira Waleed yace ya kamata ya d'auki Manar su koma gidansu tunda jikin ya yi sauk'i,Waleed yayi k'asa da kansa yace "Abba da bari nayi sai ta k'ara samun hutu kafin mu tafi,saboda yanayin jikin nata" Abba yana kallonsa yace "shi kenan babu damuwa,Allah kiyaye gaba" ya amsa,then Abba ya sallamesa ya tashi ya fita. Bangaren Dadda ya wuce kai tsaye ya sameta zaune a parlor,suka gaisa kafin ya tambayeta Manar,ta fito daga d'aki sanye da hijab har k'asa sai zuba k'amshi take tana kallonsa ta k'arasa kusa da shi,tunda ta fito Waleed yake kallonta ya kasa d'auke idanuwansa daga kanta har ta zauna,da ido yayi mata magana ya mik'e ya fita,Dadda ta bisa da kallo bata ce komai ba,can Manar ta tashi za ta bisa,da sauri Dadda ta kalleta tace "tou ke kuma ina za kije da wannan talatainin daren?" Manar bata tanka ta ba ta fita,a balcony ta gansa tsaye leaning his back a jikin wall ya lumshe idanuwansa,ta k'arasa da sauri ta shige jikinsa,tun ranan da incidence d'in ya faru rabon su da had'uwa privately sai yau,ya rungumeta da kyau suka sauke ajiyar zuciya,a hankali ya d'ago yana kallon idanuwanta ya bud'a bakinsa yace "muje part d'inmu?" Ta girgiza masa kai tace "a'a mu zauna a nan" yana kallon eyeballs d'inta da itama shi take kallo yace "Hjy fa?" Tace "to ba d'akinta za ta kwana ba kuma?" Ya d'an gyad'a kai yace "alright! Muje Ina jin bacci" kallonsa ta dunga yi sympathetically,kafin ta rik'o hannunsa suka shiga parlon tare,Dadda ta d'aga kai ta kallesu,tana ganin sun wuce hanyar bedroom ta zaro idanuwa da wani expression tace "ku kuma ina za kuje?" Manar dai ta d'aure fuska bata kalleta ba,Waleed yace "sak'o za ta ba ni" suka wuce suka barta baki sake,can sanda suka shige d'akin tace "ni dai na ga jaraba,har wani sak'o za ka karb'a kuma baza ka tsaya a nan ta shiga d'auko ba sai ka bita yar d'akin?" Ta dunga mita,can da taji shiru ta tashi taje wajen door d'in tayi knocking tana kiransa tana cewa ya fito shi take jira za ta kulle k'ofarta,jin shiru tace "tou kuma tsani da Allah idan ka karb'i sak'on ba sai ka fito ba haka? Ni ina son kwanciya kak'i fitowa gadi zanta zama ina muku?" Manar ta d'aga murya tace "tou ki rufe mana idan zai tafi ba sai na bisa na k'ara rufewa ba" Dadda ta dunga kallon k'ofar kamar za tayi kuka tace "ku dai ku dunga jin tsoron Allah,mutane ku dunga dagewa kuna shararo k'arya,idan kun fad'i gaskiya zan hanaku ne?" D'an dariya Manar tayi tace "tou mu dai ki tafi sai da safe" Dadda ta dunga hararan k'ofan kafin tayi k'wafa ta tafi tana mita. Tana barin gurin Waleed yayi saurin cupping fuskarta yana kissing,kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa murya can k'asa tace "Yaya ka bari naga kou ta tafi" da sauri ya d'agota ya zaunar da ita ya jawota jikinsa sosai ya rungumeta yana kallon lips d'inta murya can k'asa yace "think ta tafi tunda kika ji shiru" b'ata rai tayi tana son tashi yak'i sakinta,ta cusa fuskarta a k'irjinsa a hankali tace "ni dai ka bari na duba" k'ara rungumeta yayi ya d'ago kanta da sauri yayi grabbing lips d'inta ya fara sucking,ranan sun gurji juna sosai,duk yanda suka dunga k'ok'arin ganin basu yi surutu ba kasawa suka yi,sanda suka dami Dadda tayi kicin² ta had'e rai tana mita,can da aka jima taji shiru ta koma ta kwanta. A k'alla sai da Manar ta samu 2 month a gida,ranan wani Sunday da safe around 11am suna zaune parlor ita da Dadda suna hira,Daddy suka shigo tare da Waleed,tunda suka shigo idanun Waleed suke kanta har suka zauna,Manar tayi masa murmushi,kafin ta gaisar da Daddy'nta,yana kallonta cikin farin ciki yace "kun k'i tafiya gidanku har yanzu kou Mamana?" Da sauri Dadda tace "ina kuwa za su tafi? Kullum sai dai su lallab'o min nan su sani magana,kuma ma dai maganar Allah,ai ya kamata ace zuwa yanzu Mamman ya yi mata lefe kou ba haka ba? Allah na tuba tunda ya sameta a b'agas babu ko sisin kobonsa da yayi kuka,ai bai kamata ace an yafe masa kud'in akwati ba kuma" Daddy dai murmushi kawai yake yi,ganin Dadda sai mita take yace "shi kenan Hjy za'ayi mata in sha Allah" Dadda ta washe baki tace "tou yanzu naji zance ai.. Auuu tou kuma nace yaushe za'ayo akwatin?" Daddy yace "k'ariiban in sha Allah" Dadda tace "tou Allah ya kaimu,ya kuma hore kud'in" yana kallonta har sannan yace "ina kwana?" Dadda tace "lafiya lao,ya gidan da iyali?" Yace "Alhamdulillah! Kun tashi lafiya,ya gida?" Tace "an gode Allah" ya gyad'a kai,sanda suka tab'a hira kafin ya tashi ya fita tare da Waleed suna magana,kafin Waleed ya fita yama Manar alama zai dawo,ta gyad'a masa kai,can da yamma ya dawo ya tarar da Dadda ita kad'ai parlon,ya zauna ya gaisheta,ta amsa tana kallonsa,yace "ina mata ta?" Wani kallo Dadda ta masa kafin tayi magana Manar ta fito d'aki sanye da gown da ya tsaya mata k'asan guiwa,tana zuwa kusa da shi ta fad'a jikinsa da saurin tana dariya,Dadda tayi saurin tsuke fuska tace "kai ba na son iskanci,ya za kuzo gabana kuna rungume²,idan iskancin da za kuyi kenan maza ku tashi ku b'ace min daga gani.." Dariya duka suka yi Manar tace "amma Dadda idan za mu koma gidanmu tare zamu tafi ko?" Haushi yasa Dadda watsa mata wani kallo ta mata dak'uwa tace "k'aniyarki da tafiyar.. Kinga idan baki fita idona ba tamm,dan rashin kunya meye ba kwa yi a gaban idanuna? Tsotse²,ke ce rungumesa,dan ki fad'a kansa kuwa dama ba wani abu bane tun can kin saba, Allah na tuba indai Mamman ne ai gaki nan gashi wataran sai kinyi kamar ki gudu da k'afar ki" turo baki Manar tayi tace "nifa ba ni nake cewa muyi a gabanki ba,ki tambayesa kiji idan ni nake cewa muyi a kan idanunki" ta k'arasa fad'a tana kallonsa tace "Yaya ka fad'a mata,nice nake cewa muyi a gabanta?" Wani karkace kai Waleed yayi yace "a'a ni ban sani ba,ina zaune dai kike zuwa kice na taimaka na k'ara yi miki ciki ko za ta koremu mu tafi gidanmu,ba haka akayi ba?" Nan da nan idanunta suka yi rau²,kan kace me har ta fara zubar da hawaye tana dukansa tana cewa "Allah kuwa ba gaskiya yake fad'a ba,wallahi bazan iya fad'ar haka ba,ai ni ba mara kunya bace.." Lips dinta ya dank'o yana mata wani kallo yace "waye mara kunyar a nan ni ko ke?" Saurin girgiza masa kai tayi tana kuka tace "nifa bance kai ba" dariya yayi ya kai harshensa yana lashe mata hawayen da wani murya yace "Allah ya cece ki yarinya da kinga irin rashin kunyata yanzun nan" da sauri ta fara zamewa daga jikinsa ta rarrafa ta koma k'asa ta zauna tana zumb'uro masa baki... #Asli Smasher. [3/6, 5:08 PM] My number 1: 48... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Wani kallo Waleed ya dunga bin Manar da shi,ta matsa kusa da Dadda da sauri tana harararsa,ya d'an lumshe idanuwansa a hankali kamar mai jin bacci yace "u ask for it" sanda ta murgud'a masa baki tana k'ara harararsa tace "ka jima baka fad'a ba" d'an dariyar mugunta yayi while looking at her yace "i wish i could hold u right now" da sauri ta kallesa,ya mata wink yace "Mmm! Gara ki lallab'a ni tun yanzu ko zan d'an ji tausayinki" wani irin gwalalo idanuwa Dadda dake zaune tana kallonsu tayi,da farko ma sai kayi zaton tana jin me suke cewa ne tace "iiiihhh! Me za ka mata da?" Ya kalleta a kaikaice suka had'a baki da Manar suka ce "babu ruwanki Hjy" sai kuma suka yi shiru suna kallon juna,can suka k'ara fashewa da dariya tare,kamar Dadda za tayi kuka ta dunga kallonsu can ta mik'e a fusace ta fita daga gidan tana mita,Waleed yana ganin haka yayi wani mik'a yana sakar mata murmushi yace "yeah! Haka nake so dama ki fita ki bamu guri" Manar tana ganin ya tashi ya nufo inda take ta mik'e ta nufi hanyar fita da gudu,saura k'iris ta fita ya rik'ota ta baya ya matseta a jikin k'ofa ya kai hannuwansa saman k'irjinta yana squeezing da wani bare voice yace "wa na kama?" K'ara ta saki tace "ooouucchh! Yaya da zafi fa" yace "ba dai ni kike ma all sort of things ba? Saboda muna had'a shimfid'a ina maki ihu shisa kika raina ni kou?" Da sauri ta girgiza masa kai tace "a'a! Please ka sake min nono na bazan k'ara yi maka ba" had'a bayanta yayi da k'irjinsa yace "na kine ko nawa?" Ya fad'a yana sassauta rik'on da ya musu,ya juyo da ita suna kallon juna,a wani irin hankali ta kai hannu kan k'irjinsa ta dafa tana kallon eyeballs d'insa tace "tou kaima bayan ga naka nan a cikin riga" d'aga mata gira d'aya yayi yace "ooooohh! Kina nufin wannan ba nawa bane?" Yayi maganar yana tura hannunsa cikin riganta,ta d'aga masa gira,ya sunkuyo yana kallon lips d'inta yace "if it's not mine ado za kiyi da su a riga?" D'aga masa kai ta k'ara yi tana masa wani fitinannen kallo tana k'asa da idanuwanta,d'an iskan kallon da yaga tana masa yasa shi jan wani numfashin da nan take manhood d'insa ya fara kawo wuta,da k'arfi ya cafki bakinta yayi grabbing bottom lip d'inta yana sucking hannuwansa akan boobs d'inta yana twisting d'insu yana fitar da numfashi da zafi². Kamar Dadda za tayi kuka sanda taje part d'in su Waleed ta dunga knocking,Aunty dake parlor tare da Abba suna magana ta tashi da sauri,tana bud'e k'ofa taga Dadda fuskarta ta yi kicin²,da sauri ta matsa daga door way tana mata sannu da zuwa,Dadda dai bata tsaya amsata ba ta wuce tana kwaloma Abba dake zaune kira "Yaro! Yaro!! Yaroo.." Abba ya amsa yace "ga ni nan fa Hjy ina jinki" ta tsaya a tsakiyar parlon tace "ta so maza² muje kaga kalar iskancin da y'ayanka suke min a gida,fisabilillahi ma ni dai kawai ka korar min su,kace su tafi na gaji da yawan maganar da suke sa ni,na tsufan ma baza'a hak'ura a barni na huta ba,kawai dai anfi so naita haushi kullum ni ba dabba ba.." Abba yace "wani laifin suka sake yi miki?" Tace "ba gara ma laifi ba zan iya hak'uri,amma wannan abun nasu ya isheni ne kawai,maza taso muje kasa su a gaba su tattara su bar min gida na,abunda nayi a baya ma Allah ya saka min da alkhairi ya ba ni ladan" murmushi Aunty ta dunga yi tana tsaye har lokacin bata ce komai ba,Dadda dai tuni ta riga Abba fita tana cewa "kafa biyo ni muje ka korar min su,yau² d'in nan nake so su bar min gidana" yace "tou Hjy ina zuwa,yanzu ma kuwa zansa su tafi su barki ki huta" tana fita Aunty tayi dariya tace "Hajjaju kenan,itafa tace da Daddyn Manar baza ta tafi ba sai Waleed ya yi lefe,wai ai bai kamata a masa aure ya samu matar a arha kuma ace an yafe masa yin akwati ba" Abba dai ya girgiza kai yana sakin murmushi yace "ina ruwan Hjy tsufan kenan" ya fita ya bi bayanta,sanda Abba ya shiga gidan,Dadda kawai ya tarar a tsaye ya kalli parlon yace "suna ina Hjy?" Dadda tace "yo ina zan san inda suka shige kuma,amma dai bazai wuce wancan d'ankin ba" ta nuna masa d'akinsu Manar da Ameerah,Abba ya wuce yayi knocking,dariyarsu da ya jiyo ya kira sunan Waleed,da sauri suka kalli k'ofan jin muryar Abba,da sauri ya amsa ya sauka daga gadon ya bud'e k'ofar,a hankali yayi k'asa da kansa yace "here i'm Abba" Abba yana kallonsa yace "maza ku shirya ku kama hanya,Allah ba mu alkhairi" Dadda dake bayan Abba ta yi kicin² tace "Allah dai ya saka min da alkahiri" wani kallo Waleed ya dunga ma Dadda fuskarsa a d'aure kamar ba ya son maganar yayi shiru,Abba yace "ka ji me nace maka?" Ya gyad'a kai yace "ehh Abba" Abba yace "idan kun gama ka same ni a can gidan" ya amsa yana k'ara yin k'asa da kansa,Abba ya juya ya fita,Dadda ta kalleshi tana washe baki tace "Allah ya bamu alkhairi nima dai yau zan huta nayi bacci na cikin salama" lafiyayyen murmushi ya saki yace "muma yau za mu huta da surutunki,babu daman mutum ya shiga d'aki da matarsa sai kin ta damunsu da mita,ki ba ni mata ta kuma kince sai anyi mata lefe" baki sake Dadda take kallonsa ta kasa magana,ya juya yana kallon Manar yace "Lilac get down mu wuce gidanmu,ma yi wankan a can" ya wuce ya d'agota yana dariya k'asa²,sanda suka shirya suka fito yana janye da trolley d'inta a d'ayan hannunsa,d'ayan kuma ya rik'e hannunta suka kalli Dadda suna murmushi tare,Manar tayi k'asa da murya tace "bari na tsokano Hjy" yayi murmushi yace "babu ruwana ki wuce mu tafi" dariya ta fara ta kalli Dadda dake zaune ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya tace "Hjy ki shirya mu tafi tare" Dadda ta mata banza bata tankata ba,sanda ta kalli Waleed dake sakin murmushi ta b'ata rai tace "ni dai Yaya ka ga ka sa Hjy tana fushi ko? Gaskiya kayi tafiyarka dama na fasa binka" ta fara k'ok'arin sauke hijab d'inta,ai da sauri Dadda ta kallesu tana gwalo ido tace "kika fasa binsa a ina? Ai sahunki a likkafa kibisa ku bar min gidana babu wanda zai kuma kwanar min a nan" dariya Manar ta kyalkyale da shi tace "au da kina jina kika k'i min magana?" Dadda tace "ina jin naki nak'i maganar sai me?" Manar tayi kicin² tace "shi kenan,tunda kina ji kika k'i kulani ai dai za kizo inda nake nima korarki zanyi ko kallonki ma bazan yi ba" Dadda tace "kada Allah sa ki kalle d'in sai me? Dad'in abunma ba gidanki bane gidan jikana ne,kuma ko na je ba gurinki zanje ba" Manar ta harareta tace "kada kizo min gida ni dai na fad'a miki" Dadda tace "ka ji uwar runto jikana ya sha wahalarsa ya gina gidansa da guminsa tana cewa wani gidanta,gidanki ko dai na Mamman d'ina? Kuma sai na zo inga ta tsiya" Waleed dai kallon dramar su kawai yake yana murmusawa,can ya k'arasa kusa da Dadda ya tura hannu a aljihu ya ajiye mata 50k yace "ni dai Hjy sai anjima kuna ta hayaniyarku kici goro" Manar ta k'arasa da sauri tana kallon kud'in ta wara manyan idanuwanta tace "tabb' d'i ita mema za tayi da kud'i da za ka bata?" Ta kai hannu za ta d'auka Dadda ta bige mata hannu tace "to uwar kinibibi dan ya bawa kakarsa kud'i kike bak'in ciki?" Manar ta fashe da wani dariya ganin har Dadda ta b'oyesu k'asan k'afarta tace "ooo! Kuga tsohuwa da son kud'i har ta yi ba ka² akansu" Waleed yayi saurin rik'e hannunta yace "let's go" ya jata yana cewa Dadda "Hjy sai an kwana biyu" tace "to ka gaida gida Mamman,Allah maku albarka,ya saukeku lafiya" ya amsa yana fita daga gidan,Manar tace "sai an jima Hjyrmu" Dadda tace "to ba don halinki ba dai zance Allah tsare hanya" suna fita ya kalleta yace "kema kin iya tsokana?" Tayi murmushi tace "ai gurinka na koya" yayi murmushi yace "ki fad'i gaskiya dai,dama da abunki na ganki" suka k'arasa part d'insu Manar,suna bud'e k'ofa ta fara shiga then ya biyota a baya suka yi sallama,Daddy yana zaune a parlor yana kallon Sunnah Tv da ake haska tafsirin alqur'an na Sheikh Ja'afar Mahmoud Adam (Rahimahullah) ya amsa suka k'arasa suka zauna,Daddy yace "ina kuke shirin zuwa da wannan lokacin?" Waleed ya sunkuyar da kansa yace "tafiya za muyi uncle" Daddy dai sai kallonsu yake yace "tafiya kuma baza kuyi da wuri ba sai yanzu ana shirin Maghreb?" Manar tana b'ata rai tace "Daddy Hjy ce ta koremu fa?" Mother ta fito kitchen d'auke da warmers tace "kun mata wani laifin hala?" Manar ta kalli mother dake tahowa cikin parlon tace "a'a" mother tace "a'a wasa kike yi,idan ba kun mata wani abu ba babu abunda zaisa tace ku tafi yanzu" Waleed dai murmushi kawai yake bai ce komai ba,Daddy yayi murmushi yace "kai da baka kai akwati ba kuma ta yarda ku tafi yanzu?" Still bai ce komai ba sai murmushin da yake yana shafa backhead d'insa,Daddy ya gyad'a kai yace "babu laifi.. Allah tsare hanya.." Yayi musu nasiha sosai,mother ma ta musu kafin suka musu sallama suka mik'e,Mother tace "daughter zo minti biyu na ganki" Daddy yayi murmushi yana kallonsu yace "a tausaya mana dai a sassauta mana" ta kalleshi da sauri tana dariya tace "kai Daddy ba fa wani abu bane" yace "nima bance wani abu za kuyi ba" ta rik'e hannun Manar tana dariya suka wuce d'akin Manar d'in,sanda suka shiga ta zaunar da ita bakin gado tana kallonta cike da farin cikin yanda take ganin y'ar tata ba ta da wani matsala,ta kira sunanta "Manar!" Sanda gaban Manar ya fad'i saboda yanayin yanda Mother ta kirata,ta amsa a hankali,Mother ta d'an yi shiru kafin tace "kin san dalilin da yasa na kira ki?" Ta girgiza kai tace "a'a" jikinta a mugun sanyaye,Mother tace "kin dai ga abunda ya faru a gidan nan months ago ko?" Ta gyad'a kai tace "ehh Mother" Mother tace "tou abunda zan fad'a miki shi ne,ina so kin manta duk abunda kika ga ya faru,let bygone be bygone,abu na farko da za kina tunawa shi ne mijinki na sonki,duk abunda kika san zai k'ara miki k'ima da daraja a idanunsa,shi nake so ki dage da yi,ki k'ara siyawa kanki mutunci,kinga ko akan barin mahaifiyarsa gidan nan,ina tunanin tunda ta tafi bai tab'a zuwa inda take ba,but tunda Allah ya sa yana iya sauraranki ke za kiyi k'ok'ari ki fahimtar da shi abunda ya dace,ki tunatar da shi girman hakkinta dake wuyansa a matsayinta na mahaifiya,duk abunda zai faru kada ki gaji,ko da bai saurareki da farko ba,yau da gobe kina masa maganar dole wata rana zai saurareki,kin fahimceni?" A hankali ta sake gyad'a kai tace "in sha Allah mother" mother tace "yawwa daughter na san dai sai kin yi hak'uri da abunda zai faru tsakaninku,amma kada ki gaji ki tunatar da shi har Allah yasa ya gane kinji?" Tace "toh mother" mother tace "Allah ya muku albarka,tashi maza muje ku tafi kada dare yayi muku,ki kula da kanki kinji?" Tace "toh" tana jin hawaye suna taho mata ta mik'e,mother ta d'auko wani leda babba ta bata tace "wannan ki rik'e su da kyau zan miki bayaninsu idan mun samu lokaci.. Allah ya tsare min ke,ya k'ara kiyaye gaba" ta amsa tana share hawaye suka fito,suka musu sallama kafin suka fita,sanda suka shiga b'angarensu suka yiwa su Aunty sallama,after Abba da Aunty sun k'ara yi musu nasiha kafin yace bari yaje yaga su Deejah,ya nufi sama Manar tana zaune yaje ya sakko bayan ya musu fad'a sosai akan halayensu yace idan suna da wani matsala su kirasa ko suje su sanar masa,suka amsa Deejah dai sai kuka take ya basu kud'ad'e nasu d'an nauyi yace su rik'e ko za suga abunda suke buk'ata kafin yazo,suka masa godiya Deejah ta rakosa,suka gaisa da Manar ta musu addu'ar fatan alkhairi,har bakin mota ta rakasu tana d'aga musu hannu kafin ta koma,su kuma suka bar gidan,yana tuk'i yaji Manar ta yi shiru,alamun kamar tana tunani,ya d'an kalleta ya rik'o hannunta yana murzawa,a hankali ta sauke ajiyar zuciya ta juya tana kallonsa,idanunsa akan hanya yace "tunanin me kike yi?" 'Dan murmushi tayi tace "babu komai" yace "anya zan yarda?" Tace "why not?" Yace "shi kenan na yarda" tayi d'an murmushi a hankali ta kwantar da kanta jikin shoulder d'insa,kafin su k'arasa gidan ya tsaya ya musu take away a wani eatry then suka wuce gidan,tun daga bakin get take kallon kamar ba gidan da ta sani ya kawosu ba,yayi horn get keeper ya bud'e masa,yana musu barka da zuwa,ya amsa then ya k'arasa ciki yayi parking k'asan tent,ya fito ya zagaya ya bud'e mata,ita dai tunda suka shigo take bin gidan da kallo sam gani take bata san wannan gidan ba,ya kalli fuskarta lokacin har an fara kiraye²n sallah,yace "c'mon Hjy kina abu kamar mai jin tsoro,let's go ko dai gidan kike jin tsoro?" Saurin kallonsa tayi tace "Master ina ne nan ka kawo mu?" Yace "gidanki mana,zan kaiki wani guri daban ne?" Suka fara tafiya yana rik'e da hannunta suka nufi apartment d'in gidan,ya bud'e k'ofa yana sauke numfashi yace "come in" yaja hannunta ciki,sakin baki tayi tana kallon tsaruwan parlon tun daga bakin k'ofa,ta waiga tana kallon waje ita dai ta kasa gane wane gidan ne kuma,wani gefen tana ganin kamar asalin gidansu,a wani gefen kuma zuciyarta ta kasa gasgata hakan saboda wasu abubuwan da ta gani,ta dai daure ta bisa suka shiga,a parlor ya tsayar da ita yana mata dariya yace "anyi abun kuya dai tunda kika kasa gane gidanki" ya wuce ya nufi staircase zai haura sama,da sauri ta bisa tana tambayarsa "Yaya da gaske kake ba wani gidan ne daban ba?" Ya gyad'a mata kai,tace "tou amma ai ni ba haka na sansa ba" yayi murmushi yace "yeah! Anyi renovating ne an canja wasu abubuwan" tace "saboda me?" Tsayawa yayi har ta k'arasa inda yake da sauri ya kama hannunta ya nufi cikin d'aki da ita yace "saboda ba na son wancan gidan" ta dunga kallonsa kafin tace "mene ne da wancan d'in tou?" Yace "zaisa na dunga tuna bad things da suka faru damu a cikinsa,so we are here a sabon gidanmu,ina son mu gina sabon rayuwa ne saboda mu manta da abunda ya faru" d'an murmushi tayi masa tace "Mmm!" Yana kallonta yace "muje muyi alwala muyi sallah,yau first night d'inmu" wani dariya ta kyalkyale da shi tace "ka manta ba a nan muka yi first night ba?" Ya d'an kalleta da kyau,tace "a India fa muka yi" ya lumshe idanunsa kamar yana tariyo moment d'in sai kuma ya saki murmushi yana kallon cikin idanunta yace "ko dai za mu koma ne?" Tayi dariya tace "ehhh! Amma sai ka samu hutu sai muje kou?" Ya gyad'a mata kai yace "muje muyi sallah lokaci yana tafiya kinji har an shiga masjeed" suka shoga bathroom suka yi alwala suka fito ya ja su a gida,after then suka ci abinci kafin a kira ishaa,suka d'an tab'a wasanni. Around 9pm suna parlor suna kallo,tana kwance cikin jikinsa ta tashi tace masa tana zuwa tayi sama da sauri,ya bita da kallo sanda take d'an gudu ta haura sama bom² d'inta suna tsalle,yaja numfashi da k'arfi ya d'aga murya yace "u ask for it" tana jinsa tayi dariya sarai ta fahimci me yake nufi,tace "babu komai ai ka san zan iya da kai" yayi murmushi yaci gaba da kallon yana shafa bare chest d'insa,bedroom d'inta ta shige ta kulle k'ofar sanda ta kira mother suka gaisa tace sun isa gida,mother ta musu addu'ah sosai kafin ta mata bayanin kayan da ta bata,tayi mata godiya suka tab'a hira kafin suka ajiye wayar ta shiga bathroom,wanka ta fara yi,ta d'an dad'e tana k'alk'ale jikinta kamar mai shirin canja fata kafin ta fito ta shirya cikin wasu nighties masu azabar kyau,ta kalli kanta cikin red d'in riga da wandon masu kama da pant da bra,data tsaya gaban mirror babu abunda ba ta gani a jikinta,ta juya ta k'ara juyawa,tayi murmushi ta kashe light ta koma kan gado ta kwanta kad'an ta d'auki wayarta ta tura masa text,yana zaune yana jiran ta dawo yaga text d'inta yayi murmushi a hankali ya bud'e yabi content d'in da idanuwansa _"can u help me with something in the bedroom?"_ Yana gama dubawa ya tashi yana murmushi ya kashe komai na wuta yayi sama,ya bud'e bedroom a hankali yana kallon saman bed,ya shiga ya mayar da k'ofar ya rufe,k'amshinta yana k'ara fizgarsa yace "Lilac!" Ya kirata da wani sanyayyan murya,d'an d'agowa tayi tana kallonsa ta cikin dim light tace "Mmm! I'm here,take ur clothes off and get into bed" takowa ya fara yi har inda take yana kallonta,can ta taso da sauri ta shige jikinsa tana goga masa boobs d'inta da wani cool voice tace "let me help u" tayi maganar tana kai hannunta ta fara tayasa cire rigan,shi dai kallonta kawai yake ya zama kamar dolo,sanda tayi k'asa da 3quarter trouser d'insa ya sauke numfashi yana lumshe idanuwansa a hankali,ta tsuguna kan knees d'inta tana shafo saman boxers d'insa a hankali tayi magana tace "would it be rude of me to start sucking ur dick right now?" Kasa magana yayi,sai numfashinsa da yake ta kokawa da shi,saboda abunda take masa,da k'arfi yayi k'asa ya rik'ota yayi pulling d'inta into bed,ta bud'a idanu tana kallonsa tace "Master!" Bud'a idanuwansa da suka birkice yayi,tsabar jaraba har sun k'ara shigewa ciki,a hankali ta tallafo kansa da wani lalataccen murya tace "say my name Master" kasa tankata yayi sai k'ok'arin zame boxer d'insa yake yi,yana fitar da numfashi da zafi²,ta shafa fuskarsa tana kallonsa da kyau tayi k'asa da rigarta boobs d'inta suka bayyana,ta kai hannu ta rik'o nasa ta d'ora a kansu tana lumshe idanuwa tace "i need u inside of me.." Yanda tayi maganar makes him turned on,har wani sheshshek'a yayi da sauri yayi grabbing lips d'inta ya fara sha,yana twisting boobs d'inta,suka sauke numfashi tare,here suka fara birkita juna,sun raya daren da soyayya kafin bacci ya d'aukesu. Da asuba bayan sunyi sallah sun koma gado wasanni suka yi kafin bacci ya d'aukesa,guraren 6am da wasu mintuna ta sauka daga gadon ta fita ta sauka k'asa,ta samu masu gyaraby gidan har sun fara aikinsu,suka gaisa ta wuce kitchen ta shirya musu breakfast,8am saura mintuna ta haura saman ta shiga d'akin ta lallab'a ta shiga bathroom tayi wanka ta fito,har lokacin yana kwance yana bacci ta kalleshi ta matsa kusa da gadon tana sakin murmushi,sanda ta sunkuya ta d'an kad'a masa gashinta dake jik'e,ruwan da suke jiki ya sauka fuskarsa,sanyinsa yasa shi motsa idanunsa kafin ya fara bud'esu ya sauke a kanta,tayi masa murmushi tace "sai yaushe za ka tashi ne? U know za kaje hospital ko?" Kallonta ya dunga yi yanda ta kulle towel d'in jikinta a kirji tsakiyan a bud'e kana hango ciki,ya dunga kallon gurin yana k'ank'antar da idanuwansa,ta d'anyi baya kad'an tana harararsa ganin irin kallon da yake mata,ta juya za ta bar gurin kenan ya fizgota da k'arfi ta fad'a jikinsa ya saki wani marayan ihu yace "arrrhhhhggg! Za ki kashe ni" dariya ta kyalkyale da shi tace "ni dai ka tashi ka ga lokaci fa ya kusa wucewa" yace "shi ne kika yi wanka baki jira na tashi ba?" Tace "ai daga kitchen nake shisa nayi ban jiraka ba" saurin tashi yayi yace "yaushe kika fita?" Tace "tun sanda kayi bacci" ya d'an kalleta yana sauketa daga jikinsa yace "muje kiyi min wanka ki k'arasa ladanki" tayi dariya tana k'ok'ariny kwace hannunta tace "kaje kayi da kanka ina jiranka" wani had'e rai yayi yace "ni sai dai kiyi min" yanda yayi mata fuskar yara irin shagwab'ab'b'un nan ta turasa tana dariya tace "muje tou na maka kar kamin kuka" suka shiga bathroom tare,ya kulle k'ofar yana kallonta ta wuce ta had'a masa ruwan,kafin ta juyo har ya tub'e,ta gansa a tsaye haihuwar mamarsa,kulle ido tayi tana dariya tace "kai Master kou kunya?" Yace "kunyar wa zanji?" Tace "ni mana" tana kare fuskarta da hannu,ya tako gabanta yana sakin murmushi yace "ke zanji kunya?" Ta gyad'a masa kai,yace "yau kika fara ganina a haka?" Turo baki tayi tace "ni dai tou yau bana son ganinka a haka" wani murmushi yayi yace "really?" Tace "ehh!" Ta gyad'a masa kai,yayi murmushin mugunta yana kallonta yace "za kiyi bayani yanzu" ya kama towel d'inta zai kwance,da k'arfi ta fasa k'ara tace "please ka barmin abuna,ko ni nace maka ka tub'e kayanka?" Yace "baki ce ba amma ai kin kalleni" tace "ni yaushe na kalleka? Cewa fa nayi ba ka jin kunyata?" Yace "idan baki kalleni ba ya akayi kika san babu kaya a jikina har kika yi maganar?" Kamar za tayi kuka tace "tou ai na rufe idona" yace "ohoo! Nima sai na rama kallona da kika yi" wani dariya ta fashe da shi tace "ni dai Allah ka barmin abuna ai bani ce nace ka cire kayan ka tsaya a gabana ba" yace "ke kika sani kuma" ya fizge towel d'in ya cillar da sauri ta hard'e k'afafunta ta kai palms d'inta tana kare kirjinta dasu,yayi murmushin mugunta ya sake matsawa jikinta a hankali ya kai hannunsa ya shafo tudun p-part d'inta ya saukar da kansa ya d'ora saman wuyanta ya fara ajiye mata kiss masu zafi,ajiyar zuciya tayi da sauri jin yanda yake tura hannunsa k'asanta ta d'an bud'a k'afar,ya kai hannu kan p-part d'inta yana shafowa daga k'asa,sanda ya tab'a clitoris d'inta a birkice ta janye hannayenta daga kirjin ta rik'esa tana fitar da wani numfashi,ya d'an ja fuskarsa akan wuyanta,wet lips d'insa suna gogar fatar wuyan ya dawo dasu wajen lips d'inta,tana jin saukar numfashinsa a fuskarta ta bud'a idanuwanta ta kalleshi da sauri ta rik'o backhead d'insa ta had'e bakinsu,ya d'ora hannunsa a waist d'inta yana shafo bottocks d'inta yana matsawa,shigewa jikinsa ta k'ara yi tana goga jikinta a nasa,nan da nan ya fara having fun,fuskarsa tayi wani fresh kaman yana murmushi ya jinginar da ita da bango,da sauri ta d'aga k'afarta d'aya,standing on one foot,ya kai hannunsa ya rik'e supporting her and wrap around his waist,in a way styles like suna shirin ballet dance yayi connecting kansa cikin hole d'inta ya fara pounding suna kissing juna,da ta gaji da tsaiwa akan k'afa d'aya ya d'agota suka koma upstanding citizen,tayi wrapping her legs around his body,ta zagaye wuyansa da hannuwanta,ya tallafeta da kyau yayi thrusting in,sanda ya tab'o har wall suka saki wani moan,suka ci gaba da surutai. Da kyar suka hak'ura suka yi wanka suka fito sai wani nan² suke da juna,after sun gana breakfast yayi shirin fita ta rakasa har bakin mota,a nan ma sai da suka tab'a romancing kafin ya fita yana murmushi,waving at him har motarsa ya fita daga gidan kafin ta koma ciki ta kwanta tana murmushi ta tura masa zazzafan text,yana driving ya ga shigowar sak'onta ya duba yayi murmushi ya ajiye wayar,sanda yaje hospital kafin ya kirata suka sha soyayya,then ya kashe ya kama aikin dake gabansa. Guraren azahar bayan yaje sallah ya dawo ya zauna yana tunanin moment d'insu kafin ya fito yaga shigowar sak'onta ya bud'e yana kallon content d'in data rubuto masa kamar haka _"why aren’t u here right now,i’m so fucking horny"_ saurin mik'ewa yayi kamar wanda aka tsikara,a gurguje ya tura mata text ya d'auki wayoyinsa da car key d'insa yayi waje ya kulle office d'in,tana kitchen lokacin tana k'arasa musu lunch dan ta san dole zai dawo,ta bud'e text d'in tana sakin murmushi "i can’t concentrate at work,all i can think about is to stroke ur cock" wani numfashi ta fitar da sauri ta k'ara tura masa "my panties are soaked,get home quick" yana tafiya yake duba text d'in,bai kula ba ya bige Dr Mahfouz,wani dariya Dr Mahfouz yayi masa yace "Dr ina zuwa kake sauri haka?" Waleed yayi murmushi yace "zan d'anje gida na duba madam na dawo" Dr Mahfouz yace "alright! A mik'a min gaisuwa gurinta" Waleed yace "in sha Allah" ya fita da sauri,a hanya Allah² kawai yake ya gansa a gida,ba k'aramin gudu yayi ba,amma duk da haka gani yayi tafiyar ya masa mugun nisa,yana k'arasawa bayan get keeper d'in gidansan ya bud'e masa yayi masa barka da zuwa ya wuce yayi parking,ya fito da sauri² ya k'arasa shiga gidan nasa,har ya wuce zai haura sama yaji motsin mutum a kitchen ya juya da sauri ya nufi hanyar kitchen d'in,tana gaban kitchen island ta ajiye warmer,da sauri ya k'arasa shiga ya rungumeta ta baya,ita kam har tsoro ma yaso bata dan bata san da shigowarsa ba,k'amshinsa da taji ne kawai ya hanata yin ihu,suka sauke wani ajiyar zuciya tare tace "u scared me" yace "i'm so sorry for being late" tayi wani ajiyar zuciya jin saukar lips d'insa akan wuyanta yana lalubeta ta k'asa yace "muje bedroom kinsa ni sai dripping nake tun ina hanya" wani murmushi tayi da wani murya tace "u know i’m not wearing panties?" Da sauri yace "really?" Ta gyad'a masa kai ya juyo da ita da sauri yana kallonta yace "have u finished?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh! Fita zanyi da su dining kazo" ya rik'o hannunta da sauri yace "let's go to bed after then sai muyi lunch okay?" Ta gyad'a masa kai da sauri ta shige jikinsa,tun daga nan suka fara musayar zafafan wasanni kafin suka fice suka haura sama,sanda suka murji juna,kamar basu tab'a having xxx ba a rayuwarsu,sannan suka sakko suka yi lunch,then ya koma office.. #Asli Smasher. [3/7, 9:02 PM] My number 1: 49... