[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Fatan alkhairi ga sakonku Masu sharhin Da Ciwo A Rayuwata Allah yasaka da Alkhairi ga tukwaicinku nan😹_ *Special Class* *Na musamman* dankalin hausa dabino kwakwa kanunfari kad'an peak ki gyara dankali ki gurzashi saiki markada idan kika tace saiki saka markadadden dabinonki kisa peak da kanunfari gari kad'an Free page....01👈 Part One A gajiye na shigo gida ɗauke da jakar makarantana sai haki knake tsabar na gaji, tun a falon Malam nake jin Muryan Umma tana faɗawa wasu, mikewa nayi na shige ɗakin Umma Amrya na zauna a kujeran dake kusa da ita, lazumi take tana ganina ta sallame tare da sakar min murmushi tace. "Uwar Masu gida!, har kin dawo" Gyaɗa kai nayi na kwanta cikin nutsuwa ina kallon tv falonta, can na dubeta nace. "Mama Amarya! Wai mike faru naji muryan umma tana faɗa haka? Ko wani abu ya farune?" Murmushi tayi cike da takaici sannan ta maida hankalinta kan tv, kafin tace. "Ita da Gausiya ce! Wai yaji tayi shine takira mijin yake faɗar irin abinda take mishi." Tashi zaune nayi haba gaskiya mana da zan shigo naga motar Baban Yasmen, ashe dai haka ce. Cikin rashin sanin makomar mi zance, na koma na kwanta ina jinjina abinda Aunty Gausiya takewa Mijinta na rashin adalci, yana bani haushi. Tsaki nayi a fili nace. "Albasa batayi halin ruwa ba, ta cigaba da wulakanta aurenta ita zatayi kuka da kanta." Cikin wani irin muryan kuka Mama Amarya ta kalleni sannan tace. "Maryam Sajida! Yazanyi da Gausiya kinga yaron nan hidimar da yake mata kuwa duk cikin Yaran gidan nan itace tafita zakka, dan koda nakira Malam cewa yayi babu ruwanshi Sajida ya zanyi da Gausiya, rashin ɗa'arta har yakai tana bin miji waje tana cin kwalarshi." Cike da tashin hankali na sauko daga gadon nazo gabanta na zauna, nace. "Mama Amarya, gani ga Rahima da Rahila bazamu taɓa barinki ki zubda kwalla ba kinji Mama kiyi hakuri kuma Nasan matukar Aunty Shema'u da Aunty Asma'u suka ji baxasu kyaleta ba." "Maryam Sajida kece kika zauna kina bawa Mama Hakuri, wannan na tsani Aunty Gausiya, sai kace ba jinin Malam ba kuma ai duk laifin Mama ne da take saka damuwarta a ranta, wallahi Mama duk mutumin da Malam ya zaɓa mana zamu zauna dashi, har sai in shine yace bazai zauna damu ba, ko sisters." ko kallonsu bamu yi ba, sabida sun karya doka babu wacce tayi sallama a cikinsu ganin haka Rahima ta ɗauki bag ɗinta fa shigo da sallama, dariya nayi na amsa, sannan Rahila itama tayi nata, duk zuɓewa mukayi a cinyar Mama muna rarrashinta. Muna cikin haka Umma ta ɗaga labule tare da sallama, amsawa mukayi, sannan tashigo tare da Aunty Gausiya tsaki Rahila tayi tabar falon, haka ma Rahima, sai nice na iya kallon Umma da Gausiya na gaisheta, ina gamawa nabar falon. Cike da jin haushinmu ta kalle Umma tace. "Umma miye na musu." Murmushi Umma tayi sannan tace. "Kaɗan daga cikin saɓawa, Iyaye da miji knn wanda bai kai ya renaka ba zai renaka." Sunkuyar da kanta tayi cike da bakin ciki, bata kuma cewa kome ba. Cigaba Umma tayi da magana tace. "Amarya kiyi hakuri ɗane ka haifeshi baka haifi halinshi ba, duk yanda kaso ba haka kake samu ba, kuma nayi mata faɗa zata bari." "Toh Umman Yara mi zan mata, babu abin bakin cikin kamar raine mijinta da tayi wai ɗiyar malam ce haka, kinsan jiya da naje ta'aziyar gidan Malam Mudi, akan idona ake cewa Yar malam taki halin malam, kamar ba'a bata tarbiya ba, Na aurar da Shukra da Hamdiya, ban sami matsala dasu ba sai itace zan ɗaurawa kaina matsalarta toh mi zan mata Allah ya shiryeta." Jikin Umma ne yayi matuƙar sanyi sannan tace. "Toh munji amma ayi mana afuwa." "Hmm Allah yayi mana baki ɗaya, kamar yanda ta kwaso kafa haka zata koma, dan Malam yace kar wata ta rakata zaki iya tafiya" Mikewa