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Since that day da ta koma gidan kullum idan ya fita,ba ya iya wuni a office ba tare da ya dawo ba,and a rana idan zaiyi zuwa goma kafin ya koma sai ya san yanda ya ribaceta,within short period of time da dawowarta sun manta da kowa da komai,gida ma rabonta da zuwa tun da suka dawo ga shi ana maganar 3 month,idan kaga Manar a lokacin zato za kayi ba ita bace,saboda yanda ta k'ara kyau skin d'inta ya yi wani mugun fresh,ass d'inta kuwa yanda suka k'ara zama wide za ka rantse ta yi haihuwa uku ko sama da haka,kullum tana gida tare da shi,idan ba ya nan ma suna mak'ale a waya,family house kuwa ko sau d'aya bata tab'a masa zancen suje ba ganin yanda ta dad'e a can kafin su dawo,ranan wani Friday da yamma guraren 6pm ya dawo daga aiki ya sameta a parlor a kwance sai juye² take a kan rug,ya k'arasa yana kallonta murmushi kwance a fuskarsa,he just thought ko wasa take masa da farkon,ya kalleta ko bra babu a jikinta yayi d'an murmushin jin dad'i yayi sallama,da kyar ta iya amsawa bata d'ago ba har sannan tace "sannu da zuwa" still yayi yana kallonta,because ya saba yana shigowa zaiji ta d'ane jikinsa tana dariya,idan ta fara kissing d'insa kuwa idan ba shi ya tsayar da itaba sai ya kaisu ga bawa gado hakkinsa,ya kalleta da kyau yana tsugunawa kusa da ita in a way style yace "heyy! Lilac" tace "Mmm" yace "are u okay?" Girgiza masa kai tayi,ya tallafo kanta yana kallonta yace "what wrong? Mmmm?" Tana yatsina fuska tace "i don't know what to say.. Kawai ba na jin dad'i,ina jin kamar ba ni da lafiya,or rashin lafiya na son kamani" yace "since when?" Tace "bayan tafiyarka" d'an jimm yayi yana k'ara tsaneta da idanunsa yace "will u help and explain ina kike jin ciwo?" Da kyar ta bud'a idanunta tana kallonsa sai kuma tayi saurin kullewa tana girgiza masa kai tace "i'm feeling dizzy,a haka ma jiri nake gani,komai juyawa yake yi" ya d'an bud'a idanu yana kallonta yace "sorry!" Zaki iya tashi ko na d'aukeki?" A hankali tace "bazan iya ba fa" yace "okay! Sannu" yayi maganar yana shafa kanta,can yayi d'an murmushi yace "bari na kaiki bedroom,maybe idan kin huta zuwa anjima ki dawo normal" tace "Allah yasa" yace "ameen" ya d'auketa ya nufi sama da ita yana mata sannu,sanda ya kwantar da ita saman bed,ya zauna gefenta yana shafa kanta,a haka wani irin wahalallen bacci ya d'auketa,can guraren maghreb a time d'in ana kiran sallah ya zo da niyyar tashinta yaji jikinta da zafi sosai,hankalinsa a d'an tashe ya kirata,a hankali ta d'an bud'a idanuwanta lokacin sunyi wani iri alamun da gaske rashin lafiya ke damunta,yace "sannu!" D'an lumshe masa idanuwa tayi,yace "tashi muje nasa miki ruwa a jikinki ur temperature is getting high.." Girgiza masa kai tayi,yace "what?" Yana kallonta sosai,ta bud'e baki za ta masa magana taji bakinta ya cika da yawu,da sauri ta fara k'ok'arin sauka,yace "ina za kije?" Bathroom ta nuna masa da sauri ta shige sanda ta zubar ta wanke bakinta then ta d'aura alwala ta juyo za ta fito ta gansa tsaye a door way yana kallonta,ta taho a hankali idanuwanta har lumshewa suke yi,sanda tazo wucesa jiri ya fara k'ok'arin kayar da ita,da sauri ya rik'ota ta fad'a jikinsa,yana kallonta da kyau yace "har yanzu jirin kike gani?" Kasa amsa masa tayi kawai ta fashe da kuka,ya d'aukota ya dawo da ita kan gado ya ajiyeta ya matsa gaban press ya d'auko mata hijab ya shimfid'a mata pray mat then ya d'auketa ya ajiyeta kai yace "yi sallah bari nayi wanka nazo muje hospital" da kai ta amsa masa,ya goge mata hawaye yace "stop shading those tears,u will be fine okay?" Then ya tashi ya shiga bathroom yayi wanka a gaggauce ya fito ya tarar da ita tana sallah a zaune,wani tausayinta ya dunga ji,ya wuce ya d'auko jallabiyya milk color da skinny jeans sai sleeveless ya shirya ya feshe jikinsa da turarukansa masu dad'i,ya shimfid'a wani pray mat d'in ya kabbarta sallah,sanda ya idar ya juya ya ganta a kwance idanuwanta a lumshe,ya matsa kusa da ita ya kai hannunsa goshinta ya tab'a,a hankali ta bud'a idanuwanta ya dunga kallonta da kyau,can yace "open ur mouth please ki fito min da harshenki" kallonsa ta tsaya yi sai da ya sake maimaita mata then tayi abunda yace ya kai hannunsa ya d'an bud'a idanuwanta,then ya d'agota da kyau ya rik'o hannunta yana duba nails d'inta,d'an gyad'a kai yayi yana sakin murmushi yace "za ki iya daurewa muje hospital?" A hankali ta gyad'a masa kai hawaye cike a idonta,yace "sannu!" Ta sake gyad'a masa kai,ya mik'e ya d'auki car key d'insa then ya dawo ya dauketa ya fita,sanda suka fito daga gidan get keeper yana musu addu'ar Allah ya tsare,Waleed ya amsa ya d'auki hanyar hospital d'insu,tun suna hanya ya yiwa Dr Mahfouz waya,sanda ya d'auka yace "Dr ba dai har ka fita ba?" Waleed yace "yeah! Na je gida na tarar madam babu lafiya,so kana hospital ne na kawota ka k'ara dubata,i'm suspecting something,but ina son kamin confirming ne" Dr Mahfouz yayi murmushi yace "okay! No problem ina office sai kun shigo" suka ajiye wayar ya juya yana kallon Manar da lokaci d'aya ta zama wata quite ya mata sannu,ita dai sai kallon hanya take tana jin zuciyarta tana tashi,har dai suka shiga hospital ya fito ya sake d'aukarta suka k'arasa office d'in Dr Mahfouz,yayi knocking door d'in,daga ciki Dr Mahfouz yace "yes come in" Waleed ya tura k'ofar yayi sallama,Dr Mahfouz yace "ohh! Thought wani ne ba kaiba,kai da za ka shigo ka tsaya knocked?" Waleed yayi d'an murmushi yace "noo! Thought kana wani aikin shisa bamu fara shigowa ba" Dr Mahfouz yace "bismillah!" Ya nuna musu gurin zama,yana kallon Manar yace "Madam barka dai ya gida?" Da kyar ta iya amsawa,then suka gaisa da shi,yace "meke faruwa ne Dr?" Waleed yace "so kake na k'ara maimaitawa kenan bayan na fad'a maka kafin muzo?" Dr Mahfouz yayi murmushi yace "yeah! Ina so ka maimaita min naji,so sai musan me ya kamata muyu" Waleed yayi murmushi yace "i just suspect ta samu shigar ciki ne,so ina son kamin confirming if it's true" Dr Mahfouz yayi dariya yace "tsakani da Allah kai yanzu d'an wannan aikin shi ne ya kawoku?" Waleed yace "yeah! Idan ni nayi ba lallai na gamsu lokaci d'aya ba" Dr Mahfouz yayi dariya yace "alright! bari na kira sister Amina ta d'auki jininta" Waleed yace "alright!" Dr Mahfouz ya mata sannu ya fita,not too long suka shigo da wata nurse kyakykyawa,tana ganin Waleed tayi d'an murmushi tace "Dr ina wuni?" Ya amsa idanunsa akan Manar,Dr Mahfouz yace "ki d'auki jininta da sauri ki kai lab,ina son result d'in yanzu" ta amsa tana kallon Manar tace "sannu Madam" Manar dai babu baki,sanda ya rik'eta kafin ta bari aka ja jininta,duk ta k'ank'amesa ta cusa fuskarta a jikinsa wai ba ta son ganin jininta da aka d'iba,Dr Mahfouz dai sai dariya yake musu ganin dramansu,Nurse d'in da ta d'auki jinin sai dariya take yi itama tace "haba sister kada ki bada mu a gabansu,kina gani har sun fara mana dariya" Manar ta d'ago kanta fuskarta duk gumi kamar wanda aka sha kokawa da ita tace "idan na bada ku wata rana zan karb'o ku" Waleed ya dunga kallonta jin bakinta cakwai har ta iya bada amsa,yace "oooohhh! Ashe dai bakinki bai mutu ba har yanzu" wani kallo tayi masa tace "tou kai ya ka gani da?" Ya gyad'a kai yace "yanzu fa sai da na d'aukeki tafiya kasa yi kike" tace "tou ai dai ba da baki ake tafiya ba,kafafuna sunyi min nauyi ne da kaina" ya gyad'a kai yace "okay! Idan za mu tafi ai kya tafi da kanki kuma" wani marairaice fuska tayi tace "kai Yaya yanzu sai ka barni na tafi da kaina? Idan na fad'i kuma fa?" Yace "ke kika sani kuma" basu wani jima sosai suna jira ba Nurse d'in ta kawowa Dr Mahfouz result,Dr Mahfouz ya karb'a yayi mata godiya,ta fita tana yiwa su Manar sallama suka amsa,tana fita Dr Mahfouz ya warware takardan yana duba content dake zane,wani murmushi yayi ya mik'awa Waleed paper yace "congratulations Dr" Waleed yayi wani kyakykyawan murmushi yace "thanks friend" ya karb'i result d'in yana dubawa,tun bai gama karantawa ba ya gano tana d'auke da ciki na 8 weeks,yayi wani k'ayataccen murmushi yana kallonta da wani yanayin farin ciki mara misali yace "alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmussalihaat" ya rik'o hannunta da kyau yace "u are once again pregnant.." Bud'a idanuwanta tayi tana kallonsa sai kuma murmushi ya sub'uce mata mai tafe da hawaye,za ta fara masa kuka ya d'agota yace "this is not the time for cry.. Godiya za muyiwa Allah ya mayar mana abunda muka rasa a baya" ta dunga gyad'a masa kai hawaye suna sauka cheeks d'inta,Dr Mahfouz dai sai kallonsu yake ba k'aramin burgesa suke ba,suka tashi tafiya Waleed sai godiya yake masa ya rakosu har bakin mota yana tsokanarsu kafin suka masa sallama suka wuce,a hanya suna tafiya yana kallonta cike da so da nuna kulawa yace "what do u want to eat? Ko ba kya jin sha'awar komai?" Tayi shiru kamar tana tunani,can ta hango apples a jere gurin masu siyarwa anyi packaging d'insu a wani kamar kwando k'arami,ta dunga kallon apples d'in,yanda taji ranta ya biya har ji take idan bata ci ba za'a iya samun matsala da sauri tace "zanci apples" ya kalleta yana sakin murmushi yace "apples ma ba apple ba?" Ta gyad'a masa kai tace "please ka karb'o min ni dai" yace "an gama madam" yayi parking gefen hanya ya fita yaje gurin masu siyarwan ya siya mata kusan package 3 suka saka masa a leda,ya karb'a bayan ya biya kud'in ya k'arasa mota ya bud'e yana kallonta ya mik'a mata ledar itama har saurin kawo hannu take ta karb'a,ta bud'e ta d'auko biyu ta d'auki bottle water dake kusa da ita ta sauke glass ta wanke,yana kallonta ta fara ci ko kallonsa bata kuma yi ba sai da ta kusa cinye d'aya ta juya ta kallesa taga ita yake kallo,tayi masa murmushi tace "na san maka ne za ka ci?" D'an murmushi yayi yace "idan kin bani ba" da sauri ta d'auki d'ayan ta mik'a masa tace "ungo kaci tou" girgiza mata kai yayi yana kallon na hannunta yace "na hannunki nake so" ta kallesa ta kalli gutsiren apple d'in hannunta tace "tou ai na cinye wannan" yace "a haka nace sonsa idan baza a bani ba kuma shi kenan na hak'ura" tayi murmushi tace "zan ba ka ai" yace "ba ni tou" mik'a masa sauran tayi tana kallonsa yasa bakinsa ya gutsira dai² inda tasa bakinta then ya mayar mata abunta yace "na gode" tayi dariya tace "tou ka cinya mana ai na bar maka" yace "noo! Karb'i abunki na gode" ta amsa ta ci gaba da cin abunta,shi kuma ya tada mota suka ci gaba da tafiya,a hanya ya kalleta yace "it's better muje gida mu gaida su,kusan 3 month bamu lek'a ba" tace "ai kaine baka ce muje ba,kuma da ba haka kake yi ba" yayi murmushi yace "ya ya nake yi da?" Tace "kullum fa sai ka je,yanzu kuwa ko maganar ma ni bana jin kana yi" yace "da d'inma akwai abunda yake kaini,yanzu kuma abun yana tare da ni shisa ba na zuwa" ta kalleshi tace "mene ne abun?" Yace "baki sani ba?" Tace "ehh!" Ya gyad'a mata kai yace "lallai! Sai dai ki biyani idan kina son ji" tace "tou ni me zan ba ka?" Yace "ke kike da abun bayarwa kuwa" ta dunda kallonsa sai kuma tayi dariya tace "ni dai ka fad'a min tou" yace "da saboda ke nake zuwa yanzu kuma tunda ina tare da ke shisa ba na jin son zuwa" wani k'ayataccen murmushi tayi tace "Mmm! Dama ba gurin Hjy Siyama kake zuwa ba?" Ya girgiza mata kai yace "kawai dai ina shiga mu gaisa amma ni ba gurinta nake zuwa ba" suna hiran ya tsaya wani eatry yace "ina zuwa Madam" tace "uhn!" Ya bud'e motar ya fita,ya d'an jima kafin ya dawo da leda a hannunsa ta kalleshi tace "me ka siyo?" Yace "ba naki bane Hjy" tana jin ya ce haka ta b'ata rai tace "tou nima ai bance nawa bane" ta murgud'a masa baki,d'an murmushi yayi ya tada motar suka bar gurin,har suka k'arasa gidan ko ya yi mata magana ba ta kulasa,yayi murmushi yace "za kiyi bayani idan na kamaki" ta d'auke kai,yana yin parking ta bud'e motar ta fita,bata tsayasa ba ta wuce b'angaren Dadda,a baya ya biyota da ledan a hannunsa,tana jin footsteps d'insa tak'i tsayawa,ta bud'e k'ofar apartment d'in tayi sallama,Dadda na zaune kan dadduma tana lazimi ta juya tace "eheemm!" Manar ta shiga ta zauna kan kujera ta cire hijab d'in jikinta,Waleed ya shigo yana kallon Manar da tayi kicin² ya zauna kusa da ita yace "wai fad'a muka yi kike fushi?" Tace "ohhoo! Nima ban sani ba" yace "tou kiyi hak'uri kina son gani na nuna miki?" Tace "ba na so" fuskarta a d'aure,yayi k'asa da muryarsa yace "please mana" k'in kulasa tayi ya juya ya kalli Dadda,ita kam lazuminta take bata kullesu ba,a hankali yace "i wish we were at home,so i could do some terrible things to u" kallonsa ta dunga yi ta kasa d'auke idanuwanta akansa,ya k'ara k'asa da kansa yana shinshinota yace "if u don’t stop looking at me like that,we’re going to to have to go somewhere private" saurin d'auke kai tayi tana kallon Dadda ta zumb'uro baki tace "tou wai baza ki gama lazumin ba sai mun tafi?" Dadda ta sake cewa "eheemm!" Manar ta kalleta kawai ta mik'e ta d'auki hijab d'inta tace "sai an jima" tayi hanyar fita,Dadda na mata alamar ta tsaya tak'i tayi ficewarta,Waleed yayi murmushi yace "bari muje za mu dawo" ta gyad'a masa kai,yabi Manar da sauri yana fita ya ganta har taje balcony d'insu ya biyota,da sallama ta shiga parlon mother na zaune tana waya da Daddy ta amsa musu,suka k'arasa parlon Manar ta matsa jikinta ta zauna tana murmushi,Waleed ya zauna wani kujeran daban,har mother ta gama waya da fara'arta tace "kune da wannan lokacin?" Waleed yace "ehh! Mother,ina wuni?" Ta amsa sai kallonsu take yanda suka kara k'iba gwanin sha'awa,hakan ya tabbatar mata hankalinsu a kwance yake,Manar ta gaisheta ta amsa tana kallon yanda ta zama kamar wanda aka hurawa iska,sun d'an jima a part d'in suna hira a nan suka yi sallar ishaa sukayi dinner kafin suka mata sallama suka fita,suka shiga gidansu after sun gaisa da Aunty da Abba,Deejah ta sauko har k'asan suka gaisa ya tambayeta Diyanah tace tana bacci,yace tun yanzu? Tayi murmushi bata ce komai ba,suka fita suka je b'angaren Dadda,sun jima sosai suna hira a can,tace da tuni gobe za tazo gidan nasu tana ta cewa za a kaita ma ta dubasu Abba ya hanata yace yaushe ma duka suka bar gidan,sai kuma ga su ma sun zo,Waleed yayi murmushi tabbas badan Abba da ya hanata ba da ta je musu,sai guraren 10pm suka mata sallama suka fito,suna tafiya a hanya motar ya yi shiru Manar ta d'an zuba masa idanuwanta,yana driving yace "wannan kallon fa?" Tace "i want to talk to u" yace "uhn! Ya akayi?" Tace "maganar yana da muhimmanci mu bari muje gida" yace "alright.." Sanda suka k'arasa gida yayi horn get keeper ya bud'e masa yana musu barka da dawowa,ya shiga yana amsa masa ya masa sai da safe,yayi parking k'asan tent ya fito ya bud'e mata ta fito,ya d'auko mata ledan apples d'inta suka wuce ciki,bayan sun yi wanka sun fito ta fara masa maganar yace ta bari ba yanzu ba ta huta,duk yanda taso ta masa maganar k'in bata chance yayi,sanda suka zo kwanciya,dukansu sunyi shiru suna kallon juna tace "Yaya!" Yace "uhn!" Tace "maganar d'azu" yana jin ta ce haka yace "wai wannan wane magana ne kika damu da shi haka?" Tace "ni dai ka bari na fad'a maka ka ji?" Ba don ya so ba yace "uhn! What's it?" Shiru tayi tana tunanin yanda za ta bijiro masa da maganar,ya d'ago kansa ya kalleta yace "kin fasa fad'a ne?" Tace "a'a" yace "uhn! What happened?" Tace "Mmm! Dama maganar Mama ne nake son maka" kallonta ya dunga yi da idanuwansa yana squeezing fuskarsa yace "wace Mama?" Tace "Mama dai" ya tab'e baki yana b'ata rai yace "kinga ni ban san me kike cewa ba ki barmu muyi bacci" tace "amma Yaya.." Yace "shhhiii!" Ya d'ora hannunsa akan lips d'inta da wani murya yace "just keep quiet.. Kiyi bacci maza" ya tokare hannunsa d'aya ya tallafe gefen fuskarsa da shi,yana kallonta ya kai d'ayan hannunsa yana shafa kanta zuwa fuskarta,kamar za tayi kuka tace "Yaya na san ka gane abunda nake nufi fa" yace "uhn! Cewa nayi ki min shiru kiyi bacci" hawaye suka fara kawowa idanuwanta tace "me yasa ba ka son maganar?" Yace "please kimin shiru haka" still bata gaji ba tace "ka fad'a min mesa ba ka son na maka maganar,can't u think ita ta haifeka? Ko me tayi bai kamata ka mata haka ba,bai kamata kak'i zuwa ka dubata ba,me yasa za kayi haka Yaya?" Kallonta ya dunga yi ya kasa mata magana,tace "please ba dan ni ba kaje ka dubata,about 5 month fa ake magana amma ko waya baka mata,why?³" Ta k'arasa da wani murya mai cike da rauni,k'wafa yayi kawai ya juya ya sauka daga gadon ya nufi k'ofa,ta tashi ta zauna ta fashe da wani kuka tace "yanzu ko ni nayi wani laifin za ka iya juya min baya kenan?" Cak ya tsaya a gurin idanunwansa a kulle yana ta calming kansa.. #Asli Smasher. 50... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Tace "ka fad'a min,haka za ka min kou?" Wani juyowa yayi ya maka mata wani mahaukacin tsawan da sai da ta firgita ta koma baya,a fusace ya dunga tahowa sanda ya tsaya gabanta yana kallonta da idanuwansa da suka birkice jikinsa har tsuma yake yace "wwww... What did u say?" Ta matsa k'arshen gadon da sauri,tsabar tsoro gani tayi kamar ba shi ba,tana girgiza masa kai hawaye suna biyo fuskarta,ya sake mata tsawa yace "me kika ce?" Bakinta yana b'ari tace "please Yaya" ya lumshe idanuwansa da k'arfi yana girgiza kai,ta fara sheshshekar kuka da sauri ta sakko daga gadon ta shige jikinsa ta k'ank'amesa tana kuka take cewa "I'm sorry Yaya,please forgive me,bazan sake ba" d'an rungumeta back yayi yana sauke ajiyar zuciya,a hankali jin ya rik'eta ta tsayar da kukan tace "Yaya! Please bazan sake ba ka ji?" Yace "uhn! Ya wuce" ta sauke ajiyar zuciya a hankali tace "tou muje mu kwanta" sakinta yayi ya kama hannunta ya wuce wajen gadon da ita,ta fara haurawa ta zauna tana kallonsa sanda ya haura ya kwanta da sauri ta shige jikinsa ta d'an lumshe idanuwanta,sun jima shiru kafin ta kai hannu kan bare chest d'insa tana wasa da nipples d'insa,ya lumshe idanuwa bai hanata ba,yana jinta ta kai bakinta kai tana licking da harshenta,still ya mata shiru bai kulata ba and bai hanata ba,sanda taga yak'i ce mata komai ta d'an cijesa a little,da sauri yace "aucchh!" Ta d'ago tana kallonsa ta tura masa baki tace "what?" Kallonta ya dunga yi bai ce komai ba ya k'ara kulle idanunwansa,ta k'ara cizonsa akan nipple d'in sanda ya bud'a idanunsa bai san sanda yayi murmushi yace "zan rama fa" ta hararesa tace "za dai ka rame" ya bud'a idanunsa da kyau yana kallonta,yana jinta tana tura hannunta cikin boxers d'insa ya rik'eta da sauri yace "me kike yi haka?" Kamar za tayi kuka tace "i just want u between my thighs" murmushi yayi yace "kiyi bacci" kuka ta fara tana dukansa tace "ni bazan yi ba" yace "okay! What do u want me to do to u?" A shagwab'e tace "i want u to fuck me from behind.. I’ve been very bold and need to be punished,i really miss ur dick" kallonta ya dunga yi yana wani murmushi a hankali yace "wai ke ba kya gajiya?" Ta gyad'a masa kai da sauri tana shafa bare chest d'insa tace "i can't get enough of u touching me,please Master f**k me from behind ka ji" ta k'arasa maganar tana tab'o manhood d'insa,yayi k'asa da muryarsa bakinsa a dai² kunnenta da wani cool voice yace "it's okay! I'm going to make u come so hard,sai kin gudu da k'afarki" wani murmushi tayi tace "this is what i've been waiting for all day,guduwa kuma tunda baka gudu ba nima bazan gudu ba" yace "really?" Tace "absolutely sure" ya gyad'a kai yace "okay let's see" tace "uhn! Whatever u do,don't stop" yayi murmushi yana kai harshensa cikin kunnenta da yake nan dattiless yana yawo da shi,here game d'in ya fara,sanda ya mugun aikatata,ya zaci za tayi laushi ya ganta still kamar babu abunda ya faru,ya ware idanunsa a kanta yace "anya Lilac baki sha wani abu ba?" Dariya ta fara yi tace "ni ban sha komai ba" yace "noo! Ki fad'a min gaskiya dai" ta dunga masa dariya tace "kai dai ka gaji shisa kake zaton nima haka kou?" Yace "waye ya gaji?" Tace "u!" Yayi murmushi yace "zan iya kwana a kanki ban gaji ba,kuma ban k'oshi ba" ta d'an gwalo ido tana kallonsa tace "tou kou za ka k'ara?" Yace "baza kiyi bacci ba?" Ta gyad'a masa kai tace "ai idan baka jin bacci nima ba na ji" yayi murmushi yana goga tip noise d'insa a nata yace "kin cika wayo yarinyar nan" tace "kaima haka" suka yi dariya tare,ya rungumeta sosai yana sakin murmushin jin dad'i,a hankali ta d'ago ta kai bakinta dai² kunnensa tace "Master!" Yace "uhn!" Tace "why can’t we just quit our jobs,live together and fuck all day,i mean every day?" Ya bud'a idanunwansa yana kallonta fuskarsa cike da mamaki yace "u like that baby?" Ta gyad'a masa kai,yace "bazai yiwu bane girl,idan mun bar aiki mun zauna gida yaya za mu gudanar da rayuwa babu incomes? But let’s spend the entire weekend together completely naked.. Haka ya maki?" Ta gyad'a masai da sauri fuskarta da wani irin expression tace "thank u honey bee" ta manna masa deep kiss a baki,sai da yayi ajiyar zuciya yana shafata yace "idan kina min haka za kisa na kasa hak'uri,na sake turmushe ki a daren nan" ta fara dariya tace "sai dai na turmusheka" ya bud'a idanunwansa yana murmushi yace "really?" Ta masa wani kallo tace "ko na gwada maka?" Ya lumshe idanuwansa yana dariya yace "oooo! Za ki raping bawan Allah kenan" bata san sanda maganar yasa ta kyalkyale da wani dariya ba har tana hawaye,sanda ta tsayar da dariyan tana kallonsa tace "kai za ai raping?" Yace "ehh mana" tace "tabb' ba duk mace ba ta iya da halinka" yayi wani dariya yace "me kike son cewa?" Tace "ai idan bakai raping mace ba,babu wanda za ta iya raping d'inka,sai dai ko kuyi raping juna" ya dunga dariya yace "amma ke ai kina raping d'ina" tace "a'a wasa kake" ta juya ta d'ayan side d'in ta fita daga cikin bargon ta sauka,yana d'an dariya cike da tsokana yace "ina za kije ne Hjy Siyama?" Dariya ta kwashe da shi tace "ni wallahi ba da azumi aka haifeni ba" yayi dariya yace "but sunan wa aka sa miki?" Tace "sunan dai na yarda amma ni ba Siyama nake ba" yace "ohoo! Wannan kuma ke kika sansa" ta d'auki towel ta nufi hanyar bathroom,sanda tayi fitsari tayi tsarki ta d'auro alwala,ta fito ta k'arasa gurin gadon ta gefensa ta tsaya kad'an ganin kamar ya lumshe idanuwansa alamun yana son yin bacci tayi murmushi,ta kansa ta haura gadon,ya bud'a idanuwansa yace "kin cika tsokana fa" ta turo masa baki tace "tou kuma sai kayi bacci baka jira ni ba?" Ya bud'e mata hannuwansa yace "come to me" da sauri ta k'ara shigewa jikinsa tana d'an dariya,yace "oyah! Sleep" ya kulle idanuwansa a hankali yana musu addu'ah,tayi shiru itama tana karantowa,a haka bacci ya d'aukesu. Washe gari Saturday as they set out,da safe sanda suka tashi,a naked d'insu suka zauna,sanda za taje ta shirya musu breakfast sai da ya tabbatar ma'aikatansu sun gama musu komai sun tafi da yake ba zama suke a gidan ba,kuma maza ne suke musu aikin,around 9am suka sauko tare daga shi sai boxers ita kam towel ne kad'ai a k'irjinta ciki babu komai suka shiga kitchen tare,ya d'ebo potatoes ya zube ya d'auki pealer yana ferewa tana tayasa,kafin su gama ta zuba mai a fan ta d'ora tasa onion,sanda ya soyu albasan yayi ja,ta matsa gurin ta kwashe,ya haye saman kitchen island ya zauna yana kallonta,ta zuba dankalin a mai ta koma kusa da shi,ya kamo waist d'inta ya d'agota sama ya shigar da ita between thighs d'insa,ta jinginar da bayanta a k'irjinsa,ta d'an juyar da fuskarta kad'an tana kallonsa tana masa murmushi,ya sunkuyo ya sauke forehead d'insa a nata,yana kallon eyeballs d'inta yace "yaushe za mu tafi India?" Kallonsa ta tsayi kafin tayi murmushi tace "duk sanda kace" yace "Mmm! Think next week za mu tafi,kinga Amaar tunda yayi aure ya k'i dawowa" tayi murmushi tace "Allah kaimu" yace "ameen" yana kallonta yace "me zan samu yanzu?" D'an dariya tayi tace "komai kake so za ka samu" yace "really?" Ta lumshe masa idanuwa alamun tabbatarwa,yace "thank u wife.." Ya kai hannunsa ya fara warware towel d'inta,a hankali yayi grabbing boobs d'inta yana twisting cike da shauk'i. Weekend d'in gaba d'aya haka nan suka k'aresa cikin soyayya da tarairayan juna,ranan Monday bayan fitarsa aiki ta kira mother suka gaisa,mother tace "daughter anya kin yiwa Waleed maganar nan kuwa da na sa ki? Ko kuwa kuna nan kuna shashanci?" Wani ajiyar zuciya tayi cikin rashin hope tace "mother ya k'i saurarona,k'arshe fa fushi ya kama yi wai baya son maganar,kuma ko na fara masa maganar ba ya saurarona" shiru Mother tayi tana sauraronta,can tace "shi kenan i understand,but idan ya dawo kice ina son magana da shi" ta gyad'a kai a hankali tace "tou Mother" basu wani jima ba sosai suka yi sallama,kafin wayar ya katse kiran Waleed ya shigo,ta d'auka da sauri ta kai wayar kunnenta tace "hello Master" yace "hi Lily.. Ya kuke?" Tace "lafiya lao,ya kake da aiki?" Yace "alhamdulillah!" D'an shiru tayi kafin tace "mother told me tana son magana da kai" yace "ni?" Tace "ehh haka ta fad'a min yanzu da muka yi waya" yace "alright! Bari idan na tashi daga aiki zanje gidan" tace "tou Allah kaimu" ya amsa,kafin suka canza hiran,sun d'an jima suna magana a wayan kafin suka yi sallama dukansu suna dariya. Da maghreb lokacin ya fito daga hospital kafin ya tafi gida sai da ya fara biyawa gidansu,sanda ya shiga b'angaren Dadda da gidansu suka gaisa kafin yaje b'angaren Mother,ya sameta zaune a parlor tana guiding su mu'awiyah da suka baje school bags d'insu suna assignment,suka gaishesa ya amsa kafin ya gaida mother,ta amsa tana tambayarsa iyali da aiki yace "alhamdulillah" mother ta kalli su Mu'awiyah tace su tafi d'akinsu su basu guri za suyi magana,after then suka d'an yi shiru kafin mother tace "ka san dalilin da yasa na kiraka?" Yace "a'a mother" ta gyad'a kai tace "akwai muhimmin sak'on da ya kamata mu tunatar da kai,because bai kamata ace mun barka haka ba,mu zuba maka idanu kayi ta tafiya a haka,ba kai kad'ai ba har mu sai Allah ya kama da laifin k'in nuna maka gaskiya,ko ba haka ba?" Ya d'an gyad'a kansa yace "haka ne" tace "arghm! Zan iya tambayarka wani abu?" Ya d'ago kad'an yace "ina ji mother" tace "tunda mahaifiyarku ta bar gidan nan ka tab'a zuwa ka ganta ko even a phone call ba ka mata ka tambayi lafiyarta?" Shiru yayi ya saukar da kansa k'asa,tace "wannan ya nuna baka yin kowanne haka ne?" Yace "haka ne" jikinsa a sanyaye,ta gyad'a kai tace "banji dad'in haka ba gaskiya,ko me ya faru ita mahaifiyarku ce bai kamata ace ka nuna mata halin ko in kula ba,shin ina iliminka,hankali da tunaninka suka je? Ka manta da cewa sai ka yiwa mahaifanka biyayya za ka samu dacewa a gidan duniya da lahira? Ka manta cewa su ne mukullin shiga aljannarka?" Shiru yayi kansa a k'asa yana sauraren bayanin mother,tace "haba Waleed ya kai da nake yabonka sallah kake k'ok'arin kasa alwala.. Kada ka manta kai ne babba a duka yaran gidan nan,yanzu za ka so ganin kannenka su aikata wani d'abi'a mara kyau?" D'an girgiza kai yayi yace "a'a" tace "muddin ba ka son wani abu ya faru,ya zama dole akanka ka fara gyara kuskurenka,kome ya faru tsakaninka da mahaifiyarku kayi hak'uri ka manta da shi,ba'a fushi da iyaye ko me suka yi,sai dai akan sab'on Allah.. But don't look at what she has done for both of us please,even if she is still on her spectrum,kai dai ka kyautata mata ta yadda ita akankin kanta she should feel ashamed of her past deeds,ka gyara tsakaninka da ita please,kamar yanda Allah (S.W.T) yace a cikin suratul isra'a verse 23-24:"Bismillahir-rahmanir-rahiim.. Wa-k'adhaa rabbuka allaa ta'abudu illa iyyahu wabil walidaini ihsanaa,immaa yablughanna indakal kibari ahaduhuma aw kila humaa falaa tak'ul lahumaa uffin walaa tanharhuma wak'ul lahumaa k'aulan kariymaa,wakhfidh lahumaa janahazhulli minar rahmati wak'ur-rabbirhamhumaa kama rabbayaniy saghiraa.." Duk wannan na san ka sani,but ina k'ara tunatar da kai ne as the verses of the Holy Quran confirmed,such as verse 36 of surah an-nisa'i,verse 151 in surah Al'an'am,and verse 23 of Is-ra'i,and verse 14 in surah Lukman,and in several hadith of Bukhari and Muslim said that,the Messenger of Allah (pbuh) was asked:"Ayyul amaal afdhaal? He said:"Prayer on time,and then what? He says that,obedience to parents" in another hadith of Bukhari he says that:-"the Messenger of Allah (pbuh) was asked about the serious crimes? He said that:-"polytheism to Allah and disobedience to the parents",yana daga cikin parental right,k'aunar su/girmamasu/ciyar da su/tufafatar da su/yi musu ladabi da biyayya/yi musu addu'a/girmama y'an uwansu/their friends/establish good deeds with their names after their death,and do not forget that a ciki Ameen (3) da Annabi (S.A.W) ya amsa a lokacin yin khud'uba zai hau mambari har da wadda aka ce duk wanda ya riski iyayensa bai yi musu biyayyar da zai shiga Aljanna ba... Allah (s.w.t) ya tsine masa,and prophet said Ameen. So how do u think idan akace wani babban malami ya amsa maka addu'ah bare kuma prophet (S.AW)? Akwai hadith daga Annabi (S.A.W) inda yace:"Sab'awa iyaye yana daga cikin manya manyan zunubai,and ka sani maganar Annabi ba tatsuniya bace da za muyi tunanin za ace kurunk'us.. A wani hadith d'in Annabi yana cewa:"Ku bautawa Allah kada ku had'a wani da Allah kuma ku kyautatawa iyaye. An karbo daga Abu-Umamata (R.T.A) Hak'ik'a wani mutum yace:"Ya Manzon Allah,mene ne *HAK'K'IN IYAYE AKAN D'ANSU!?* Sai Manzon Allah (S.A.W) yace:Su ne *ALJANNARKA DA WUTAR KA."* If u obey ur parents u will be successful,but if u disobey them u perish and u are approaching to hellfire,Allah ka tsare mu baki d'aya.." D'an girgiza kai yayi cike da gamsuwa,yace "ameen.. Thank u mother for the reminder" ta girgiza masa kai tace "hakki ne akanmu mu sanar da ku a lokacin da kuke k'ok'arin kauce hanya,haka nan kuma akwai wannan hakkin akanku,matukar akan sanar da mu gaskiya ne" ya sake gyad'a kai yace "in sha Allah i'll visited her" tace "Allah ya bada iko" ya amsa yana kallon agogon dake d'aure a wrist d'insa,a hankali yace "mother zan wuce" tace "tou son Allah ya tsare hanya ya bada sa'a" yace "ameen mother,thank u,sai da safe" tace "Allah ya mayar da kai gida lafiya,ya bamu alkhairi" yace "ameen" then ya fita. A hanya yana tafiya shi kad'ai yake tunanin maganganun mother,tabbas ya san gaskiya ta fad'a masa,and dama mai sonka tsakani da Allah shi kad'ai zai ga kana aikata kuskure ya gyara maka,mak'iyi kuwa kullum cikin dakon yaga kayi ba dai² ba yake saboda ya samu abun magana akai ko ya maka dariya,ko sanda ya k'arasa gida yanayinsa kad'ai Manar ta kalla ta fahimci mother ta masa maganar,and da alamun nasara kuma,ta masa sannu da zuwa,ya amsa yana kallonta,sai dai bai ce mata komai ba har suka zo kwanciya,taga ya k'i sakin jikinsa da kyau tace "Master what happen to u?" D'an girgiza mata kai tayi ya lumshe idanunsa yace "nothing" ta dunga kallonsa ta kasa gasgata maganarsa na babu komai,sanda ta fara lalubosa kafin ya dawo nutsuwarsa... #Asli Smasher. 51... *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* 'Dan janye jikinta tayi tana kallonsa da kyau da wani cool voice tace "please me ya faru? Fuskarka ya sanar min ba lafiya ba,what happened to u?" A hankali ya bud'a idanunsa da suka k'ank'ance yana kallonta,voice d'insa a d'an dashe yace "ke kika fad'a ma mother ban tab'a zuwa gurin Mama ba?" Kallonsa ta dunga yi kafin ta daure tace "me yasa zan fad'a mata?" Yace "idan baki fad'a mata ba,ya akayi ta sani? And cikin kwanakin nan kin min shigen maganar,right?" Gyad'a masa kai tayi tace "yeah! Na maka shigensa,har kayi fushi da ni ranan.. But ko a lokacin ba idea d'ina bane,Mother ta sani tace na maka maganar saboda tana ganin za ka saurare ni idan na fad'a.." A nutse ta warware masa yanda suka yi da mother ranar,sanda ta kai k'arshe tayi shiru tana jiran yayi magana,taga ya sauke numfashi a hankali ya kulle idanuwansa,then ya fara bata labarin yanda suka yi da Mother shima har ya gama,tana kallonsa da kyau dan kada ma ta tambayesa wani abu game da hukuncin da ya yanke kan maganar ransa ya b'aci tace "Allah kyauta" daga haka ta mayar da kanta ta kwantar a k'irjinsa,tana d'an caressing jikinsa,yayi shiru shima bai k'ara cewa komai ba a haka suna y'an lalube² har wasan ya canja salon tafiya. Ranar alhamis sanda ya fito da rana daga hospital da yake sunyi magana da Abba da jimawa akan Mama sanda yake kan hanya ya kira Manar a waya,ta d'auka cikin zumud'i tace "hello! Master kana hanya ne?" Ya d'anyi shiru kafin yace "um'um! Zanje wani unguwa yanzun,and ba na tunanin zan dawo gida yanzu sai na tashi daga aiki" d'an dum tayi sai kuma a sanyaye tace "alright! Allah tsare hanya" yanda yaji ta yi magana yasa shi d'an lumshe idauwa ya bud'e a hankali yace "i'm sorry Lilac zanje duba Mama ne" d'an murmushi tayi a shagwab'e tace "ko za ka zo ka d'aukeni muje tare?" Murmushin shima yayi yace "i'm sorry but ki bari ba yanzu ba" tace "mesa ba yanzu ba?" Yace "ni dai bance ki tambayeni ba kawai ki bari next time idan zan sake zuwa" ta gyad'a kai da wani muryan kamar ta yi fushi tace "shi kenan" yace "shi kenan me?" A shagwab'e tace "tou ba dai baza ka da ni ba kuma?" Yace "ai na ce ki bari ba yanzu ba" kukan shagwab'a tasa masa tana bubbuga k'afa a k'asa,yana jinta ya zaro k'ananun idanuwansa yace "ki rufa min asiri ki bar abun nan kar kimin asara" wani dariya ta kyalkyale da shi tace "bangane ba?" Yace "kin fi kowa sanin ba ke kad'ai bace yanzun,right?" Tace "tou ba kaine kak'i tafiya da ni ba" yace "please kiyi hak'uri na fara zuwa yanzun later sai muje ko?" Tana d'an kuka k'asa² na tab'ara tace "ni dai ban yarda ba sai dai idan za ka hak'ura da zuwa yanzun kaima" yana ji ta ce haka yace ''shi kenan bari na fasa zuwa nima duk sanda zanje dake sai mu tafi tare.. I'm coming home" da sauri tace "a'a ni bance ka fasa ba ai" yace "kin hak'ura naje ni kad'ai?" Ta gyad'a kai tace "ehhh!" Yace "thanks" yana d'an murmushi,tace "bari na kyaleka kayi driving,sai ka dawo?" Yace "in sha Allah" tace "ka gaisheta tou" suka yi sallama,dai² nan ya tsaya wani super market yayi mata siyayyar kayan amfani sosai kafin ya tada motar ya d'auki hanyar da za ta kaisa gidan. Sanda ya k'arasa unguwar da Abba ya sanar masa ya bata gida ta zauna halak malak,yayi parking dai² k'aramin get d'in gidan,unguwar shiru da yake sabon guri ne,ya d'an jima a mota yana studying arean kafin ya fito ya rufe ya k'arasa bakin get yayi knocking,daga ciki ya jiyo muryar Mama tana tambayar "waye?" D'an shiru yayi,a hankali sanda yake jin footsteps d'inta kusa da k'ofar yace "Waleed ne" ita kanta Mama jin muryarsa sai da ya ba ta mugun mamaki,ta bud'e k'aramar k'ofar jikinta a mugun sanyaye kanta a k'asa kamar surukinta tace "sannu da zuwa" ya amsa yana kallon yanda ta zumbulo hijab har k'asa tace "shigo" tana basa hanya,yace "thanks" then ya shiga,ta mayar da k'ofar ta rufe tana juyowa ta gansa a tsaye yana kallonta,ta d'anyi k'asa da kanta tace "mu shiga ciki" ta fara wucewa yabi bayanta zuciyarsa a mugun raunane saboda yanda yaga Maman ta koma wata quite kamar wanda akayi sabon version na ta,suka shiga parlor ta nuna masa gurin zama,a k'asa kan carpet ya zauna yayi flexing legs d'insa ya gaisheta,ta amsa bata yarda sun had'a idanu ba ta koma kan darduma ta zauna,tace "ya mutanen gidan da aiki?" Yace "alhamdulillah,duk lafiyarsu lau" tace "ya iyali fa?" Shi dai kallonta kawai yake kamar zai mata hawaye tsabar ramar da yaga ta yi da duhu,yace "lafiya lau tana gaisheki" tace "ina amsawa,ya k'annenka da kakarku?" Ya d'an sauke numfashi kafin yace "basu san ma zan zo ba" tace "Allah sarki" daga haka suka yi shiru,can ta tashi tace "ina zuwa" yace "toh a fito lafiya" ta wuce hanyar kitchen,ya bita da kallo cike da tausayi,tsakanin d'a da mahaifi sai Allah,duk abunda ta masa da yake mugun jin haushinta lokaci d'aya tausayin halin da ya ganta ya shafe komai,yana zaune ta kawo masa jellop d'in taliya da taji kifi da kayan lambu,da sanyayyan sob'o ta ajiye masa tace "bismillah ga abinci" d'an murmushi yayi mata yace "na gode" ta koma ta zauna tayi shiru,shima shirun yayi yana d'an kallonta,sun kusa 30 minutes a haka shi bai ce mata ba itama haka,can ta d'an d'ago taga bai ci abincin ba tace "kaci abincin mana kar yayi sanyi" yayi murmushi bai ce komai ba ya d'auki fork d'in data saka masa ya fara ci,bai wani ci da yawa ba ya ajiye cokalin ya tsiyaya lemon ya sha,ta kalleshi ganin ya ajiye cokalin yana danna wayarsa tace "ba dai ka k'oshi ba?" Yace "alhamdulillah na ci ai da yawa" tayi d'an murmushi tace "ko dai bai maka dad'i ba na dafa maka wani abun?" Ya girgiza kansa yace "a'a haka ma na gode,sauri nake zan koma gurin aiki" tace "tou Allah tsare hanya,na gode sosai da ziyara,a gaida mutanen gidan da iyali" yace "in sha Allah" ya tashi zai fita sanda yaje kusa da k'afarta ya sunkuya ya ajiye mata 50k yace "kiyi hak'uri zan dawo in sha Allah,ko rik'e wannan a hannunki" hawaye suna sauka fuskarta tace "na gode sosai Allah saka da alkhairi yayi albarka" ya amsa ya fita ta tashi ta biyo bayansa da niyyar ta rufe k'ofa,yana jin takun tafiyarta a bayansa ya kasa juyawa saboda ya ga kuka take tun kafin ya fito,da zai fita yace "bari na d'auko sak'o a mota" tace "tou" ta d'an tsaya daga ciki ya fita ya bud'e booth ya fito da manyan ledoji da cartoons d'in spaghetti,macaroni,couscous hatta su maggi sai da ya siya mata da ruwa da drinks,yasa almajiran da yaga za su wuce ta line suka shigar mata da kayan,sanda suka gama kwasar kayan ya rufe booth d'in ya zagaya ya bud'e motarsa ya shiga,Mama ta k'araso inda yake tana kallonsa tace "na gode sosai Waleed,dan Allah idan ka je gida ka k'ara yima mahaifinku godiya sosai" yayi mata murmushi yace "in sha Allah" tana tsaye sai da taga ya bar line kafin ta shiga gidan ta kulle k'ofarta,ranar Mama kwana tayi tana kuka,sosai ziyaran da Waleed ya kai mata ya tuna mata abubuwa da yawa daga rayuwarta,bata tab'a zaton zai zo ba saboda abubuwan da tayi masa a matsayinta na mahaifiyarsa. A nasa gefen shima tun da ya bar unguwar jikinsa ya k'ara yin sanyi da al'amarin,tun a lokacin kuma ya d'auki alwashin zai dunga zuwa yana dubata lokaci² ko dai bai samu ya je kullum ba zai yi k'ok'arin ganin ya je duk ranar Friday,a haka ya koma hospital,sai da lokacin barinsa asibitin yayi ya kama hanyar gida,a hanya sanda ya tsaya ya siya mata apples da yawa because ya san abunda take mugun so kenan kafin ya k'arasa. Sanda yayi parking ya fito ya d'auki ledar daya ajiye d'ayan seat d'in ya fito ya wuce ciki,ya bud'e k'ofa ya shiga da sallama,sanyayyan k'amshin dake tashi gami da sanyin AC daya kai ma hancinsa da gangar jikinsa ziyara yasa shi lumshe idanuwansa a hankali yana sauke ajiyar zuciya,then ya fara bud'esu a hankali,a kanta idanunsa suka sauka tana tsaye a kan staircase ta d'an karkace ta side d'aya ta rik'e waist tana masa wani kallo mai tsuma zuciya,tun d'aga k'asa ya fara kallonta sanda ya kai kan k'ugunta da yake nan fam kamar zai fashe ta cikin creazy jeans d'inta,yabi fresh skin d'inta da yake hangowa ta wajen thighs da kallo yan fesar da wani iska,ya k'ara yin sama da inanunsa sanda ya kai k'irjinta bai san sanda ya fara tafiya ba ya nufeta,gaba d'aya ta gama tafiya da shi,ji yake idan bai rab'a jikinta a nasa ba sam ma ba zai samu nutsuwa ba,tsayawa tayi a matakala ta uku har ya k'araso,kafin ya hauro tayi saurin tahowa kamar za ta fad'o,da sauri ya saki ledojin hannunsa ya tarota,yana kallonta a tsorace yace "why Lilac kike son min wasa da abu mafi tsada da muhimmanci a rayuwana? Idan da kin fad'o fa kin ji ciwo sai kice min tsautsayi ne ko?" Dariya ta kyalkyale da shi tace "ai na san kana nan shisa,and baza ka tab'a bari wani abu ya same mu ba" ya zuba mata idanu yana sauke ajiyar zuciya can ya juya ya kalli yanda tasa ya b'arar da komai,then ya kalleta yace "kinga kinsa na zubar ko?" Ta kalli gurin tana dariya tace "sai ka kwashe ni ai bance ka zubar ba" yace "ohh! Ba ke kika sa na zubar ba ma?" Ta gyad'a masa kai a shagwab'e tace "ni ba ni bace" ya gyad'a kai a hankali ya saketa ya tsuguna ya fara tsincewa,tayi dariya ganin yana kwashewa baice komai ba ta tsuguna tana tayasa. Da dare lokacin suna kwance taji har sannan baice mata komai game da zuwansa gurin Mama ba,ta daure tace "Master! Ya ka baro Mama?" A hankali yace "tana lafiya,ta ce a gaisheki" ta dunga kallonsa ta kasa yarda wai Mama ta ce a gaisheta,ya kalleta jin ta yi shiru,da sauri kuma sai ta waske tana d'an murmushi tace "ina amsawa ka sameta lafiya?" Yace "alhamdulillah!" Tace "maa sha Allah" daga haka sai bai sake ce mata komai game da abunda ya shafi Maman ba,har suka gama budurinsu suka yi bacci,itama kuma bata damu kanta ba bare ta masa tambaya kan al'amuran Maman. Washe gari Friday around 7am Deejah ta kirasa hankalinta tana kuka tace "Yaya dan Allah kazo gida yanzu" yace "lafiya?" Dan shi bacci ma yake kiranta ne ya tashesa,tace "please kazo dai dan Allah yanzu" ya amsa mata,yana d'an tab'e baki ya juya ya kalli side d'in Manar,ya yi zaton tana kwance sanda yaga wayam,da sauri ya sauka daga gadon ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito ya shirya a gurguje cikin manyan kaya kasancewar jumu'ah ya fito daga d'akin ya nufi downstairs,a kitchen ya sameta tana had'a musu breakfast ta d'aure hancinta da handkerchief,ya k'arasa shiga yana kallonta yana cewa "aikin kamar ya zama wajibi kiyi?" Ta waigo da sauri tana sanye da riga oversized da short nickers,ta d'anyi maea murmushi tace "dole ne mana" ya girgiza kansa yace "a'a bai zama dole ba tunda ina nan" ta sake masa murmushi tana kallonsa tace "waye ya tasheka na san sanda na fito bacci kake?" Yace "Deejah ta kirani wai naje yanzu,so ban san me yake faruwa ba bari naje naji" gyad'a masa kai tayi tace "za ka dawo ne idan ka fita?" Ya d'an girgiza mata kai yace "i don't think so" kallonsa ta dunga yi kafin tace "tou kayi breakfast kafin ka wuce" yanda yaga tana kallonsa yasa shi cewa "noo! Na kusa makara,idan kin gama ki bayar kawai zan wuce ina sauri" wani kallo ta dunga masa baki bud'e ta kasa cewa komai,kawai hawaye suka fara biyo idanunta,da sauri ya k'arasa kusa da ita ya rik'ota yana tambayarta "me ya faru?" Fizge hannunta tayi ta bud'e hancinta cike da masifa tace "na hana idanuna bacci na maka breakfast d'in shi ne za kace na bayar?" Yana k'ok'arin sake rik'eta tace "ni karka tab'a ni,tunda baza ka ci ba jeka kawai Allah tsare hany.." Bata k'arasa fad'a ba warin gas da ba ta so yasa ta fara yunk'urin amai,ya matso da sauri zai rik'eta ta turasa da k'arfi ta nufi hanyar fita da gudu tana toshe bakinta.. #Afuwan dearies yau bamu samu NEPA ba suna gyara,kuyi hak'uri please.. #Asli Smasher. 52... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* Saurin biyo bayanta yayi yana tambayarta lafiya? Bata tsaya basa amsa ba ta nufi wani bedroom a nan k'asan,kusan tare suka shiga d'akin ta fad'a bathroom,tun bata k'arasa ba aman da take yunk'urinsa ya fara zubowa,ya k'arasa kusa da ita da sauri ya rik'eta,sanda ta amayar da kaf abunda ke cikinta kafin ya wanke mata baki da jikinta ya cire mata rigan ya d'auki towel ya d'aura mata,har wani hazo² take gani lokacin ya d'auketa suka fito,sama ya wuce da ita ya bud'e bedroom ya shiga ya kwantar da ita kan gado yana mata sannu,ita dai tunda ya kwantar da ita tayi shiru sai numfashin da take saukewa,ya zauna kusa da ita yana kallonta yace "kina jin wani abu ne?" Ta girgiza masa kanta a hankali tace "um'um! Babu abunda nake ji kawai jiri ne" yace "sannu! Allah kara sauk'i" zai mata magana wayarsa ya fara ring,ya kai hannunsa ya d'auko a aljihu,yana dubawa yaga Deejah ce take sake kiransa,d'an siririn tsaki yayi then ya d'auka ya kai kunne,da sauri Deejah dake kuka tace "Yaya baka zo ba kuma" yace "yeah! Yanzu zan zo,what happened?" Kasa magana tayi duk ta rud'e sai kuka kawai take yi,da sauri yace "I'm coming in sha Allah" ya fara katse wayar,ya kalli Manar dake kwance har lokacin idanunta a rufe ya mik'e yace "Lilac tashi mu tafi" d'an bud'e idanuwanta tayi tace "kaje ka dawo na ji sauk'i fa" wani kallo ya dunga mata yace "bazan yarda na tafi na barki ba,get up na shiryaki mu tafi" duk yanda ta so ya tafi ya kyaleta sanda taga ya dage akan bazai barta ba,dole ta tashi ta zauna tana kallonsa,ya bud'e press ya d'auko mata lightweight kaya,ya dawo yasa mata then suka fito yana rik'e da hannunta,da suka sauka downstairs,ya barta a parlor ya shiga kitchen ya had'a musu kayan breakfast d'in a basket ya d'auko ya fito,a kwance ya sameta a kan kujeran da ya zaunar da ita,ya dunga kallonta sanda ya k'arasa kusa da ita yace "tashi muje" d'an bud'e idanunta tayi ta kalleshi a wahale kafin ta fara k'ok'arin tashi,duk aman da tayi ya sa ta zama wata sai a hankali,ya dunga kallonta sanda suka fito,suka k'arasa parking space ya bud'e mata mota ta shiga,ya shiga yaga ta jinginar da kanta ta kulle idanunta kamar mai shirin yin bacci,yace "da haka kike so na tafi na barki?" Ta d'an bud'e idanunta ta kallesa tayi murmushi k'arfin hali bata dai ce komai ba,ganin yanda tayi ko magana ma ta kasa yasa ya kwantar mata da seat d'in then ya tada motar suka tafi. A hanya babu mai magana har suka k'arasa gidan,yayi horn get keeper ya bud'e masa ya wuce ciki yana d'aga masa hannu,yana yin parking ya d'an juya yana kallonta kafin ya bud'e motar zai fita,ta bud'e idonta a hankali da suka fara canjawa saboda baccin da ta fara,ya zagaya side d'inta ya bud'e mata yana kallonta,ta sauko k'afarta a hankali ta mik'e,da sauri ta koma ta zauna tana rik'e kanta,yayi saurin sunkuyawa kanta yace "what happened?" Bata d'ago ba tace masa "jiri nake gani" ya mata sannu kafin yace "let me help u" ya janye hannun rigarsa ya d'auketa,ya tura murfin da k'afa ya rufe then ya nufi b'angaren Dadda,da ya shiga bai ga Dadda ba ya kwantar da ita kan kujera yana kallonta yace "I'm coming,okay?" Ta gyad'a masa kai ya juya ya fita,sanda ya kawo mata basket da ya had'a musu kayan breakfast ya ajiye ya had'a mata komai yace "kiyi breakfast in zuwa" tace "okay!" Ya fita ya wuce b'angaren Mother,da yayi knocking yaji shiru ya wuce b'angarensu,yana bud'e k'ofa Dadda ya fara hangowa tana share fuska,gabansa ya fara fad'uwa,a haka ya daure ya k'arasa shiga yayi sallama a hankali kamar yana jin tsoro,yana sake bin occupants d'in parlon da kallo,Aunty da Mother suka amsa masa da fuskar damuwa,ya shiga ya zauna ya gaishesu,Dadda dai bata amsa ba sai kukan da ta sake kecewa da shi,ya kalli Aunty jikinsa a sanyaye yace "me yake faruwa?" Aunty dai kallonsa take ta kasa magana,kana ganin idanuwanta za ka san ta ci kuka har ta godema Allah,Dadda ta d'aga murya tana share hawaye tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Um!³" sai gyad'a kai take ta kasa cewa komai,Waleed ya sake tambayar lafiya? Dadda ta fyace hanci tace "ai kai dai Mamman muna cikin gagarumin tashin hankali wallahi" yace "tashin hankali akan me?" Tace "iiiihhh! Idan ba tashin hankali ba me za'a kira wannan abu da ya faru? Irin wannan babban masifa da Halima ta d'auko ma kanta" jikinsa har tsuma yake yace "ki min bayani dan Allah,na kasa gane me kike nufi?" Dadda har da gyara zama tayi tace "tou ni dai dama kaje ka d'auko uwar taku,tazo taga abunda y'ay'an so suka aikata" ya fesar da wani iska yace "ni kink'i ki min bayani,kin tsaya rarraba magana" Dadda dai daga haka ta k'i ce masa komai,sanda ya fusata kawai ya mik'e ya nufi sama,ya tura k'ofar bedroom d'insu Deejah yayi sallama a ciki,Deejah ta d'ago da sauri jin maganarsa,suna had'a ido ta kece da wani kuka mai ban tausayi,ya shiga yana kallonta a d'an tsorace,kafin yayi magana idanuwansa suka gano masa jariri kwance cikin zani an nad'esa fuskarsa a waje,kyakykyawan gaske kamar jinin larabawa,idanuwansa kamar za su fad'o ya dunga kallon jaririn dake bacci,kamar wanda aka sarewa k'afafu ya dunga tafiya ya nufi yaron,ya tsaya daf da shi jikinsa was vibrate,ya nuna yaron yace "wannan fa a ina aka samosa?" Deejah sai kuka take ta kasa magana,wani tsawar da ya mata yasa ta nutsuwa,ba ita kad'ai ba hatta Diyanah dake toilet sai da kayan cikinta suka hautsina tsabar tsoro,ta dafe k'irjinta wasu hawaye suna saukowa fuskarta,taji ya sake ma Deejah tsawa yace "ba dake nake ba kika min shiru?" Jikinta yana b'ari tace "Yaya ba nawa bane fa" wani zaro idanuwansa yayi yace "na waye?" Tace "Diyanah!" Saurin matsawa yayi ya jingina da bango yana fad'in "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. allahumma ajirnii fiiy musibatii wa'aklufnii khairan minha" Deejah ta rik'e kanta sai kuka take,da sauri ya sake matsawa kusa da yaron ya zuba masa idanu,ya kai hannunsa yayi sauri ya d'aukesa,wasu irin hawaye masu d'umi suna saukowa fuskarsa,ya jima sosai yana kallon yaron kafin ya ajiyesa ya fita,Diyanah tana jin fitarsa ta bud'e k'ofar ta fito,da ya sauka downstairs bai iya yima kowa magana ba ya fita daga gidan ya wuce b'angaren Dadda,ya samu Manar kwance tana bacci ko abincin bata ci ba,yanda ya ajiye mata haka ya tarar da shi,kasa k'arasawa kusa da ita yayi ya juya ya fita da sauri,ya tsaya balcony ya kira Mama a waya,a hankali yace tazo gida yanzu inji Dadda tana son ganinta,ta dunga tambayarsa lafiya,yak'i fad'a mata yace kawai shima haka tace masa ya kirata amma bata fad'a masa dalilin ba,duk da jikin Mama ya bata ba lafiya ba,ta daure tace tana hanya in sha Allah yanzu,ya katse wayar yana sauke numfashi,then ya juya ya koma parlon. Kafin yamma maganar ya isa kunnen duk wanda ya dace ya sani,Mommella,Amaar,Azaan,tare da Ameerah da Rania har sun sauka k'asar,Mama ma tuni ta zo aka labarta mata abunda ya faru,suka kuma gani da idanuwansu,Ameerah dai babu hawaye ko d'is a fuskarta dan a lokacin da suke zaune parlon Dadda ma da taga Manar tana kuka,kallonta kawai ta dunga yi kafin ta tab'e baki,tun da taji abunda ya faru ta d'agama kanta hankali,Ameerah da ta gaji da kallonta tace "dan Allah malama ki mana shiru haka,haba da Allah ke yanzu har kin manta abunda suka dunga fad'a akanki? Shi ne kuma za ki damu kanki? Wane magana ne basu ce ba sanda Hjy ta d'aukeki kuka je Saudi? Cewa fa suka dunga yi karuwanci tasa kiyi,ta fake da neman kud'i ko har kin manta?" Karaf maganar ya sauka kunnen Dadda da Mommella da suke shigowa side d'in,Mommella ta kunduma wani zagin da basu tab'a jin ta yi ba,ta shigo a fusace tana kallon Ameerah tace "me yasa baki fad'amin ba tun lokacin da akayi?" Ameerah tace "Mommella lokacin fa tun da suka dawo ne akayi" Mommella cikin tsananin b'acin rai tace "ko yaushe ne akayi ma,da na san da wannan maganar ai wallahi yau da saina maidawa Hjy Asama'u martani.. Har mu za ta kalla ta fad'ama wannan maganar? Uban meye bamu sani ba kan irin abun kunyar da k'anwarta da uwarta suka yi,a hakan kuma aka so lik'ama d'an uwana Allah ya tsaresa" Dadda dai zaro idanu tayi tana kallon Ameerah nan take ta kece da sabon kuka tace "amma dai wannan y'a kin cuce ni da baki sanar min ba tun farko,ai da ban b'ata hawayena ba a banza.. Amma ko yanzu lokaci bai k'ure ba,wallahi saina maidawa Asama'u martani.." Ta juya da sauri ta fita,kamar za ta fad'i ta nufi b'angaren su Aunty. Tana shiga ta fara kwaloma Mama kira, tun daga downstairsMama dai kuka kawai take ta saka Diyanah a gaba da jaririn,gaba d'aya ma ta kasa kallonta,Dadda ta b'anko k'ofar d'akin ta shiga,tana nuna Mama da hannu tace "amma ke dai wannan² mata sai Allah ya mana sakayya tsakanina dake" Aunty da ta biyo bayan Dadda ta fara ba ta hak'uri,Dadda tace "anya Fatima kin san irin sharrin da matar nan tayi min kuwa? Ashe k'aryar da ta zauna tana gindayawa da munafurci kenan a bayan idanuwana tana cewa na d'auki Manar na kaita karuwanci!" "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Was the first word da yazo bakin Aunty ta dunga kallon Dadda,trying hard not to believe,Aunty tace "a ina kika ji wannan maganar Hjy?" Dadda tace "wallahi³ kinji dai na maki rantsuwa ta fad'i maganar nan,idan k'arya nake mata kuma ga ta nan ki tambayeta" Aunty ta dunga girgiza kai tace "amma kuma Hjy sai yau maganar zai taso?" Dadda tana yiwa Aunty wani kallo ta hak'ik'ance tace "iiiihhh! Tou yauma d'in ba kamawa yayi ba aka tadosa dan mayar da martani" Aunty tayi shiru bata k'ara magana ba,Dadda ta juya ta fara mita,tace "alhamdulillahi! Ni dai na San kou yanzu na godema Allah da yasa Manar Bata d'auko min abun kunya ba har na aurar da ita" Mama ta sunkuyar da kai k'asa kunya kamar zaisa ta nutse a gurin,Dadda ta gama zazzaga fad'anta ta tafi. Sanda su Abba suka shigo gidan tare da Daddy da yamma suka zauna downstairs,Daddy yasa a kira masa Diyanah,ta fito sanye da babban hijab,idanuwanta sunyi ja tsabar kukan da tayi,ta zauna k'asa kanta a k'asa tana share hawaye,Daddy ya kalleta da kyau yace "Halima!" Jikinta har tsuma yake tsabar firgicin kiran da ya mata,here ta fashe da sabon kuka,Daddy yace "ba kuka na kiraki ki mana ba,kin gane kou?" Ta gyad'a kai,Daddy yace "waye ya maki ciki?" Ta dunga girgiza kai tana rufe bakinta,Abba dai baice komai ba kallonta kawai yake tsabar shork d'in da yake ciki,Daddy yace "baza ki fad'a ba?" Ta girgiza kai,yace "uhn! Kou kina so a barki haka har duniya ta san abunda ya faru da ke?" Nan ma ta girgiza kai,yace "uhn! Maza ki sanar min waye shi? Dan waye kuma?" Tana kuka tace "Uncle d'an gidan Alh Idris Baffanyo ne" Daddy yace "wane Baffanyon?" Tace "former minister of finance" Daddy ya dunga gyad'a kai yace "kin tabbatar maganar da kika fad'a haka yake?" Tace "ehh Uncle" yace "alright! Je ki kawo min Babyn" tace "tou" ta tashi jikinta a mugun sanyaye ta haura upstairs,sanda ta d'aukon Babyn dake bacci ta kawowa Daddy,ya karb'esa yace "Brother muje" a tsorace Diyanah ta dunga kallon Daddy hawaye suna saukowa fuskarta,sai dai ta kasa magana har suka fita daga gidan,a waje suna fita suka had'u da Waleed da tun bayan da ya san maganar,sanda ya tafi massalaci bai k'ara dawowa gidan ba sai lokacin,Daddy yace "son ka biyo mu za muje unguwa yanzun" ya amsa yana kallon jaririn dake hannun Daddy an nad'esa cikin towel na jarirai,suka shiga mota Waleed ke driven,Daddy yace "gidan Baffanyo za ka kaimu" yayi saurin kallon Daddy ta mirror yace "Uncle wane Baffanyon?" Daddy yace "wanda dai ka sani" Waleed dai sai mamaki yake a haka ya kaisu gidan dake cikin GRA,yayi parking bakin get,suka fito daga mota su uku,Daddy akan gaba sai Abba da gaba d'aya ya koma dumb,suka tsaya dai² get Daddy ya kalli mai gadin gidan dake zaune kan bench da radio d'insa yana saurare,suka masa sallama ya amsa,Daddy yace "gurin mai gidan muka zo.. Allah sa yana nan" get keeper da yaga ba k'ananun mutane bane yace "yana nan Alh,bari a muku sallama da shi" ya tashi da sauri ya shiga ciki,not too long ya fito yace "yace a shigar da ku ciki" Daddy yace "madalla" suka bisa a baya zuwa ciki,babban gida ne na gaske,fad'an tsaruwarsa da irin uban kud'in da aka narka wajen ginasa ma b'ata baki ne,suka wuce har parlon da aka musu iso suka zauna,mai gadi ya fita ya sanar da uban gidansa an shigo da su,Alh Baffanyo ya fito cikin shigar alfarma,sanda ya shiga parlon yana kallon su Daddy ya saki fuska yana fad'in "General of the army a gidana,ko dai mafarki nake?" Daddy dai bai nuna masa komai ba har suka gaisa,Alh Baffanyo sai kallon hannun Daddy yake yace "ina fatan dai lafiya?" Daddy yace "ita ta kawo mu gareka" Alh Baffanyo yace "uhn! Ina saurarenka" Daddy ya mik'a masa jariri without ya masa bayani,Alh Baffanyo yace "ban fahimceka ba Alh Muh'd,jaririn waye wannan?" Daddy yayi wani murmushi yace "idan ka karb'esa za ka gane ko d'an waye" Alh Baffanyo sai kallon Daddy yake sanda ya karb'i yaron a tsorace ya zuba masa ido yana kallonsa,jikinsa har wani b'ari yake yace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Daddy ya kalli Abba da Waleed yace "ku tashi muje,Alh Allah ya raya,mu za mu koma,dama abunda ya kawo mu kenan" da sauri Alh Baffanyo yace "dan Allah General ku tsaya mu sasanta kafin maganar ya zagaye gari a san halin da muke ciki.. Ina ga wannan ba abune da za mu tsaya jan zance akansa ba,kamata yayi ace mu rufawa juna asiri da yaranmu" wani girgiza kai Daddy yayi yace "wane irin sasanci kake buk'ata muyi?" Alh Baffanyo yace "dan Allah kuyi hak'uri na san abunda aka muku ba'a kyauta ba,amma dan girman Allah ku saurare ni kuji hukuncin da zan yanke" Komawa Daddy yayi ya zauna yana kallon Alh Baffanyo yace "me kake so ayi?" Alh Baffanyo yace "idan har za ku amince,me zai hana muyi gaggawar had'a iyayen yaran aure a b'oye,ka ga mun rufawa kanmu da yaranmu asiri ko ba haka ba?" Daddy ya gyad'a kai yace "yanzu kazo da magana,amma bari na fad'a maka ka ga yanzu about 6pm,nima zan zartar da nawa hukuncin,nan da maghreb nake lokacin auren kada ya wuce nan" Alh Baffanyo yace "in sha Allah yanda kace haka za ayi,nima ba na so ya wuce haka" Daddy ya gyad'a kai ya mik'e tsaye yace ma su Abba "brother mu tafi" suka tashi suka ma Alh Baffanyo sallama,sai godiya yake musu suka karb'i yaron suka tafi,har bakin get ya musu rakiya gurin mota sanda yaga tafiyarsu kafin ya koma ciki hankalinsa a tashe. Sanda su Daddy suka koma gida babu wanda suka ma bayani,har after maghreb,sai da suka tabbatar an d'aura auren kafin suka shigo gidan,kai tsaye suka wuce b'angaren Dadda.. #Dan Allah duk wanda ya karanta posting d'ina na yau ina rok'onsa yasa mahaifina cikin addu'arsa,yau yake cika shekaru 3,fatan Allah ya gafartama iyayenmu ya musu rahama,mu kuma idan tamu ta zo Allah sa mu cika da imani.. 👏🏻 #Asli Smasher. 53... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 _Thank u habibties for the prayers.. Shukhraan'kthiir ilaikum._ A nan suka samu Dadda,Mommella,Mother da Aunty suna maida zancen haihuwar,Mommella cikin jimami tace "ni dai na rasa gane yanda akayi wannan al'amarin ya faru,ace kaf gidan nan babu wanda yayi noticing faruwar haka sai yanzu?" Aunty ta had'iye wani yawu fuskarta cike da damuwa tace "ki bari sister,ni kaina al'amrin nan ya mugun d'aure min kai,amma wallahi ban san komai ba akai,tunda yarinyar nan idan nace miki na fi 4 month ban sa ta a idanuna ba kada ki musa,sam ta daina fitowa cikin mutane,ko abinci sai dai a ajiye mata bakin kofar d'akinta idan ta ji yunwa ta fito ta d'auka,jiya da dare kawai sai ciwo Deejah ta zo take sanar min,kafin kice me sai kukan yaro ni dai naji,tsabar mamaki har yanzun na kasa yarda da abunda ya faru.." Shigowar su Daddy dai² lokacin yasa su yin shiru suka amsa sallamar da suka yi,suka zauna bayan sun gaisa da Dadda da su Mommella,Daddy yasa Aunty ta je ta zo da Diyanah da sauran yaran,su Manar dama su suna cikin gidan,Dadda taje k'ofar bedroom d'insu na part d'inta tayi knocking tace "tou kuzo ko ubanku Muhammadu yana kiranku.. Ai tunda aka janyo mana bala'i kuma kun shiga cikin fad'ansa,duk da dai na san ku baza ku aikata haka ba" Manar ta kalli k'ofar daga cikin d'akin tace "ga mu nan fitowa" suka taso su uku ita da Ameerah da Rania suna sanye da manyan hijabs suka fito,a k'asa suka zauna suka gaida iyayen nasu maza,hankalin Manar kaf yana kan Waleed da ya lumshe idanuwa,Abba dai ya kasa magana gaba d'aya ya koma wani dumb,ko magana akayi sai dai ya biku da idanu,su Amaar ma suka shigo tare da Azaan,suka zauna kusa da Waleed da ya zama wani very quiet,sanda Aunty suka shigo tare da su Diyanah, Deejah ta samu guri kusa da su Manar ta zauna,Diyanah dai ta rakub'e gefe tana sharar kwalla,Daddy yayi gyaran murya yayi sallama,suka amsa masa,bayan nan yana kallon occupants d'in parlon yace "dalilin da yasa muka buk'aci ganinku,ba wani abu bane sai domin mu shaida muku,yanzun haka daga masjeed muke,an riga an d'aura auren Halima da yaron wajen Alh Idris Baffanyo,saboda rufuwar asirinmu duka,Alh Baffanyo ya buk'aci ayi d'aurin auren cikin sirri,tou kuma muma sai muka ga dacewar hakan tunda har ya zo da sulhu,ba sai mun tsaya ana jan maganar ba" here yayi musu bayanin duk yanda suka yi da Alh Baffanyo sanda suka je masa da maganar jaririn,Dadda su Mommella duka dai sai gyad'a kai suke cike da gamsuwa,sanda Daddy yayi shiru yace "Allah sa hakan shi ne mafi alkhairi garesu" duka occupants d'in parlon suka amsa da ameen,ya d'an gyara zama ya fito da sadakinta ya mik'awa Dadda yace "ga sadakinta nan da iyayen yaron suka bayar" ya ajiye bundle 5 na 1k a gabanta,bud'a ido Dadda tayi kamar wanda ke jin tsoro tana kallon kud'in tace "iiiihhh! Yo ni ka turo min kud'in kuma? Ba kune iyayenta ba? Fisabilillahi ni me zanyi da dukiyarta da ka bani? Da dai na takwarata ne sai in amshe in sai mata kadara,amma wannan bazan karb'a ba maza mik'a mata abunta Allah sanya albarka.. A toh! Maganar gaskiya fa kenan.." Gyad'a kai Daddy yayi ya mayar da kallonsa kan su Aunty a hankali yace "kafin suyi maganar lokacin d'aukan amarya,tunda ku ne iyayenta sai ku fara shirye²,duk abunda ake buk'ata kuma sai a sanar min" tun bai k'arasa ba Abba ya d'ago yana jifansa da wani kallo,kafin ya girgiza kansa ya kalli direction d'in da Diyanah take cikin kausasa murya yace "ka kirasu yanzu suzo su tafi da ita,babu amfanin da zamanta zai min a gida" Daddy zai yi magana Abba ya d'aga masa hannu cikin fad'an da basu tab'a gani ba yace "wallahil aziim baza ta k'ara min ko da cikakken awa guda a gina ba,idan kuma ka zab'i ta zauna ni zan bar gidan yanzu" baki sake Dadda take kallon Abba jin abunda yace,da sauri tace "iiiihhh! Me yayi zafi haka kuma Yaro? Ai ba sai ka rantse ba,ko ni nan ma ban yarda ta k'ara zama mana a gida ba,tunda an d'aura auren yazo su tafi haka,Allah ba mu alkhairi,mu kuma Allah saka mana da alkhairi" Daddy dai kallon Yayan nasa ya dunga yi ya kasa magana,ganin irin kallon da Daddy yake masa,nan take Abba ya fusata ya mik'e tsaye yace "Allah bamu alkhairi" da sauri Dadda ma ta mik'e tace "a'a Yaro ai ba na bari ka tafi kai kad'ai ba,yo na san inda za kaje idan ka tafi? Tsayani ka ji,duk inda za kaje mu tafi tare.. Yo zan barka ne haka kai kad'ai,wani abu ya sameka ina nan sake da baki in shiga uku" da sauri Aunty da mother suka bisu ganin har sun fita suna basu hak'uri,Dadda ta fashe da wani kuka mai cin rai tace "Allah ma ya sani kaf zuri'ata da ta ubansu babu wanda ya tab'a d'auko abun kunya sai yarinyar,saboda haka idan baza ta tafi ba mu sai mu bar maku gidan kawai" Mother ta sauke numfashi tace "kiyi hak'uri Hjy bari nayi magana da Daddy ya kira gidan mazan.. Ai duk ba'a kai nan ba" Dadda ta tsaya tana share kwalla bata dai ce komai ba,dai² nan Manar ta k'araso tana kallon Dadda tace "Hjy ba'a haka fa,kina ganin Abba zai ji dad'i ne da kika goyi bayan Diyanah ta bar gidan nan? Ko me ya faru ai itama jininki ce,hannunka ba ya rub'ewa ka yanke ka jefar" da sauri Dadda tace "ke y'ar nan wallahi sai dai in bai dameka da warin bala'i ba,amma tuni za ka gutsire d'an banza ka cillar" Manar ta dunga kallonta tace "tou ai shi kena.. Daddy yace na fad'a muku ya kira Alh Baffanyo suna hanyar zuwa yanzu" take Dadda ta washe baki tace "tou² yanzu aka yi magana mai ma'ana,Allah kawo su lafiya,bari naje na sanar ma Yaro ya kwantar da hankalinsa ba sai munje ko ina ba" Aunty dai da Mother kallon juna kawai suka yi,sanda Dadda ta nufi part d'in Abba,then suka koma part d'inta. Sanda su Alh Baffanyo suka k'araso da driver d'insa,har cikin gidan Daddy yasa aka shigo da su b'angaren Dadda saboda Alh Baffanyo ya sanar ma Daddy yana son zuwa ya bawa mutanen gidan hak'urin abunda yaronsa yayi,after an gaisa da shi ya nemi afuwa gurin Dadda da su Aunty kafin Daddy ya musu rakiya har bakin mota,Diyanah kam tare da Aunty suka wuce gurin Abba,tana kuka take neman afuwa,Abba dai ko kallon inda take baiba,Aunty ta zauna kusa da Abba,cikin tausasa murya tace "dan Allah Abbansu kayi hak'uri ka yafe mata,k'addara ne kuma babu yanda za'ayi,dole sai haka ya faru.." Da sauri Abba ya d'aga mata hannu,ya kalli Diyanah da rinannun idanuwansa yace "Allah tsare.." Daga haka bai k'ara cewa komai ba ya mik'e ya wuce sama,kuka sosai Diyanah ta fashe da shi tana durk'ushe gurin ta kasa tashi,sai da Aunty tazo ta kamota ta mik'ar da ita tsaye suka fito,suka k'arasa gurin mota ta shigar da ita back seat ta rufe mata k'ofar tana mata addu'ar Allah tsare tare da fad'a mata sai sun zo ganin gidan da take,ta gyad'a kai tana share hawaye,driver yaja suka bar gidan. A balcony lokacin da Waleed ya fito daga b'angaren Dadda suka had'u da Manar da ta fito b'angarensu,tun daga nesa take masa kallon tuhuma,sanda suka zo kusa da juna taga zai wuceta babu ko magana,da sauri ta kamo hannunsa ta rik'e,idanunta suna tara hawaye ta dunga kallonsa a sanyaye tace "Master! Lafiya kuwa?" 'Dan lumshe idanuwansa yayi yana sauke numfashi ya kasa mata magana,tayi saurin matsowa gabansa ta rungumesa sosai tana kallon fuskarsa da yayi pale kaman wanda ya shekara yana ciwo tana masa wani kallon k'urilla tace "mmm! Anya ma yau ka ci abinci kuwa?" Tayi maganar tana shafa cikinsa dake nan flat,sake lumshe idanuwansa yayi yana tunanin maganar da ta fad'a,da sauri ta kai hannunta fuskarsa ta d'anyi tapping cheeks d'insa tana kallonsa da idanunta da suke shirin fara zubar da kwalla tace "tell me please when last rabonka da abinci?" Girgiza mata kai kawai yayi ya fara k'ok'arin raba jikinsu,da sauri ta k'ara kwak'umesa tana goga jikinta a nasa,ta marairaice tace "ai to baka fad'a min ba kuma?" Kamar zai fashe mata da kuka,dan yau duka ba ya ma son ayi masa magana ya d'an langab'ar da kansa da wani sanyayyan voice yace "ban ci ba tun safe" zaro idanuwa tayi da d'an k'arfi tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Hawaye suna sauka fuskarta take kallonsa tace "mesa za ka min haka Master? Ka zauna da yunwa idan ni nayi kuma kace za ka b'ata ranka?" Kulle idanuwansa yayi da k'arfi a hankali kamar ba ya son fad'a taji yace "na yi losing appetite,bazan iya ci ba,sam ma ba na jin sha'awar cin komai" cike da tausayinsa ta kai hannunta ta share fuskarta ta zuba masa idanuwanta tana kwantar da kanta saman k'irjinsa tace "idan na kawo maka za kaci ai ko?" Kai ya girgiza mata alamun a'a,ta narke fuskarta kamar za tayi kuka tace "za kaci mana,ai to da kaina ma zan baka" d'an zuba mata idanuwansa yayi da suke a birkice ba tare da ya ce komai ba,ta rik'esa da sauri tace "muje to yanzu sai na kawo maka ko?" Ba tare da ya ce mata komai ba ya fara binta ganin ta rik'e masa hannu alamun su tafin,sanda suka isa part d'insu ta tsayar da shi tace "ka jirani bari na fito" shi dai kamar rak'umi da akala haka ya tsaya a gurin har ta shiga b'angaren nasu,ta wuce kitchen ta had'o masa lafiyayyen sinasir da miyan egusi da yaji nama ta had'o masa da banana and coconut milkshake da yayi mugun sanyi cikin wani midi basket,tana fitowa ta gansa tsaye ya jingina da pillar a balcony d'in sun,ta k'arasa gurinsa da sauri ta rik'o hannunsa tace "let's go Master" binta yayi suka wuce part d'insu,basu tarar da kowa ba da suka shiga suka wuce sama,asalin bedroom d'insa suka shiga tare,Manar tayi sallama k'asa²,suka k'arasa ta fara sakinsa ta wuce ta ajiye basket d'in hannunta,da kallo ya bita sanda ta wuce ta barshi tsaye kafin ya sauke wani nauyayyen ajiyar zuciya then ya wuce bathroom,k'aran rufe k'ofa yasa ta juyawa da sauri,sai kuma tayi saurin mik'ewa ta fara cire kayanta ta bi bayansa,a cikin tube ta samesa ya nutse cikin ruwa idanuwansa a kulle kamar yana bacci,bata ce masa k'ala ba ta saki towel d'inta ya fad'i k'asa,ta d'aga k'afarta ta sauke cikin tube d'in,ta wajen k'afafuwansa ta sunkuya tana jan jikinta a hankali sanda ta kai tsakiyarsa ta kurd'a ta shige jikinsa tana sauke ajiyar zuciya kamar wanda taci kuka ta k'oshi,ta jingina bayanta da k'irjinsa tana lumshe idanuwanta,ta saki wani siririn bayanannen ajiyar zuciya,a hankali ta kai hannunta k'asansa tana shafo manhood d'insa tana sakin wani numfashi tana k'ara kwanciya jikinsa tana sakin k'ananun nishi masu d'an sauti wanda suka sa nan da nan ya fara kunnuwa,tana jin yanda jikinsa ya fara vibrating ta kamo both hannuwansa ta kai kan k'irjinta tana wani lumshe idanuwa tana zaro harshe tana lasar lips d'inta,da wani fitinannen voice tace "hold me.. Grab my boobs Master.. Squeeze them,kiss them,suck them please.. Ur tongue is magical,and i miss the way u feel inside of me" wani mugun numfashi ya saki da mugun gudu ya damk'i boobs d'inta,zafin cakumarsu da yayi dan ba ya musu a hankali yasa ta d'an kulle idanuwanta tana cije lips d'inta ta saki wani siririn k'aran da kamar dad'in murza nipples d'inta da yake yi yasa ta yi k'aran,a hankali da wani makirin murya tace "u do that so damn well Masterrhhh!" Ta fad'a kamar tana shirin barin duniyar,ya zuro kansa ta k'asan arm d'inta ya d'an jinginar da ita jikin bathtub ya saukar da soft lips d'insa akan boobs d'inta,da sauri ta bank'aro masa k'irjinta tana jan bakinta kamar ta ci yaji,ta fara masa surutan fita daga nutsuwa,tsabar yanda yake sarrafa halittun k'irjinta,ya kai hannunsa d'aya k'asanta a hankali yana wasa da clits d'inta,wani mugun karkarwa jikinta ya d'auka saboda wani lafiyayyen salon da yake mata,ta tattakure za ta masa ihu tana k'ok'arin janye jikinta,da sauri ya kai bakinsa ya had'e da nata yana laluben harshenta ya fara mata wani mashahurin tsotsa mai sawa mutum ya fita duniyar da yake,pushing his finger a cikin hole dinta a little yana fingering d'inta,da k'arfi ta turasa baya cikin fizgo numfashi tace "huuhh! Washhh! Ahhhh! Master kada ka cinyeni da hannu,i want feel ur big man inside of me,please f**k me ka ji?" Tayi maganar tana k'ara rungumesa,wani zameta yayi ya kwantar da ita a hankali maganarsa ba ta fita da kyau yace "i love it when u talk like that girl.. Tell me what u want from me?" Ta bud'a birkitattun idanuwanta tana wani lallank'wasa jiki kamar macijiya tace "i want feel ur dick inside of me" muryarsa da jikinsa suna karkarwa tsabar yanda maganarta yake sa shi k'ara birkicewa yace "do u miss my body?" Tayi sauri tana gyad'a masa kai tace "yeah! I really do" yace "what else do u like when i do it to u?" Tace "That thing you do with your finger really makes me hot" fuskarsa ya manna kan k'irjinta yana goga gefe da gefen beard d'insa a tsakanin boobs d'inta yace "what things?" Hawaye suna d'an zubowa fuskarta tace "playing with my clit" ya sake k'ank'ameta da wani siririn voice mai cike da jaraba yace "u like that?" Ta gyad'a masa kai da sauri tana d'an kuka²,jin hannunsa a saman p-part d'inta ta rik'osa da sauri ta kai dai² gurin tace "get over here" tana kwantar da kanta jikin bathtub tana masa bucking hips d'inta up,ya dunga sarrafata da yaga ta fara squirting da sauri yayi k'asa da kansa at the same time ya bud'e lane d'in ya tsiyayar da ruwan ya kai bakinsa saman p-part d'inta yana lashe juice d'inta da ruwan² da suka yi saura a jikinta,sanda ya lashe duka ruwan gurin yana zagaya harshensa yana licking dai² hole d'inta zuwa sama,idan ya kai kan clit d'inta sai ya had'e lips d'insa yana sucking yana licking,jikinta banda kyarma babu abunda yake musamman k'afafunta da ya rik'esu ya d'an waresu kad'an,babu shiri yayi pushing tongue d'insa front a little bit cikin jikinta yana karkad'asa,ta danna kansa da k'arfi tana wani irin surutun da gaba d'aya ba a gane me take cewa,sanda yasa ta tsiyaya da gasken yana yi yana lashewa kafin ya saketa ya kama erection d'insa ya kai mata bakinta idanuwansa duk sun juye yace "ur big and innocent Man wants ur mouth,suck it baby girl" gyad'a masa kai tayi tana gyara kwanciyarta ta masa wani malalacin rik'on da sai da ya jisa tun daga kwalkwalwarsa har babban yatsarsa na k'afa,ya saki wani marayan ihu da all voice d'insa jin warm bakinta a kan erection d'insa yace "arrrhhhgggg! U're going to make me pass out with pleasure lilac.. I really³ appreciate ur efforts,i love u³.." Saurin sakinsa tayi tana turo baki tace "ni dai ka rufa mana asiri kayi a hankula kada kasa a gane me muke yi dama" girgiza mata kai ya dunga yi yace "wallahi bazan iya yin shiru ba lilac,idan ban yi magana ji nake kamar zan mutu tsabar dad'in da kike ba ni,idan ban fad'i abunda nake ji ba za kisa na rasa numfashi nane saboda dad'in ya wuce duk yanda zan fad'a miki.. I'm really enjoying ur new ideas,anytime fa da salon da kike min.. Ki barni nayi ihu na fad'a musu how i'm enjoying my marriage with u" wani zaro idanu tayi ta koma baya da sauri,kamar za tayi kuka tace "ni dai gaskiya ka bari ka ga fa a gida muke,ka bari har mu tafi tukun sai kayi ta yi" kamar zai mata kuka ya rik'e abunsa da k'arfi yana matsewa jin yanda yake harbawa kamar zai tsinke daga jikinsa tsabar feelings d'in da yake ji yace "please Lilac come to me,zo ki sha min please" d'an had'e rai tayi tace "sai dai idan baza kayi ihu aji ba" yayi saurin gyad'a mata kai yace "bazan yi ba zo ki sucking min please" ya matsota yana rik'e da erection d'insa da yake wani harbin iska kaman zai ci babu,da sauri ta rik'esa ta karb'e daga hannunsa ta fara masa wani mahaukacin salon da ya sashi bud'e baki zai kurma ihu,sai kuma ya tuna da sauri yace "lilac ba ni twins na sha ko zanji sauk'in abun nan,idan ba haka ba zanyi ihu kowa ya ji mu" babu shiri ta sakesa ta cusa masa boob d'inta d'aya a baki ya shiga sucking hawayen jaraba suna zubo masa,sanda suka ragema kansu zafi kafin da kyar suka hak'ura suka yi wanka suka fito,ya zauna saman rug yana kallonta,ta janyo basket d'in ta zuba masa tea a cup then had'ad'd'en sinasir da miyan da mother tayi,tana kallonsa fuskarta d'auke da murmushi tace "bismillah Master na ka cinye duka" wani kallon k'asan idanu ya dunga jifanta da shi,da wani shagwab'a kamar ba Waleed ba yana narke mata idanunsa da har lokacin basu gama komawa dai² ba yace "sai dai idan wanda ta ba ni abincin za ta ba ni kanta na ci,shi ne kad'ai zan iya jurewa na cinye" wani murmushin kissa tayi masa ta d'an zame towel d'in jikinta tace "yeah! I promise zan ba ka,kai dai ka cinye duka" wani k'ayataccen murmushi yayi yace "really? Za ki bani kanki?" Ta k'ara gyad'a masa kai tace "har sai ka gaji ka ce ka k'oshi" yayi wani dariyan da ya bayyana hak'oransa,cike da farin ciki yace "kin fad'a dai kawai,amma kin san ba na gajiya dake.. Kawai zan d'an laso zumarki ne,and na gaisa da baby'nmu" ta gyad'a masa kai tace "oyah! Kaci tou ina jiranka ai" yayi mata murmushi ya kai hannunsa yana shafa backhead d'insa yace "noo! Sai dai muci tare kin ga zan sasikeki yanzu,so muci tare if not baza muji dad'i ba idan muna jin yunwa" da sauri ta girgiza masa kai tace "ai ni na ci a gida" yace "k'arawa za kiyi,wancan ai na zuk'esa,yanzun wannan amfaninsa daban" dariya tayi then tasa hannunta sanin idan ta ci gaba da musu zai iya cewa bazai ci ba shi ma tace "okay! Muci tou" sai da ya fara shan tea kafin ya d'ora abincin,ya samu ya ci da yawa kuwa kafin yace mata ya k'oshi,suka shiga band'akin suka wanke hannu da baki,suna fitowa suka wuce saman gado,ya zauna ya jingina bayansa da gadon ya mik'a mata hannunsa,kamawa tayi da sauri ta haura saman jikinsa tayi luf ta kwantar da kanta a jikinsa tana shafa topless d'insa,a hankali wasanni suka fara shigowa tsakaninsu kafin mai gaba d'aya,sanda ya game jikinsu guri d'aya tayi wani irin mik'a cike da jin dad'in yanda yake thrusting kansa cikin jikinta tace "Huhhh! U feel so damn good inside me Master.. Don't stop,f**k me Master.. Faster.." Yanda take fad'a da wani marayan voice tana kuka ba k'aramin k'arfi da wani kuzari yake ji tana k'ara masa ba,sai da ya gamsu iya gamsuwa ya gamsar da ita kafin ya sauka kanta ya kwanta gefenta ya rungumeta yana sakin lafiyayyen murmushinsa. A can gidan Alh Baffanyo kuwa,dai² lokacin da motarsu yayi parking,Alh Baffanyo ya bud'e ya fita yana d'auke da jaririn da har lokacin bai samu gatan ayi masa khud'uba ba,ya kalli Diyanah dake kuka har lokacin,cike da tausayawa rayuwarta da jaririnta yace "come down dear" Diyanah ta matso a hankali ta fito daga motar tana k'ara share hawaye,driver d'insa ya fito da sauri ya sauko musu da babban luggage da Deejah ta had'a mata wasu kayanta kafin a kawo mata sauran,Alh Baffanyo ya wuce gaba ya nufi cikin gidan,Diyanah tana biye da shi sai driver dake binsu d'auke da luggage,a babban parlon gidan suka tarar da Hamshak'iyar matar dake kame kan kujera ta d'ora k'afarta d'aya akan d'aya tana girgizawa kamar basarakiya,wani d'an ubansun atampar England ne a jikinta,ta baza gwalagwalai ta ko ina,banda walkiya da da k'amshi babu abunda yake fita a jikinta,suka yi sallama Alh Baffanyo yana cema Diyanah ta shigo,waigawa Hjy Aisha tayi tana kallonsu,lokaci d'aya ta sauke k'afafunta k'asa tana yima Alh Baffanyo wani kallon tuhuma.. #Asli Smasher. 54... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Musamman hannunsa da yake d'auke da jaririn da bai ma san me yake faruwa ba,ya nuna ma Diyanah gurin zama saman luntsuma²n royal chairs da akayi decorating parlon yace "zauna Halimatu" Diyanah ta zauna jikinta a sanyaye tana kallon Hjy Aisha ta gaisheta,cikin tsananin tashin hankali,b'acin rai,bak'in kishi gami da rufewar idanu,ba tare da Hjy Aisha ta tsaya bin ta kan Diyanah ba bare ta amsa gaisuwar da take mata,hankalinta kaf a kan mijinta uban y'ay'anta tace "me zan gani haka Alh? Wace ce wannan d'in ka shigo min da ita cikin gidana? Yaron waye a hannunka kuma?" Kallonta kawai Alh Baffanyo yayi ya girgiza kansa,sanin halinta yasa baima tsaya ba ta amsa ba,sai tambayar da ya watso mata yace "ina yaronki?" Hjy Aisha ta bud'a idanu tace "ban gane ba,me wa kake nufi?" Strictly yace "Fahad!" Wani zazzaro idanu tayi kamar za su fita daga socket d'insu tace "me Fahad zai maka?" Alh Baffanyo yace "ina buk'atar ganinsa,duk inda yake kice masa yazo yanzun ya sameni,kada ya b'ata min lokaci" Hjy Aisha dai sai kallon mijin nata take baki sake ta kasa gane kan yanda al'amarin yake,Alh Baffanyo ya zauna saman luntsuma²n royal chairs da suka zagaye parlon,a nutse ba tare da ya sake bin takan irin kallon tuhumar da Hjy Aisha take masa ba ya d'ago jaririn hannunsa ya fara masa khud'uba da addu'o'i,Hjy Aisha ganin bai ce mata komai ba lokaci d'aya ta d'auki waya ta kira d'an nasu,cikin muryar ba da umarni tace "Fahad! Duk inda kake maza kazo gida yanzun mahaifinku yana nemanka.." Basu ji me yace ba,tace "yanzu!" Ta k'ara fad'a then ta katse kiran tana fesar da wani hucin b'acin rai,almost 20 minutes matashin saurayin mai d'an duhun fata,dogo kyakykyawa wanda bazai wuce sa'an Amaar ba,ya shigo ransa kamar a b'ace yayi sallama a ciki,yana tafe yana kad'a car keys,Alh Baffanyo ya bisa da kallo sanda ya k'araso cikin parlon ya zauna saman kujeran yana kallon mahaifiyarsa yace "here i'm Mom" Hjy Aisha ta girgiza masa kai har lokaci zuciyarta bata daina kawo mata zarge² ba,a d'an fusace tace "ka ji na ce maka ni nake kiranka?" Tab'e baki yayi then ya d'an waiga,zai yi magana idanuwansa suka sauka kan Diyanah dake kallonsa,da sauri ya zabura ya mik'e yana k'ara kallonta da idanuwansa da suke a zazzare yace "ke me kike a nan?" K'ala bata ce masa ba ta d'auke kanta,wani tsawa ya mata gaba d'aya yama manta da iyayensa a gurin yace "ba dake nake ba za ki d'auken kai,uban me ya kawo ki gidan mu?" Alh Baffanyo da ya zura masa idanu tun shigowarsa bai ce masa komai ba lokaci d'aya yace "ubanka take yi" saurin kallon mahaifin nasa yayi a d'an dake yace "Daddy!" Da sauri Alh Baffanyo yace "koma ka zauna my friend" fuska babu isashshen walwala,babu shiri ya zauna yana k'unk'uni,Alh Baffanyo ya kalli Diyanah da kanta yake k'asa,then ya kalli d'an nasa,da wani murya ya kira sunansa "Fahad!" Fahad dake kallon Diyanah yana sake² a ransa da sauri yace "na'am" Alh Baffanyo yace "dama ka san Halimatu ne?" D'auke kai Fahad yayi yak'i cewa komai,Alh Baffanyo yace "tambayarka nake kamin shiru?" Da kyar ya gyad'a kai yace "eh Daddy" Alh Baffanyo yace "me ye tsakaninku?" Saurin d'agowa duka su biyu suka yi suna kallon juna,Diyanah ta fara janye idanuwanta daga kansa ta sake sunkuyar da kanta tana share zafafan hawayen da suka kwaranyo mata,Alh Baffanyo ya yiwa d'an nasa tsawa yace "kai nake sauraro yallab'ai" in'ina Fahad ya fara ya kasa magana,Alh Baffanyo ya gyad'a kai ya d'ago masa jaririn da ya d'an rufe da babban rigarsa yace "wannan shi ne abunda ya had'a ku,right?" Da sauri Fahad ya zaro idanuwansa,a tsorace yake kallon yaron yana kuma kallon Diyanah,cikin kid'ima bakinsa yana b'ari,gumi duk ya gama wanke masa fuska yace "mesa za ki min haka Diyanah? Dama baki zubar da cikin ba? So kike asirina ya tonu,ki b'atamin suna da iyayena?" Idanun Hjy Aisha a waje take kallonsu da sauraren abunda yake faruwa,cikin b'arin baki da jiki ta mik'e tsaye hawaye suna zubowa fuskarta tace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Fahad me kake son fad'a ne? Kana nufin kai kama yarinyar nan ciki ta haifa maka yaro?" Sunkuyar da kansa yayi gumi yana keto masa ta ko ina,duk uban sanyin parlon bai hana rigarsa jik'ewa ba,da kyar ya iya bud'a bakinsa cewa "I'm very sorry Mom,this is not intentional,ba halina kenan ba Mom,but i don't know how hakan ya faru" kuka sosai Hjy Aisha take tana girgiza kai tana maimaita fad'in "allahumma ajirnii fii musibatii wa'aklufnii khairan minha.. Alhamdulillahi alaa kulli haliin" ba k'aramin kid'ima Fahad ya shiga ba ganin yanda take kuka,ya sauka daga kujeran da yake jikinsa a mugun sanyaye ya durk'usa kusa da k'afarta hawayen nadama suna saukowa fuskarsa ya rik'e k'afafuwanta yace "Mom ki yafe min,na san na aikata laifi,but believe me Mom wallahi akanta ne kad'ai haka ya tab'a faruwa,na yi k'ok'arin rik'e kaina da tarbiyyan da kuka min,but i can't na kasa Mom,forgive me Mom bazan sake ba" share fuskarta tayi ta d'ago ta kalli Alh Baffanyo tace "ka ga irin abunda na dunga jin tsoro tun farkon,wannan shi ne dalilin da yasa ko da yaron nan yace aure yake so,na baka shawaran ka masa auren nan gudun faruwar wani matsala,shin yanzu wa gari ya waya? Me za muce ma mutane idan labarin ya baza gari?" Jikin Alh Baffanyo yayi sanyi da maganarta a hankali ya sauke numfashi yana gyad'a kai yace "duk wannan ya riga ya faru,babu wanda yafi k'arfin k'addara ya fad'a masa,sai dai mu tari gaba kuma" Hjy Aisha ta gyad'a kai a hankali tana kallon Diyanah tace "tou yanzu Alh ya ake ciki? Ba dai family'nta sun koreta bane kan wannan abun da ya faru?" Alh Baffanyo ya girgiza kai yace "ko kad'an,sai dai na yanke hukuncin da nima naga ya min dai²" not only Hjy Aisha hatta Fahad sai da ya d'ago kansa yana jiran yaji me Daddyn nasa zai ce,Hjy Aisha tace "wane hukunci ka yanke Alh?" Alh Baffanyo yace "na sa an d'aura musu aure yau d'in nan,saboda mu rufawa kanmu da y'ay'an mu asiri.." Numfashi mai mugun nauyi Hjy Aisha ta sauke tana gyad'a kai cike da gamsuwa tace "maa sha Allah.. Alhamdulillah alaa kulli haliin.. Hakan ya yi sosai.. Allah tsare mu da mummunar k'addara" Alh Baffanyo yace "ameen.." Here ya musu nasiha sosai,itama Hjy Aisha ta musu kafin ta kira maids tasa aka d'auke kayan Diyanah zuwa bedroom d'inta,da kanta ta zo ta karb'i jaririn hannun mijinta tana kallon yaron hawayen tausayi suna zubo mata tace "haka Allah ya k'adarta maka na ka rayuwar.. Allah maka albarka,ya albarkaci rayuwarka.." Fahad dai sai kallon Diyanah yake fuskarsa d'auke da farin cikin wai yau shi ne Daddynsa ya shammata ya yi masa aure,he can't believe al'amarin a gaske yake faruwa,gani yake mafarki ne da ya farka zaiga ba gaskiya bane,kusan shekaru biyar kenan yake ta bin Daddy ya masa aure yak'i yace sai ya yi masters,ya gama ya sake masa maganar yace sai ya yi PhD,after then yace sai ya kama aiki,yanzun haka yana aikin,da ya masa maganar auren yace ya bari sai Yayansa ya yi aure kafin yazo kansa,Allah ma ya sani shi tun tashinsa ya san yana da mugun buk'ata,shisa yayi ta maganar aure²,shi kuma Daddyn ya kasa fahimtarsa,duk sanda ya kalli Yayansa sai yaga kamar baida lafiya ne saboda shi bai wani d'orawa ransa ba,duk abunda Daddyn yace haka yake bi,wani lafiyayyen murmushi ya saki lokacin da Daddyn nasa ya bar parlon,Hjy Aisha dake sakkowa k'asan bayan ta kai Diyanah bedroom d'inta ta kallesa da kyau lokacin da yake mik'ewa fuskarsa d'auke da murmushi zai fita ta kirasa "Fahad!" Da sauri ya waiga yana amsawa,da hannu ta yafitosa tace "zo ka zauna magana nake son yi da kai" babu musu ya dawo ya zauna,nasiha sosai ta sake yi masa mai shiga zuciya akan tsoron Allah da bin dokokinsa,kafin daga k'arshe tace ko da wasa kada ya yarda taji maganar ya fita,tunda anyi komai cikin sirri za su d'ora mutane akan auren sirri yaje yayi ba tare da saninsu ba,ya mata alk'awarin in Allah ya amince bazai fad'awa kowa ba,after then ta sallamesa,da k'arfinsa ya tashi ya fita,babu jimawa ya shigo da uban siyayya nik'i²,tana zaune parlon har lokacin ya shigo,ta d'aga kai ta bisa da kallo cike da tausayin k'addarar da ya fad'a masa. Washe gari da safe suna zaune dining,Yayansa ya fito bedroom d'insa cikin shirin fita office,wani irin fasion men's suit ne a jikinsa mai two piece gray color,ya k'arasa dining ya zauna,sanda ya kalli agogon dake d'aure wrist d'insa a gurguje ya fara cin irish da ketchup sai lafiyayyen tea,yana yi yana danna wayarsa,kukan jaririn da ya karad'e kunnuwansu lokacin yasa Fahad saurin tashi da gudu² yayi sama,da kallo Dr Mahfouz ya bisa yana ajiye fork d'in hannunsa,mamaki ya sashi kasa magana sai kallon hanyar da k'anin nasa ya bi yake,Hjy Aisha ta mik'e ta nufi sama itama,dai² lokacin Fahad ya sauko d'auke da jaririn da Alh Baffanyo ya sama sunansa tun jiyan,yana d'an jijjigasa yana hura masa iska a kunne,Dr Mahfouz dai yayi still ya kasa ci gaba da abunda yake gabansa,sanda Fahad ya wuce parlor da yaronsa,da kyar Dr Mahfouz yayi gathering courage yace "ina muka samu jariri kuma? Afreen sun zo k'asar ne?" Girgiza masa kai Fahad yayi yace "not at all" ya mik'a hannunsa ya karb'i yaron da yayi shiru ya zuba masa idanuwansa,at the same time yana k'ara tambayar Fahad yace "munyi bak'i ne?" Murmushi Fahad yayi yace "a'a" mamaki dai ya k'ara sawa Dr Mahfouz cewa "ha'a! Me kake son na tambayeka kuma? Komai a'a,za mu samu yaro ne haka kawai? To ko dai Mom ta haifar maka k'ani ne ban sani ba?" Wani dariya Hjy Aisha dake sakkowa tayi tace "sannu Mahfouz! Ni kuma kakema fatar na haihu a wannan shekarun nawa?" D'an dariya yayi ya sosa backhead d'insa cikin jin kunya yace "I'm sorry Mom ai ban san kin ji ba" ta girgiza kai tana murmusawa tace "kawo min yaron ka wuce aikin ka,idan ka dawo office kuma ka samu Daddynku yana son magana da kai" yace "tou Mom" then ya mik'a mata yaron da har ransa yaji yana k'aunarsa,yana wani murmushi yace "amma Mom kid d'in waye ne please?" Kallonsa tayi kafin ta wuce ta nufi sama tace "idan ka dawo za ka ji ko a ina muka samo sa" yayi murmushi yace "i like him Mom,kice ma parent d'insa su bani shi please,yaron akwai shiga rai" Fahad da ya d'auki briefcase d'insa zai fita yayi wani murmushi k'asa² baiyi zaton Dr Mahfouz zai ji ba yace "ai d'anka ne me kake ci na baka yana zuba?" Da sauri Dr Mahfouz ya kalleshi yace "d'a na kamar ya?" Saurin kallonsa Fahad yayi sai kuma ya juya da sauri ya fita yana cema Mom d'insu "Mom na tafi" ta musu addu'ah tana haurawa sama,ganin har Fahad ya fita yasa Dr Mahfouz binsa da sauri but kafin ya riskesa har ya shige motarsa ya mata key,Dr Mahfouz ya bisa da kallo cike da mamaki,kafin ya juya shima ya bar gidan. A safiyar lokacin da Waleed ya fito cikin shirin tafiya hospital suka jero da Manar har parking space hannunsu cikin na juna,ya bud'e motarsa ya shiga,ya dai²ta zamansa yana kallonta da lumsassun idanuwansa yace "get set dear before i get back,za mu wuce gida yau in Allah ya nufa" ta gyad'a masa kai idanuwanta a kansa tana rik'e da murfin motar ta k'i sakin masa,tace "Allah kaimu" yace "ameen" a hankali ya rik'ota ya janyota jikinsa,zama tayi kan things d'insa k'afafuwanta a waje ta d'ora hannuwanta a gefe da gefen fuskarsa tana shafa beard d'insa tace "Allah tsare min kai,ya dawo min da kai lafiya" ya amsa da ameen,a hankali ya kai hannuwansa ya d'ago hijab d'inta ya zura su ciki yana kallon idanuwanta da murmushin da take masa ya d'an lumshe idanunsa kad'an yana shafa cikinta,tayi murmushi ta kwantar da kanta a k'irjinsa tana jin yanda yake sauke ajiyar zuciya,a hankali ya fara yin sama da hannunsa zuwa kan k'irjinta yana squeezing d'insu yana sauke numfashi,tayi luf a jikinsa bata hanashi ba sai da taga yana neman shigar mata hijab tayi sauri ta rik'esa a shagwab'e tace "ni dai ka tafi ka ga ka kusan yin late ma" d'an kallonta yayi yana lullumshe idanu yace "kad'an zan sucking sai na tafi" ta b'ata rai tace "ni dai a'a na san idan na barka ba hak'ura za kayi ba sai ka zarce" ya langab'ar da kai kamar k'aramin yaro yace "ni ko?" Tace "eh d'in ka bari an jima" wani kallo ya mata mai kama da harara sai kuma ya d'an tureta kad'an yace "ki bar abunki ba'a so,naga ma ko ruwa babu a ciki,dan ma kin samu ana son abun naki kike ma mutane jan aji?" Baki bud'e take kallonsa ta gyad'a kai tace "haka ma za kace?" Yace "an fad'a d'in,idan ba tsoro ba ki bud'e a gani" dariya ta kyalkyale da shi tana gyad'a kai tace "ni wallahi baza kaimin wayo ba,ai nima ina da wayo na" yayi murmushi ya saketa yace "jeki ki cinye abun naki,ba'a so ma ko kin bayar,abun da ma ba dad'i ne da shi ba" ya wani irin runtse idanu yana fito da harshensa kamar yana shirin yin amai,ta gyad'a masa kai tace "Allah zai kawoka an jima,sai dai ka nemo mai dad'in a wani gurin kuma" da sauri ta sauka daga jikinsa ta wuce ta barsa,yayi dariya kafin ya rufe motar yayi zooming off then ya bar gidan. Sanda yaje hospital kusan a tare suka yi parking da Dr Mahfouz,sai dai Dr Mahfouz ya rigasa fitowa daga mota,yana sakin murmurshi ya d'an matsa jikin motar Waleed yayi masa sallama,Waleed ya d'ago ya amsa fuska babu yabo bare fallasa,Dr Mahfouz ya mik'a masa hannu,yana cewa "barka da shigowa Dr" kamar wanda aka yiwa dole haka Waleed ya amsa masa,then ya fito ya rufe motar ya wuce hanyar office d'insa ba tare da ya k'ara cewa Dr Mahfouz komai ba,mamakin yanda yayi masa yasa Dr Mahfouz tsayawa ya bisa da kallo cike da mamaki,shi kam gogan ko a jikinsa sanda ya k'arasa office ma wayarsa d'aya ya d'auka bayan ya zauna ya fara kiran Manar,lokacin Dr Mahfouz ya biyosa yaji ko lafiya? Dan basu saba irin haka ba,da yaga waya yake kuma har da dariya abun ya mugun k'ara d'aure masa kai,kawai sai ya fita a niyyarsa na ya bari zuwa anjima ya dawo,to kuma sai aka kirasa emergency bayan fitarsan,sai basu sake had'uwa ba har lokacin tashinsu yayi suka bar hospital d'in,lokacin ko da ya koma gida bayan ya nutsu yaje ya samu Daddy'nsu a nan yaji bayanin kaf abunda ya faru da k'aninsa Fahad,take kuma Alh Baffanyo yace ya bashi tak'aitaccen lokaci ya samo matar aure,mamakin irin hukuncin da Daddyn ya yanke yasa yama kasa b'oye farin cikinsa,yayi masa godiya kafin ya tashi ya fita yana shiwa Fahad albarka though baiji dad'in abun da ya farun ba,it was there ya tuno irin kallon da Waleed ya masa yau,ashe abunda ya faru kenan bai sani ba,wani murmurshi yayi ya girgiza kansa,ya wuce hanyar bedroom d'insa yana sak'awa a ransa lallai ya zama dole suje har gida su k'ara basu hak'uri. A haka rayuwar ta ci gaba da juyawa,yayin da zuwa lokacin tuni su Mommella suka wuce India,sai dai kamar yanda Waleed ya fad'a ma Manar idan ya samu hutu za su je Indian,dai² lokacin tafiyar su Mommella ya samu hutun k'arshen shekara,so da yake kuma ana daf da Ramadhan kawai suka wuce tare,saboda sun yi maganar zuwa Umrah da Azaan. Zaune suke cikin k'aton parlon bangaren Rani Naheed su uku suna hira da dariya,Manar da cikinta ya fito sosai yayi girma kamar wanda take kan watanta na haihuwa,ta d'an muskuta da kyar ta mik'e k'afafuwanta akan rug tana d'an cije lips da fad'in "washhh!" Rania da taji me tace lokaci d'aya ta kalleta tace "ya dai sis?" Manar ta d'ago idanu ta kalleta,sai kuma tayi d'an murmushi tace "wallahi yaronki ne yake naushina,kamar na masa wani laifin" Ameerah tace "a'a ta yuwu kin masa laifin ne ma shisa ya kutufeki" Manar ta kalleta tace "ni me zan masa? Banda shi da ya takura ni ma" Ameerah tace "u have to think Hajiya Siyama" tsaki Manar tayi tace "kya ji da shi" daga haka ta fara k'ok'arin mik'ewa tsaye,itace dafa k'asa daga nan ta k'ara rik'e kujera,da kyar dai ta mik'e tsaye tana sauke numfashi da kyar² tace "ni kam na yi gaba,na fara jin bacci da yunwa²" dariya Ameerah da Rania suka fashe da shi,Ameerah tace "ga inda maganar yake nan,cewa za kiyi tuni bawan Allah ya miki yana jin yunwa" baki ta turo tace "kuma sai ya naushe ni zan gane?" Ameerah tace "je ki dai acici matar Yayanmu,sai da safe" bata tsaya kulasu ba ta yi waje ta barsu,tana cikin tafiya ta hango tahowar Waleed da alamun ya je can side d'in bai sameta ba ya taho nan nemanta,da yake sun fita d'azun da yamma su uku,da sauri Manar ta tsaya tana dafe cikinta tayi y'ar k'ara tana runtse idanuwanta tace "washhh! Masterrhhh" tayi k'asa da sauri tana mik'a masa hannu.. #Asli Smasher. [3/24, 11:10 PM] My number 1: 55... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Hankali tashe ya k'araso gurin da take a durk'ushe tana dafe cikinta da jujjuya kai,saurin d'agota yayi ya mik'ar da ita tsaye,da sauri sai kuma ya d'auketa ya juya ya nufi apartment d'insu da suka zauna lokacin aurensu,though yanzun an k'ara apartment d'aya sun zama uku,har na su Amaar da aka gina daga bayan,yana shiga bai tsaya ba ya wuce bedroom da ita,sanda ya kwantar da ita da sauri ya fita yaje ya kulle k'ofofi yayi deactivating duk wani kayan wutan da suke b'angaren then ya dawo,yanda ya barta a haka ya sameta,ya tako yana kallonta ya zauna gefenta,a hankali ya d'an rank'wafo ganin ta kulle idanuwanta,he thought ma ko bacci ta d'an fara,ya kai hannu ya ja mata duvet ya rufeta half,a hankali ya sauke hannunsa a kanta yana shafa kwantaccen long hair d'inta da yaci gyara sai shek'i da k'amshi yake,then ya kai bakinsa ya sumbaci forehead d'inta k'asa² yace "goodnight my Guddi" bud'a idanuwa tayi da sauri tana kallonsa,ganin haka shima ya zuba mata idanuwansa yana kallonta bai ce komai ba,ta fara k'ok'arin mik'ewa,kad'an ta zauna ganin bai matsa ba ta turo baki saboda take taji ta yi balance a zaunen,kallonta ya dunga yi kafin ya d'an janye jikinsa ya matsa,ta juya ta sauke k'afafuwanta k'asa,sanda ta fara k'ok'arin mik'ewa tsaye ya rik'ota da sauri yana mata wani kallo yace "ina za kije?" Bata kalleshi ba tana turo baki tace "to ni yunwa nake ji kuma" ya bud'a idanuwa yana kallonta,can kuma sai yayi murmurshi yace "uhnm! Zauna bari na kawo miki" ya tashi ya fita ya barta tana turo baki,yana fita tayi wani murmushi had'e da sakin y'ar k'ara tace "yesss!" Tunawa da irin kallon da taga yana mata lokacin da suka had'u,ba dan Allah ya ceceta ya sa idea tayi pretend ya zo mata ba,ta san babu abunda zai hana bai mata fad'an wa yace ta fito ita kad'ai ba a irin lokacin,tana zaunen ya dawo da tray a hannunsa,samansa an d'ora bowl,plate da cup d'in lafiyayyen tea,sai fork da tissue,tun bai k'araso ba ta fara gyara zamanta tana lek'an hannunsa,yayi murmushi ya k'arasa ya zauna,ya ajiye tray d'in a tsakiyarsu,fruits ne an yayyankasu different styles yanda za su ja hankali,sunyi gwanin kyau a ido,yanda mai sha zai ji shauk'i,ya d'auki fork ya saka mata a ciki,sai plate d'in dake d'auke da burger biyu manya,d'an murmushi tayi ta kai hannu ta d'auki d'aya ta kai bakinta da sauri tana sauke ajiyar zuciya,da saurin shima ya rik'o hannunta yana mata wani kallo yace "kinma yi bismillah kuwa?" K'wayar idanunta ta juya a kansa sai kuma ta turo baki tace "to ai zanyi" girgiza mata kai yayi yace "sai kin gama za kiyi ko kafin?" Tace "to ka sake min ai zanyi dai na ce" yace "uhn! Yi yanzu sai na sake ki" d'an hararansa tayi sai kuma tace "bismillah!" Ya lumshe idanunsa a hankali ya sake mata hannun,sanda ta sake hararansa kafin ta kai bakinta ta gutsira tana lumshe idanuwa,tsaf ta tashi da burger biyu,tana yi tana korawa da tea d'in,kafin ta dawo kan fruits d'in,tana gamawa tayi gyatsa tana sauke wani ajiyar zuciyar samun nutsuwa,ta lumshe idanunwa ta d'an kwanto jikinsa tana lumshe idanu,maganarsa ta jiyo a hankali yace "kin gama hararan nawa?" Da sauri ta d'ago kanta tana kallonsa a shagwab'e tace "ni yaushe na harareka?" Ya bud'a idanunsa yace "ohoo! Nima ban sani ba" d'an dariya tayi sai kuma ta kai hannunta tana shafasa k'asa² yanda batai tunanin zai ji ba tace "za ma ka sani ne" saurin rik'e mata hannu yayi ya d'ago idanunsa yana kallonta yace "me kike yi ne?" Ta cuno masa baki tace "ni ka rabu da ni" yayi wani murmushi yace "na rabu da ke kiyi raping d'ina ko?" A tare suka kyalkyale da dariya ta fad'a jikinsa tana b'oyayye fuskarta,tace "kai Yaya ko kunya,wai kiyi raping d'ina" yace "fad'i naji me za kiyi idan na barki?" Tana dariya tace "abuna nake nema fa" ya bud'a idanunsa yace "a ina abun naki yake?" Da index finger d'inta ta nuna masa dai² manhood d'insa,a shagwab'e tana narkewa tace "ga shi nan ka b'oye min" ya rufe baki yana kallonta yace "yaushe ya zama naki? Ni kinji na ce na bar miki ne?" Kallonsa ta d'ago tayi tana turo baki tace "ai ba sai ka bani zai zama nawa ba" yace "ko?" Ta gyad'a masa kai tace "to ni nawa baka nayi da kake cewa naka?" Yana saki wani lafiyayyen murmushi yana kallonta ya kai hannunsa ya janyota jikinsa yace "ga shi kin fad'a,ai abunki nawa ne halak malak,Allah (s.w.t) ma cewa yayi:"nisa'ukum harsun lakum fa'atuu harsakum anna shi'itum,wak'addimuu lii amfusikum,wattak'ullaha wa'alamuu annakum mulaak'uuh,wabashshiril mu'uminiin.." The meaning of the saying is (Matanku gonaki ne a gare ku,saboda haka ku je wa gonakinku yadda kuka so. Kuma ku gabatar (da alkhairi) saboda kanku,ku bi Allah da tak'awa. Kuma ku sani cewa lalle ne ku masu had'uwa da shi ne. Kuma ka bayar da bushara ga muminai.. Suratul Bak'rah,verses 223) ni idan na nema banyi laifi ba ko ba haka ba?" D'an hararansa tayi tace "nima haka ai" yace "a'a ni banji inda aka ce haka ba sai a gurinki" da sauri ta tsuke fuska,ba tare da ta sake ce masa komai ba ta haura jikinsa ta kwanta,da gayya ta dunga masa abubuwan da zaisa ya fita cikin nutsuwarsa,sanda take masa tafiyar tsutsa a ciki ta kai hannu saman boxers d'insa tana shafawa yayi wani mik'a yace "arrrhhhggg! wayyoo Mamana,kinga za ta min fyad'e.. ooohh ya Allah ka taimake ni.." Wani irin k'ak'k'arfan dariya ne ya sub'uce mata,tace "wallahi baka fara ihu ba tukuna,za ka fad'a musu na maka fyad'e da hujja" yayi wani dariya muryarsa a d'an dashe yace "please girl ki d'an tausaya min kada ki cinyeni duka" dariya sosai take yi,saboda yanda yayi maganar,sanda ta d'an dakata ta mak'e kafad'a a shagwab'e tace "ni dai a'a sai na cinye duuu" yace "please! Idan kika cinyeni yau gobe me za ki ci?" Tace "ai bazan rasa wanda zanci ba,zai sake sabon dashe" zai sake magana yaji ta tura hannunta cikin boxers d'insa ta kama manhood d'insa tana squeezing,da k'arfi ya fizgi numfashi jin wani special salon da take masa ya sake yin ihu yana fad'in "oooohh ya rabb!" Yana wani irin lumshe idanu kamar wanda ransa ke shirin barin gangar jikinsa,da sauri kuma ya kama hannunta dake kan erection d'insa yayi saurin damk'ewa ya had'a ya rik'e manhood d'insa ya matse da k'arfi,yana k'ara janyota jikinsa ya k'ank'ameta,cikin wani irin mayen feelings da rauni jikinsa was vibrate a little,muryarsa a k'ashen throat a hankali kamar mai rad' yace "oooohh yesss girl.. Squeeze my dick girl,smock it,grab it tighter" gaba d'ayan jikinsu sai wani irin tsuma yake,a hankali ta k'ara matsarsa da kyau jin yanda jikinsa yake wani irin kyarma ta bud'e lumsassun idanunta da suka fara rikid'ewa,fuskarsa ta zubawa idanu tana sakin wani murmushi,idanunsa dake a lumshe suna fidda wani kyalli ta tsakanin lashes d'insa da suke zara²,a nutse tayi k'asa da idanunta ta tsurawa lips d'insa da yake zaro harshensa yana lashe lips d'insa had'e da karkad'asa,yana fitar da wani k'ek'asashshen sauti mai nuna k'ololuwar jarabar dake d'awainiya da ruhi da gangar jikinsa,ta k'asan kansa ta tura hannunta d'aya ta tallafo kansa a hankali ta rik'esa,sanda ya zaro harshensa da sauri ta kai bakinta ta cafke tsinin harshensa,in a way style take k'ara lalubo harshensa kamar wanda idan ta samu baza ta barsa ba za ta had'iye,sanda taji ta rik'esa da kyau ta fara bashi wani salon tsotsan da kamar ta samu lollipop,a zafafe take tsotsarsa tana shafa wuyansa zuwa bare chest d'insa,cikin wani irin yanayi ya k'ara lumshe idanunsa tare da kai tattausan palms d'insa yayi cupping fuskarta yana k'ara kusantota gareshi,jin numfashinsa yana barazanar d'aukewa yasa shi saurin zare bakinsa yana fitar da wani irin numfashi da zafi² murya can k'arshen throat yace "blow me jobbbb Lily" gyad'a masa kai tayi tana sauke numfarfashi a wahale,cikin wani yanayin kaiwa k'ololuwa wajen buk'ata,saboda ita kanta ta fara fita cikin hayaiyacinta,banda tsuma babu abunda jikinsu yake yi kamar wanda ake kad'awa mazari,da zafi² ta kai hannunta d'aya ta tallafo backhead d'insa,da wani fitinannen murya sanda ta dasa bakinta a ramin kunnensa tana fesa masa hucin numfashinta da son ware idanuwanta da suke rufewa tace "Masterrrhhh!" Yanda ta kirasa yasa yaji manhood d'insa yana k'ara vibrating yana mik'ewa,bai iya amsawa ba sai kwak'umeta da ya sake yi ya k'ank'ameta kamar wani zai rabasu,idanuwansa a lumshe yana fitar da wasu zazzafan numfarfashin murya can k'asa cikin rad'a yace "arrrgghhh! Ooohoo yeahhh,huahh thanks my Lily,thank u baby girl" da sauri ta bud'e idanunta jin yanda ya k'arashe maganar da k'arfi yana jan numfashi da kyar,da saurin shima ya bud'e k'ananun idanunsa da suka k'ara shigewa ciki suka sauya launi zuwa wani irin gold mai sirkin orange,ga alamun hawaye da suke kwance a ciki da suka k'ara musu kyau,yanda yaga tana kallonsa yasa da sauri ta juya mata position zuwa upside down,da wani irin murya mai cike da rauni ya sake cewa "blow me job Lily" duk jikinsa yana kyarma,ya kai hannunsa ya rik'e manhood d'insa yana matsawa dan yanda yake jin kamar zai tsinke ya bar jikinsa,yana karkad'asa yana bugun lips d'inta a little yanda baza ta ji zafi ba,wani lokacin kuma yana yin kamar yana shafa mata wani abun,gane abunda yake nufi yasa tayi saurin dawowa cikin nutsuwarta,da sauri ta kai bakinta,sanda ta fara kissing kafin ta bud'e bakinta ta tura ciki ta fara sucking masa kamar yanda yake buk'ata,ya lumshe idanunsa tare da sakin wani gajiyayyen ajiyar zuciya,jin saukar tausasan lips d'inta yasa shi jin kamar ba cikin duniyar mu ta mutane yake ba,da all voice d'insa ya saki wani irin ihu yana fad'in "wayyyooo Mamana.." Kafin yayi wani maganar da sauri ta rufe masa baki ta hanyar zaunesa ta tosesa da p-part d'inta yanda bazai samu damar sake yin magana ba,k'amshin dake fita a gurin da d'umin dake ratsasa nan da nan ya sake driving nasa insane,a haukace ya bud'a bakinsa ya kafa a gurin,tun yana lasota sanda yaji yanda take mugun tsiyaya bai san sanda ya koma sucking d'inta ba yana k'ara zuk'o juice d'inta da iya k'arfinsa kamar wanda ke shan wani abu ta straw,ita kanta yanda yake mata ba k'aramin kunnata yayi ba ya k'ara mata k'aimi da azamar bashi the most wettest blow job ever,tun tarihin zamansu tare,sanda suka samu nutsuwa ya dawo musu yana rungume da ita yana sakin wani k'ayataccen murmushin da ya kan jima bai yi irinsa ba,dan yanzun tun da cikinta ya fara nauyi ya d'an rage yawan takura mata,ya fi ganewa yayi azumi kawai saboda ya samu daman janye idanuwansa akanta,ba k'aramin tausayinta yake ji ba ganin yanda take mugun shan wahala,komai da kyar take yinsa,ko ina na jikinta ya kumbura ya fi asalin yanda yake,shisa yanzun sam b'angarensu ba ya rabuwa da hadimai,su suke musu duk wasu hidimomin gidan,ita kanta Manar a nata b'angaren wani lokacin idan ta kalleshi sai taji tausayinsa duk ya kamata,wani lokacin kuwa ko ya kai ya ya da buk'atuwa baya rab'arta,sai idan ita ta kai kanta,wani lokacin ma shi zai nuna mata rashin dacewar yace zai amfani da ita a halin da take ciki,idan taga abun yayi yawa haka za ta rutsasa tana kuka tana rok'onsa ita ta yarda yayi a hakan,kullum tsoronta da maganarta gara ko da ace tana suma tana tashi ne yayi amfani da ita a haka matuk'ar zai gusar da sha'awarsa akan ya fad'a wani hanyar mara kyau,musamman idan taga yana d'an baya² ba ya son kusantota,so shisa wani zubin za tayi ta kai kanta jikinsa,idan yace yana azumi kuwa ranan sai ta san yanda tayi ta karya masa azumin duk dan tana gudun ta kub'utar da shi. A hankali rayuwa tayi ta tafiya,lokaci yana sake shud'ewa,ranan wani alhamis lokacin cikinta yana da kusan wata tara,ya shigo da sauri tana kwance a parlor lokacin,har zai wuceta sai kuma ya dawo kad'an ganin bargon da ta rufe jikinta da shi ya d'an zame,ya tsuguna gabanta yana kallon fuskarta da tayi kamar ba bacci take ba,so da yake lokacin ana mugun sanyi ne,a hankali ya kai hannu ya ja mata bargon ya k'ara rufeta yanda bazai tashe ta ba,har ya yunk'ura ya tashi yaga tana yatsina fuska alamun kamar akwai abunda yake damunta,kawai sai ya fasa a hankali ya koma ya zauna yana kallon yanda fuskarta duk ta k'ara hawa tayi wani irin haske kamar ka tab'a jini ya fito,ya kamo hannunta data kare fuskarta ya manna bakinsa yayi kissing,sai kuma ya kai d'ayan hannunsa yana d'an goge mata gumin da ya ga yana tsatstsafo mata ta goshi,cikin wani kasalallen murya mai cike da tausayi yace "Allah sauke ki lafiya my Guddi" ya jima a gurin bai iya tashi ba,yana kallonta cike da tausayi,kamar wanda aka tasa lokaci d'aya ta tashi a firgice tana waige²,ganin haka yasa shi matsowa jikinta yana tambayarta "what happened Lily?" D'an yatsine kumburarren fuskarta tayi a hankali tace "i just dreamt,and yanzun kuma ina jin kamar bani da lafiya.." Yayi d'an murmushi ya gyad'a kai yace "c'mon dama ina ke ina kika ga lafiya,zo na kaiki bedroom kiyi baccin,i know ba wai ya isheki bane yanzun" mak'e masa kafad'a tayi tana kallonsa a shagwab'e tace "ni fa ina jin nak'uda nake yi" wani irin wara idanuwansa yayi yana kallonta yace "a haba Hjy haka ake nak'uda a garinku?" Wani kallo ta masa tace "kamar ya? Ba'ayi a haka ne?" Yayi murmushi yace "ban tab'a gani ba" ta d'auke kai tana d'aure fuskarta tace "alright! Ina wayana please?" Ya kai hannu ya d'auko mata ya bata,tana amsa ta fara bincika number Mommella,bugu d'aya ta d'auka tace "hello my kid" a shagwab'e Manar tace "Mom ni dai kizo ki kaini hospital" Mommella ta zaro idanu tace "haihuwan ya zo ne?" Waleed dai yana zaune gabanta ya tallafe fuskarsa da palms d'insa sai kallonta kawai yake,da sauri tace "ni dai Mommella kizo please,na ce masa muje yak'i yarda wai haka ake nak'uda,gani yake wasa nake masa" da sauri Mommella tace "a'a banda abun Waleed ai ba'a maganar haihuwa da wasa,ga ni nan zuwa yanzu kinji daughter?" A hankali ta gyad'a kai tace "tou" ta sauke wayar daha kunnenta tana share hawayen da suka taho mata,ganin tana kuka yasa shi matsowa gabanta yana kallonta da kyau yace "wai da gaske kike yi?" Wani harara ta banka masa,a fusace tace "a'a k'arya nake yi" kamar zai yi dariya ya dunga kallonta,sanda take cije baki ya k'ara matsowa ya rik'o duka hannuwanta yace "please Lily tell me kina jin ciwo ne a jikinki?" A masife ta masa wani tsawa tace "dan Allah malam ni ka rabu dani,ina ruwanka da abunda nake ji?" Bud'a idanuwa yayi da mugun mamakinta a fili yace "tou! Babu lafiya" a masife ta hayayyak'o masa tace "sai ka kaini gidan mahaukata daga nan.." #Asli Smasher. [3/30, 7:01 PM] My number 1: 56... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Wani irin dariya Waleed ya saki yana kallonta,a hankali ta d'ago idanuwanta tana kallonsa kawai ta fashe da kuka mai cin zuciya,a rikice ya tsayar da dariyarsa sanda yaga tana kuka bil'hak'k'i yace "what happened Lily?" Cikin masifar kuka da azabar ciwo tace "ban sani ba d'in" tana kai masa duka,fuskarta duk ya yi faca² da hawaye da gumi,sanda mararta tayi wani irin d'aurewa,ta fasa k'ara tana dafe cikinta tace "washhh Allah! Mother.." Hawaye suna k'ara sauka fuskarta,da sauri Waleed ya matso ya rik'ota,cikin kid'ima yace "Lily!" Turasa baya tayi da k'arfi sanda take jin abu kamar fitsari yana bin jikinta,ta sunkuyar da kanta tana lek'en jikinta,yanda taga ruwa yana biyo jikinta wanda bata san ko na mene ba here ta sake fashewa da kuka,da sauri Waleed ya rik'eta ta baya cikin lallashi yana fad'a mata "stop crying please.. Mene ne?" Cikin kuka tace "ka sake ni fitsari ne yake zubowa fa daga jikina" idanuwa ya bud'a ya saketa da sauri ya maimaita "fitsari?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ganin irin kallon da yake mata sai tayi saurin cewa "tou ai da kansa yake zuwa" tana k'ara k'arfin kukanta kada yace tana sane tayi,d'an gyad'a mata kai yayi fahimtar faya ce ta fashe mata yace "okay i understand,bari na kaiki ciki ki k'arasa" tana kuka take girgiza masa kai tace "ni kada ka kaini,ai yanzu Mommella za ta zo muje hospital" yace "nope! Zan canja miki wasu kayan ne,ko kina so kije hospital a haka ayi miki dariya?" Ta girgiza masa kai da sauri tace "a'a" yace "alright!" Daga haka ya sunkuya ya d'auketa a gurin ya nufi bedroom da ita,sanda ya kwantar da ita ya fara dubawa yaga haihuwar take shirin yi da gasken²,here ya dawo cikin nutsuwarsa because he thought kawai tana son masa wasa da hankali ne da farkon,ya fita da sauri ya dauk'o wayoyinsa da ya bari a parlor ya kira Azaan,sanda ya d'auka da sauri Waleed yace "bhidu please zan tura maka text yanzun ina buk'atar su da gaggawa" yanda Azaan yaji maganar Waleed ya tabbatar masa akwai abunda ke faruwa,da saurin shima ya amsa masa,not too long Waleed ya tura masa abubuwan da yake buk'ata,sanda yaga text d'in tare da Ameerah suka fita zuwa clinic d'in gidan sarautar,after sun d'auko kayan suka nufi apartment d'in su Waleed,Ameerah tayi knocking shi kuma ya danna bell duk a lokaci d'aya,dai² time d'in Waleed zai fito karb'an kayan kan baby ya fara fitowa dole ya fasa fita ya mayar da hankalinsa kansu,Manar sai numfarfashi take saukewa tana cewa baza ta iya ba tsabar ciwon da take jin yana ratsata,shi kuma yana ba ta kwarin guiwa da fad'a mata za ta iya,sanda ya sata yin nishi,ta tattakure tana yi sai ga kan babyn ya fito,da taimakonsa ya k'arasa fito da babyn,ya yanke cibiyan ya nad'esa cikin towel yana sakin ajiyar zuciya da murmushi,sai kace shi yayi nak'udan,sanda yake k'ok'arin fita for the second time ya karb'i sak'onsa gurin Azaan ya d'ora mata babyn a kirjinta yana sakin murmushi ya rank'wafo yayi kissing forehead d'inta yace "sannu Lily" bata iya kulashi ba ta kulle idanuwanta saboda wani ciwon da take ji essence,yace "bari na karb'i sak'o na dawo,okay?" Still bata ce masa komai ba,ya juya zai fita har ya kai bakin k'ofa zai bud'e ta kirasa "Masterrhh! Wait please i think da wani babyn" wani irin juyawa yayi yana gwalo idanu yace "wani babyn a ina?" Cikin fizgo numfashi tace "he's coming ka zo da sauri" ai kuwa babu shiri ya dawo har yana had'awa da gudu²,yana kallonta da kyau yace "da gaske akwai wani?" Ta gyad'a masa kai cikin azabar ciwo tace "yeahhhh!" Tana runtse idanuwa tare da jujjuya kai,babu jimawa kai ya fara tahowa,ganin haka yasa Waleed ya rikice,tsabar farin ciki ko jira ya gama ganin babyn ya fito baiba ya fara hawaye yana fad'in "Subhanallahi wabihamdihi,subhanallahil aziim.. Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat" sanda kan ya gama bayyanuwa a waje,da taimakonsa ya k'arasa fito da babyn sai ga mabiyyan ma ya biyosa,here ya had'a su yana kallo yana goge hawaye da gefen arm d'insa,saboda hannuwansa duk sun b'aci da jini ga kuma yaron yana kallonsu yana jin wani irin farin ciki,da kyar ya d'ora mata yaran a saman jikinta ya juya da sauri² ya fita,yana bud'e k'ofar parlor Azaan ya sauke wani numfashi yace "kuma kai tun d'azu sai bugu muke ka k'i fitowa,da tafiya ma za muyi idan ka fito kaga bama nan ka bi bayan aikenka" Waleed dai bai tsaya bashi amsa ba yace "ina suke?" Jikinsa duk sai b'ari yake,har Azaan ya mik'a masa ledojin sai kuma ya d'an nok'e ganin kamar hankalinsa a tashe yace "what's happening bhidu?" Waleed cikin zak'uwa yace "ba ni kai dai please" Ameerah sai kallonsa take da mamaki ganin yanda yake rawar jiki,sanda ta gano d'an jini² da ruwan da suka b'atasa tace "Yaya ko dai Manar na labour ne?" Cikin gajiya da tambayoyinsu yace "nope! She's already gave birth" wani zaro idanu Ameerah tayi lokaci d'aya ta doka wani tsalle ta d'afe jikin Azaan tana sakin k'ara "wayyooo Allah.. Sister na ta haihu,wayyoo dad'i zan d'auki new kids d'inmu yau.. Ai kuwa ni zan fara ma Hjy siyama albishir ma" tsabar murna duk bata ma san me take cewa ba ta rud'e,Waleed dai da sauri ya kwashe kayansa yayi ciki jiyo kamar kukan yaransa,Azaan sai dariya yake ma Ameerah yanda yaga tana rawar jiki,suka rufama Waleed baya suka shiga cikin parlon,lokacin tuni Waleed ya wuce ciki ya barsu nan inda suka fara kiran waya suna sanar da labarin haihuwar Manar d'in,Dadda suka fara yima waya suka fad'a mata,kan kace me sai ga Dadda da d'ankwalinta a hannu ta bazama gidan Mother,Ameerah ta kira Mother dai² lokacin tana fad'a mata kenan Dadda ta rad'a sallama,Mother suka yi sallama da Ameerah da sauri,ko amsa sallamar Dadda bata yi ba ta tashi za ta shige d'aki,Dadda ta gwalo idanuwa tace "iiiihh! Yo ke kuma ina zuwa kike sauri har kamar za ki fad'i? Ai kya bari kiji abunda ya kawo ni kou bakya shige daka ki barni nan ba,Allah na tuba wa zan fad'ama kuma idan ba ke d'in ba?" Mother dai murmushi kawai take ta sunkuyar da kanta dan ta san abunda ya kawo Dadda,Dadda tana washe baki tace "tou dama takwarata akayi min waya aka sanar min ta sauka lafiya,shi ne nace bari inzo in fad'a maki sai ki kira Mahammadu ki sanar masa,idan bazai samu damar zuwa gida ba ma a wannan makon,ya aiko mani kud'in jirgi nayi hanzarin tafiya in yaso duk sanda kuka shirya kwa taho ko ba haka ba? Kinga dai haihuwar fari ce,Allah na tuba idan banje akan lokaci ba ai da matsala,kada a bar yarinya ta rub'e,shi isa nace bari nayi hanzarin sanar muku,ni yanzu ma zan tattara kayana kafin Mahammadun ya iso.." Mother dai ko tari bata yi ba,Dadda kuwa tuni ta yi gaba bata tsaya jiran amsan Mother ba,sanda ta fice ta bazama bangaren Abba ta sanarma Aunty,Aunty da itama tuni Ameerah ta kira ta fad'a mata,amma hakan baisa ta nunawa Dadda ta sani ba,saima wani gud'an da tayi cikin tsananin farin ciki tana fad'in "lallai zama bai ganki ba Hjy,ai kamata yayi ace yanzu haka ko baki shiga jirgi ba,kin kusa kaiwa airport" Dadda ta washe baki tace "ke dai bari y'ar nan,Allah maki albarka dai da kika yi tunanin haka.. Yo ita wancan mata ma na je ina fad'a mata ko k'ala bata ce min ba,kamar ba ita y'ar ta tsaga ta fito ba,da zan ce mata ta haihu tayi min banza tak'i kulani" Aunty tayi murmushi tace "Ayyahh! Hjy kin manta Manar d'in itace ta farko?" Dadda ta kalli Aunty da sauri tana tsuke fuska tace "wani farin kuma Allah na tuba? Bayan ku duk yanzu baku san kunyar y'ay'an fari ba,za kice min wani Manar ce ta fari" Aunty tana dariya tace "Hjy sai dai in mancewa kikayi amma Manar da Aunty Mammy ai tsakaninsu akwai kunyar y'ar fari" Dadda ta tab'e baki tace "ke kika san wannan kuma,ni na tafi idan Yaro yazo ki aikamin shi can ina nemansa" har za ta fita kuma ta fasa ta dawo tace "yo nace ki kiramin shima mana a salular in karanta masa tun wuri kou kuwa?" Aunty tayi murmushi tace "tou Hjy" sanda ta kira Abba bata tsaya magana ba ta mik'awa Dadda wayar tace "ga shi Hjy ya d'auka" Dadda tace "iiiihhh! Har ya shiga kiran?" Tace "ehh! Kiyi magana" tace "tou!" At the same time tana kara wayar a kunne tace "assalamu alaikum Yaro!" Abba ya fara amsa sallaman da tayi duk conversation d'insu kuma ya ji,ta amsa da fad'in "tou yarku dai Allah ya sauketa lafiya yanzu akayi waya aka sanar min,sai ku tanadi kud'in jirgi ku bani na tafi da wuri,kou ba haka ba?" Abba yayi murmushi yace "tou Hjy za ayi in Allah ya nufa.. Allah raya abunda aka samu" Dadda ta washe baki tace "tou Allah ba da iko,Allah kuma ya muku albarka.." Abba ya amsa da "ameen." Sanda Waleed ya gama gyara kids d'insu biyu maza ya musu wanka,bayan ya dubata ya tabbatar babu wani matsala ya gyarata,ya mata allurai ya sa mata drip,here bacci ya kwasheta,bata san yaushe Mommella da Rani Naheed suka shigo ba suka ga yaran suka tafi ba,Raj Jarood kuwa can fada aka kai masa yaran bayan an shiryasu cikin wasu irin kayan sanyi masu taushi iri d'aya masu launin sky blue,tsayin lokacin da Manar take d'auke da cikin Waleed bai tab'a tunanin yara biyu za ta haifa ba,ko scanning da aka mata d'aya ya dunga nunawa,sai dai shi kansa yanayin girman cikin da canjin da jikinta yayi ta k'ara hawa,komai za tayi sai an taimaka mata yasa ya fara zargin da wahala ace yaro d'aya ne a cikinta,sai kuwa ga shi Allah ya nufa ta haifo yara biyu masu tsananin kama da junansu,har aka dawo da yaran lokacin Manar bata tashi ba lokacin suna ta kuka,Rania da Ameerah sai d'aukan yaran suke suna murna suna jijjigasu,yayi murmushi lokacin da yake zaunawa ya karb'i yaransa yayi musu addu'o'i ya basu dabino da zam-zam da Raj Jarood ya had'o cikin tukuicin haihuwarsu,bayan ya gama ya mik'a musu yaran ya barsu a parlor ya nufi gurinta,tun da ya shiga bedroom d'in ya zauna gefenta yake kallonta,lokaci d'aya wasu hawayen farin ciki suka kawo idanuwansa,yayi murmushi mai cike da tsantsar farin ciki,a hankali ya rankwafo kanta yana kallon kyakykyawar fuskarta da tayi wani fresh tana sauke numfashi a hankali² yace "thank u baby girl.. Kin ba ni abu mafi girma da daraja a rayuwata,Allah ya maki albarka.." A hankali pinkish lips d'inta da suka sha cizo saboda tsananin ciwo suka motsa tace "ameen.." Da wani sanyayyan murya mai cike da bacci,Waleed da yaji maganar a bazata yayi sauri ya kalli idanuwanta sanin bacci take,but daga inda maganar ya fito shi ne abun da yafi bashi mamaki ya zuba mata idanuwansa,a hankali ta d'an motsa idanuwanta then ta bud'esu tana kallonsa tana blinking oily idanunta before ta fara yunk'urin tashi,ya taimaka mata ta tashi zaune,ya kaita bathroom ta wanke baki da fuskarta ta k'ara gyara jikinta then suka fito ya zaunar da ita yana kallonta cike da so da tausayi,ya rik'o hannuwanta ya fara jefa mata tambayoyin ina da ina yake mata ciwo,tace cikinta kad'ai ke mata ciwo shima sama²,ya mata sannu yace zai daina in sha Allah shima idan tana sha magunguna akan lokaci,kafin ya fita ya barta a d'akin yaje karb'o yaran saboda kukansu har d'akin ana ji and ya san yunwa ne tunda babu abunda suka ci for almost good 3 hours sai dabino da zamzam,yana fitowa lokacin ya shigo parlon ya tarar da hadimai daga b'angaren Mommella suna shigowa da kayayyaki iri²,su Azaan duk suna ta faman hiran yadda ake surutun kyaun yaran a social media,daga lokacin da suka musu hotuna suka d'ora ake ta cece kuce akan kyaunsu har yanzun,musamman da suka d'ora wani pic d'in Waleed da Manar kuma,here mutane suke cewa ai ba baya ba,gadon kyau yaran suka yi,wasu suna cewa da Waleed suke kama,wasu na musun da Manar suke kama,har sak'on a gaisar musu da parent d'in yaran suke bayarwa,yayin da wasu ke cewa dan Allah a gayyacesu suna,wasu kuma suna cewa suna son yaran acema Mamman su ta basu,kowa dai da irin abunda yake fad'a akansu da yaran,sanda ya karb'i yaransa Azaan na masa tsiya,ya wuce bai kulasu ba yana sakin murmushi,nan suka koma hiran yanda za'ayi taron suna,ni dai nace "ikon Allah daga haihuwa har an fara maganar suna yaran da ko kwana basu yi ba?" Manar na zaune ya shigo d'auke da yaran,ta kallesu tayi murmushi cike da zolaya tace "Pappy! Sannu da aiki,me muka samu ne?" Wani k'ayataccen murmushi ya sakar mata sexy idanuwansa a kanta sanda ya zauna gefenta yace "repeat it again please" yana kafeta da tsumammun idanuwansa,ta sake cewa "Pappy!" Yayi wani special murmushi yace "woah! It's been awhile nake jiran ranar yau ashe dai zai zo?" Ta gyad'a masa kai tace "yeah! Ga shi kuwa har ka karb'i haihuwa ka d'auki kids d'inmu" ya lumshe kyawawan idanuwansa yana k'ara manna yaran a jikinsa yace "Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat" Manar dai sai murmushi take sakin masa,ya fara mik'a mata Al'hassan yace "take him kiyi feeding shi ne babba" ta bud'a idanuwanta tana kallon yaron dake tura hannu a bakinsa da sak komai na fuskarsa irin na Waleed ne then ta d'ago tana d'an lek'a fuskar Al'hussain,mamaki shimfid'e a fuskarta tace "Yaya amma kai ya akayi ka ganesu ni dai na rikice?" Yayi wani murmushi yace "ni da na karb'i haihuwarsu ya bazan gane wanda na fara d'auka ba?" Ta d'an dame fuskarta tace "tou ni dai wallahi gani nayi they're look alike,ya zan iya ganesu ni?" Dariya yayi ya lakuce mata hanci then ya nuna mata su yace "yeah! They look alike but Al'hassan ya fi girma da nauyi,shi Al'hussain yayi k'arami and ba shi da nauyi" sanda taji yana fad'a mata haka da sauri ta kalli yaran tana sakin murmushi tace "ooohhh! Thanks Pappy" yayi mata murmushi yace "ahan! A basu abincinsu,tun d'azun suke kuka kina bacci" cikin zak'uwa ta gyad'a masa kai tace "tou!" Tana masa murmushi,ta juya tace "sauke min zip d'in tou" da taimakonsa ta cire rigan,a tare suka kalli k'irjinta da suka yi mugun cika kamar za su fad'o,Waleed yayi ajiyar zuciya a hankali ya mayar da idanuwansa kan Al'hussain dake d'an kuka k'asa²,Manar dai sai rawar k'afan za tayi feeding kid d'inta take tana sakin murmushi,sanda ta cire breast d'in ta kai masa bakinsa yayi saurin kamawa yana sauke ajiyar zuciya,yana fara sha tayi wani irin k'ara da sauri ta zare nonon daga bakinsa,Waleed ya tsaya kallonta mamaki shimfid'e a fuskarsa yake kallonta yace "what?" Hawaye har sun cika mata ido ta kalleshi tace "wallahi Yaya a hak'ura da feeding d'in" bud'a idanuwansa yayi da sauri yana mata wani kallo yace "kamar ya a hak'ura? Su da abincinsu za ki hana su ne?" Kallonsa ta tsaya yi tace "tabb' d'i! Ni dai wallahi su hak'ura ka ji kuwa wani azabar da naji?" Kamar zai fashe da dariya saboda yanda tayi,yana kallonta sosai ya danne dariyar yace "c'mon! Ki basu a haka zai daina ne" wani gwalo idanuwa tayi tace "na basu fa kace?" Ya gyad'a mata kai yace "yeah! Haka nace kou baza kiyi ba?" Jujjuya masa kai tayi tace "kuma a haka zan basu su biyun?" Ya sake gyad'a mata kai yana tsareta da idanunsa,babu zato bare tsammani kawai sai gani yayi ta fara kuka,idanuwansa shi dai har sannan a kanta yana mata kallo mai cike da mamaki yace "wai mene ne matsalarki ne?" Tace "matsalata ni bazan iya feeding d'insu ba that's all" yayi wani murmushi yace "wasa kike" tace "ni wallahi ba wasa nake ba" ya kalleta yace "alright! Yanzu ni kike so nayi feeding d'insu ne?" Juyar da kanta tayi bata ce masa komai ba,ya gyara rik'on da yama yaron a jikinsa yace "okay! Idan baza ki feeding d'insu ba why kika haifesu? Shima ai da sai kice baza kiyi ba" a tsiwace tace "ai dai ba ni na bawa kaina ba Allah ne ya d'ora min nauyin haifarsu" ya gyad'a kai yace "yeah! Tunda kin san haka akan haihuwarsu shayar da suma hakki ne akanki" za tayi magana yace "c'mon! 'Daukesa ki bashi ni kina b'atan lokaci" tace "Yaya ni dai bazan iya ba gaskiya" nan da nan ya d'aure fuskarsa babu alamun wasa yace "feed him!" In a serious tone da dole ta kallesa,yanda taga fuskarsa babu alamun dariya yasa ta d'aukesa tana turo baki ta mayar masa nonon da watermark d'in are leaked,da k'arfi ta runtse idanuwanta sanda yake sha hawaye suna zubo mata,ya bita da idanu yana kallon yanda ta rirrik'e beddings d'in,lokaci d'aya yaji ta bashi tausayi but bai nuna mata ba,har yaron ya k'oshi ya karb'esa ya bata d'ayan,shima tayi feeding d'insa tana share hawaye,ya karb'esa yasa shi a shoulder d'insa,babu jimawa suka koma bacci,Manar kam zamewa tayi ta kwanta ta lumshe idanuwanta tana sauke ajiyar zuciya a hankali²,a haka wani bacci ya fara fizgarta,Waleed da yaga haka yace "hey! Wake up Lily" turo baki tayi a shagwab'e tace "ni me zan maka kuma?" Lafiyayyan murmushi ya saki ganin cike da rigima tayi maganar,shima cike da tsokana yace "ba cewa zanyi ki feeding d'ina ba bare kice za kimin fad'a,tashi kici abinci sai ki kwanta ki huta" da sauri ta bud'a idanuwanta ta kalleshi sai kuma ta tashi ta zauna tana hararansa,yayi mata murmushi yace "u ask for it" tab'e baki tayi ta kwaikwayesa tace "u ask for it!" Wani k'ayataccen murmushi ya sake saki yace "it's ur time,Allah zai ara mana lokacin da zan rama" tace "kou ka rame ba" yace "whatever!" Daga haka ya kwantar da yaran ya fita yana sakin murmushi. Not too long ya dawo da tray a hannunsa waya mak'ale a kunnensa ya danneta da shoulder d'insa yana magana,ta bisa da kallo har ya ajiye mata tray d'in lafiyayyan tuwon semovita da Mommella ta shiryo mata da miyar kuka da ya ji man shanu sai zuba k'amshi yake da nama,gefe kuma farfesu ne da gashin nama,ya jiye a gabanta da ido ya mata alama taci,ta hararesa tana murgud'a baki tana k'unk'uni tace "ai dai zan ci naga" ya bud'a mata idanuwa still yana magana a wayar yana cewa "in sha Allah.. Zan fad'a mata" tayi saurin kallonsa sai kuma taji yana cewa "ameen ameen,na gode sosai.. Sai an jima" tun bai sauke wayar daga kunnensa ba yake gyad'a kai yana k'ureta da kallo sanda ya zauna yace "me kike cewa?" Bata kallesa ba tace "ni ka ji na yi maka magana ne?" Yace "a'a ai da yake bakya yi ne" tayi wani murmushi mai cike da rainin wayo bata k'ara kallonsa ba har ta d'aga mug dake kan tray d'in ta shanye tea dake ciki then ta fara cin tuwon tana lumshe idanu,sanda ta gama tsaf tayi hamdala,za ta tashi ya rik'ota da sauri yace "ke ina za kije?" Tace "parlor gurin su Ameerah" ya mata wani kallo k'ala bai ce mata ba ta shiga taitayinta ta koma ta zauna,ya d'auke kayan ya fita da su,daga can da yaga su Ameerah sun fita,ya kulle k'ofar gidan ya dawo ya sameta sai kumbura fuska take,ya tab'e baki ya k'araso ya kwanta gefenta ya rungumeta yace "oyah! Sleep maza² ba na son na k'ara jin maganarki" daga haka itama bata sake magana ba ta kulle idanuwanta,a hankali taji ya ce "Mama na gaisheki,ta ce na maki barka kafin ta kira ki" ta gyad'a masa kai tace "ina amsawa,na gode." A haka wani sahihin bacci mai nauyin gaske ya kwasheta ta barsa sai amsa kiran waya yake. To cut the story short sai da akayi kwana biyu da haihuwar kafin Dadda ta iso,ranta duk a b'ace sai masifa take wai duk su Abba suka hanata tahowa tun ranan da akayi haihuwar,dan walak'anci shi ne sai yau,shima sai da suka ga ranta ya b'aci suka hak'ura suka bari ta zo,ko zama bata yiba tace ai sai a kaita ta gano y'ay'anta,Mommella tasa hadimai su rakata ganin za ta tada mata rikici daga zuwanta,suna tafiya a mota saboda d'an tazaran dake in between apartments d'in tana mitar banda rashin sanin darajar haihuwar fari da kuma ita da ba gari d'aya suke ba taya ma za'a bar Manar ita da Waleed salon yaje ya d'irka mata wani cikin da d'anyan jego,su dai hadimai ba jinta suke ba,suna rakata suka dawo tun bata kwankwasa k'ofar ba ta fara rad'a sallama,kamar a mafarki Amaar da suke parlor dukansu su shida sun sa yaran a gaba suna lissafin yanda hidimar suna zai kasance ya kallesu yana bud'a idanu yace "kamar maganar Hjy Siyama naji" Azaan yayi wani dariya yace "haba malam ita da take naija d'in za kaji maganarta a nan? Kada fa kamanta nan India ne and a yankin Vishakpatnam kake kuma" Amaar yace "tou shi kenan bari na duba dai" ya tashi ya nufi k'ofa Azaan na masa tsiya,yana bud'e k'ofa kuwa yaci karo da fuskarta ya ware idanunsa yace "hajajju.." Sai kuma ya juya ya bata hanya yana kallon Azaan yace "hey buddy! Didn't i told u maganarta naji kake min musu?" Dadda dai tuni ta shige ta barshi tsaye a nan yana surutu,Azaan ya kallo Dadda dake shiga yana dariya yace "sannu da hanya Dadi.." Ta washe baki hak'orin makkanta hud'u suka bayyana tana kallonsa tace "sannunmu dai Mamman,na sameku lafiya?" Azaan yace "lafiya lao,ya mutanen Nigeria?" Tab'e baki tayi tace "yo suna can mana sai sanda suka ga dama su zo" Ameerah tace "kai Hjy maimakon ku taho tare" wani kallo Dadda ta mata tace "iiiihhh! A jakata zan zubosu mu taho,ko kuwa gammo zan nad'a na kawosu nan d'in dole?" Gaba d'aya parlon suka fashe da dariya,Manar tace "sannu da zuwa Hjyrmu" Dadda ta juya ta kalleta tana rik'e hab'a tace "o'o sannu y'ar nan,Allah dai ya rabaku lafiya kou?" Manar tayi murmushi bata ce komai ba,Dadda ta sauke mayafinta ta nemi guri ta zauna tace "tou Allah ya raya abunda aka samu" su Ameerah suka amsa da ameen,nan suka fara gaisawa,kafin kace me kayan arziki har sun fara biyo Dadda daga b'angaren Rani Naheed da gurin Mommella,ita kanta b'angaren Manar d'in haka hadimansu suka fara fito da kayan motsa baki,Dadda ta bud'a idanu tana kallon kayan da aka cika gabanta da su,tace "iiiihhh! Tou ina mutum zai kai wannan kuma fisabilillahi? Sai kace na koma mai cikin zani za'a kawo min wannan uban kayan duka?" Ameerah tace "kici iya cinki Hjy ki bari" Dadda tayi saurin kallonta tace "kamar ya inci iya cina in bari haka babu dad'in ji? Tsakani da Allah ku baku san almubazzaranci babu kyau ba? Kuyi ta dafa abinci ba iya cinyewa kuke ba,sai anyi magana kuce Allah ya hore muku ku da iyayenku" yanda take fad'a tsakaninta da Allah duk sai da ta basu dariya,da taji haushi tace "ai sai kuyi ta dariyan,gaskiya dai guda d'aya ce,in karasa wanda zai gaya maka dole kayi kuka.. Aaatoohh!" Azaan ya sauka kusa da ita ya zauna bil'hak'k'i yace "kiyi hak'uri Dadi baza a kuma ba,za'a d'auki maganarki" ta tab'e baki bata kulasa ba ta fara zurama cikinta abinci masu dad'in d'and'ano da gasassun y'an shila na dangin tsuntsaye daban² tana lumshe idanu,sanda ta gama tayi hamdala,da iska ya fara ratsata here ta fara hamma,jikokin suka fara mata dariya da tsiya,suna cewa "bayan ci,zama tsaigumi,tafiya rashin kunya,kwanciya lalaci,tsuguno neman dad'i" ita dai bata tanka su ba nan ta b'ingire sai bacci,ba ita ta farka ba sai guraren maghreb,bayan ta yi sallah ta yi addu'o'inta tace a kira mata Yaro su zanta,sanda ta sanar masa ta sauka lafiya,suka tab'a hira kafin suka yi sallama,lokacin kuma ta kalli Waleed ta mayar da hankalinta kansa,a nan ta fara rattabo masa jawabin za ta tafi da Manar da yaran masaukinta dan ta samu damar yi mata sahihi kuma ingantaccen wanka kamar yanda yake a al'ada.. #Asli Smasher. [4/2, 8:27 PM] My number 1: 57... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Since ta fara maganar Waleed yake mata wani kallon ki yi ki gama ba inda za ki kai min iyali,taji baice komai ba tayi mitsi² da idanuwa tace "amma Mamman da kai fa nake magana kak'i cewa komai?" Bai d'ago idanuwansa ba,hankalinsa akan waya yana amsa sak'on fatan alkhairi da barkan da Dr Mahfouz ya aiko masa though sunyi waya tun ranan da Manar d'in ta haihu yace "me kike so nace maki?" Ta karyar da kai cike da sanyin murya na son lallab'asa saboda ta fi kowa sanin halinsa tace "yo ai na ji ka yi shiru ne baka ce komai kan maganar da nayi ba" wani murmushi yayi yace "uhmn! Da ce maki akayi zan yi magana?" Yanda yayi maganar yasa ta jin haushi,a fusace tace "d'an walak'anci ai na san dama kana ji amsa ne babu" murmushi ya sake yi bai k'ara cewa komai ba yaci gaba da duba sak'onnin barkan da ake ta masa,ta gaji tace "tou ni dai ko ka yarda ko karka yarda,da amincewarka kou babu zan tafi da ita idan Allah ya kaimu gobe can b'angaren sarauniya" strictly yace "uhmn! A matsayinki na wa?" Saurin kallonsa duka occupants d'in parlon suka yi da tun farkon muhawaran nasu babu wanda ya saka musu baki,hasalima yi suka yi kamar basa gurin,ai kuwa nan Dadda ta hayayyak'o masa tace "a matsayina na uwar ubanka,kuma kakar matarka tunda kai baka d'auke ni mutum mai daraja ba" ya saki murmushi yace "wallahi ba da yawuna ba,kuma ko k'ofar bedroom d'inta ban amince ki fito da itaba,bare ki rabata da gidanta,idan wanka za ki mata me zaisa ace sai an fita daga gidan nan zuwa wani gurin? Ko kuma dai shi wankan ya zama wajibi ne ban sani ba?" Sakin baki Dadda tayi tana kallonsa,da haushi ya isheta kawai ta gyad'a kai bata k'ara cewa komai ba,idanuwanta cike taf da hawaye ta koma ta lafe a jikin kujera,tunda tayi shiru Ameerah ke kallonta tana k'unshe dariyan yanda taga fuskarta kamar za ta fashe da kuka,Manar ta kalleta ta kalli Waleed da hankalinsa ke kan wayarsa da yake dannawa,ta girgiza kai cike da rashin jin dad'i,sai dai bata ce masa komai ba,har suka gama hira su Ameerah suka musu sallama suka tafi,Dadda dai still ta kasa magana,Manar ta tashi ta wuce bedroom sanda ta gama shirin bacci ta fito sanye da pyjamas riga da wando masu kauri saboda sanyi ake yi sosai mai shiga k'ashi,a parlor ta samu Dadda ta takure guri d'aya har ta fara bacci,tayi ajiyar zuciya a hankali ta tsuguna gabanta ta fara tashinta,Dadda da baccinta ya fara nisa ta bud'a idanu tana salati,calmly Manar tace "Hjy ki tashi muje ki kwanta a d'aki nan akwai sanyi sosai" kamar jira Dadda take ta fashe da kukan da bata yi tun sanda akayi abun ba tana cewa "ashsha! Yi tafiyarki ki kwanta kawai ki barni,ko kashe ni sanyin zai yima ai ni na kawo kaina,da banzo ba baza'a walakanta ni ba.. In ba don haka ba har Mamman ya kalli idanuna ya gasa min magana.." Sai ta kuma kecewa da kuka,Manar ta sauke ajiyar zuciya tace "kiyi hak'uri Hjy,zan masa magana,yanzu ki tashi muje ki kwanta kinga dare ma ya yi sosai" da kyar ta samu ta lallab'a Dadda ta tashi suka wuce ciki tana cewa ita gobe² ma za ta koma inda ta fito baza ta iya zama a walak'antata ba haka kawai da gatanta,sanda Manar ta samu suka shiga bedroom d'inta tayi ajiyar zuciya ta zauna bakin gado,tana kallon Dadda ta wuce bathroom ta kama ruwa ta d'auro alwala then ta haura kan gadon ta kwanta tana karanto addu'o'in kwanciya bacci,itama addu'o'in tayi then ta musu deactivating fitilun suka kwanta Manar na d'an tambayarta mutanen gidansu,tun Dadda ba ta amsata har dai ta sauko ta fara ba ta labarin how al'amura suka kasance bayan tahowarsu nan,wasu tayi murmushi wasu taji haushi a haka bacci ya d'auke Dadda,Manar da taji shiru tayi murmushi tana tunanin ko Mother za ta zo kuwa? Ta yi nisa a tunanin lokacin kusan 12am taji an bud'e k'ofa,ta juya da sauri ta kalli yanda ya tsaya a door way,ta tab'e baki ta d'auke kanta,ya kusan 5 minutes a gurin kafin ya tako ya shigo,da wayarsa ya haskasu,Manar ce a farkon Dadda tana d'aya side d'in,ajiyar zuciya ya sauke ganin a kusa da ita ya tsaya,then ya d'an sunkuya kanta ya kirata calmly,tana jinsa ta masa banza dan d'azun ta mugun jin haushinsa,even though k'amshinsa ya mugun cikata,but haka ta danne ta ki basa space d'in da zai san idonta biyu,abunda bata sani ba kuma tun shigowarsa d'akin ya san ba bacci take ba,hatta juyawan da tayi ta kalleshi tsaf ya gani,da yaga ba ta da niyyar motsawa kawai ya d'agota yayi waje da ita kaman ya d'auki jaririya ya wuce bedroom d'insa da ita,yana shiga ya ajiyeta kan gadon ya zauna kusa da ita yana kallonta da wani murya yace "I knew u aren't getting any of what u are doing.. Ki bud'a idanunki ki min magana,me na miki ne kike jin haushi? Tun d'azun na kula dake da irin kallon da kike min" kamar dama jira take ya tsokano maganar,ta bud'a idanunta da sauri tana jan numfashi ta fesar a hankali,cikin muryanta mai sanyi tace "I don't know what really happened to u,me isa kan y'ar maganan da Hjy tayi maimakon ka mata a sannu har ta fahimta za ka nuna mata kai tsaye kaman bata isa ba? Don't u look shekarunta sunyi nauyin da sai muna binta a sannu? I think bai kamata ace kai da za kaga munyi ka hanamu ba kaine kake mata magana this way ba.. Me yasa haka ne Yaya?" Wani irin sanyayyan kallo yake binta da shi tunda ta fara maganar har tayi shiru ta zuba masa na ta idanuwan tana jiran taji ya yi magana,a nutse ya sauke numfashi,idanuwansa har sannan a kanta yace "ohhh! Akan wannan kike fushi kenan?" Da d'an k'arfi like ranta har sannan a b'ace tace "ya bazan ji haushi ba tsakani da Allah? Matar nan fa saboda mu tazo nan,me isa kuma za mu b'ata mata rai fisabilillah?" Tab'e baki yayi because shi dai ya san duk abunda yayi baiyi da niyyan ya b'ata mata ba,he just said that saboda bai son ma ta fara kawo maganar raba musu gida,shi dai bai ce baza'a mata wanka ba,kawai maganar tafiya da su side d'in Rani Naheed ne bai so yayi nisan da za su sa ya amsa ba da son ransa ba,so sai kuma akayi rashin sa'a duk sun fahimcesa a bai²,da wani sanyayyan voice ya kai hannu ya janyota jikinsa while saying "ke a tunaninki na yi haka saboda na b'ata mata rai?" Da sauri ta gyad'a masa kai,ya gyad'a kai shima yana sauke numfashi yace "lallai idan haka ne duk kun fahimci al'amarin ba dai² ba" saurin d'ago kanta tayi tana kallonsa tace "kamar ya?" Ya lumshe idanuwansa yace "kamar yanda kika ji" wara masa idanuwa tayi tace "i didn't get u" a hankali ya bud'e idanunsa ya sauke su a kanta,kamar bazai ce mata komai ba then kuma sai ya fara mata bayanin dalilinsa har ta fahimta,a nutse suka sauke ajiyar zuciya tare ta k'ara yin luf a jikinsa tana shak'ar k'amshinsa dake k'ara mata nutsuwar zuciya,lokaci d'aya wani irin bacci ya fara kawo mata ziyara,a hankali take sakin hamma,har sanda baccin yayi gaba da ita yana rungume da ita yana shafa ta. Da safe sanda yaje gaisar da Dadda k'in kulasa tayi saboda har lokacin bata bar jin haushinsa ba,sai da ya ba ta hak'uri da dabara ya mata bayanin dalilinsa na k'in amincewa su tafi b'angaren Rani,a cewarsa ai bai kamata suje can sun takurasu ba suyi zamansu a nan kawai ai zai fi,da ya gama mata bayanin ya samu ta sauka daga mugun fushin da ta fara yi da shi,here ya zauna suka d'anyi hira ma,can ta kallesa tace ita ya nuna mata mad'bak,da sauri Waleed dake satan kallon Manar tun shigowarsa tana bacci ya kalleta yace "me za kiyi a mad'bak kuma Hjy?" Tace "iiiihh! Yo girki zan ma Manar mana" yayi murmushi yace "kiyi zamanki ki huta komai kike so akwai masu yi a nan" baki sake ta kallesa tace "me suke yi?" Yace "everything!" Wani kallo ta masa tace "meye hakan kuma?" Manar da farkawanta a bacci kenan tana jinsu bata san sanda ta fashe da dariya ba,Dadda ta d'aure fuska tana jiran amsansa,yayi murmushi yace "na fad'a maki komai suna yi" sanda ta karkace kai tace "sun iya tuwo?" Da sauri ya kalleta sai kuma ya girgiza mata kai yana tab'e baki,ta tab'e baki itama tace "aikin banza dama me suka iya in ba jagwalgwalon turawa ba? Allah na tuba wannan har abincin da ya kamata mai jego taci ne?" Yanda take magana yasa suka fashe da dariya,Manar har da hawaye,Dadda ta tsuke fuska tace "ka ga tashi muje ka gwada min inda mad'bak yake yanzu na shirya mata abinci mai rai da lafiya,wanda zai gina mata jiki" Manar dai couldn't help it dariya kawai take musu yanda taga Dadda ta dage,Waleed ya tab'e baki yace "muje to in ba rakaki nayi ba na ga alama baza ki hak'ura ba" tace "na ji dai muje" tasa shi gaba suka fita,Manar ta sauko daga gadon tana goge hawaye ta shiga bathroom,sanda ya rakata suka dawo tare yana cewa "tou ke yanzu in banda rigimanki ma Hjy ina za ki samu wani abun da za kiyi tuwo da shi a nan tunda ba Nigeria kike ba?" Bata kallesa ba tace "ka tsaya kai kallo Malam,ni nan da ka ganni da komai na nake tafe.. Yo Allah na tuba mu da mukayi zaman saudiyya ina ne za mu shiga mu kasa rayuwa?" Ya jinjina kai yace "babu kam" tace "aatooh! Ai shi isa nake fad'a maka dama" suka shigo d'akin tare,Manar dake fitowa bathroom sai murmushi take musu,ya bita da wani adorable kallo sanda ta koma kan gado ta zauna tana k'ara jan bargo ta rufa,Dadda dai bata kalle su ba ta wuce gurin jakunkunanta ta janyo wani ta ajiye,sanda ta zuge ta fara fito da kaya,su man shanu soyayye da aka d'urasa a gallon,yajin daddawa da su kukarta mai kyau da kub'ewa busashshe,Waleed ya bud'a idanu yana kallonta yace "Hjy wannan fa daga ina?" Tace "yo ban fad'a maka ba ne? Ai mu dama da guzirinmu muke tafiya.." Ya gyad'a kai bai sake mata magana ba ya juya gurin Manar yana mata magana a hankali yanda ita kad'ai take fahimtar me yake cewa,Dadda dai da ta gama had'a kayanta ta kallesu taga idanun Manar a kulle she thought ko bacci ta koma,ta kalli Waleed da yake ma Al'hussain Addu'o'i seeing that tun d'azu yake firgita,ta wuce ta nufi hanyan fita tana cewa "to idan ka gama ka fito dai ka barsu su