tayi jikinta a sanyayye kamar da gaske nan kuwa, amma huɗubar Maman Yaro makociyarta yafi nasihar Umma da Mama akanta. **** Tsurawa computer ɗinshi ido yayi a nutse, bashi kaɗai ba dukkansu Uku, can ya sauke a jiyar zuciya sannan yace. "Yunus hakuri zan baka kuma iya kar abinda zan iya baka knn, kai ka godewa Allah ukune da kai amma duk basu da lokacinka, Nifa ɗaya ce dani amma ji nake kamar na saketa na huta, idan na duba girman mutuncin Iyayenta da nawa sai naji kome ya kunce min." Gyara zama ɗaya daga cikinsu yayi, kafin Yace. "Aman kana nufin har yanzun Hindu bata bar kazanta ba,, ni ina mamakin matanmu nan wallahi duk kokarinka sai sun kwareka, bansan Ya zamuyi dasu ba wallahi." Dafe goshi wanda aka kira Aman yayi ya gyara zama kafin yace. "Idan ina son nasami nutsuwa da ita, sai na biyata kuɗi sannan wankan jikinta sai nabiya kuɗin, kaii karewa abinci daga waje nake kaiwa gida macen da bata san ciwon kanta ba mi zai dameta, nidai gefe ɗaya Ina jan Allah ya isa da fitar da Apps ɗin Whatsp Hindu tasan kan whatsp amma bata san yanda zatayi da rayuwar gidanmu ba." "Hmmm. Aman knn gwara kai kana iya samunta a gida ni fa Hafsa bazaka taɓa samunta a gida ba, asalima, tafi bawa yawo degreen degirii akan zaman gida, itane yau bikin danginsu gobe sunan kanwar kawarta, kaii Uwa uba, ɗan uwana bai isa ya taka gidan ba, tashin hankali ya samu har sai ya bar gidan, ga ɗan banzan kishi ko muryata mi aikinta taji magana ya kare dole tabar gidan, da zaran na nimeta tace min ita bayanta na ciwo ko kirjinta, kaiii nikan miye mukayi haka Allah ya bamu mata marasa adalcine." Tunda suka fara magana yake rike da wayarshi kiran Iphone+8, va kome yake ba sai temper runinning, ya nutsu abinshi kamar baya gurin, dafashi Aman yayi zaiyi magana, Ya ɗagawa Aman hannu cikin murmushi kaman bazai ce kome ba, suma sun san halin Yunus Mai Nasara, sam bai damu da hayaniya ba ko surutu barshi idan abun ya motsa mishi zai iya kwana ya wuni bai cewa kowa cikanka ba, Ba iya jinin sarauta keda miskilanci ba, akwai mutanen da Allah yayo su a haka kuma basu damu ba, yafi mintina arba'in kafin yace. "Ahmad,Aman! ai duk matsalarku kaɗan ne ni dukkansu Balkisu ce na aureta ina sonta sauran matan kuwa Fareeda Yar abokin Alhaji ce, Sai Aneesa yar Kawuna ce, so nikan bansan mi ake kira dadin aure ba asalima idan kaga na shiga al'amarin mace toh babu yanda na iyane shi yasa na rufuwa kaina asiri nake azumin, amma sha'anin matanmu sai Allah." Tsura mishi ido sukayi can Ahmad yace. "Kasan Allah aure zan kara nima na hutu." "Kayi fatar ta gari ko dan matukar baka dace da ta gari ba, kasake faɗawa wata gararin rayuwa." Inji Aman. Shiru suka yi basu kara cewa kome ba, har biyar yayi na yamma a gogon Dubai mikewa sukayi kowa ya ɗauki kayanshi cike da bakin ciki, suka fito gashi dai Allah ya dafa musu ta ko ina, suna samun albarka sai dai Allah bai basu mata na gari ba. Airport suka nufo, inda zasu bi jirgin da zai kawosu kano daga nan subi jirgin kaduna. *** "Ranki shi daɗe mi za'a girka naji kince Alhaji yana hanya." Inji Kukun gidan kenan yake tambayar hamshakiyar mace wacce, kana ganinta kasanta haɗa abubuwa dayawa a tare da ita na rayuwa. A nutse ta kalleshi cikin isa da kasaita tace. "Kayi whiter rice da veg soup,sai farfensun kan saniya." Tana gama faɗar haka ta cigaba da duba, jaridar Weekly Trust ɗinta, hankalinta kwance, Shigowar Yar budurwan Yarta wacce bata fi sha uku ba. A nutse ta zauna kusada mamarta tace. "Mommy!!!" Bata ɗago kanta ba kuma bata amsa mata ba, tacigaba da karanta jaridarta cikin nutsuwa, sai da yarinyar ta sake kiran sunanta ta amsa mata da. "Hmmm" Takaicine yasa yarinyar haɗiye abinda ya kawota ta mike tabar mata falon, ɗago kai tayi ta hango bayan yarinyar, taɓe baki tayi sannan ta cigaba da karanta jaridarta. Karfe goma na dare Jirginsu ya iso garin kano ba tare da ɓata lokaci ba, suks nufi jirgin kaduna, wnda ya kawosu sha ɗaya saura, drvn Ahmad ya ɗaukesu inda ya kaiii. Mai Nasara Unguwar sarki ya ajiyeshi sannan ya wucce da Aman kinkinau, sannan ya kai, Ya wucce da Ahmad G.r.a. A gajiye ya shiga gidan ba kowa sai Yarshi da sauri tazo ta faɗa jikin Uban tana sauke ajiyar zuciya tace. "Daddy barka da dawowa, ya hanya." Shafa kanta yayi cikin nutsuwa yace. "Huda Alhamdulillah nasameku lafiya, Yasu Mufida da, Sameer suke da fatan kuna lfy." Cike da farin ciki take gyaɗa mishi kai karɓan kayanshi tayi ta kai mishi har, ɗakinshi ta ajiye tafito, zama yayi sannan ya kalleta cikin nutsuwa yace. "Jeki ki kira min Mommynku." Da sauri ta fito zuwa ɗakin Mamarta a falo tasamesu ana shafe mata jiki da dulke, cikin nutsuwa tace. "Mommy Daddy yana kiranki." "Jeki kice mishi ana min gyaran jikine, sai gobe zan shigo " Shiru yarinyar tayi haka bai mata daɗi ba, ta buɗe baki zatayi magana uwar tace. "Bace min da gani." Jikinta na rawa tabar side ɗin Maman zuwa ɗakin Uban kanta a sunkuye, murmushi yayi yace. "Kira min Fareeda maman Sameer." Jikinta ba kwari ta fita, zuwa ɗakin Fareed, tana zaune ta baje takardu da na'uran lisafi, ga wayarta na tsiwa bata ɗauka ba sai buga lissafi take, da sallama ta shiga, dakyar Fareeda ta amsa mata tace. "What??" Kamar zata fasa kuka tace. "Daddy Is..." "Ok shine kika zo faɗa min ko ance miki bansani bane zaki fita, ko sai nazo kije kice ina aikine." Jikinta babu kwari tabar ɗakin a falo ta zauna ta fashe da kuka, dukda kankantarta amma tasan daga Mamarsu har sauran matan basu ɗauki ubansu da kima ba, Asalima sunfi kambama rayuwar da suka tsarawa kansu, na duniya. "Heyyyy Daddy girl, keda waye baku da school ne gobe." Inji Aneesah, wacce tafito shan ruwa ne taga Huda na kuka, juyawa Huda tayi cikin nutsuwa tana kallonta a tsorace tace. "Daddy is back, nd" "Ok yana cikine, toh kice mishi ina gaisheshi gobe ina da meeting a bank, da na shigo." Da gudu Huda tabar falon ta shige sider ɗinsu ta rufe kofar tana me fashewa da kuka. Allah sarki bawan Allah tunda bai ga huda ba ya tabbatar babu wacce zata zo, dan haka ya shiga ɗakin ya gyara ko ina, sannan yayi wnka ya fito gurin abinci yaje yasamu yayi sanyi, haka ya tsakura yaci sannan ya koma ɗakinshi ya cigaba da aiki, kamar baya jin kome Allah yasa gobe asabar ne a zaria zaiyi wkend ɗinshi. **** Shiga Aman gida, ya samu wutar falo a kune zaro ido yayi cike da al'ajabi idan idanunshi basu mishi kary ba, da kayan jiknta ya tafi ya barta ya dawo ya sameta dasu cike da takaici yace. "Hindu!! Kardai da bakiyi wanka ba." D'ago kai tayi a tsiwa ce dan ta nutsu tana chart a grp ɗin, Zubar gado fans murguda bakinta tayi, snnan tace. "Kabiya kuɗin wankar kwnaki biyar ɗin da zakayi ne, nifa bana son reni." Kamar ya rufeta da duka haka yake ji jan kafarshi yayi ya bar falon, Hankalinta ta maida kan chart tana ihu tace. "Sai ni matar so na juya miji kamar yanda ake juya underwear ɗina kuma haka zaiyi hakuri dani." Aikuwa take aka shiga turo mata stickers tare da Emoji irinsu, Tumbeleke na dariya, da wnd yake gudu😹, Marubuciyar Zubar gado tace. "Matar So kina wuta ina binki ds gas, Ai maza yan kuttt, ni gwara ki gara min shi yasa idan ya faɗa hannunki ba sauki." Reply ta mika mata da cewa. "Thank you My luvly roler model, kinsan yanda yake son kuwa dole naja zamanina." Murmushi Rahila ta tura mata sannan tace. "Allah sarki Matar so ammabaki ci sunar ba, ya zaki biyewa wasu suna ɗauraki a hanyar da bazata ɓule miki ba,..." Aikuwa sake sakon kamar an sake bom take masu laɓe sukaww Rahila caaa har da masu tambayarta kina da aure. Murmushi ta ɗaura musu tace. "Wannan Year ɗin zan gama scndry schl.." Tana turawa akayi removen ɗinta😹 ..... Ahmad ya isa gida sai dai Abin bakin cikin shine Hafsat ta tafi dinner kanin kawarta........ 