huta tunda bacci suke" ya bita da wani kallo bai kulata ba har tayi waje,da sauri ya rufe yaron ya matsa kusa ita ya rankwafo yana mata rad'an "get up Lily ta tafi,tashi kiji maza fita zan yi" kwab'e fuska tayi bata d'ago ba tace "dan Allah.." Bata k'arasa ba yace "wallahi kada ma ki fara had'ani da Allah ki cuce ni,da baki min alk'awari ba zan iya hak'uri,but na gama saka rai da abun.. Tashi muje d'aki na nan Hjy za ta dawo yanzu.." Babu yanda za tayi haka ta tashi tana kumburi ta bisa,suna fita su Azaan suna shigowa gidan lokacin za suje kiran da Raj Jarood yake musu suka shigo su masa magana,tunda ya gansu ya d'aure fuska kamar wanda aka aikoma sakon mutuwa,ba d'on ya so ba dole ya hak'ura,suka fita yana mata alaman za su had'u idan ya dawo,tayi murmushi mai had'e da ajiyar zuciya nan suka zauna hira da su Ameerah suka cika gidan da surutunsu,Dadda kuwa tana kitchen tana girkinta. Cikin haka kwanaki sukaita zuwa suna wucewa,kullum Dadda ke mata wanka tun ba ta so har dai ta sauka dan babu yanda za tayi,musamman da Mommella da Rani suka sa baki,ko shi Waleed Allah ya sani ba a son ransa ake wannan wankan ba,kullum suka zo wankan yana jin rigiman da suke da ihunta,abun ba k'aramin tab'asa yake ba haka yake lek'ensu ba ya zuwa inda suke,tun ranan da ya shiga da yaji ihunta Dadda ta had'a da shi a wankan,azaban ruwan zafin yasa bai k'ara marmarin kai mata agaji ba,because fatarsa ba mai jure irin wannan azaban bane,ranan da suka cika kwana biyar da dare family d'insu suka sauka k'asar,wanda ya had'a da Mother,Daddy,Aunty,Abba,Deejah da sauran yaran gidan,Hafsat Autar Mother ma yanzun ta yi wayo sosai ta fara zama y'an mata,sosai idan yarinyar tana surutu idan ba ganinta kayi ba za kayi zaton babbace,da yake kuma ba ta da wuyan sabo,shisa yarinyar take da mugun shiga rai,d'an zama kad'an ya had'a ku idan bata nan sai kaji kewanta,yara dai tuni suka amsa sunansu babu wani canjin da aka musu,though Waleed ya k'udurce wani abu a ransa da kamar ace yaro d'aya suka samu,but yanzunma ba wai ya fasa abunda yayi niyya bane,ya bari zuwa next haihuwan da Manar d'in za ta kuma yi. Tunda suka zo Deejah taga yanda su Manar suke rayuwa da su Ameerah basa b'oyewa junansu komai,da yanayin canjin da suka yi,taji tana sha'awar son tayi aure itama,sai dai ta san al'amarin isn't that easy but tana addu'ah sosai kan Allah ya mata zab'i na gari,ranar kam a nan b'angaren Manar suka kwana suna hira,Manar na tambayarta Mama dan suna waya yanzun sosai,since ta haihu Mama ta kan kirata taji lafiyarsu da yaran,a nan nema Manar ta fahimci lallai Mama ta sauko,ba wadda ta sani bace da can,haka kou da ta tambayeta Diyanah ma,tace ai bata je gidan ba har yanzu,saboda Abba bai barin tana fita,Manar tayi murmushi ganin damuwa a fuskar Deejah tace "ayyahh! Allah sarki idan muka koma naija za muje tare in sha Allah,ni ranar Master yake sanar min ma ashe k'anin Dr Mahfouz ne mijin Diyanah?" Deejah tace "ohh! Yaya dama ya san y'an gidansu?" Manar tayi murmushi tace "sosai ma tare suke aiki a can fa" Deejah ta jinjina kai tana maimaita sunan da Manar ta kira Waleed da shi a ranta tana murmushi sai dai bata san ma'anarsa a gurin Manar ba. Washe gari da safe kam tare Deejah da Dadda suka shiga kitchen suka shirya breakfast,haka kou lunch ma tare suka yi har su Ameerah da Rania da suke gidan suka had'u a kitchen,dan nan ne dandalinsu tun da akayi haihuwar,Dadda dai tun zuwanta ta k'i yarda a k'ara bata abincin turawa,Mother da Aunty kam suna b'angaren Rani kowa d'akinta daban da mijinta,yaransu maza ma haka sai Hafsat dake gurin Ameerah,saboda surutunta yasa Azaan yake mugun son yarinyar,sak tasowarta irin na Manar,komansu babu bambanci,shisa yake mugun jinta a ransa,yake tunanin idan su Mother za su tafi zai rok'i alfarma gurin Daddy ya bar musu ita,kafin Allah ya azurta su da haihuwa,because har yanzun ko b'atan wata Ameerah bata yi ba,a ranar da dare Deejah ta kawo akwatin kayan yara da Mama ta bayar ta kawo,Dadda ta kawo manyan zannuwanta biyar masu tsada,da rigunan yaran suma guda biyar²,duk wanda ya kawo kaya a ranan ya fito da su,ba k'aramin kaya suka samu ba,nan akai tafi da su b'angaren Rani a can akaita d'aga kayan ana fad'an wanda ya bayar,ana sa musu albarka. Ranar suna da safe bayan an gama shirya yaran cikin shiga na alfarma,kayansu da abun d'aukansu duk iri d'aya,aka wuce da su bangaren Rani Naheed inda iyaye da kakanninsu suke,kowa yayi adonsa cikin shiga na alfarma,shima dai ranar kaya kusan iri d'aya suka sa kamar lokacin aurensu,da dare sanda suke shirin dinner mazan suka sa dark green d'in riga ta sama,ta cikin da wandon kuma farare,su kuma matan rigunansu ne farere da nad'in sari d'insu green,Dadda kam Pakistan ne riga da wando green sai mayafinta fari,sosai suka yi masifar kyau,Manar da Waleed kan su komai na su a ranar iri d'aya suka dunga shiga suna cirewa,sanda za suyi dinner suka sa white color sai suka fita daban,duk inda suka shiga sai an gano su,haka yaran ma lokacin da suka taru babban parlon gidan da aka k'awata an tsara tables da ko wani event center albarka,saboda manyan mutanen da Raj Jarood da Dad mijin Mommella,haka kou Rani Naheed ma da Mommella ba kad'an ba suka yi gayyata sunan jikokin nasu,lokacin Deejah za ta shiga gurin Diyanah ta kirata,hakan yasa sai ya fasa shiga ta d'an tsaya balcony ta amsa kiran,bayan sun gaisa tace "ya taron suna?" Deejah tace "alhamdulillah! Dan baki ga abunda ake ba sis,i wish u were here wallahi,sai nake jina alone na kasa sakewa sosai cikinsu duk yanda suke ja na a jiki,saboda abubuwan da muka ma Manar,ina jin inama ina da damar mayar da abunda suka faru baya,da na goge su kaf mun yi rayuwa irin ta y'an uwa masu son junansu,ke sai kinga yanda suke da Ameerah,abun gwanin burgewa wallahi.." Diyanah da jikinta yayi sanyi da furucin Deejah cikin sanyin magana tace "nima ina jin babu dad'i,musamman idan na tuna abunda muka dunga musu da maganganun da muka dunga fad'a akan Manar wanda Mama ke kitsa mana,har cewa muka yi Dadda ta d'auki Manar ta tafi da ita saudiyya ta kaita karuwanci.." Muryar Diyanah da ya fara rawa sakamakon tunawa da abunda ya faru da ita yasa ta yin shiru tana share hawaye,jikin Deejah ya k'ara yin sanyi sakamakon furucin y'ar uwarta,hawaye suna kawowa idonta tunawa da abunda Diyanah ke son fad'a,tace "haka ne sister,but duk abunda ya faru sakayya ne akan maganganun mahaifiyarmu da mu kanmu,sannan kuma Allah ya tsara dama haka zai faru cikin rayuwarmu,sai muyi fatan Allah yasa haka ya zama darasi gare mu da sauran al'ummah baki d'aya.." Manar dake tsaye bayanta da Ameerah tun d'azun suna sauraron wayar da take a tare suka had'a baki gurin cewa "Ameen ya Allah.." Saurin juyawa Deejah tayi ganinsu tsaye yasa jiki a sanyaye tace ma Diyanah "sai an jima sis,idan mun sake magana" Diyanah tace "Dan Allah ki d'an tura min video na taron ku na gani kinji? Ko na kiraki video ki nuna min fuskar kowa please!" Deejah tace "alright! Babu matsala" suna yin sallama ta sauke wayar daga kunnenta,Manar ta matso ta kama hannunta tana mata murmushi tace "zo muje sai nemanki muke a ciki" suna shiga parlon inda duka family da manyan bak'in da suka fara zuwa suke Diyanah ta kirata video,ta d'auka da sauri tayi mata murmushi tace "hi!" Tana d'aga mata yatsunta,Diyanah na kallon Deejah cikin sari Green ta sha kwalliya kamar ba ita ba,ta zaro idanu tace "woah! My sis kece da gaske?" Deejah tayi murmushi ta mata fari da ido tace "me idonki ya nuna miki?" Diyanah ta girgiza kai tace "can't believe kece kika dawo haka,kin ganki yanda kika koma kamar jinin indiyawa" Deejah tayi wani dariya tace "gama zagina dai" Diyanah tace "wallahi ba da wasa nake maki ba" Deejah ta tab'e baki tace "ke dai ki fad'i gaskiya,ban yi kyau ba kou?" Diyanah tace "a'a wallahi kin yi kyau sosai ma,bari ma kiji" ta kalli Hjy Aisha da sauri dake saukowa tana nuna mata Deejah tace "Mom kinga wai bata yi kyau ba take cewa?" Hjy Aisha dake d'auke da jaririnsu mai sunan Alh Baffanyo ta kalli Deejah tayi murmushi tace "maa sha Allah! Kinyi kyau abunki daughter sosai" cikin jin kunya Deejah tace "na gode Mom,ina wuni?" Hjy Aisha ta amsa tana mata murmushi,dai² nan Dr Mahfouz suka shigo tare da Farhan suna dariya,Diyanah ta karb'i wayar tace "sis ina Manar da Ameerah,ya kids d'inmu da waye suke kama,Yaya kou Manar?" Manar dake jinta cikin zolaya tace "dake suke kama" Diyanah tace "tabb' d'i ai da Yaya suka biyo dai ko ke,sa yi kyau na gaban kwatance amma ni ai sai an had'a musu da suratul yusuf za su samu mata" dariya suka yi duka har su Dr Mahfouz da suke zaune suna magana da Hjy Aisha,d'aya bayan d'aya babu fuskar wanda Deejah bata haskawa Diyanah ba kafin suka yi sallama tana ta murnan ganinsu bayan tsayin lokaci dan tsoron zuwa gidan take saboda Abba,itama Deejah sai murmushi take saki da tayi magana da y'ar uwarta taji lafiyarta,sosai aka ci aka sha a gurin walimar sunan,kud'i kam kamar yayi aka narkar da su,ranan sunyi kuka ba na wasa ba,an d'auki hotuna saboda tarihi,a nan Raj ya dunga gabatar da su Waleed,Manar,Azaan,Ameerah,Amaar,Rania matsayin Yayansa,da na k'aninsa (ina nufin Dad mijin Mommella) gurin manyan sarakunan da suka zo masa Allah raya,yara da iyayensu kam sun samu kyaututtuka fiye da tunani,sai da dare ya fara nisa kafin aka watse,bayan duk bak'in da suka zo sun tafi suma iyalin gidan kowa ya nufi makwancinsa.. #Afuwaan habibties,wallahi ban san meke damuna ba nake kasa yin rubutun,gaba d'aya ba na jin typing d'in cikin kwanakin nan,but kuyi hak'uri in sha Allah nan da few days zan k'arasa muku,kafin mu shiga ramadhan.. #Asli Smasher. [4/3, 9:53 PM] My number 1: 58... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Sanda su Manar suka yi shirin kwanciya bacci,duk irin gajiyan da suka yi bai hana su mayar da labarin yanda taron ya kasance ba,a haka har bacci ya d'aukesu cike da gajiya,da safe bayan sun shirya sunyi breakfast suka wuce b'angaren Rani Naheed saboda duk kyautan da suka samu can suka barosa,a nan suka sake bajewa suna duba gifts,daga nan aka koma hira kuma,su Daddy da sauran mutanen gidansu duk sai ranar suma suka ba da na su,Dad (mijin Mommella) ya yima Manar kyautar sabon mota fil,bayan kayan da ya mata set guda na akwati ita da yaran,Daddynta ma ya sake siya mata mota though ya san ba hawa take ba,duk inda za ta Waleed yake kaita,a nan ya shaida mata already motar ma yana gidansu na Nigeria,su Mother kuwa kyautarsu na musamman ne ita da Aunty,bayan kayan barka suka had'o mata da kayan gyara,sai dai shi a sirri suka ba ta tare da bayanin yanda za tayi da su,Rani Naheed da Raj Jarood ma kayan da suka mata ba'a magana,kowanne da dank'areran gold,earrings,bangles,ring da chain na wuya da k'afa masu azabar kyau da tsada,yallab'ai Waleed kam ko k'ala bai ce ba a gurin sai murmushin da yake,cikin jin dad'i Manar take kallon family'nta tana murmushi da tunanin nan da kwanaki fa kamar haka ba lallai su kasance tare ba sun koma,wunin ranan haka suka yisa cikin farin ciki,idan ka ga sun tashi sai idan lokacin sallah ne yayi,da sun dawo za su sake d'orawa daga inda suka tsaya,ko lunch nan cikin parlon suka yi. Akalla sai da Mother suka samu sati guda a k'asar kafin suka yi shirin juyawa Nigeria,daren ranan ana gobe za su tafi,kamar kullum suna zaune suna hiran bankwana,here Daddy yayi gyaran murya yana kallon Waleed da Amaar yace "son maganar aiki fa kai da Amaar? Shin gaba d'aya kun dawo nan da zama ne? What's ur plan? Me kuke shiryama rayuwarku nan gaba?" Abba ya gyad'a kai yace "aatooh! Yana da kyau dai ka musu fad'a ko za suji" it was there Waleed yace shi ya ajiye aiki,Daddy yace "ko saboda me?" Yace karatu yake shirin komawa,after then kuma he has a new plan da yake targeting in Allah ya nufa zuwa gaba,Daddy ya gyad'a kai yace "hakan yana da kyau,shima yana nan yana masa planning wani abu,but tunda ya yi maganan karatu duk babu matsala zai ci gaba da nasa shirin zuwa lokacin da Allah zai nufa ya gama karatun" a nan d'in kuma Raj Jarood yayi gyaran murya,sanda duk suka mayar da hankali kansa ya musu bayanin aikin da ya samar ma su Amaar,shi Waleed a wani babban asibitin kud'i ne nan cikin Vishakpatnam da ake ji da shi,aiki ma sai wane ko d'an wane ake d'auka,su Daddy sunyi murna sosai tare da sanya albarka,here Abba yayi murmushi cike da zolaya yace "shi kenan Raj ka tattara yaran ka dawo dasu nan kenan?" Raj cikin raha saboda shi mutum ne mai sakewa cikin ahalinsa yace "a'a dama wannan namu ne,ku dai mun bar muku sauran kafin suyi wayo suma mu kwace su" akayi dariya duka,ranan sun jima suna hira sosai irin wanda suka dad'e basu yi ba kafin suka yi sallama kowa ya nufi makwancinsa,washe gari da yamma jirgin masarautan ya taso dasu daga India zuwa Nigeria,yayin da duk idan ka kalli fuskokinsu za ka san cike suke da alhini da kewan rabuwa da y'an uwa. A can Vishakpatnam ma dai haka ne ya kasance,tun bayan da hadimai da su Waleed suka ma su Mother rakiya airport sanda suka ga tashin jirginsu kafin suka juya gida cike da d'umbin kewa,lokacin da Waleed suke shiga apartment d'insa jikinsu Amaar duk a sanyaye,Dadda da Deejah da suke nan suna hira saboda Manar ta rok'i Abba ya bar Deejah sai idan sunyi arba'in za su taho tare,da kyar dai ta samu ya barta bayan Dadda ta masa magana,sanda suke shigowa Dadda ta bisu da kallo kafin tace "har sun tashi ne?" Amaar ya amsa mata yace "ehh! Ai yanzu kam sun d'auki hanyan Nigeria ma" Dadda tayi wani kalar tausayi tana karya kai tace "Allah sarki!" Yanda tayi maganar cikin jimami shi yasa Manar dake bama Al'hussain nono jin wasu hawayen kewa masu zafi suna gangaro mata,Dadda ta sake cewa "tou shikenan sai muyi musu fatan Allah ya sauke su lafiya kuma" duk suka amsa,banda Manar data fashe da wani kuka mai cin rai,lokaci d'aya occupants d'in parlon suka zubo mata idanu cike da alamun tambaya,Waleed dake tafiya zai wuce bedroom dan shi dama bai zauna ba ko da suka shigo da sauri ya waiga yana kallonta,ya d'an zaro idanuwansa yace "me aka mata kuma?" Dadda dake mata wani kallon tausayi tace "iiiihh! Yo me kuwa za a mata? Ina ga dai dan tafiyar da uwarta suka yi ne yasa take kukan" numfashi ya sauke sai kuma ya kalleta lokacin itama ta d'ago tana share hawaye,ya mata alaman idan ta gama bama yaron nono ta sameshi a bedroom,ta gyad'a masa kai a sanyaye ya wuce ya barsu, almost twenty minutes yana jiranta yaji shiru,ya kasa hak'uri ya fito,still ya gansu a zaune,but wannan lokacin Al'hassan ne a hannunta tana feeding d'insa,ya sauke ajiyar zuciya ya koma ba tare da ya bari wani ya ga abunda ya mata ba,since ya shiga d'akin yake jiranta har to 10pm babu ita babu labarinta,ko da ya gama shirin kwanciya bai ji alamunta ba,dole ya hak'ura ya haura kan gadon cike da takaicin halin ko in kula d'in da take gwada masa cikin kwanakin,sam ta canja masa daga yanda take,da ba sai ya kirata ba take zuwa gurinsa,amma yanzun tunda ta haihu,rabonsa da su keb'e su d'an jima tun washe kwana biyu da haihuwarta,abun yana mugun damunsa but ya rasa yanda zai yi,ga shi a gefe d'aya Hjy Siyama ta mugun saka musu ido,babu daman ta bud'a idanunta taga Manar d'in bata nan yanzu za ta fara rafka mata kira kamar sabuwar makauniya,idan ba ganinta tayi a katararta ba ba ta tab'a hak'uri,lokacin har ya gaji da jiranta ya fitar da ransa a kan za ta zo gareshi,bacci ya d'an fara fizgarsa,kamar a mafarki yaji tana kissing lips d'insa,cikin azama ya bud'a idanunsa masu d'auke da bacci yana kallonta da sake rik'e lips d'inta yana sha tare da fitar da numfashi da zafi²,hannunsa suna yawo a jikinta,da sauri² jikinsa ya fara tsuma,sanda ta rikita shi da salonta ya birkice,taji yana k'ok'arin rabata da suruturan jikinta ta rik'esa da sauri,tana fizgar numfashi da k'arfi tace "Masterrhh stop it please.." Girgiza mata kansa yayi wasu hawaye suna zirarowa daga idanunsa yace "I.. I can't Lily,bazan iya barinki ba yau d'innan,i can't take it anymore,allow me to have u please Lily,idan ban ci ki ba zan iya rasa numfashi.. please³ Lily,should i?" Yanda take jin jikinsa yana wani kyarma ya mugun ba ta tsoro,hawaye cike a idonta kawai ta gyad'a masa kai tace "but jinin bai tafi ba fa" wani irin kallo ya d'ago yana yi mata,shifa Allah ma ya san gaba d'aya ya manta da batun wai idan mace ta haihu tana yin jinin haihuwa,lokaci d'aya jikinsa yayi sanyi kawai ya kife kansa a jikinta yana sauke tagwayen numfashi hawayen da bai san na mene ne ba,farin cikin amsa masa da tayi ta amince yayi having d'inta ko bak'in cikin rasa daman da yayi suka fara gangaro masa,bata san me yake faruwa ba kawai ta ji sheshshekar kukansa ya ziyarci kunnuwanta a bazata,da sauri ta d'ago kansa da hannuwanta biyu tana kallonsa kamar itama za tayi kukan tace "Masterrhh! Are u sad?" Wani irin rungumeta yayi kamar zai balla mata kasusuwan ribs d'inta,da muryan kuka yace "me yasa bazan yi bak'in ciki ba? How many times nake gwada samunki na rasa,but today i have an opportunity to get u kawai kuma daman ya sake kufce min,why would i not to get in so much anger? How can i deal with it? How zanyi handling condition da nake ciki? Kalli yanda nayi having erection saboda kusancin da muka samu,but ya zama mara amfani,why³ yanzun?" Wani irin tausayinsa taji ya mugun d'aure mata jiki,a hankali tana kallonsa da idanuwanta da suke cike taf da hawayen tausayinsa,tace "shhhiii! We'll find another way,okay?" Da sauri ya kalleta irin how d'in nan? Ta lumshe masa idanuwa alamun kada ya damu,shi dai binta kawai yake da kallo yana tambayar kansa ta yaya haka zai faru? Because gaba d'aya kwalkwalwarsa ta rufe masa tunanin wai akwai wani abu da za ta iya masa ya samu biyan buk'ata ba tare da ya yi nutso cikin kogin zumanta ba,to his surprise sai ji yayi tana masa abubuwa iri² wanda suka hautsina tunaninsa,suka rikita kwalkwalwarsa,suka kuma jirkita lafiyar jikinsa,sai ga shi yana mata ihu yana zuba mata kalaman yabo da sa albarka,tsananin jin dad'in da yayi bayan sun yi wanka tana kwance a jikinsa,yace "arhm! Lily!" Tace "na'am" yace "wane kyauta ne idan aka miki shi yanzun za kiyi farin ciki?" Tayi murmushi a hankali tace "komai ina so,musamman idan daga gurinka ne" ya d'aga mata gira yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "absolutely sure my Masterrhh!" Yanda ta ja sunan sanda ta sa yaji wani irin yanayi ya ziyarcesa tun daga yatsunsa na k'afa har cikin kwakwalwarsa,ya lumshe idanunsa yana k'ara tsaurara rik'on da ya mata,yace "alrighttt! Ta so muje" da sauri ta fara k'ok'arin tashi fuskarta d'auke da murmushi mai fad'i,suka sauka daga gadon,yana rik'e da hannunta suka tsaya gaban wall to wall rich-in closet d'in d'akin,sanda ya zugesa gefe,wasu irin akwatuna suka bayyana kusan set uku,d'aya red,sai masu launin pink,sai d'ayan da suke purple,ta wara idanu da sauri kuma sai ta kallesa tace "wannan kuma fa?" Sanda ya rungumeta ta baya a hankali ta kai bakinsa dai² kunnenta yace "lefen ki ne,da kayan barkanku,sai a daina mon gorin ban yi lefe ba" gaba d'aya ta zaro idanuwa tana kallonsa,da ta rasa me za ta masa ta doka tsalle ta d'afesa tana ihun murna da kissing d'insa ta ko ina tana cewa "thank u Masterrhh,Allah k'ara arziki,ya k'ara bud'a maka,ya ci gaba da baka lafiyar kula da mu" yace "ameen" cikin jin dad'in ganin ta yi appreciating kyautar da ya mata,bakinta ya k'i rufuwa ta juya ta k'ara kallon akwatunan dake d'aukan idanu,wanda bata tab'a ganin irinsu ba ma tunda take ganin akwatuna,gaba d'aya ta rasa yanda za ta fasalta tsaruwarsu,Waleed cikin zolaya yana tallafe da ita bai sauketa ba yayi k'asa da murya yace "so yanzu me za'a bani tukuicin kyautan da nayi tunda anyi appreciating?" Da sauri tace "komai kake so za ka samu" ya d'aga gira yace "da gaske?" Ta gyad'a masa kai,yayi murmushi yace "alright! Tou a ba ni blow job,tunda dai bazan samu damar shiga gidan dad'i na ba" kafin ma ya kai ga rufe bakinsa ta amsa ta fara sarrafasa. Sanda suka fito da kayan daga d'akinsa kuwa aka nuna ma Rani,da su Mommella tsananin farin cikin da suka yi ba'a magana,Dadda sai d'agawa take tana washe baki,da fad'in "duk wannan na takwarar tawa ne kuma?" Akace mata "ehh" kawai ta fashe da kuka,tana fad'in ita ko yanzu Allah ya d'auki ranta wallahi baza tayi bak'in ciki ba,dan dama fargabanta bai wuce ta mutu ta bar Manar bata yi aure ba,bata san hannun da za ta fad'a ba,shisa take damuwa amma yanzu kam ta san tana hannun da baza ta wulak'anta ba,Deejah tayi video ta turama su Mother,a nan Mother ta kirasa ta masa fad'an abunda yayi ya yi yawa,shi kam murmushi yayi yace "Mother Manar ta fi k'arfin duk wani kyautan da zan mata,i can give her everything da na mallaka,saboda kasancewarta b'angare na,kuma uwar y'ay'ana,idan ace za ta buk'aci na ba ta komai nawa i can give her, Mother tunda muke da ita bata tab'a min laifin da na kwana da ita a raina ba.. In fact Mother Manar is my first and last wife,she's everything to me Mother,i mean she's world to me.." Yanda yake zayyano mata abubuwan da yake ji game da Manar,ita kanta murmushi take idanunta cike taf da hawayen tsantsar farin cikin y'arta ta samu irin matsayin nan mai girma,tana k'ara alfahari da ita,at last dai dole tayi musu fatan alkhairi kafin suka yi sallama. Since that day kuwa kullum ta kawo masa breakfast zai tsareta da salonshi mai gigitarwa,sai ya zama idan bai sameta da safe ba tofa da rana in ta kai masa lunch,ko dinner sai ya ritsata,dan yanda Dadda ke saka musu ido abun ba'a cewa komai,ba shi da daman shiga d'akinta,da dare kuwa dama rufe k'ofar take har da su mukulli saboda ta fahimci yana shigowa idan ta yi bacci. Ranan da ta cika sati uku da haihuwa,Waleed ya shigo b'angaren nasu da sauri² saboda Raj Jarood ya kirasu su uku mazan dai² lokacin,zai zauna da su kan abunda ya shafi mulkinsa,because yanzun da su yake shawara,shi kam Dad gaba d'aya baya saka kansa cikin harkan mulki,tun fil azal ma bai shiga ba bare yanzun,so kasancewar shigowarsa gidan kenan daga skul,because tuni ya samu admission lokacin lectures ma har ya fara d'aukan musu d'umi,sai ya zama zamansa a gidan yanzu ba sosai bane,sanda yake wucewa bayan ya amsa sannu da zuwan da suka masa ya shige corridor da zai kaisa bedroom d'insa,ya jiyo maganar Manar tana cewa "Pappy nan zan kawo maka abincin ko na bari har ka dawo?" Da yake ta ji maganar kiran da Raj ya musu,dai² yana bud'e k'ofar d'akin zai shiga yace "nope! Sai na dawo tukun,but before then kizo yanzun ina son magana dake" "tou" tace then ta tashi ta biyo bayansa,sanda ta bud'e k'ofar ta shigo,ta samesa zaune bakin gado har ya cire kayansa da alamun wanka zai shiga,a hankali ta d'an tsaya bata shigo ba tayi sallama,ya amsa ya d'ago da sauri ya mik'a mata hannu yace "come to me" a hankali kaman wahainiya ta fara takawa sanda ta k'arasa inda yake sai kuma ta d'an nok'e,da sauri ya kawo mata cafka,ta zame bata yarda ya kamata ba tana masa dariya,d'an murmushi shima yayi yana lumshe idanuwansa ya sake cewa "please come wani maganar sirri za muyi sai ki tafi abunki,fita zanyi nima yanzu ana jirana" tana jin ya ce haka sai tayi murmushi ta matso tana dariya,da sauri ya cafkota yace "wa na kama yanzun?" Tana dariya tace "babu kowa" ya bud'a idanunsa yace "really?" Ta gyad'a masa kai while laughing at him,yayi mata murmushi yana kallon lips d'inta da are little wet,nan da nan yaji ya yi having strong erection,ya sake rik'eta da kyau yana fitar da numfashi da zafi² ya zaunar da ita kan thigh d'insa,yanda taji erection d'insa yana zugurinta ya tabbatar mata da abunda ke shirin faruwa,here ta fara k'ok'arin zamewa ta gudu dan Dadda ta mugun tsoratata akan idan ta barsa ya sadu da ita da wuri za ta kuma yin ciki,though tana son yara sosai but bata manta yanda ta haifo wannan ba,and the worst part of it yake ba ta wahala bai wuce yanda suke mata ba yanzun,da zaran ta fara feeding d'aya shima d'ayan zai fara kuka,duk abunda d'aya yake shima d'ayan zai kama,tun ma basu yi wayo ba sosai,shi yasa kullum abun dawo mata yake fresh kamar yanzun take haifo su,bata san yaushe ya kama hannunta ba tana can duniyar tunani,sai ji tayi ya had'a da hannunsa ya rik'e erection d'insa yana squeezing had'e da fitar da wani sauti mai nuni da mutum ya je k'ololuwa wajen jin dad'in abunda yake going through,haka nan dai ta biye masa sanda taga yana mugun enjoying abun,but ko da ya kwantar da ita kan gadon yana niyyan cire mata kayanta,da sauri ta koma gefe idanuwanta suka yi kwal² ta fara zamewa,cikin tsananin tashin hankali ya fara mata magiyan ta nutsu ba wani abu zai mata ba,while ita kuma tana fad'i masa yayi hak'uri ya barta ta tafi,sanda ransa ya gama sosuwa ganin har kuka take masa ya fizgota da k'arfi cikin masifa da rufewar idanu ya fara zazzaga mata fad'an da bai san dalilinsa ba "haba da Allah,wai ya kike so nayi? So kike na fara bin matan waje ne alhalin ina da ke? Kada ki mayar da ni sakarai mana,i've been trying fa,tun da kika haihu ban k'ara kusantarki ba,kullum kina nuna min baki gama jini ba,i knew tun ba yanzun ba kika samu tsarki,kou dan na barki kike son ja min rai? Naga abun nan zan iya sa k'arfina na k'wata because it's my property my halal,so dan na rabu da ke kuma sai ki nemi raina min hankali,wallahi yau hak'uri na ya kare i can't take it anymore dole ki ba ni hakkina,in ba haka ba kuma billah zan danneki na karb'a ai ba fin k'arfina kikai ba da zaki nemi mayar da ni sauna.." Yanda taga yana magana veins d'insa duk a waje ya tabbatar mata iya gaskiyarsa yake fad'a,sosai hankalinta ya tashi,kawai ta fashe masa da wani kuka mai cike da firgici da tsoron abunda zai iya faruwa,cikin kid'ima ta dunga turasa jikinta ko ina yana b'ari tana cewa "leave me alone.. Ni ka kyale ni" da k'arfi ya runtse idanunsa,trying hard ya lallab'ata ta yarda ya samu ko kad'an ne ya rage nauyin da mararsa tayi,he can see yanda take cike da tsoro,a hankali ya janyota ya mannata da jikinsa yana shafata,cikin fitar da numfashi da buk'atuwa,murya cike da lallashi yace "please Lily ki nutsu ba wani abu zan miki ba" cikin kuka tace "ni ka kyaleni na tafi" numfashi ya fesar ganin ba zata basa had'in kan da yake nema ba,cikin fitar da tsammani yace "alright! Jeki.. Tashi ki tafi" yayi maganar da wani irin sanyi,ko gama rufe baki bai ba ta sauka daga gadon za ta fita,yayi saurin rik'o hannunta,a tsorace ta waiga ta kallesa fuskarta kamar zai tsage tayi rau²,yayi saurin rungumeta idanuwansa a kulle ya k'ank'ameta yana fitar da wani numfashi sama²,muryarsa gaba d'aya ba ta fita da kyau ya kai bakinsa dai² kunnenta yace "please Lily don't go,stay with me" cikin kuka² tace "ni dai a'a ka barni naje Hjy za ta neme ni fa" a hankali ya saki wani nishi yace "please³ Lily,ya kike so nayi yanzu?" Shiru ta masa bata ce komai ba,ya runtse idanu ganin sai k'ok'arin kwacewa take,sanda ya sauke wani numfashi mai tafe da sheshek'an da yasa tsigar jikinta tashi,lokaci d'aya ya zare mata duk wani kuzarin da yake tare da ita,duk wani gab'ar jikinta yayi sanyi,jikinta a mugun mace ta runtse idanuwanta,a hankali Waleed da dama da gayya ya mata hakan ya zare jikinsa,yayi taking steps d'insa backward da baya² ya fad'a saman gadon,yana fitar da numfashi sama² yace "u can go" kasa motsawa tayi a gurin,yana kwancen ya d'ago kansa kad'an ya kalleta yayi murmushi sanin babu abunda za ta iya tsinanawa kanta a haka,a nutse hankalinsa a kwance ya taso ya rik'ota suka k'arasa wajen bed,sanda ya zaunar da ita bakin gadon ya tsaya gabanta,a hankali ya kirata "Lily!" Kasa amsawa tayi,ya rankwafo kad'an ya sauke hannayensa a gefe da gefenta,fuskokinsu a kusa da juna,yana kallon yanda ta rufe idanuwa ya d'ora hancinsa a nata yana gogawa,da wani murya ya sake kiranta "Lily!" Wannan lokacin idanuwa ta bud'e ta zuba masa su kamar za ta fashe da kuka,ya ja numfashi ya fesar yace "i love it when u touch me there.. Please let do it kinji sai ki tafi" ya k'are maganar yana nuna mata erection d'insa,girgiza masa kai tayi,da sauri ya girgiza mata kai shima yace "i miss the way u taste,please Lily i want to feel how wet u are right now.. Should i?" Yanda yake magana a kusa² da ita yana fesa mata zazzafan numfashi yasa bata san sanda ta gyad'a masa kai ba,da sauri ya rungumeta idanuwansa suna tsatstsafo da wani hawayen jaraba ya had'e bakinsu yana mata wani salon tsotsa kamar zai cinye mata lips,a tare suka sauke ajiyar zuciya suka yi baya suka kwanta,kamar daga saman sanda al'amarin yayi nisa yaga ta zabura ta mik'e zaune,ya kalleta yana fitar da numfashi sama² yace "what?" Girgiza masa kai tayi hankalinta a tashe tace "Yaya i'm very sorry" ya kalleta da idanuwansa da suka shige yace "sorry for what?" Ta kara girgiza masa kai tana maimata "i'm sorry" numfashi ya sauke yana kallonta yace "i didn't get u" da sauri ta fara neman rigarta,ya kalleta kawai bai ce mata komai ba,sanda take k'ok'arin saka rigan ya fizge ya cillar k'asa,ransa a mugun b'ace yace "wallahi baki isa ba" shagwab'e fuska tayi za ta masa kuka tace "ni ka kyaleni,ba zan iya ba fa" ya zuba mata jajayen idanuwansa yace "ni zan iya" tace "amma fa Yaya" a tsawace yace "amma me? Me za kice min?" Tace "i'm scared" yace "for what?" Sanda take sinne kai tana turo baki tace "kar kamin wani cikin mana" bud'a idanuwansa yayi yace "i didn't get u" tana turo baki tace "to ba Hjy ta ce idan na yarda da kai za ka min wani cikin ba kuma" yana mata wani kallo yace "sai akace maki ki hanani hakki na,haka shi zaisa baza kiyi ciki ba?" Da sauri ta gyad'a masa kai,ya gyad'a kai shima yana rik'ota jikinsa yace "tunda ta hanaki ba ni hakki na sai ki san yanda za kiyi da ni yanzu" zumb'uro masa baki tayi,da sauri ganin za ta raina masa hankali yasa hannu ya rik'e erection d'insa ya kai mata baki yace "wallahi baki isa ba,dole cikin biyu ki zab'i d'aya" da sauri ta rik'e lollypop d'in ta kaudasa daga kan lips d'inta tana aika masa harara,ya wara mata idanuwansa yace "suck my dick sai na kyaleki ki tafi,if not kuma zan ci ki yanzun ko ba kya so" kwab'e fuska ta k'ara yi cike da shagwab'a ta tura baki kamar mai jin k'yankyamin abun,tasa hannu ta rik'e amma kuma ta kasa kaiwa bakinta,ya dunga aika mata wani shu'umin murmushi,ya rik'o hannunta ya mik'ar da ita zaune,shi kuma ya durk'usa kan guiwoyinsa,yana kallon fuskarta ya d'aga mata girarsa d'aya a hankali yace "me kike tsoro?" Da wani fitinennen murya da itama kanta bata san dalilin ta ba tace "ur big man" zaro idanuwansa yayi yana mata murmushi,a hankali ya zaro harshensa ya lashi lips d'insa,yana mata wani adorable look kamar mai shirin yin rad'a yace "ur teddy bear dai,ai naki ne ko ba haka ba?" Yanda ya tsareta da idanunsa da yanda yake squeezing boobs d'inta yasa a hankali ta girgiza masa kai tana kwab'e fuska tace "a'a ai ka ce baka bani ba" idanunsa ya lumshe lokaci d'aya ya sunkuyo ya kai breast d'inta bakinsa yana lasa,da wani muryan rad'a yace "na kine mana,za ki sha ko?" Shiru tayi idanuwanta a lumshe jin yanda yake mata wani salon tsotso,yasa harshensa yana d'an lashe ruwan dake fitowa ta ciki yana murza d'ayan da fitar da nishi,wannan karon kam yanda yake mata yasa bata k'ara k'ok'arin hanasa ba,yana squeezing d'inta yana jan wasu tagwayen numfarfashi masu nauyi,da sauri ta lumshe idanunta ta fad'a jikinsa,lokaci d'aya duk ya kashe mata jiki da salonsa,ya saukar mata da wani mugun kasala,ya kai hannunsa kan waistband d'inta yana murzawa cikin tsananin feelings dake d'awainiya da shi yake mata rad'a,da sauri ta mirgino kansa tare da tashi zaune a kan cinyarsa ya zama tana fuskantarsa,ta kai hannayenta ta sak'ale wuyansa tare da kai bakinta kusa da kunnenshi a hankali tace "Masterrhh!" Kasa amsawa yayi sai numfashin da yake fitarwa da zafi²,a hankali ta matsar da fuskarta tasa harshenta cikin kwarin kunnensa tana licking da hura masa iska tana zuk'owa idanunta a lumshe,tsabar yanda take jin wani irin masifeffen feelings dake taso mata daga babbar yatsar k'afarta har zuwa kwakwalwar kanta,a hankali ta dawo da fuskarta ta cusa harshenta a bakinsa ta kamo nasa tana masa wani irin tsotsa mai sawa a fita daga duniyar,yatsunta duka ta cusa su cikin sumar kansa tana yamutsawa,hakan ya dad'a rura wutar fitinar dake cinsa,ya kai hannunsa k'asanta yana murza clit d'inta,tayi wani mik'a tana fitar da nishi,yanda yaji ta jik'e har kamar tana d'id'd'iga da sauri tua ruggumeta a jikinsa tamkar za su had'e jikinsu su dawo abu d'aya,wani irin marayan sauti suka saki lokacin da yaji ta fara mishi zazzafan darasin da bai tab'a experiencing ba,ya saki numfashi gaba d'aya jikinsu banda kyarma babu abunda yake yana fad'in "haaaaahhh! Thank u baby girl" gaba d'aya ta gama gigitasa da salonta,jikinsa kam sai karkarwa da amsa sak'on da take masa yake,bai gama fita hayyacinsa ba sai da ta fara bashi kyakykyawan blow job,nan ya dunga maata surutai iri² yana ihu,yana k'ara k'aimi kaman wanda yake having xxx da ita,ita kanta jikinta tsuma yake ta kasa danne abunda take ji,banda tsiyaya babu abunda take,saboda sosai cikin kwanakin kayan da su Aunty suka kawo mata na gyara suke sa ta yoyo,sanda taje k'ololuwa wajen tsiyaya,da sauri ta janye kanta jin yadda ya saki wani irin sauti da k'arfi cikin nishin fita daga hayyaci yana cewa "faster baby girl" yaji ta sakesa da sauri ya jawota ta fad'a jikinsa,bakinsu ya had'e ya fara yi mata wani irin shan mint,kissing d'inta yake ta ko ina soundly,hannunsa yana yawo a jikinta,yana murzata cike da k'warewa,cikin rawan jiki take shafa dukkanin sassan jikinsa da son nuna mishi kulawarta da tsantsar farin cikin kasancewarsu tare,a hankali ya zame bakinsa daga nata,yana lasota tun daga sama,a hankali yake tafiya yana yin k'asa,sanda ya kai k'irjinta nan ya k'ara susucewa,yana zuk'e ruwan dake nonon yana numfarfashi,da d'an k'arfi sanda taji al'amarin ba na wasa bane tace "ooohh yeessss!" Gaba d'aya jikinshi da nata sai karkarwa yake,ya saki wani irin marayan sauti ya fad'a kan gadon saboda yanda jikinsa yake karkarwa,ya kai hannunsa ya jawota jikinsa tare da d'orata kan ruwan cikinsa,then ya fara mata dangwalili ta k'asan yake brushing erection d'insa a wajen hole d'inta,jikinta sai kyarma yake bata san sanda ta saki wani kuka ba da hawaye tana fitar da numfashi da zafi²,sanda ta ga ba shi da niyyar mata abunda take so ta daidaita zamanta a jikinsa ya koma yanayin cowgirls helper,yana k'ara kawowa tayi wuf ta rik'esa had'e da dannawa cikin hole d'inta,azabar da ya ratsata garin tayi mugunta yasa ta sakin k'ara,da sauri ta fara k'ok'arin raba jikinsu,yayi maza kafin ta zare ya rik'e k'ugunta ya sake dannata,a tare suka saki wani kuka,shi na dad'i da d'umin da ya ratsasa,ga gurin ya dad'a matsewa yayi k'am² kamar ba ita ta haihu ba,while ita kam ihun zallar azaba ta saki har sau biyu,dan sosai kayan da su Aunty suka kawo mata suka sa ta komawa ta had'e tsaf,tana sauke nishin wahala tace "please Masterrhh.. Da zafi wallahi,za ka ji min ciwo idan ka kuma yimin" shi kan ba ma jinta yake ba,k'ara thrusting kansa yake da k'arfi,da kyar ya samu erection d'insa ya shiga half,ya fara pounding yana ihu da surutai,itama dai ihun kawai take ta kasa tab'uka komai,da yaga hakan ma bai masa ba mik'ewa yayi da ita a jikinsa ya juyata ta sunkuya,hannuwanta duk ta dafe gadon in a doggy style,ya k'ara thrusting sai gashi ya shige tsaf,ai kuwa ta k'ara sakin kuka tana rok'onsa ya kyaleta,sanda yayi pushing it front a little bit,yaji ya kai har g-spot d'inta suka yi wani irin ajiyar zuciya,Manar kam har hawaye ta goge tana jujjuya kai tsabar azabar dake ziyartar ta mai gauraye da dad'i,bai saurara mata ba sanda ya tabbatar ya samu cikakkiyar gamsuwa kafin ya rabu da ita ya koma ya kwanta yana sauke numfashi,itama haka ta kwanta a kife ta cusa fuskarta tsakanin pillow tana mayar da ajiyar zuciya,dan ba kad'an ba ya ba ta wahala,sanda ya bud'a idanu ya juya kad'an yana kallonta yana shafa bom² d'inta had'e da yin murmushi yace "raguwa kawai" saurin juyawa tayi ta masa wani kallo a shagwab'e tace "ai wallahi har da mugunta kamin,kana jin gurin a matse ka dunga turawa,da ka yaga ni me za ka ci kuma?" Yayi dariya yace "wa zanci,ke zan ci mana" tace "idan ka samu ko in baka samu ba?" Yace "zan ma samu" tab'e baki tayi tana aika masa harara,da sauri kuma tayi zumbur ta tashi jin ana knocking ta zaro idanunta,lokaci d'aya tayi fuskar kuka dan ta san maybe Hjy Siyama ce ta biyo sahunta saboda jimawan da tayi ba kad'an bane... #Asli Smasher. 59... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Sai da akayi knocking kafin ta jiyo muryar Deejah na cewa "sis Manar kizo Alhassan na kuka" a hankali Manar tayi ajiyar zuciya then tace "alright! I'm coming" Waleed dake kallon yanda ta tsorata yayi murmushi yana kai hannunsa k'irjinta zai tab'a tayi saurin bige masa hannu tace "ni wallahi ka kyale ni,yanzu sai ka sa na manta da su na shashance a nan" dariya yayi yace "to ba ni ya kamata dama afi bawa kulawa ba?" Juyawa tayi tana masa wani kallo tace "kou?" Ya d'aga mata gira yace "yes! Ba ni na biya sadakina ba?" Wani kallo ta masa tace "a'a banda rinto,su Abba suka biya maka dai" gwalo idanunsa yayi yace "whatever! Amma da suna na aka biya,right?" Ta k'ara tab'e baki sanda ta sauka daga gadon ta nufi bathroom tace "umm! Wannan dai zan iya yarda,shima bayan ka gama zurfin cikinka suka ga dai bari su taimaka maka kada ka rasa ranka" saurin tashi yayi zai bita bathroom d'in saboda yanda take tafiya tana kad'a masa bom²,kafin ya k'araso tayi maza ta fad'a ciki ta kulle k'ofar tana masa dariya,yayi k'wafa yace "za ki fito ne" ta k'ara kyalkyalewa da dariya tace "tou ba gaskiya na fad'a ba?" Yace "ohoo! Za kimin bayani da capital letters" tace "har da small² one ma zan maka" yayi murmushi ya zauna bakin gadon yace "Allah ya so ma ba ni kad'ai nayi zurfin ciki ba" d'an bud'a k'ofar tayi ta lek'osa tana kallonsa ta d'aga masa girarta d'aya tace "kai da wa kuka yi?" Yace "ohoo! Kin fi kowa sani" tayi d'an dariya mai cike da shak'iyanci then ta koma tayi wankan ta fito. A haka kwanaki sukaita juyawa daga d'aya zuwa biyu zuwa sati,tafiya tai tafiya har yanzun ga shi Manar ta samu kimanin watanni uku da haihuwa,yaranta kam sai dai muce alhamdulillah dan yanzun idan ba su ba da wuya ka iya bambance su,dama Alhussain ne idan ka kalla za ka iya gane su,yanzun kam tuni ya kamo d'an uwansa,in ba kula kayi da wani abu tattare da su ba zai matuk'ar ba ka wahala ka iya cankansu a kallo d'aya,suna k'ara wayo kamanninsu da Waleed na k'ara fitowa,Dadda da Deejah kuwa har lokacin suna nan a masarautan Vishakpatnam basu koma Nigeria ba,Waleed ya rik'esu da dad'in baki,and yanzun kuma sam ba shi da lokacin zama,idan bai shiga skul ba yana hospital,d'an zamansu Dadda d'in nema suke d'ebe mata kewa duk da su Ameerah da Rania suna nan kullum manne da juna sai lokacin bacci yake raba su,da yake suna saka ran zai samu hutu ba da jimawa ba,ranan da yake fad'a ma Dadda ya samu hutu though ba mai tsayi bane,ta fara murnan za ta koma gida,cikin satin kuwa gaba d'aya suka fara shirin zuwa Nigeria dan sun d'auki lokaci mai tsayi rabonsu da k'asar,shiri na sosai da sosai suka yi,su kansu suna missing gida da y'an uwa,ranan da za su tafi bayan sun gama shiryawa sun yi sallama da iyayen dan kaf d'insu ne za suyi tafiyar Waleed,Manar da yaransu,Azaan,Ameerah,Amaar,Rania,Dadda da Deejah da ta zama y'ar gari,yanzun kam ta rage jin damuwa idan suna tare da su Manar,saboda yanda suke janta ajiki ya sa ta manta da komai ta sake cikinsu,idan ka gansu baza ka tab'a cewa su ne wanda a baya ba sa shiri ba ko na sisin kobo,here jirgin masarautan ya kwashesu zuwa Nigeria. Sanda jirginsu yayi arriving bayan sun fito hadiman da suka musu rakiya da wanda za su zauna da su har sanda za su koma suna biye da su da kayansu,Waleed d'auke da Alhassan dake cikin baby pack ya mashi goyon gaba,saboda yaron bai cika sakewa ba idan ba a hannun iyayensa ba,yaran gwanin burgewa suna cikin k'ananun k'aya iri d'aya,blue d'in jean da white riga mai zanen Micky mouse,hatta pack d'in da suke ciki shima babu bambanci blue da ratsin fari sai takalmansu farare,Alhussain kam yana gurin Deejah da yake shi babu da wanda bai sakewa,yanda suke tahowa hannun Waleed rik'e da na Manar suna hira da dariya kad'ai zai maka describing ba karamin dad'i yanayin da suke ciki yake musu ba,ganinsu a k'asarsu mahaifarsu wani shauk'i yake k'ara musu na sosai da sosai,sun shigo arrival inda mutane suke jiran y'an uwansu because lokacin kusan jirage hud'u suka sauka har wanda suka zo a ciki,kamar wanda akace Manar ta kalli mutanen gurin ko mai son neman wani abu,can daga gefe idanunta suka kai kan wata fuskar da taji kaman ta santa somewhere,har ta d'auke kanta kuma da sauri ta d'an juya ta sake kallonta tana squeezing fuskarta da son tuna inda ta san mai fuskar,lokacin ya yi dai² da sanda itama Afiyah dake jiran fitowar Daddy'nta ta kallesu jin mutanen kusa da ita suna maganar fine kids d'in da suke hannun Deejah da Waleed,tar idanun Afiyah suka sauka cikin na Manar data waigo,d'an bud'a idanu suka yi su duka biyu,Afiyah cikin mamaki take kallon Manar tana mamakin kou daga ina suke,haka itama Manar mamakin ganin Afiyah a gurin take,Waleed dake mata magana bata jiba,sanda ya waigo yaga tana kallon wani guri,ya kai hannu ya d'an bugo backhead d'inta,da sauri ta juyo tace "ouch! Master da zafi fa" tana shafa gurin,wani kallo ya mata ya sak'alota k'asan arm d'insa yace "me kike kallo ne baza ki kula ba sai kin fad'i ki janyomin aiki?" A shagwab'e tana kumbura fuska tace "tou ba tsohuwar matarka na gani ba,zan mata magana" da sauri ya fiddo k'ananun idanuwansa,sai kuma ya d'aure fuska dan ma karta k'ara masa maganar yayi saurin mayar da hankalinsa kan Alhassan yana shafa sumar kan yaron dake kwance luff,Manar da taga ya d'auke kai ta fahimci maganar ne ba ya so,tayi wani murmushi sai itama bata ce komai ba har suka fita inda motocin da suka zo d'aukansu suke,har lokacin fuskarsa a d'aure ya bud'e mata back seat,ba tare da ya kalleta ba yace "get in" ita dai kallonsa kawai take kafin ta fara shiga,Deejah ta shiga front seat,lokacin yana k'ok'arin shiga Afiyah da ta kasa hak'uri ta biyosu ta kirasa "Waleed!" Tsayawa yayi cak kaman wanda aka dannama pause yana gritting teeth d'insa,since Manar ta masa maganarta yaji ba ya k'aunar ko had'a ido suyi da ita,tsaf abunda ya faru shekara guda da wasu watanni ya dawo masa,kamar yanzun yake kan faruwa,Afiyah cikin raunin murya ta sake cewa "Waleed! Yanzu daman za ka iya gani na ka wuce bamu gaisa ba?" Daga Manar har Deejah juyawa suka yi suna kallonta,shi kam gogan yana tsaye yanda yake ko tari baiba bare ta sa rai zai juya ya mata magana,Afiyah ganin haka tana kallon yaron da yake mik'ama Manar tayi d'an murmushi hawaye cike a idonta tace "Babyn kune?" Manar da taga yanayinta ta gyad'a mata kai,a sanyaye Afiyah ta matso tana kallon yaron dake kwanciya jikin Manar yana kallonta tace "wow! Allah rayasa,what's his name?" Manar tace "Ameen! Alhassan" d'an bud'a idanu Afiyah tayi tace "twins ne?" Ta gyad'a mata kai,Afiyah ta k'ara yin murmushin yak'e tace "ina d'ayan fa?" A hankali Deejah ta bud'e gurinta tace "ga shi nan bacci yake.. Ina wuni?" Afiyah ta amsa tana kallon Deejah ta d'an lek'a fuskarsa tana ta k'ok'arin mayar da hawayenta tace "maa sha Allah,Allah musu albarka" Waleed dake tsaye gurin ya amsa addu'ar da tama yaransa,har ransa yaji dad'i da sanyi,then a hankali ya shiga motar eye in eye yana kallon Afiyah ya d'an saki fuskarsa yace "yaushe ne aurenki?" Da fari shiru tayi tana jin kamar taita kurma ihu,sanda ya sake maimaita mata tambayar a sanyaye tace "an kusa in sha Allah" ya gyad'a kai yace "Allah nuna mana" tace "Ameen.. Amma za ku zo ai?" Yayi d'an murmushi yace "idan an gayyace mu ko?" Tayi murmushi itama tace "za'a gayyace ku mana" ya gyad'a kai yace "tou Allah sa" tace "ameen.. Na ji dad'i sosai wallahi.. Na gode" yace "babu komai.." Sanda ta kalli Deejah tace "ya Hjy?" Deejah tayi murmushi tace "tana lafiya" Afiyah tace "a gaisheta.. Sai an jima" tana fad'a bata tsaya ba ta juya ta bar gurin da sauri,Waleed ya d'an juya ya bita da kallo har ta bar gurin,wani irin harara Manar ta galla masa a fusace tace "ka sauka ka bita mana" sai kuma tayi tsaki cike da jin haushi,da sauri ya waiga yana kallonta ya bud'a idanu,cike da mamaki yace "what?" Tace "ohoo" kallonta ya dunga yi ya kasa magana,can kuma ya kai hannu ya d'auko yaronsa ganin irin rik'on da ta masa yana daf da fad'owa,ya kwantar da shi a jikinsa yana shafa bayansa,Manar dai gefe ta juyar da fuskarta tana kallon waje,driver ya shiga ya ja su suka bar airport d'in,tunda suka taho bata k'ara magana ba,Waleed ya kalleta ya fi a k'irga but ya kasa mata magana,saboda yanda ta d'aure fuska ya ji shayin tanka mata,motocin su suna shiga gidan drivers suka yi parking Manar ta bud'e gefenta ta fita lokacin su Asad da su Mu'awiyah suka k'araso suna musu sannu da zuwa,tayi musu murmushi ta rungumesu d'aya bayan d'aya then ta wuce b'angarensu,Waleed dai da kallo ya bita ya san ya tsokanowa kansa,direct duka suka bi bayanta zuwa side d'in,Mother tana kitchen ta jiyo muryan Manar tana kwalo mata kira,da sauri Mother ta taho parlor tana cewa "ga ni nan habibtiiy" Manar da ta nufi hanyar bedroom tana jin maganarta a bayanta tayi saurin juyawa,da saurin kuma sai ta nufi Mother tana sakin murmushi da fad'in "i missed u Mother" mother dake mata murmushi tace "i missed u too my kid" suka rungume juna cike da farin ciki,shigowar su Ameerah yasa Mother sakin Manar ta rungume Ameerah da Rania then Deejah da tayi shigowar k'arshe,nan mazan suka shigo suma da yaran duka,a nan suka baje suka cika gidan da hayaniya,Aunty kam da aka kai mata labarin zuwansu nan ta taho itama,ta musu barka da zuwa aka gaggaisa,then suka fita ita da Mother suka nufi b'angaren Dadda,because suna sauka ta nufi gidanta tana cewa "dan Allah Mamman kuyi zamanku a b'angaren iyayenku kada kuzo min nan ku dame ni da kafirin surutunku" Amaar yace "Hjy koranmu kike kuma?" Tace "yo wallahi na gaji ne d'an fodiyo kuyi zamanku can kuyi hiran" Amaar ya yi murmushi,shi dai Waleed baima kulata ba yayi shigewarsa,wuni suka yi a gidan sai dare kafin kowa ya nufi gidansa,Azaan ma zuwa yanzun yana da gidansa,duka kuma a area d'aya suke su ukun,da za su tafi Deejah ta rakosu har bak'in mota sanda suka shiga suka zauna ta kalli Alhussain dake hannunta ta sumbacesa tana d'an murmushi ta mik'ama Manar shi tana fad'in "i'll missed u my son" kamar yaron ya ji me tace ya b'angale mata baki yana mata dariya,Manar da ta karb'esa tayi murmushi tace "we'll missed u too Aunty Deejah" suka yi dariya duka,Manar ta d'ago hannunsa d'aya tace "kama Aunty bye²" shi dai yaro sai dariya yake,Deejah tace "tou Mom twins Allah bamu alkhairi" Manar ta amsa tace "ameen Aunty Deejah Allah huta gajiya,mun gode sosai da zumunci" Deejah tace "kai mene ne abun godiya kuma,ai dole ya zama" Manar tace "duk da haka" then suka yi sallama driver yaja suka tafi,tun da suka fita daga gidan bata kuma magana ba ta tsuke fuska har suka k'arasa gida,get keeper ya bud'e musu yana musu barka da zuwa,Waleed kad'ai ya amsa,after sun gaisa driver ya k'arasa parking lot yana gyara parking Manar bata jira ba ta bud'e ta fito,shima fitowar yayi ya wuce gaba ta biyosa,sanda suka tsaya balcony ya bud'e k'ofa,a hankali ya kai k'afarsa ta dama ciki yana yin bismillah da addu'o'in shiga gida,then yayi sallama ya shiga,sanyayyan iska mai tattare da ni'ima da different k'amshin da suke tashi cikin parlon yasa shi lumshe idanu ya shak'i numfashi ya fesar,maids da suka riga su zuwa gidan suka fara musu barka da k'arasowa,ya amsa ya wuce ya nufi sama dan already yaran sun yi bacci kafin k'arasowarsu,tun da Deejah tana musu wanka kafin su taho suka sha nono suka samu salama,Manar ta bisa fuskarta a d'aure,sanda ta shiga d'akin yaran ta tarar da shi ya kwantar da Alhassan yana masa addu'ah,ta tab'e baki bata kuma kallonsa ba ta kwantar da Alhussain ta masa addu'o'i then ta masa kiss a forehead ta juya tama Alhassan kiss shima ta tashi za ta fita,da sauri Waleed dake tsaye yana jira ta gama ya rik'ota ya had'a ta da jikinsa,yana kallon fuskarta da tayi kicin² yace "what's ur problem wai kike share ni? Me na miki ne? Ki fito ki sanar min,na gaji da shirun ki yana cutar da zuciyarta,fiye da yanda ba kya zato" wani kallo ta maka masa tace "ka sake ni dan Allah" yana kallonta yace "i can't" ta gyad'a kai cike da fushi tace "tou shi kenan" tana k'ara tsuke fuskarta,fuskarsa ya kawo dai² nata zai mata kiss ta kauce,ya zuba mata idanu tsabar mamakinta yasa ya kasa furta komai,kawai ya dad'a cakumota ya matseta sosai a jikinsa yana kallonta idanunsa sunyi wani irin sauya launi nan take yace "ni ne yau kike gudun na maki kiss? Ni kike kautarma da fuska?" A zuciye ya k'are maganar da mata tsawa,take ta fashe masa da kuka tace "ni ka sake ni" tana fad'a masa haka ya saketa,da sauri ta juya ta fita,shi kam tsabar mamakinta ne ma ya hanasa binta,ya jima sosai a tsaye yana kallon hanyar da ta bi kafin ya fito ya kulle k'ofar yana jin zuciyarsa tana wani irin tafasa,har yayi wanka ya fito ya shirya cikin lightweight riga mai gajeran hannu saboda zafin da ake da wando ya zauna bakin gadon yayi shiru yana tunani,can ya mik'e ya kashe wutan ya kwanta,tunda ya kwanta juye² kawai yake because basu tab'a raba makwanci ba sai yau. Ita kanta Manar sanda ta gama abunda za tayi ta kwanta,juye² ta dunga yi ta kasa baccin,can wajen 12am taji fa she can't be there alone,ta sauka daga gadon ta nufi k'ofar fita daga d'akin,a hankali ta bud'e k'ofar bedroom d'insa ta shiga,ta mayar ta rufe kamar mai tsoron wani abu,ta juya ta nufi gadon da yake,yana zaune yana kallonta tun shigowarta bai ce mata k'ala ba har ta k'araso inda yake,lokaci d'aya yaji wani sanyi ya ratsasa,but duk da haka sanda ya bari ta hauro gadon ya kalleta da kyau yace "me kika zo yi?" A tsorace ta kalli inda taji maganarsa ta fara jan jiki ta isa kusa da shi cikin sanyi tace "na kasa bacci ne a can" wani irin abu yaji ya tsaya masa a throat,wani bak'in ciki ya mamayesa jin ba ma saboda shi ta zo ba,ransa a dagule yace "ohh! Abunda ya kawo ki kenan? Maza sauka ki fitar min daga d'aki" a daburce tace "Master hhhh!" Wani tsawa ya mata yace "i said out" jiki na b'ari ta zaro idanu tace "please Yaya! Wallahi bazan iya kwana a can ba" fuskarsa a d'aure sosai yace "kada Allah sa ki iya,amma sai kin fita" zuwa lokacin kam tuni hawaye har sun fara wanke mata fuska,cikin rawar jiki ta matsoshi,sanda ta zare gaba d'aya kayan jikinta ta afka jikinsa tana sakin kuka tana fad'in "i'm so³ sorry Master hhhh" tayi maganar tana k'ara kwak'umesa had'e da goga masa albarkatun k'irjinta a fuska,nan da man yayi loosing control ya fara sauke numfashi a birkice,sanda ta gama rud'asa kafin ta dunga bashi hak'uri,shi dai kawai cewa yayi mata "uhmn!" Daga nan bai k'ara sanin inda kansa yake ba,sai da ya samu nutsuwa ya mirgina gefe ya d'aure fuskarsa,ba tare da ya kalleta ba yace "tashi ki fitar min daga d'aki" a tsorace ta bud'a idanu ta zuba masa su,fuskarta a shagwab'e tana kallonsa tace "amma fa na ba ka hak'uri" fututtuke fuska yayi yace "ban san lokacin ba" cike da mamaki tace "ai tou ba'a jima ba fa" yace "cewa nayi ki fita,idan baza ki tashi ba kuma tou ni zan bar miki d'akin" da sauri ta sauka daga gadon a sanyaye tace "a'a zan fita" yace "umhn!" A sanyaye ta nufi k'ofa tana share hawayen dake son zubo mata,sai da yaga za ta kusa fita yace "Manaaar!" Though ta san ba ya kiranta da sunan amma hakan bai hanata juyo ba da sauri tace "na'am" yace "zo nan" wani murmushi tayi mai tafe da hawaye da sauri ta k'arasa tace "ga ni" ya mik'a mata hannu yace "zo mana" da sauri ta rik'esa ya jata jikinsa,a tare suka sauke ajiyar zuciya,can taji ya ce "wane laifi na maki d'azu?" A sanyaye tace "babu" d'agowa yayi ya kalleta yace "kamar ya babu? Haka kawai kikai fushi?" Da sauri ta gyad'a masa kai,yace "ban yarda ba" turo baki tayi tace "tou ba kaine ka mata magana ba" zaro idanu yayi yace "wa na yima magana?" Tace "ita!" Ya dunga kallonta bai gane me take nufi ba,da yaga baza ta kuma magana ba yace "ita wa?" Ta sake cewa "ita mana" squeezing fuskarsa yayi yace "i didn't get u,ki min magana na gane me kike nufi" turo baki ta k'ara yi kafin tace "tsohuwar matarka" kallonta ya dunga yi cike da mamaki,har ga Allah shi kam ya ma manta sun had'u da ita gaba d'aya,a nutse yana kallonta yace "tsakanin ni da ke waye ya fara yima wani maganarta?" Tace "ni" yace "kenan ni ya kamata na ji haushi ba ke ba, right." Ta kallesa da sauri za tayi magana yace "um'um!" Dole ta gimtse bakinta,yace "umhn! Ke bance kin min laifi ba,sai ni za ki d'orawa jakar tsaba,ko dan ban tab'a nuna maki other side of me ba?" Saurin kallonsa tayi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,a hankali tace "i'm sorry tou bazan k'ara ba" ya gyad'a mata kai yana lumshe idanu yace "ya wuce! But daga yanzu,kuma daga yau duk abunda na maki kika ji baki ji dad'i ba let me know please,nima zan sanar miki saboda mu gyara,ba zan iya yin fushi da ke ba ko me kika min har yasa mu raba gurin kwanciya,kin ji?" A sanyaye ta gyad'a masa kai tace "ka hak'ura tou?" Wani kallo yama lips d'inta sai kuma ya girgiza kai yana tab'e baki yace "a'a" a tsorace ta zaro idanu kamar za tayi kuka tace "baka hak'ura ba?" Ya gyad'a mata kai yace "sai dai ki k'ara bani hak'uri yanzu" cikin rawar murya tace "kayi hak'uri pleaseeee³" wani irin kallon bakinta ya dunga yi kamar zai had'iyeta,jin bai mata magana ba tace "ka hak'ura yanzun tou?" Ya sake tab'e baki ya girgiza kai yace "haka ake bawa miji hakuri a garinku?" Sam bata gane abunda yake nufi ba,ta shagwab'e fuska tace "ya ya akeyi tou ka koya min ka ji?" Girgiza mata kai yayi yace "na koya miki ki cuce ni?" A shagwab'e tace "bazan yi ba,please ka koya min ni dai" yana kallonta yace "me kika yi da kika shigo?" Yana fad'a ta ramfosa,da sauri ta fiddo idanu tace "kai Yaya ba munyi ba tou?" Yace "wancan ai ke kika kawo kanki,wannan kuma ni za ki yiwa,idan ba kya so na hak'ura kuma tou?" Da sauri tace "a'a ina so mana" yace "oyah! Go back to ur business" daga haka basu k'ara magana ba,sanda tasa ya samu nutsuwa da ita kafin ta jingina goshinta da nasa,tana goga hancinta akan nasa tace "Masterrhhh!" Da wani munafukin muryan da kamar tana masa rad'a,yace "na'am Lily!" Tace "ka hakura kou?" Gyad'a mata kai yayi yace "yeah! Na hak'ura" tayi murmushi tana shafa sajensa idanuwanta a kansa ganin yanda nasa idanun suke a lumshe,can tace "kou dai baka k'oshi ba?" Gyad'a mata kai yayi da sauri yace "yeahh!" Tace "so u want to go again?" Da sauri ya k'ara gyad'a mata kai,ai kam ranar da kyar suka hak'ura sukai bacci bayan sun je sun duba yaransu. Sai da suka kwana biyu,suka huta kafin sukai shirin zuwa su gaisar da Mama,ranar tun asuba da Manar ta tashi bata koma ba,ta yima yaranta wanka ta shirya su,bayan ta yi feeding d'insu ta kwantar da su tayi wanka itama ta shirya then ta sauka k'asa,da kanta ta shirya musu breakfast mai rai da lafiya,after ta kammala ta jera komai a dining,maids suka gyara komai then ta wuce sama lokacin gurin 9am,tana shiga ta samesa har lokacin bai farka ba,ta wuce bathroom ta had'a masa ruwan wanka ta fito,k'aran da k'ofar yayi sanda take rufewa yasa shi motsawa,kafin a hankali ya fara bud'a idanu,a kanta ya sauke idanunsa tare da wani gwauron numfashi ya mik'a mata hannu dan ba kad'an ba tayi wani irin kyau cikin shigar hausawa riga pitted mai v-neck da plain zani,ta d'aura d'ankwalinta dai² zamani,ta zuba gwalagwalai a jikinta,banda k'amshi da wani sihirtaccen haske da kyau mai tafiya da ruhi babu abunda take,a hankali kamar wahainiya ta tako ta matso jikinsa tana masa sanyayyan murmushi mai narka zuciya,ya kifta idanunsa cike da bacci a maganarsa yace "baki yi bacci ba?" Ta d'aga masa gira tace "yeah! Na shirya yarana da gidana" ya k'ara lumshe idanu yace "Mmm! Saura ni kenan?" Wani kallo ta masa tace "ai tou kai za ka shirya da kanka" yace "ohh! Ni ne baza a iya shiryawa ba,amma kin iya shirya yara da kanki?" Ta gyad'a masa kai tana danne dariya,yace "fito fili kiyi dariyarki bazan hana ki ba,sai dai zan iya hana mutum zuwa unguwa" saurin kallonsa tayi tace "kamar ya?" Yace "kamar yadda kika ji" d'an marairaicewa tayi tace "please Yaya mun fa yi waya na sanar mata za mu je" yana d'aure fuska yace "yanzu kuma sai ki kira ki sanar mata mun fasa" kamar za tayi kuka ta zuba masa ido,while shi kuma irin kallon da take masa ne yasa bai fashe da dariya ba yayi kicin² kamar gaske,ai kuwa ta fad'a jikinsa ta saki kukan sangarta,dariya yayi cike da nishad'in tsokanar da yake mata yace "kou dai mutum ya shirya ni kou a fasa fita" da sauri tana turo baki tace "na ji tou taso muje na maka" yace "amma banda amaja,duk abunda bai min ba zan fasa" tace "tou" har sun tashi za su wuce bathroom ya kalleta yace "amma ba da wannan kayan za ki bini ba kou?" Tace "me kayana suka yi maka kuma?" Kicin² yayi yace "idan na sake magana kika amsa yanda kika ga dama nima zanyi yanda naga dama" da sauri ta rik'e lips d'inta tace "tou na yi shiru,yanzu ya kake so ayi da su,fad'i naji?" Yace "ki ciresu" babu musu ta juya ta cire,daga ita sai towel ta matso inda yake tace "muje tou" suka shiga bathroom d'in,a nan kam mancewa sukai da komai suka kama budurin gabansu,kamar baza su fito ba then sukai abunda ya kaisu suka fito,sanda suka gama shiryawa kou da ta kalli agogo kusa 11am,cikin sauri² ta rik'e hannunsa suka fito,yana sanye da shadda getzener y'ar gaske mai launin ruwan zuma sai walkiya yake da k'amshi,kafin su sakko suka fara duba d'akin yaran,lokacin suka tarar Alhassan ya farka,sai dai wasansa yake daga kwancen yana d'an k'ara irin na yara,a tare suka k'arasa ciki,Waleed ya d'agosa yana murmushi yace "good morning my boy" ya manna masa kiss a lips,then Manar ta masa a cheeks,a hankali ta kai bakinta ramin kunnensa tana hura masa iska a kunne,ya lumshe idanu yana k'ara karkato da kansa kusa da bakinta yayi luf,Waleed ya kallesu yana sakin kyakykyawan murmushinsa yace "let's go Lily kada rana yayi mana a gida" tace "umhn! Ta k'arasa wajen gadon Alhussain ta d'aukosa suka fito,a parlor ta kwantar da Alhussain suka k'arasa dining,ta had'a musu suna cikin yin breakfast lokacin Alhussain ya farka,da sauri taje ta d'aukosa ta zauna tana masa wasa yana dariya then ta rungumesa suna dariya tare,Waleed kam ya zuba musu ido murmushi kawai yake musu yana k'ara kallonsu cike da so da burgewa,a nutse ta juya masa baya tace "Master sauke min zip d'ina please" bai yi magana ba ya sauke mata,ta fito da breast d'inta da suke cike taf,kamar ba'a sha ba tana gyarama Alhussain kwanciya ta kai masa baki,da sauri ya karb'e yana sauke ajiyar zuciya ya fara sha,ta d'ago suka had'a ido da Waleed ta bud'a masa idanu alamun tambaya,ya fesar da numfashi yana lumshe idanu yace "Mamma zan sha nima" wani irin dariya ta kyalkyale da shi,tace "noo! Sai dai ka bari da dare idan mun dawo" a shagwab'e ya nok'e mata kafad'a yace "a'a ni yanzu nake so" dariya ta k'ara yi tace "tou ai rana zai mana idan ka tsaya sha" ya k'ara kwab'e fuska yace "tou a fasa zuwa unguwar tunda zai sa a hanani kayan dad'i na" cikin zaro ido tace "ni dai a'a muje bedroom na baka" sanda ya mata wani kallo kafin ya tashi ya kai hannu ya d'auki Alhussain ya wuce sama da su,bedroom d'insu ya kaisu ya baza musu teddies da kayan wasa,then ya kira maid dake kula da su,ya fita ya wuce bathroom d'insa inda ya samu Manar kwance cikin duvet,yana kallonta ya zaro idanunsa yace "me haka kuma? Kou na ce miki wani abu zanyi?" Harara ta galla masa tana tura baki tace "ai ba sai ka fad'a ba,na san dai baza ka tsaya inda kace bane kawai" yayi wani murmushi na musamman yace "ooohh! Wato kin mayar dani wani jarababbe kou?" Tace "ai dama haka kake" dariya yayi mai rai da lafiya yace "really?" Tace "absolutely" yana gyad'a kansa yana haurawa bed d'in yace "za ki san ni kika cewa jarababbe yau" daga haka bai k'ara ba ta space d'in yin magana ba ya had'e bakinsu... #Asli Smasher. 60... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 Sai kusan 1pm sannan suka bar gidan,sanda suka fara biyawa family house suka d'auki Deejah,kasancewar already Waleed yama Abba maganar zuwansu gurin Mama tare da Deejah,Abba ya amince masa,then suka wuce unguwar da Mama take,suna shiga line yayi parking dai² get d'in gidan,a hankali ya d'an juya ya kallesu ganin duk sun tsaya jiran yayi magana,ya bud'e k'ofar gefensa ba tare da ya kallesu ba yace "get down" ya mik'a hannu ya d'auki Alhassan dake binsa da kallo yana k'ananan kuka da mik'a masa hannu,sai da suka jira ya fara fita,lokaci d'aya suma suka bud'e suka fito suna kallon arean da yake very silent,shi ne a forefront sai Manar da Deejah da suke biye da shi,ya k'arasa jikin get d'in rungume da Alhassan yayi knocking,sai da ya sake nocking kafin suka jiyo muryan Mama na cewa "ana zuwa" wani sanyayyan murmushi Deejah tayi tana lumshe idanu,sanda Mama ta bud'e k'ofar ta d'an lek'o da son ganin waye,suka yi ido biyu da Waleed dake gaban k'ofar,Mama ta saki fuska tana kai hannu za ta karb'i Alhassan take musu sannu da hanya suka amsa,kamar yaron ya santa ya zuba mata idanu but kuma ya k'i zuwa,sai ma wani lafewar da ya k'ara yi a jikin Waleed,Mama ta bud'a baki tace "auu too! Baza ka zo gurina ba?" Deejah ta kyalkyale da dariya tace "Mama ai ba ya zuwa hannun mutane wannan,da dai Alhussain ne ko bai tab'a ganinki ba zai zo,amma wannan kou mu haka yake mana" Mama ta gyad'a kai tace "aatooo! Ya sha zamansa" sai ta mik'a hannu ta karb'i Alhussain,tare da ba su hanya tana fad'in "bismillah! Ku shigo" suka shiga suna yin sallama ta amsa musu,sai da suka shiga kafin ta biyosu a baya suka shiga parlor,Manar za ta zauna k'asa kan lallausan rug,Mama dake shigowa tace "haba Manar mene ne kuma zama k'asa,dan Allah tashi ki zauna sama kar ki b'ata kayanki" cikin jin kunya ta tashi ta zauna kan kujera,Mama tana ma Alhussain wasa tace "sannunku da hanya,kun sauka lafiya?" Suka amsa,Manar tace "ina wuni Mama,mun same ku lafiya?" Mama ta amsa da "lafiya lau alhamdulillah!" Sai satar kallon yadda Manar ta zama uwar mata take,tana tambayarta mutanen gida da yara,while a gefe d'aya sai kallon yanda Waleed ya zama,har wani special k'iba yayi jikinsa luff² kamar ka tab'asa jini ya fito,zara²n gashi a kwance a duka sassan jikinsa,sanda suka gaggaisa Mama ta mik'e ta kawo musu ruwa da lemo then abinci da ta shirya saboda zuwansu,kiran sallah dai ya sa Waleed bai zauna ba yace zaije sallah ya dawo,Mama tace "tou kai da kake bak'o ka san inda Masjeed d'in yake ne?" Yace "bazan rasa sani ba,idan na fita zan tambaya" daga haka ya kalli Manar da ido ya mata alaman sai ya dawo,ta masa murmushi ya juya ya fita,after an fito daga Masjeed ya dawo,yana yin sallama Mama tace "o'o! Kuma ka gane inda Masjeed d'in yake?" Yayi murmushi yace "tou Mama dama ai na fad'a miki" ta gyad'a kai tace "sannu da dawowa" ya amsata then ya koma ya zauna yana tasbihi,Mama ta kallesa tace "a zuba maka abincin?" Yace "ehh! Ba da yawa ba" tace "tou" sanda ya juya ya k'arema parlon kallo,yace "Mama ina suka shiga na ji gidan shiru kamar ke kad'ai ne" Mama tayi murmushi tace "sun shiga sallah ne" ya gyad'a kai ya gyara zamansa,yana cin abincin suka fito,suka masa barka da dawowa,ya gyad'a kai bai k'ara magana ba sai da ya gama,suka d'an fara hira jefi²,can wajen 3pm Azaan ya kirasa,sai da yayi murmushi kafin ya amsa kiran,Azaan yace "haba Malam ina ka shiga yau babu ko d'aga hannu" Waleed yace "wallahi munje gaida Mama ne" Azaan yace "kuma babu sanarwa,ko dan kada muce za muje?" Murmushi still yayi yace "not at all! Ban dai yi tunanin haka bane" Azaan ya gyad'a kai yace "alright! Sai yaushe za ku dawo kuma?" Waleed yace "maybe da dare" Azaan ya gyad'a kai yace "alright! Sai kun dawo,a gaishe da Mama" yace "zan fad'a mata in sha Allah" sanda ya tambayi yaransu kafin suka yi sallama,ba'a jiba sosai kuma ya mik'e yana d'aukan car keys d'insa yace "Mama zanje nan kusa na dawo" cikin barkwanci Mama tace "anya Waleed kai da kake bak'o,kada fa ka b'ata kasa mu daukan mayafi mu fita nemanka" Manar da Deejah suka kyalkyale da dariya,Manar na fad'in "ka ga Yaya kada kasa mu kuka bamu shirya ba" Deejah kam sai dariya take,yayi murmushi yana ma Manar wani kallon k'asan idanu yace "ni da k'asara za'a ce na b'ata cikinta,duka shekara nawa nayi bana nan? Na je nayi shekaru na dawo ban b'ata ba sai yanzu da y'an kwanaki nayi duka?" Manar tayi k'asa da murya tace "wancan zuwan daban,ka sani kou wani abu yasa yanzun ka iya b'acewa" shi dai murmushi kawai yayi bata san ya jita ba ya nufi hanyan fita,yana cewa "sai na dawo Mama" da ido yama Manar alamun ta zo,kwab'e fuska ta fara za ta masa musu,ya juya mata ido tare da nufar k'ofa ya fita da sauri yace "Lily zo nan" kamar wanda aka watsama ruwan k'ank'ara tsabar kunyan da ya sa ta ji,Mama da taga ba ta niyyar tashi tace "tashi mana daughter kuma,ko kunya na kike ji?" Da sauri ta tashi ta biyosa,dai² get ya tsaya ya juya yana kallonta,ta tsaya tana kallonsa tace "ga ni" matsowa yayi daf da ita yana kallonta yace "me ma kika ce yanzu?" Ta juya idanu tana kallonsa tace "yaushe?" Yace "kince sai dai in wani abu yasa nayi me?" Dariya ta kyalkyale da shi tace "auu! Wai ka ji dama?" Yace "ohoo!" Ya rik'ota jikinsa a hankali yana kallon lips d'inta yace "banga abunda zai sa na manta da identity na ba,sai dai kou kece za kisa ni mantawa" tayi murmushi tace "saboda me?" Yace "idan kina ba ni dad'i yanda ya kamata da wuri zan manta da ko ni waye ma bare wata k'asa" dariya ta kyalkyale da shi tace "kai Yaya! Amma tou ya akayi duk garan da ka d'iba a baya baisa ka manta ba idan haka ne?" Yana d'an squeezing fuskarsa yace "maybe saboda baki mayar da hankali bane lokacin amma yanzun idan mu duka muka yi aiki da guminmu sai kiga na manta" wani kallo ta masa tana rufe baki tace "duk abunda nayi a bayan kace wai ban yi ba" ya k'ara d'an tab'e baki yace "ai na fiki aikatuwa girl,kinyi but d'an kad'an ne ba da yawa ba" kallonsa ta dunga yi tana gyad'a kai tace "haka ma za kace?" Ya mata murmushi wanda ya k'ara masa kyau,kyawawan jerarrun hak'oransa farare tas da su suka bayyana,yace "oops! Ba haka nace ba" tayi kicin² tace "tou da me kake nufi? Ni sake ni na tafi" k'ara rungumeta yayi yana mata dariya mai d'an sauti yace "tsaya mana kiji sirri za muyi" tace "ni babu wani sirrin da za muyi,kayi tafiyarka sai ka dawo" da sauri yace "a'a za muyi mana juyo kiji na fad'a maki" a hankali ta d'an juyo da fuskarta tana kallonsa,ya zuba mata idanu kad'an yana kallonta,ganin haka yasa ta d'aga masa gira tace "ya akayi?" Yayi murmushi a hankali ya matso da fuskarsa,ji tayi kawai yayi grabbing lips d'inta yana sha,a d'an tsorace ta bud'a idanu tana son kwacewa,shi kam k'ara rik'ota yayi yana sucking lips d'inta,dan kansa ya gaji ya saketa,ta galla masa harara ta lashe lips d'inta tace "kai ko kunya baka ji a zo a ganmu?" Shoulders ya d'age yace "it's my property fa.. My halal,kema ga shi nan har lashe lips kike saboda zakin da kika ji" dariya ya bata ta girgiza kai tace "yawwa! Master nace please ko za ka barmu mu kwana biyu a nan?" Lokaci d'aya fara'ar fuskarsa ta d'auke yana kallonta yace "a ina?" Tace "a nan mana gurin Mama" da sauri ya girgiza mata kai yace "a'a!" Tace "pleaseee!" Kafin ta k'ara magana ya d'ora index finger sa akan lips d'inta da fad'in "shhhiii!" Dole tayi shiru tana jujjuya idanunta akansa,yace "na barku ku kwana a nan,ni kuma na kwana a ina?" Tace "Master tou ba sai ka koma gida ba kai" yana mata wani kallo yace "kou?