👌👌👌👌 '''Shin Ya kuka ji labarin, Abin dariya ko ga tarin shirme da shiririta, amma kubi a hankali zaku tsinci wani abun ɗauka ku bar na bari''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀           *MATAR SO*                        🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....     Dedicater 2 Hafsat Abubaka    *Fatan Alkhairi ga Mommyn Fadyl nagode*     *Special Class* Sirri* nonon raqumi dabino abarba kwakwa hulba zuma ayaba zaki jika dabino saiki markada sannan ki markada ayaba da abarba, saiki juye a mazubi sannan ki saka garin hulba kisa zuma a ciki kisha a tsawon wuni. _Masu tambaya ta ina zasu biya suyi hakuri ranar Laraba monday Insha Allah xan ɗaura musu Phone number na da Acc ɗina Nagode_           Free Page.. *BOOK ONE...Page...02*    Hannunshi rike da kugunshi sai sinturi yake yana duba agogonshi, tare da kallon kofar get ɗinshi zuciyarshi na kona komawa yayi ya jingina da motar idanunshi nakan get ɗin, karan mota yaji ajiyar zuciya ya sauke sannan yakara kallon, agogon dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi jingina kanshi yayi da jikin motar. Ya lumshe idanunshi zuciyarshi kamar ta ɗirko, me gadin gidan ya buɗe mata kofa a hankali ta zuro kafarta cikin nutsuwa take taku, karan takalminta yake ji kamar ana kwala mishi guduma,          Bata lura dashi ba sai da ta iso tsakiyar gidan a tsorace tace. "My Toys luv."                     K'in buɗe runannun idanunshi yayi dan sunyi wani irin ja, wanda har maikon kwalla suke takowa tayi gabanshi tare da niman taɓa shi, cikin sanyi murya yaja da baya. Sannan yace. "Ko zaki iya buɗe min..."     Da sauri ta nufi kofar shiga gidan, tunda ta buɗe yazo ya shige ciki, rufa mishi baya tayi har ɗakinshi tana zuwa ta fara wurgi da takalminta, sannan ta rigashi shigewa ban ɗaki dan akwai inner wear ɗinshi da yabar ta wanke mishi , amma bata samu damar wankewa ba. Yana saka kafa yabar garin itama ta zari gyalenta tabar gidan.            Gajiya yayi da zama ya juya yakalle bedsheet ɗin gadon take zuciyarshi tafara tafasa, mikewa yayi ya wucce ɗaya ɗakin acan yayi wanka, sannan ya kwanta a ɗakin.                       ****   Kallonmu Rahila tayi cike da takaici, sannan ta mike tazo tsakiyar mu da Rahima, tace. "Kinsan anyi waje dani, a grp ɗin zubar gadi."       Dariya muka saka mata sannan Rahima tace.      "Wai ke! Miye matsalar ki da shiga abinda bai dameki bane?"       Mikewa tayi ta shiga ɓalle rigarta, duk muna kallonta juya mana baya tayi bayan ta rike kugunta, a nutse tace. "Wai shin bankaci mace bane? Ko ban isa ɗaukar wasu abubuwan bane?"    Juyowa tayi tana kare kirjinta, da sauri muka juyar da kanmu dariya tayi ta ɗauki rigarta tasaka.                  " Kansacewarki cikakkiya ba zai hana ki iya samun matsala da mijinki ba koda abokiyar, zamanki ba kawai fatarmu mazaje na gari sai Rahila yaushe kika koma haka ne? Ni har tsoronki nake dan naga Idanunki sun buɗe."    "Hmm! Maryam Sajida tambayeta dai yarinyar nan so take a kone tun bata tafasa ba" Inji Rahima.                  Dariya tasaka mana har da tafa hannunta tace. "Woww! Kenifa ban ɓaci ba." Haɗe baki mukayi dukkamu muka ce. "Ai bamu ce kin ɓaci ba."            Gyara rike wayarta tayi cikin nutsuwa tace. "Ina karance karance kuma kunsan da haka, amma duk buk ɗin da nakaranta ina ɗaukar abun ɗauka na ajiye na banza, ina karanta buk na soyayya sosai amma kusan mi?"          Girgiza kai muka tare da ce mata. "Sai kin faɗa."      "Ban taɓa yunkurin karanta buk ɗin da zai tada min feelings ba, asalima idan akwai romance a cikin page tsallakawa nake, kusan sabida me nake haka."     Kamar wasu dolaye muka sake kad'a mata kanmu.            Dariya muka bata tayi sosai sannan tace. "Sabida bana son na rage karfin feelings ɗina tun a waje...."   Bata karasa bayaninta ba muka ja bargonmu, muka rufe kanmu dariya tasaka mana tace. "Hegu munahuka, daga jin ina magana kunja kun rufe kanku wai ma kunsan ma'anar ayaba a yaren noɓel."    Janye bargonmu muka, cike da son jin kwaf amma girman abinda zata ce yasa muna tsoron fitowar shi daga bakinta.      Haurowa katifarmu tayi, ta zauna a tsakiyarmu tace. "Ma'anarshi, abin fitsarin Baby Khalif..."     Dira nayi daga dagon na wahe gadonta nace. "Kiwa darajan Allah ki barmu muyi barci,"      "Eh nifa wayar muku dakai nake." "Ina wayar dakai anan, zaki lalata mana rayuwa don Allah Rahila jeki kwanta ubangiji ya kawo miki shiriya a cikin barcinki."    Rahima na gama faɗar haka ta juya mata baya, ita kuwa mi zatayi mana banda dariya har da rike cikinta.               Dukka dukka shekarunmu basu wucce sha bakwai ba, da watannin amma rahila tasan iya karance karance, gyara kwanciyana, ina nazartan maganarta baki ɗaya bansan iya lokacin da na ɗauka ba, har barci yayi gaba dani.                ........ Buga mana kofa Mama Amarya tayi dakyar na buɗe idanuna, wanda suke cike da barci mika nayi tare da salati nace. "Yau fa asabar ne! Ai sai abarmu mu huta."        Kallona Rahima tayi bayan tashigo ɗakin nace. "A ina kika kwana.?"            "Hmmm! Ai Allah ya takaita mana ne, jiya Asthmar Mama Amarya ya tashi ina kwance bayan kunyi baci sai ga, bakona yazo shine na tashi nashiga banɗakinmu naga baruwa, sai na ɗauki Pad da kuma pant ɗina na shige gurinta nasamu tana ta fama, gashi inhelarta ya kare, sai danaje na bugawa Malam kofa dan yana ajiye dasu, muna zuwa har idanunta sun fara hawa sama, kaii Allah ya isa mana tsakaninmu da Aunty Gausiya dan itace sanadin tada asthmar Mamanmu."             Fita mukayi nida Rahila, har muna ture juna, muka samu tana sallah, a ɗ'akin mukayi  sallar muna idarwa muka zuɓe a jikinta tare da sake kuka, rungumeta mukayi sai kuka muke, kamar wani abu zai sameta.              Shafa kanmu tayi, cikin nutsuwa tace. "Ya isa haka! Yan ukuna bagani nan a raye ba. Toh ya isa haka ba kuka zakuyi addu'a zaku tayi min Allah ya kara min lafiya."              Kallonta Rahila tayi cikin kuka, sannan tace. "Wato da Rahima, bata shigo ba dashi knn sai dai musa mi mugun sako, Don Allah Mama ki daina saka damuwa a ranki."         Shafa kanmu tayi cikin jin daɗi tace. "Toh nadaina."      "Toh karya mana ita zakuyi, Auta da yan biyu."       Mikewa mukayi, muna dariya dan Babban Yayan Hayat na ya shigo rike da basket, zama yayi cikin nutsuwa. Mikewa nayi na amshi basket ɗin na kai kusada ita, gaisheshi mukayi ya amsa, yana murmushi yace. "Mama ashe abinda ya faru knn? Amma ai an gaya miki ki rage iza damuwa cikin ranki, banda kwanarki na gaba Allah ya kawo Rahima ai da bamu kai labari ba, don Allah ki cire al'amarin Gausiya, a ranki ko muma Yaranki zamu sami nutsuwa."     "Yayansu! Ai ba wai narike damuwarta bane kawai ciwone ya tashi min, amma zan kiyayye gaba."       Lekowa Umma tayi tana kallonmu yanda mukayi rashe rashe, a cinyar Mama.        "Mmm! Zaman jiranku zanyi ne? Ko kun manta kuna da mkrantane. Ga wanke wanke can."     Da sauri muka mike, zuwa waje aikinmu kowa ya kama, dan munsan da aikin.       Nike wanke wanke da shirya kayan karyawa, Rahila sharan ɗakunan Iyayenmu da wanke ban ɗakinsu da kuma namu, Rahima kuwa da ita ake girki, shima juya abin ake, turn by turn.        Karfe bakwai da arba'in muka gama kome, sai wanka muka shiga ni na tafi ɗakin Mama Amarya, Rahila ɗakinmu rahima ɗakin Umma, dan a kowani ɗakin muna ajiye kayanmu, cikin sauri muka fito dan karyawa Umma da Mama suna ɗaki.      Shigowar Malam yasa muka juya gareshi cikin nutsuwa muka ce. "Barka da Safiya, Malam ya mi jiki ya zafi."      Murmushi yayi cikin dattako ya zauna a kusadamu ya amshi cokalin hannun Rahima yace. "Kice da hannu kamar Yan uwanki, yafi albarka."              Kaman zatayi kuka tasaka hannunta, a cikin jollof ɗin taliya da dankalin turawa ta fara ci, kunshe dariyarmu mukayi dan tana da matukar tsaginagini( kyama ko kyankyami)  amai ta fara niman yi muka ɗaga kwanonmu da saurinta taje gurin wanke wanke, tana amai.         Lekowa Umma tayi cikin ta ɗaga labule, tace. "Amma ai kinsan baki cin abinci da hannu matukar ba tsarki kike ba."     Kunyar malam yasa na tsame hannuna na ɗauki tea na shige ɗakinta, Rahila kuwa ko a jikinta sai ma murmushin da take dokawa mun bar mata abinci.      Cikin harshen zabarmanci Umma ke ɗaya mishi aiga abinda yasata amai, dariya yayi cikin hausa yace. "Kinga kuwa nine na kwace mata  cokalinta."          Wanke gurinda ta ɓata tayi, sannan ta ɗauki tea ɗinta ta shigo ɗakinmu,   ..... Takwas muka shirya tsaf muka fito, kallonmu Umma tayi muna sanye da unifoam, ruwan toka sai nikk'af da muka rufe idanunmu da shi.            Mika min hand out Umma tayi tace min. "Yau bazan shigo ba, ki duba idan hajiya Falmata tazo ki bata sai kuma yan ajina ki kara musu, karatu inda suka tsaya."       D'aga nikk'af ɗin nayi ina kallon Umma nayi idanuna cike da kwalla, bakina na rawa nace. "Umma ni.."       "Ke nace, kishiga ajina ki musu kari."             Kamar kazar da kwai ya fashe mata haka nafito, daga ɗakinta sallama muka musu....              **** Tsit kake ji banda  Mai Nasara da tafita zuwa masalaci babu alamun akwai mutane a gidan, shima da ya dawo ɗakinshi ya wucce, me girkin gidan ya gaishe shi cikin girmamawa yace. "Sir mi za'a girka,"          "Anything." Ya bashi amsa a takaice, sannan ya shige.      Shiru mi girkin, yayi cike da damuwa yasan yau kam sai yayi girki sama da kala goma dan kowacce mata sai ta tsiro da abinda zata ci,      Shigewa ciki yayi ya fara aiki, shigowar Aneesa, a gurguje tace. "Mr Johson a haɗa min, abinci cikin gaggawa ina da meeting yau."       "Ok Mah."        Cikin sauri ya haɗa mata, makaroni da kayan ciki, wanda yasha curry da tymer, juye mata yayi ya kai gurin cin abinci,    Ya dawo ya cigaba da aikinshi.        A gurguje ta fito zata karya lokacin Mai Nasara shima ya fito, wave ɗinshi tayi da hannun sannan ta fara cin abinci wanda ta ɗiba a cikin ɗan karamin bowl,ruwan khal ta ɗiga a abincin sannan ta fara ci,       Ko cokali biyar batayi ba, ta mike gurinshi tazo tana goge bakinta da tissue ta ɗan rungume shi, sama sama tace. "Barka da safiya, Mai nasara ina da meeting sai four zan shigo gida da fatan babu matsala."        (😹 Don Allah kuji wata rayuwa tana tambayarshi bayi da matsala)      Riketa yayi ya daidaita tsayuwarsu, sannan yasaka bakinshi a kunnenta yace. "Ina da matsala, i need U."    Agogon hannunta ta kalla da sauri ta raba tsakaninsu tana yake tace. "My Dear, ina da meeting ne fa kayi hakuri na dawo sai nasan abin..."     "Jeki Allah yabada sa'a."      Sake bashi wani kiss tayi ta juya da sauri tana cewa. "Bye baby."            (Ni a tunanina gatse yayi mata, amma dake sakarya ce ko a jikinta)     D'akin balkisu ya nufa, tana cikin uwar ɗaka, har can yabita tana kwance tunda ta idar da sallar asuba, ta koma ta kwanta, baiyi wata wata ba, ya haye gadon ya cire rigar jikinsa ya kwanta  tare da janyota jikinshi.                 