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh!" Ya gyad'a kai yace "mu bar maganar nan tsakaninmu" tace "saboda me?" Strictly yace "saboda bazai yiwu ba" kallonsa ta dunga yi fuskarta ta yi rau² tace "shi kenan tou" yace "jeki ciki zanje na dawo yanzu" tace "umhn! Allah tsare hanya" ya amsa mata da "ameen.." Ya juya ya fita,jikinta a sanyaye ta bisa da kallo,sanda ya fita ta d'an lek'o sai da taga ya bar line then ta koma ciki. Sai kusan 7pm ya dawo,bayan ya tsaya Masjeed ya yi sallan isha'a ya shigo gidan,ya tarar da Deejah da Manar sai hira suke akan zuwa gidan Diyanah,Mama kuma tana zaune kan rug tana gama yiwa Alhussain wanka tana ciccilasa sama yana b'ab'b'aka mata dariya,Alhassan sarkin k'ulafuci yana lik'e jikin Manar yana ma Mama dariya kamar shi takema wasan,Waleed dake shigowa yayi sallama,suka amsa suna masa sannu da zuwa,bayan ya zauna Mama tace "Deejah kawo ma Yayanku ruwa da abinci" da sauri Waleed yace "kawo min ruwa kad'ai" Mama tana maida hankalinta kansa tace "abincin fa?" Yana kallon Manar yace "ba na jin yunwa" tace "tou ai kuma tun rana fa ina tunanin rabonka da abinci kou?" Yace "Mmm!" Mama tace "ki had'o masa da abincin.. Idan baka ci ba ni da za ka barma nayi yaya da shi?" Yayi murmushi yace "tou ki sa kad'an" Mama tace "wani cin abinci kad'an,kou dai abincin nawa ne bai maka ba? Na ga ka fara tumbi ina tunanin kou abinci ka fara ci da yawa" Manar dake musu dariya tace "har yanzu Mama haka nan yake ba ya son cin abinci,sai dai kayan kwad'ayi" Mama ta bud'a idanu tace "tou! Ashe su suka hurasa yake hawa kaman farashin k'asarmu" Deejah dake fitowa kitchen tace "sharrinta ne Mama babu wani kayan kwad'ayin da yake ci" Waleed dake tankwashe k'afa sanda Deejah ta ajiye masa plate yace "thanks.." Then ya d'ago idanunsa ya sauke cikin na Manar yace "kika sani kou ita take ba ni kayan kwad'ayin nake ci a b'oye?" Mama tayi murmushi tace "atou! Akwai dai lauje cikin nad'i,ya kamata muji inda maganar yake" Manar kam wani zaro idanu tayi ganin yana kashe mata ido d'aya yana mata kiss a b'oye,lokaci d'aya kwakwalwarta ta fassaro mata abunda yake nufi,da sauri ta d'auke kai tana turo baki,yayi murmushi yana kallonta yayi bismillah ya fara cin abincinsa yana sakin murmushi,yana sauraren hiran da suke,har ya gama yayi hamdala,Deejah tazo ta kwashe kayan ta kai kitchen,Manar ta biyota a baya tana harararsa ganin wani mayen kallo da yake mata,Deejah ta had'a kayan za ta wanke Manar ta matso za ta tayata suyi tare,Deejah tace "a'a dan Allah kije ki huta,naga girkinma ke kika yi fa" Manar tayi dariya tace "tou bak'on guri na zo da za ki hana ni yin aiki?" Ta fizge sponge d'in da sauri tace "go gefe madam" da k'arfi Deejah tace "Mama dan Allah ki kira Manar ta kyaleni nayi wanke²n,kin ganta wai lallai ita za tayi" da sauri Mama ta tashi ta nufi kitchen d'in tana cewa "haba Manar ki barta tayi mana,kin hana mu yin girki kuma wanke²n ma baza ki barshi tayi ba?" Manar tana murmushi tace "ki kyaleta kawai Mama na kusa gamawa ma ai kayan ba su da yawa" babu yanda Mama bata yi da itaba amma ta k'i bari,dole ta koma parlor har suka fito,lokacin ana kiran isha'a Waleed ya mik'e zaije sallah yace "get set Lily idan na dawo za mu tafi" ta gyad'a masa kai tace "tou! A dawo lafiya" ya fita yana cewa "Allah sa.." Sanda aka idar da sallah ya nufo gidan,suma lokacin duk sun idar da sallah suna dai zaune parlon suna hira,yayi sallama ya shigo,suka amsa masa,yana tsayen bai zauna ba yace "muje kada muyi dare" Deejah ta tashi tana d'aukan veil d'inta,Manar kam da kyar ta tashi,Waleed yace "Mama za mu koma,sai mun sake dawowa kuma" Mama dake kallonsu cike da alhinin barinta da za suyi,wuni d'ayan da suka mata jinsa take wani so special,saboda yau ta wuni cikin jama'a kuma tana jin gwarancin jikokinta,ba kad'anba kasancearsu tare ya d'auke mata kewa,ta kalli Waleed tace "ayyahh! Waleed baza ka barminsu su kwanarmin ba?" Da sauri ya juya ya kalli Manar kwakwalwarsa tana kawo masa tunanin ko dai bayan fitarsa sunyi maganar da Mama,sai kuma dai ya d'auke kai yace "za mu dai sake zuwa Mama yanzu bamu zo da shirin kwana ba" ta d'an gyad'a kai tace "tou shi kenan.. Na gode sosai,a gaisar da mutanen gidan idan kunje" ya amsa yayi gaba,suka biyosa a baya,sanda ya fita ya bud'e motar yace "oops! Mama na manta da sak'onki a mota" tace "sak'ona in ji wa?" Yana murmushi yace "mazajenki" tayi murmushi itama tace "a'a ni mijina d'aya,da shi kad'ai nake auren tunda shi ya yarda da ni" Manar tayi murmushi tace "ayyahh! Mama shima Alhassan wata rana da kansa zai zo inda kike" Mama ta gyad'a kai tace "tou Allah sa,ya ara mana tsawon rai" suka amsa kafin suka yi mata sallama suka shiga mota,Deejah tace "Mama sai an kwana biyu zan tambayi Abba nazo nayi kwanaki" Mama tace "tou Allah sa Abban naku ya amince" Deejah tace "in sha Allah ma zai bari" suka k'ara mata sallama,bayan Waleed ya shigar mata siyayyan da ya mata d'azu da ya fita,tana ta masa godiya da sawa rayuwarsu da yaransu albarka suka tafi tana d'aga musu hannu cike da kewarsu,direct sanda suka fara sauke Deejah a gida basu tsaya shiga ba suka wuce gida,yayi parking ya fito rungume da Alhassan,ya bud'e mata k'ofar ta fito d'auke da Alhussain suka k'arasa ciki,washe gari suka ma Diyanah zuwan bazata,Manar,Ameerah,Rania da Deejah,sai mazajensu da suka kaisu,ai kam ta ji dad'in ganinsu sosai,ta rasa inda za ta ajiyesu,haka surukanta ma sai nan² suke da su,sun sha hira sosai,a nan Dr Mahfouz sai satan kallon Deejah yake,sanda za su tafi kaf iyalin gidan Alh Baffanyo suka musu rakiya gurin motocinsu,Dr Mahfouz yana ma Waleed tsiya,Waleed yace "ka dai bini a sannu,idan ba haka na zan maka tsiyan da yafi wannan.. Ka san kuma zan iya" da sauri Dr Mahfouz yace "afuwan! Babban Yaya" Azaan yace "a'a nifa ban gane wani babban Yaya ba,muma duka ai yayye ne! Ko dai ko dai?" Akayi dariya,Amaar yace "atou! Ni dama tun d'azun na gano akwai wata a k'asa,shiru dai kawai nayi" a nan ma sanda suka tab'a barkwanci kafin suka yi sallama suka tafi. Wasa² sai da suka samu kimanin sati biyu a Nigeria,sun yi zumunci sosai,ko gidan Mama ma bayan wancan zuwan da suka mata sun koma,sun mata kwana biyu saboda alk'awarin da ya mata,cikin satinsu na uku suka fara shirin komawa India,ranan da za su tafi sanda mutanen gidan suka ji ina ma su zauna kada su koma,but haka nan dai akayi bankwana jirginsu ya mik'a. Bayan watanni biyu da komawarsu soyayya tsakanin Dr Mahfouz da Deejah ba'a cewa komai,dan lamarin da gaske ne,a lokacin kuma tuni ma har an saka ranar aurensu,Diyanah kam babu wanda ya kaita farin cikin za su zauna gida d'aya da y'ar uwarta,ita gaba d'aya ma hidiman ya had'e mata,Afreen k'anwarsu Dr Mahfouz ma da ba ta k'asar tuni ta iso da yaranta biyu maza,nan suka fad'a hidiman bikin babban Yayan nasu,su Manar kam sa cikin satin bikin suka k'araso,nan suka had'u basa nan basa can,tun da aka shiga satin biki,hidima kawai ake a duka b'angarorin biyu,ranan da suka yi dinner kaf d'insu anko suka sha na red d'in lace,mazan suka zuba farin shadda an masu aiki da bak'in zare,ya subhanallah kada kuso ganin wannan family da suka had'e kai,abun har ba'a cewa komai,Mama ma dai ta zo da kyar dan mugun kunyar shiga cikinsu Mother take,su kam a garesu sun nuna mata komai ya wuce,a haka aka yi biki aka watse,satin Deejah d'aya a d'akinta Alh Baffanyo ya shirya musu zuwa honeymoon,lokacin da suka dawo kuma bayan sun huta,ya kirasu yace ya sallamesu kowa ya d'auki matarsa su koma gidajensu tunda yanzun ya fahimci Farhan ya jima da yin hankali,ya daina yawon dare,daga gurin aiki sai gida,ko abokan ma tuni ya watsar da su,matarsa da d'ansa sune abokansa,idan ya taso ya d'auki little Daddy yana masa wasa suna dariya. Su Manar kam sai da suka k'ara sati d'aya bayan bikin su Deejah kafin suka koma India. *Few years later...* A hankali rayuwa take sake tafiya,komai yana sake canjawa,lokaci ya ja sosai,yanzun kimanin shekaru goma sha biyu kenan da auren su Waleed,alhamdulillah bayan twins d'inta ta k'ara haihuwan namiji,wanda Waleed ya sama Muhammad Azaan,suna kiransa (Little),cikin burin da Waleed yake ajiye su zuwa yanzun,da yawa daga ciki sun cika,ciki kuwa har da burin sama d'ansa sunan Azaan,for nothing other than ya mayar da irin halaccin da Azaan ya masa na sacrificing soyayyar da yake ma Manar ya bar masa ita,ba tare da ya sani ba ko ya yi shawara da kowa,ai kam ba iya Azaan kad'ai ba,hatta Raj Jarood da Rani Naheed sunyi murna lokacin da suka san sunan Azaan ya sama d'an nasa,wannan dalilin yasa Raj d'in k'ara rik'esu da amana,dan shi dama y'ay'a ya d'aukesu duka,tun ma ba Manar da iyayenta suka mallakawa only brother d'insa ba,komai na masarautar yanzun da shawarar su yake tafiya,saboda gani yake sune matasa wanda dole sai ana tafiya da su ne za'a samu ci gaban da ake buk'ata. Ameerah ma dai ta haihu bayan shekaru hud'u da aurensu ta haifi y'arta mace mai sunan Rani Naheed,sai tsohon cikin da take da shi yanzun,haihuwa yau ko gobe,Rania ma haihuwarta biyu duka maza,Amaar yasa sunan Abba Ibrahim Khaleel,sai na biyun Muhammad Jarood,a gefen mutanen Nigeria kuwa Diyanah ta sake haihuwan yara uku bayan Little Daddy,sun samu Asma'u (Miemie),da Aisha (Aflaha),sai wanda take goyo mai sunan Abba,Deejah ma yaranta biyu duka mata,ta farkon sunan Aunty ne Fatima (Ikhlas),sai ta biyu Maryam (Iftihal) sunan wata k'anwar Alh Baffanyo,amma ita Deejah kullum cewa take sunan Mother ne. Bayan duk wani k'alubale da suka fuskanta a baya,yanzu rayuwa ta inganta,komai ya zo ya wuce kamar ba'a yi ba. Dr Waleed kam da ya k'ara zama babban mutum yanzun alhamdulillah sunansa da d'aukakan da ya samu bai tsaya iya India ba,kusan k'asashen duniya d'ad'd'aya ne bai saka k'afarsa ba,dan ko Nigeria yanzun hospitals d'insa sun kusa zagaye states 36 na k'asar,inda yake da manya kuma k'wararrun ma'aikata,duk inda ka zaga da wahala baka ji ana batun *DR WALEED MAJI DA'DI* ba,da yawa y'an mata sun sha kawo masa tallar kansu yana k'i,saboda shi tun asalinsa bai taso da sha'awar auren mace sama da d'aya ba,a duk lokacin da irin haka ya taso kuwa hak'uri kawai yake basu,wani lokacin wasu y'an matan kance su dai ko amfani da su yayi,sai dai yayi murmushi yace "kuyi hak'uri ni ba na k'etara shingen da Allah bai halatta min ba,d'an itaciyar da na dasa shi kad'ai nake ci ya gusar min da duk wani yunwa da k'ishi na.." Da dama suna masa tambayar ko me matarsa ta fisu? Sai dai yayi dariya yace "wannan sirri ne tsakaninmu.. Amma ni na san abunda ku baku sani ba a game da ita,da tarin baiwar da Allah ya mata.." Daga haka ba ya k'ara cewa komai,sai dai lallab'a su rabu lafiya. Zaune Manar take ta rafka uban tagumi,fuskarta kad'ai ka kalla za ka fahimci zuciyarta cike take da damuwa,tun kusan kwanaki biyu take jin jikinta duk ya mata nauyi,a tsaitsaye take wani irin zazzab'i mai shiga k'ashi,kullum dare haka take fama har ya zama ba ta iya bacci,shi kansa Waleed saboda yanayin da yake ganinta a ciki yasa gaba d'aya ba ya jin dad'i,tana zaune ta yi leaning bayanta a jikin gado ya yi sallama ya shigo,ta amsa a hankali ta bisa da ido tana masa sannu da zuwa,kallonta kad'ai yayi ya fara rage kayan jikinsa ya wuce bathroom da sauri yana Allah² ya fito ya tarar da ita,sanda ya watso ruwa ya fito,ya tarar da ita tana san'ar nata na kuka,da sauri ya k'araso yana fad'in "subhanallah.. Kuka kuma Lily" maganarsa ya sa ta k'arasawa fashewa tayi da kuka ta fad'a jikinsa,ya dunga shafa bayanta yana rarrashinta,da kyar ya samu tayi shiru,ya d'agota yana kallonta yace "mene ne? Me yake damunki? Tell me ur problem kinji matar aljannah" cikin zubar da hawayen da suka kasa tsayawa tace "yau tun safe gabana yake fad'uwa,haka kawai nake jin kamar akwai abunda yake shirin faruwa" a nutse ya k'ara jinginar da ita da jikinsa yana shafata yace "in sha Allah babu abunda zai faru,ki kwantar da hankalinki kinji farin cikin Muhammad Waleed" a hankali sai ta gyad'a masa kai,cikin sanyin murya tace "tou!" Yace "yawwa y'an mata na,ki daina damuwa,sannan ki rage yawan kukan nan kinji,kada ki haifomin yarinya mai kukan bala'i na rasa wanda zan rarrasa tsakaninku" cikin sauri ta d'ago tana kallonsa tace "ban gane ba? Wai ciki kake nufin nake da shi?" Murmushi yayi ya kai hannu yana shafa mararta yace "oohhh! Ke da yake jikinki baki san kina da shi ba?" Ta d'aga masa kai,yace "Mmm! Ni kam na sani tun ranan da ya shiga naji a jikina mun samu k'aruwa" tayi sanyayyan murmushi ta d'ora hannunta akan nasa dake kan cikin,a shagwab'e tana narke masa idanunta da suka sauya tace "amma shi ne baka fad'a min da wuri na sani ba?" Ya bud'a idanu yace "i never thought wai baki san da shi ba sai yanzun,har na fara tunanin ni ne ba'a so na sani" ta girgiza masa kai tace "wallahi ban sani ba ni,ai da munyi murnan samuwarsa" cikin jin dad'i yace "yanzu ma lokaci bai k'ure ba za mu iya celebration" wara masa idanu tayi sai kuma ta fara dariya gane abunda yake nufi,but duk da hakan bai hana ta d'an waske ba tace "ta yaya kenan?" Yace "kin gane me nake nufi ai" ya k'are maganar yana d'aga mata gira,ta kyalkyale da dariya tare da fad'awa jikinsa tace "kai Master wai baka girma kai?" Yace "wane girman d'aga haihuwa biyu?" Tace "amma yaranka fa sun fara zama samari" yace "a shekara goma sha biyu,ai na yi k'ok'ari da ban bari kin haihu ba duk shekara" gwalo idanu tayi a tsorace tace "haba sai kace mai injin buga y'ay'a" bai san lokacin da ya fashe da wani dariya ba,yace "inji kam alhamdulillah akwaisa lafiyayye ma wanda ba ya tsatsa bare tsufa,but da yake ba man-made bane sai dai akwai sa da jan mai" dariya itama ta saki,za tayi magana yace "please ni dai a san yanda za ayi da ni kawai mu bar maganan ba yanzu ba" tayi murmushi tana kwance towel d'in da ya fito da shi d'aure jikinsa tace "yanzu kuwa my Masterrhhh,sai ka yi kururuwan neman taimako ma" yayi murmushi yace "godiya nake y'an mata na,have no mercy on me please kisa nayi kuka da hawaye ina rok'on kiiiiihh.." Ya k'arasa fad'a yana lumshe idanunsa jin wani tafiyar tsutsan da take masa akan erection d'insa,ita kam kad'an dariya bai kwace mata ba,ta shiga sarrafasa,sai da suka samu tabattacen gamsuwa da nutsuwa kafin suka kwanta rungume da juna suna d'an hira kad'an²,a haka bacci ya d'aukesu.. #Asli Smasher. 61... *WATTPAD:REAL-SMASHER.* *Subscribe and read happily without feeling any guilt.. It's ₦200 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank or MTN recharge card/VTU and then show ur evidence of payment through my whatsapp account 08165726609 to be added in the paid group.* *_Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan.._*🤲 *#BLACK DAY...* Wani ranar Sunday wanda ya zama ranar da familyn Maji Dad'i baza su tab'a mantawa da shi ba,da dare misalin k'arfe biyu da mintuna Hjy Dadda ta amsa kiran mahaliccinmu,bayan gajeran rashin lafiyar da tayi,wanda a lokacin duka bai wuce kwanaki uku da zuwansu Waleed k'asar suka duba jikinta ba,ranan da za su tafi sunzo mata sallama saboda jikin nata ya d'an fara kyau duk da tsufan da tayi,Manar tace "Hjyta za mu tafi sai mun sake zuwa duba jikinki" Dadda dake kwance ta d'aga kai tace "kayya! Dai takwara ni kam dai da wuya na wuce makon nan da muke ciki,ko na samu na tsallakesa tabbas zai yi matuk'ar wahala na tsallake mai biye masa" ranar irin maganganun da suka yi da ita sai da ta karya musu zuciya,duk jikokin ta sasu zubar da kwalla,musamman Manar da take cewa "dukiyarki da yake hannuna tsayin lokaci duk na tattarasa kafin na kwanta jinya na damk'asa hannun mahaifinki,idan ta Allah ta kasance min kafin ku sake zuwa tou,Allah ya sada fuskokinmu da rahamarsa,ya had'amu a jannatul firdausi.." Manar tana kuka ta kwantar da kanta a cinyar Dadda tana cewa "dan Allah Hjyta kada ki tafi ki barni" Dadda tayi murmushi irin na tsofaffin tana shafa kanta tace "kayya dai Manar,mutuwa dole ya zama,ko ba dad'e ko ba jima dole sai ni ko ke d'ayan mu ya tafi.." Haka nan dai suka yi sallama suka tafi suna kuka Dadda na yi. Da asuba kusan tare suka tashi,but kafin Waleed ya fita Masjeed sai da ya mammatseta then ya fita yana murmushin zumbura bakin da take masa,lokacin suna dawowa bayan an idar da sallah a hanyarsu na komawa gida,wayarsa tayi haske kasancewar ya sa ta silent,daf da apartment d'insu suna rabuwa da su Azaan,shi da su Alhassan za su shiga gida yaga kiran Abba,lokacin da ya kalli sunan dake kan wayar sai da yaji gabansa ya fad'i,ya daure dai yace ma yaransa su shiga gida,then ya koma gefe yayi sallama,hankalinsa bai k'ara tashi ba sai da yaji muryar Abba a sanyaye yana cewa "Muh'd!" Waleed yace "na'am Abba,barka da safiya" Abba ya amsa,bayan sun gaisa kafin Abba ya sanar masa maganar da tasa ya kirasa,sai da ya fara masa nasiha mai shiga jiki then yace "Allah ya karb'i rayuwar kakarku yau da misalin k'arfe biyu da mintuna" ai kamar daga sama haka Waleed yaji maganar mutuwar,kawai ji yayi bakinsa ya fara maimaita kalmar "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Abba yace "hak'uri za muyi duka.. Allah ya mata rahama" yana jin hawaye suna kawowa idanunsa,Waleed ya amsa cikin raunin murya,a sanyaye ya tsaya ya turama Azaan da Amaar text akan kada su fad'awa su Ameerah,kawai su shirya su tafi idan sun isa Nigeria sa ga ko me yake faruwa,sannan ya shiga gidan cikin mutuwar jiki,ko da ya shiga sai da ya fara sawa maid ta shirya kayan yara,then ya wuce bedroom d'insa,a zaune ya tarar da ita ta idar da sallah tana addu'o'i,bai cema mata komai ba ya wuce ya nufi closet,ta bisa da kallo lokacin da yake had'a kaya cikin luggage,cike da mamaki tace "Master me yake faruwa?" Bai tankata ba sai da ya gama d'aukan iya abunda ya san za su buk'ata ya fitar da kayan yasa maids suka kai mota,then ya dawo yana kallon yanda ta kwanta tayi luff akan kado tana jujjuya idanu ya mik'a mata hannu yace "sakko na shiryaki tafiya za muyi" da sauri ta mik'e tace "ina za muje?" Yace "sakko mana idan munje za ki gani" ajiyar zuciya tayi kafin ta sakko,ya cire mata kaya ya d'aura mata towel shima ya rage na sa,ya d'aura towel a waistband d'insa ya rik'e hannunta suka shiga bathroom,gaba d'ayansu tunda suka shiga tube d'in banda ajiyar zuciya babu abunda suke saukewa,idanunta a lumshe tace "Masterrhhh!" Kasa amsawa yayi jin yanda wani rauni yake ziyartarsa yana taso masa,idan ya tuno wai Hjy Siyama ce ta mutu,kuma ya kasa sanar mata saboda ya san za ta shiga tashin hankali,sai yaji hawaye suna son zubo masa,a haka dai ya daure suka yi wanka,a gurguje suka shirya suka fito,after sunyi breakfast lokacin yaran tuni an fita da su b'angaren Rani Naheed,suna gamawa suma suka fito suka nufi b'angaren Rani,tun daga nan Manar ta fara shan jinin jikinta kan lallai akwai abunda yake faruwa,al'amarin bai k'ara tada mata hankali ba,sai da taga har da Raj da Rani Naheed za ayi tafiyar,a haka dai suka fito zuciyarta sai tsinkewa yake suka shiga motoci hadimai gaba da bayansu suka wuce airport jirgi guda suka yi kwansu da kwarkwata suka dumfari Nigeria,ko cikin jirgin haka nan tayi luff a jikinsa tana jin yanda yaran suke hayaniya,amma ta kasa magana gabanta banda fad'uwa babu abunda yake,a haka jirginsu ya sauka Malam Aminu International airport,nan suka tarar da manyan motoci da drivers da suke jiransu,suka shiga motoci aka wuce da su estate da family house d'insu yake,sanda motarsu yake gangarawa line tun daga farkonsa suka fara cin karo da motoci da mutane,sojoji a ko ina suna kula da masu shige da fice,jikinta a sanyaye ta waiga ta kalleshi bakinta yana b'ari tace "Masterrhhh! Ni ka k'i ce min komai,dan Allah ka fad'a min me yake faruwa,jikina ya jima da sanar min ba lafiya ba,ka fad'a min dan Allah" hawaye har sun fara zubo mata,saurin rungumeta yayi yace "kiyi shiru dan Allah.." Wani irin turasa tayi kuka yana kufce mata ganin yanda aka bud'e get d'in gidansu,abunda bata tab'a gani ba tsayin tashinta,lokacin da motarsu tayi parking a compound d'in gidan da sauri ta bud'e k'ofar gefenta ta fita cikin sauri tana had'awa da sassarfa ta nufi b'angaren Dadda,tun daga bakin k'ofa take kwaloma Dadda kira tana cewa "Hjyta kina ina? Allah sa kina cikin aminci,k'oshin lafiya da kiyayewarsa" su Mother,Aunty da Mama da sauran mutanen da suka cika parlon wanda ya had'a da su Deejah,Diyanah da surukarsu Hjy Aisha suna jiyo muryanta suka fara share hawayen dake musu sintiri a fuskokinsu,duk damuwar da suke ji akan mutuwar Dadda sun sani kuma sun tabbatar ba komai bane idan aka dangantasa da wanda Manar za ta shiga,tana sawo kai cikin parlon tayi turus ganin suna mata wani kallo mai cike da rauni,tsoro da sanyi,hawaye suna kwaranyowa fuskarta tana jujjuya kai ta fara takawa tana ratsawa cikinsu,cikin muryar kuka take cewa "kada kuce min Hjyta ce ta mutu,dan Allah kada ku fad'a min cewa taron mutanen da na gani da kukan da kuke yi saboda itane" Mother ta sunkuyar da kai tana share wasu hawaye masu zafi,haka Aunty da su Deejah,dai² lokacin su Mommella suka shigo,hawaye cike idanunsu suna sharewa,Waleed da ya san za'a samu matsala saboda yanayin da yaga ta fita daga motar ya k'arasa ya rik'eta ya jata zuwa d'akinsu da suka rayu ita da Ameerah na nan b'angaren,sanda ya zaunar da ita bakin gado a nutse ya rungumeta ya lumshe idanunsa,sai lokacin wasu zafafan hawaye suka fara zubo masa cike da rauni yake rad'amata sanyayyan kalamai masu taushi,kafin yace "hak'uri za muyi duka Lily,ubangijin da ya fimu son Hajiya yau ya amshi abarsa.." Sai kuma ya d'ora mata da nasiha,inda yake cewa "Hadith ya inganta daga Abdullahi d'an mas'ud,daga Annabi (S.A.W) yace:ba ya tare da mu,wanda yake marin fuskarsa,kuma yake yaga tufafinsa (a lokacin da wata musiba ta samesa) ko kuma yake addu'ah da irin addu'ar jahiliyya.. A yanzun babu abunda Hajiya tafi buk'ata sama da addu'o'inmu,su ne kad'ai za su kasance garkuwa a gareta,kada mu mata kuka irin na jahilan farko.." Nasiha sosai ya mata yana janyo mata ayoyi da hadisai,har ya samu ta nutsu,sai hawaye kawai suke zirya a idanunta,wannan kam bai hana ta ba saboda shima kansa hawayen yake saboda ya san Annabi (S.A.W) bai hana ba,a haka suka zauna rungume da juna tsayin lokacin da aka gama had'a gawan,Aunty tazo tayi knocking ta kirasa cikin dashewan murya tace "Waleed kuzo kuyi bankwana za'a fita da gawan" ya amsa yace "tou Aunty ga mu nan fitowa" da kyar ya lallab'a Manar suka fita saboda kukan da take,a parlor suka tarar da ahalinsu kaf sun zagaye gawan Hjy Dadda dake cikin makara,tun daga nesa Manar da ta hango makaran ta b'oye fuskarta a jikin Waleed tana hana kanta yin ihu,hawaye suna sauka fuskasa ya rik'eta yana bata hak'uri suka k'arasa,tun daga d'an nesa kadan Manar ta zube kan guiwoyinta tana toshe bakinta da duka hannuwanta,wani irin sanyayyan kuka take tana jan zuciya,a hankali ta rarrafo jikin makaran ta kwantar da kanta saman gawar Dadda,Aunty da Mother suka dafa kafad'unta suna tausarta,su kansu hawaye suke while suna fad'a mata tayi mata addu'ah,da kyar ta daure ta dunga mata addu'o'i suna amsawa da ameen,Waleed da ya jinginar da bayanta a k'irjinsa shima yana mata addu'o'i,har dai lokacin da su Daddy suka shigo tare da Abba da su Amaar,a nan suka kama makaran su shida (Abba,Daddy,Waleed,Azaan,Amaar da Dad mijin Mommella) sai Raj Jarood da hadimai da suke biye da su,aka fita da gawan,sanda aka mata sallah aka rakata gidanta na gaskiya,a nan su Waleed sukai kuka na gaske ganin duk sun juyo za su barta ita kad'anta sai halinta na gari da zai zame mata abokin zama daga nan har zuwa lokacin da Ubangiji (S.W.T) ya k'addara za'a nad'e k'asar. Bayan dawowarsu lokacin har an saka manyan tent suka zauna karb'an gaisuwa,Mai martaba sarkin Kano da wasu sarakunan yankin arewacin Nigeria,president da manyan governor's da wasu cikin ministers d'insa da akayi jana'izar Dadda da su nan suka fara musu sallama,bayan sun shiga ciki sun ma matan ta'aziyya suka tafi. Ak'alla sai da akayi sadakar bak'wai kafin aka tashi daga zaman makokin,tun daga ranar da akayi rasuwar kullum Manar cikin kuka take,musamman idan ta shiga b'angaren Dadda,sai take ganin kamar idan ta kirata za ta ganta ko taji ta amsa mata,wannan dalilin yasa Abba yasa aka rufe b'angaren,suka koma b'angaren Aunty,while a gefe d'aya kuwa tsakaninta da Waleed tun da suka zo sai dai idan sun shigo gidan ta hangesa daga nesa,wani lokacin ma ba ta ganinsa sai dai yaranta suce sunga Pappy ya shigo,washe garin bakwai Rani Naheed da Raj Jarood da yaran suka koma suka barsu a Nigeria. Cikin haka lokaci yayi ta tafiya,ranan da Dadda tayi kwana arba'in da rasuwa bayan anyi addu'ar arba'in,Abba yace ya kamata suyi shirin komawa saboda aiki da kuma yaransu da Rani suka tafi da su saboda makaranta,ranan da za su koma India,bayan sun fito su Mother sun rakosu bakin motoci,suna bankwana da k'ara bawa juna hak'uri,Manar ta waiga ta kalli apartment d'in Dadda,cike da rauni ta nufi part d'in hawaye suna zubo mata,ji take mutuwar ya dawo mata sabo,kamar yanzun take samun labarin mutuwarta,Waleed yaje ya kamo hannunta suka ma su Mother sallama suka tafi,suna hanya ta kwantar da kanta jikinsa tana share hawaye,cikin sanyin maganarta tace "Allah ya miki rahama ya gafarta miki Hajiya.." Waleed ya amsa da "ameen" cikin wannan yanayin mai wuyar fassarawa jirginsu ya d'aga zuwa India,mutuwar Dadda ya girgiza wannan ahali ba kad'an ba,shisa ko bayan komarsu sai da suka d'auki tsayin lokaci kafin suka fara sawa ransu dangana,da lokacin aikin Hajj yayi gaba d'ayansu da suke India da wanda sure Nigeria suka je saudiyya,bayan aikin hajj,lokacin suna shorten tafiya suka je d'awafin bankwana,a nan suka ma Dadda addu'o'in dacewa da rahamar Allah sosai,Manar kam babu ya ita,a lokacin ta dunga tuna zamansu da yanda suka yi rayuwa a saudiyya da Dadda har bayan sun koma Nigeria,daga nan suka wuce Nigeria Waleed yayi zagayen duba hospitals d'insa wanda da taimakon Daddy ya samu ya cimma wannan burin,a nan d'in ne ma Daddy'nta ya tambayi shawaran Waleed game da dukiyarta da Dadda ta bari a hannunsa,Waleed yace ya kamata a fara tambayarta aji ko tana da wani buri akan dukiyarta,Daddy ya bashi damar ya tambayeta suji,ko da yake mata maganar take tace tana son gina islamiyya a wani filinta da sunan Dadda,sannan boreholes a unguwannin da basu da ruwa,lokacin da ta gama masa bayanin yace "shi kenan abunda kike so?" Ta gyad'a masa kai,saboda kuka take lokacin da take masa bayanin,a ranan ya sanarma Daddy yanda suka yi,cikin lokaci k'ank'ani aka fara aikin hak'an boreholes da ginin islamiyyan aka gama,ranan da za ayi launching d'insu ya d'auketa ya zagaya da ita da yake sunzo k'asar taga yadda aikinki ya kasance,yadda bata yi tunani ba haka aka k'awata komai,after then suka koma India cike da farin cikin ganin islamiyyarta da akasa sunan Dadda har an fara karatu,sanda suka koma gida a lokacin cikinta ya tsufa sosai,har ya shiga wata na tara,haihuwa ko yau ko gobe,Ameerah kam kusan watannin y'arta Zainab biyar. Da dare lokacin Waleed ya shigo daga wani aikin gaggawan da ya fitar da shi,ya samu yaransa suna assignment a parlor,yayi murmushi ya zauna sanda yake dubawa yana musu tambayoyi suna ba shi amsa,after yayi correcting d'insu ya tabbatar sun yi dai² then ya wuce bedroom d'insa,ko da ya shiga bai tarar da ita ba,har ya gama shirin kwanciya kuma bata zo ba,ya fito lokacin da yake jin surutun su Little Azaan za su tafi d'akinsu yace "hey friends! Ina Mummy?" Alhussain yace "Daddy tana bedroom fa,tun d'azun ta ce ba ta jin dad'i yau" Waleed yace "alright! Maza muje ku kwanta akwai skul gobe sai da safe kuma" sanda ya rakasu yayi hugging d'insu ya musu addu'o'i yayi kissing d'insu duka,saboda d'abi'arsa ne duk dare daga shi har Manar haka suka sabar musu,ko sunyi bacci kuma ya shigo zai shiga ya gansu ya musu addu'o'i ya musu kiss sannan ya ja musu k'ofar,sanda ya nufi k'ofar fita da sauri yana cewa "bari na duba Mummy,tun safe na kula da yanayinta.." Little dake kan gadonsa gefe da gadon Alhussain yace "Daddy baka ce muzo muje tare ba" da sauri Waleed dake wani tunani a ransa yace "noo! Kuyi mata addu'ah daga nan zai isa gareta" Little yace "tou Daddy za muyi mata,Allah ba ta lafiya" Waleed ya amsa da "ameen" ya fita ya kulle musu k'ofar,a hankali ya tura k'ofar bedroom d'inta yayi sallama,Manar dake durk'ushe k'asa ta rirrik'e beddings zufa duk ya wanke mata fuska da jiki ta d'ago kai cikin wahala da azabar ciwo ta sauke idanunta a kansa,da sauri ya k'arasa kusa da ita yana mata wani kallo ya rik'ota yace "sannu Lily" kai kawai ta iya gyad'a masa,yace "za ki haihu yanzu in sha Allah" ita dai addu'o'i kawai take ja,ba ta k'arasawa zai kufce ta kama wani,sanda ya duba yaga haihuwan a kusa ya d'auketa ya wuce bathroom da ita,ya sakata cikin tube,ya durk'usa kusa da ita ya rik'e mata hannu,d'aya hannun kuma yana shafa fuskarta yana mata sannu da k'warar mata guiwa,cikin hukuncin Allah babu jimawa faya da babyn suka taho tare,k'atuwar baby girl jajir da ita tana fitowa ta tsanyara kuka,sai ga mabiyyan ma ya biyota,da sauri ya auna ya yanke cibiyan yasa clip ya mak'ale ya d'ora mata babyn a k'irjinta,ita kam nunfashi take sauke na samun salama tana jero kalmomin godiya ga Allah,ya cire mabiyyan yasa a leda da hand gloves ya nad'esu then ya juyo ya d'auki Babyn ya gogeta da Olive oil,ya had'a ruwa mai d'umi ya mata wanka sannan ya dawo ya gyara uwar y'ar itama,sanda ya gama gyarasu ya d'auko y'arsa yana rik'e da hannun Manar suka fito ya zaunar da ita bak'in gado yana mata sannu ya fita zuwa kitchen,da kansa ya had'o mata lafiyayyen abinci,yana shiga bedroom d'in ya tarar da ita rungume da sai kallonta take tana murmushi,ya zauna gefenta yana kallonsu cike da so da k'auna,da kansa ya dunga bata tana ci,sai da ya tabbatar ta k'oshi ya kyaleta,yace tayi feeding Babyn,babu wanda ya sanarma haihuwar sai da safe,nan su Ameerah suka shigo suka iske ana drama da Waleed da su Alhussain da suke son Manar ta ba su Baby yana cewa kada ta soma,haka kawai su jefar masa da y'a,Ameerah tace "haba Pappy ai kuwa ko dai kowa bai d'auketa ba ya kamata abari 3 brothers su d'auketa" nan duk yaran gidan suka fara murna suna cewa suma a basu,Waleed yace "ai kunji inda matsalar yake,ban amince a bama kowa yarinyata ba.." Ba'a son ran yaran ba,amma babu yanda za suyi dole suka d'auki hak'uri. Ranar suna yarinya ta ci sunan Zainab itama amma za suna kiranta da (Mahasin),bayan anyi hidimar suna,y'an uwa da suka zo suna duk sun koma,aka bar Manar da Baby'nta Mahasin (meanin-Beauty). Bayan wasu watanni da haihuwar,tana zaune tana feeding Mahasin da tayi wayo Waleed ya shigo d'akin da sallama,sanda ta d'aga kai ta kallesa ta amsa tana masa murmushi,ya k'araso yana sauke wani numfashi da k'ureta da kallo,ya zauna gefenta yana kallonsu cike da burgewa har ta gama feeding Mahasin da zuwa lokacin tayi bacci,tana k'ok'arin mayar breast d'inta cikin riga yayi saurin rik'e hannunta yana narke fuskarsa yace "Mummy ki barmin abuna kada ki b'oye min cikin riga,ina so nayi ta sha ina tab'a abuna" zaro idanu tayi a shagwab'e itama tace "ni dai please.." Bai bari ta kai k'arshe ba da sauri ya karb'e Mahasin ya kwantar da ita kan gadonta,sanda ya juyo ya nufo gadonsu,fuskarsa tana bayyanar da wani k'ayataccen murmushi ya k'araso inda take a hankali yace "hey girl.." Tace "hi Man" yayi murmushi yace "What's ur name?" Cikin wani irin kallo da salo tana juya masa idanu tace "my name is Zainab Muh'd Maji Dad'i" want k'ayataccen murmushi ya k'ara yi yana sakin mik'a yace "aaahhh! Lallai yau za ki tabbatar min da sunan maji dad'i.." Dariya ta kyalkyale da shi,sai kuma ta sunkuyo ta d'ora goshinta saman nasa,hancinsu yana gogan na juna tace "zan saka kuka fa" da sauri ya juyata ta koma samansa yana sauke numfashi a hankali yace "abunda nake buk'ata kenan.." Tana masa murmushi tace "ka tara ka samu.." Daga haka tayi saurin had'e bakinsu,tun daga nan har k'arshe ita tai riding d'insa,cike da nishad'i sanda suka samu nutsuwa yana rungume da ita yace "thank u Lilac.." Ta d'aga masa gira tace "alaa shuu?" Yace "for everything.." Nan ya fara lissafo mata,irin jin dad'i da farin cikin da ya samu ta sanadinta,tayi murmushi tace "Pleasing u is my only purpose in life.." Yayi murmushi mai yalwa cike da jin dad'i ya k'ara rungumeta,a haka bacci ya d'auketa,Waleed dake jin zuciyarsa cike taf da k'aunar y'ar uwarsa,jininsa,matarsa kuma uwar y'ay'ansa,it was there ya zuba mata idanu yana kallonta da tunanin lokacin baya sanda suka sha fama da Mama akan soyayyar Manar da ta addabesa,har zuwa lokacin da take fad'a masa bazai auri Manar ba in har tana numfashi,duk irin rigimar da suka yi sai da ya tuno har bakin da ta kusa yi masa,yau gashi komai ya zama tarihi,har da rabon Yara hud'u da suka haifa,wanda gaba kuma bai san nawa za su k'ara samu ba,cikin sanyi da godiya ga Allah abisa ni'imar da yayi agareshi ya sauka daga gadon ya shiga bathroom ya d'aurai alwala,bayan ya fito ya shirya banda k'amshi babu abunda yake ya shimfid'a pray mat,sanda yayi nafila ya k'ara godema Allah,kafin ya haura saman bed d'in ya sake rungumeta yana tuna maganar sayyadina Aliyu (R.A) da yake cewa "Ahbib habibaka haunan maa asaa anyakuna baghidaka yauman maa,wa'abghid baghidaka yauman maa asaa anyakuna habibaka haunan maa..." Cike da jin dad'in yadda al'amura suka daidaita ta kowane b'angare ya lumshe idanunsa yana tasbihi ga Allah da yake da ikon canja dukkan lamura,a haka shina wani irin bacci mai cike da nutsuwa,sukuni da godiyar Allah ya d'aukesa yana kwak'ume da ita a jikinsa... *_#KARSHE..._* #Alhamdulillahillazii bii ni'imatihi tatimmus'salihaat.. On this occasion i would like to thank Almighty Allah again for the gift he has bestowed on me,and i extend my heartfelt congratulations to my followers as well,hakur'in saurarona da kuka yi babu dare babu rana,prayers da kullum kuke min sending ina godiya sosai da sosai,and i ask Allah (S.W.T) to forgive me and u for the mistake i made in writing of this story,wad'anda na b'atawa rai kuyi hak'uri ku yafe min this is nothing but human nature,wanda yayi min na sani ko ban sani ba Allah ya zama shaida akai na yafe muku³,yan paid group d'ina,thank u very much for ur patronizing my book,fatan Allah ya sake had'a fuskokinmu da alkhairinsa.. Allah yasa watan ramadhan da za mu shiga,mu yi ibada lafiya,kuma ya zama karb'ab'b'e,Allah yasa ibadar da za muyi ya zama silan shigarmu aljannah,ameen.🤲 Zan yi kewarku sosai mutane na..😪😥 For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. *#BISSALAM...👋* #Ur's Hawwa Muh'd Usman. #Twitter-Jeeddahmu898. #Wattpad Real-smasher. #I.G realsmasher898. #Asli Smasher. #Oum Janan. #Manar. #End's Wednesday 07/April,2021. @6:10pm GMT.