Shiru tayi taki kulashi, haka yayita kiɗanshi da rawanshi ko tari batayi ba, kamar zai saka kuka ya kalleta yace. "Laifin mi nayi mukune haka? Da kuke azabtar dani akan abinda Allah ya haltamin shiknn bazan sake zuwa, tunda na fahimci zina kuke son na fara."          Mikewa yayi, ya sanya kayanshi ya bar ɗakinta, taɓe baki tayi ta tattara bargon ta shige banɗaki tayi wanka sannan tafito tana karamin tsaki, ita sam bata da lokacin..........                😹😹😹😹      '''Abin dariya ko? Wasu matan sai addu''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋    *Toh makaranta nan na kawo muku karshen free page ina da sauki kuma ina da zafi bazan cutar da kai ba kuma karkayi yunkurin cutar dani, Don Allah idan kinsan zaki saya ki fitar min Wallahi na yafe miki basai kin saya ba idan duniya da gaskiya ku duba girman Buk ɗin da Ciwo A rayuwata karku cutar dani, tunda nayi muku adalci duk wanda ya shiga hakkina Akwai Allah*    *Ga musu saya ga number acct ɗina Gtbank:0472282105 sai  phone number na idan ka tura kuɗin sai kayi min screen short kuɗin Book 300# sannan zaku iya turo rechg card na MTN Nagode Allah yasa Mudace*           *BOOK ONE* Pagen karshe.....03                Tsaki take jerawa yafi a kirga, sabida tsabar son jiki da gajiyan da ya tara mata, ita a ganinta ya takura matane.       Tunda ya shiga ɗakinshi yasakarwa kanshi ruwa yake bin ko ina na jikinshi, dafe kanshi yayi cike da bakin ciki da damuwa yaushe zai samu sallama a gidanshine. Yaushe zai samu abubuwan da kowa ke fatan samu, dafe goshinsa yayi dakyar yayi wanka ya fito tsame jikinshi yayi ya fito, ɗaure da towel goge jikinshi yayi ya ɗauki man shafawarshi ya shafa, sannan ya buɗe gurin kayanshi ya ɗauko riga da wandon jamfa, ya saka shadda ce dark blue, wacce aka mishi aikin surfani, da farin zare da ratsin baki da sky blue, sai hular kanshi wanda shima kusan haka ce, takalminshi ya saka fari baki wanda ya dace da kayan, agogon azurfa wanda aka kawatashi da kwalbar Demand, a nutse yafito ya kalli kanshi a madubi, abinka da farin fata sai gashi yayi sharrr dashi, ba tare da ɓata lokaci ba ya ɗauki jakar computer ɗinshi da wayoyinshi da key motarshi, ya fito.         D'akin Balkisu ya leka tana nan inda ya barta, fuskarshi ba yabo ba fallasa yace. "Zan lekasu hajiyata."            Kaman bazata amsa ba tace. "A dawo lfy,"        D'akin Fareeda ya leka tana kwance abinta, shiga yayi ya ɗauki, takarda da biro ya rubuta mata, *Na tafi zaria*   Yana gamawa ya ajiye, ya fito ɗakin yaranshi ya shiga yasamesu suna barci sumbatar goshin huda yayi, wacce take kan gadonta na sama, ya gyara mata lulluɓenta, sannan ya isa gurin Mufida itama sumbatarta yayi, sannan ya isa gurin Sameer da yake can nashi gefe, ya sumbaceshi juyawar da zaiyi yaga Huda ta mike, tace. "Daddy! tafiya xakayi?"      D'aga mata yayi,ba tare da damuwa ba ta diro daga gadon sai da ya tareta yana kallon inda ta diro, sunkuyar da kai tayi tace. "Sowiee, bazan kuma ba," Murmushi yayi zai fita, da hanzari tace. "Daddy zan bika."      Kura mata ido yayi sannan ya kalle agogon hannunshi kafin yace. "Mintuna 30 na baki."    Da gudu ta shiga ban ɗaki, wanka tayi da brush sannan tafito tasamu baya nan, kayanta ta ɗauka kala biyu tasaka, duba lokacin tayi sannan tayi sallah asuba a lokacin.     Tana idarwa ta ɗauki yar karamar jakanta, ta rataya sannan ta wucce kitchen wani kula ta ɗauka ta ɗebi abinci da ruwa da juice ta fita, ɗakin uwar ta shiga ta kalleta, tace. "Mommy zanbi daddy."    Juyawa tayi abinda dan tasan ba kulata zatayi ba, tana fitowa taga Laraba da Hasana tace. "Idan su Mufy suntashi kuce nabi daddy Zaria."          Da sauri tafita yana cikin motarshi a zaune, gaba ta buɗe tq zauna sannan drvn yajasu suka fita, ganin yana aiki yasa bata dameshi ba tap ɗinta ta ciro ta fara game.                  ****    Tunda muka shigo makaranta Rahila ke dariya taɓani tayi tace. "Kee ga malam mus'ab can sai doka miki murmushi yake.?      Kyaleta nayi dan bana son hayaniya, wuccewa mukayi zuwa azuzzukar da muke koyarwa, musaman yau da nake da aji biyu gana umma ganawa.     Ajin umma na fara shiga, sabida ajina akwai malam Hafiz a ciki, ina shiga suka shiga murna nikuwa haushinsu nake ji dan sun iya tambayar renin hankali, suran da suka tsaya nace su nanata min sai na musu kari.          Daga aya ta arba'in na suratu bakar suka ɗauka har aya ta hamsin, ɗaga nikk'af ɗina nayi sannan na shiga musu kari, aya goma har suka rike kasancewansu matan aure na jinjina jan da brain ɗinsu yake, muna gamawa na mike dan na hango malam nafi'u zai shigo.        D'aura nikk'af ɗina nayi nace. "Ko akwai tambaya ne?"        "A'a malama maryam Sadija."        Suka faɗa min, can wata mata daga baya tace min. "Maryam Sajida,ina tambaya."      "Ina jinki." na faɗa mata a takaice.        "Hmmm dama, tambaya ce misali mace ta kwana da miji, sai asuba yayi, toh sai jinin haila yazo mata, shin zatayi wankan janabane ko zata jirkinta har ta gama hailarta.?"     Shiru nayi kamar ruwa ya cinyeni, tsabar kunyar amsar da zan bata kaina a sunkuye nace mata. "Wankar janaba ya hau kanta, idan muka duba wasu ruwayoyi da kuma litattafan fiqhu Allah yasa mudace."     Na fita da sauri dan karsu kara tsayi dani, dariya matar tayi tana cewa. "Wannan Yar malama Hasinan akwai kunya."      Shigan malam Hafiz yasasu shiru, inda ya fara musu da hadisi. Ina shiga ajina nasamesu sunyi dandazo, Rahila tana karanta musu, Zubar gado girgiza kai nayi kafin nace musu. "Malama Rahila kije ajinki ɗalibanki na jiranki."         Muryan Sadiqa naji tana cewa. "Malama Rahila! Kin karanta gidan karuwai bugu ɗin Ya haɗu, idan kina karantawa dole ma kiji kina niman abokin rayuwa, dan ana bayani sosai akan sex."        "Rahila fitan min a class nace." na daka musu tsawa,    D'aga min hannu tayi cike da takaici ta kalle Sadeeka tace. "Kuma idan baki sami abokin rayuwa ba ya kike ji a lokacin?"    Cike da son basu labari tace. "Wallahi idan ina karantawa matse cinyoyina nake, sabida tashin hankali, dan wani mugun sha'awa yake bijiro min."            "Hmm toh bari na faɗa miki abinda baki sani ba, matuƙar kika cigaba da bin ire iren wannan buks ɗin zaki wayi gari duk irin kokarin da namiji zaiyi akanki bazaki taɓa gamsuwa ba, sufa sun rubutane dan ayi aiki dashi, akan mi kike ɗaura zuciyarki ga damuwa, wallahi ki daina."         Murmushi yarinyar tayi cike da rashin damuwa tace. "Wai toh na girma aure nake so ance sai na gama jami'a ya zanyi."      A nan ne na amsa mata, nace. "A'a fa karki dawo kina kuka da kanki wai nikan miye ribarki idan kika cigaba da karance karance buk ɗinda zasuna tada miki sha'awa, kisan illar haka kina shiga daga ciki sha'awarki ta kare karshe mijinki duk abinda yayi miki baki godiya musaman ta ɓangaren auratayya, better stop ita now."          Shiru sukayi sannan na kora Rahila ajinta ni kuma na cigaba da koyarmusu da alkur'ani bayan mun gama muka ɗaura da tafsirin, muna gamawa suka farq jefo min tambaya ina amsa musu, sai karfe sha ɗaya muka tashi,           ****    Fitowa yayi yaga gidan ba'a cewa kome,  tsintsiya ya ɗauka ya share falon sannan ya isa kitchen tsabar tashin hankali sai da yaji kaman zai kwara amai, mask ya ɗauko ya toshe hancinshi sannan ya fara juye ruɓaɓɓen abincin wasu ma har sun fara tsutsa, dakyar Aman ya gyara kitchen ɗin ya wanke kayan da ya tafi yabari,          Sannan ya ɗauko Indomie da Bushashen kifi, wanke kifin yayi ds ruwan zafi da lemon tsami, sannan ya farfasa ya zuba a wani kwano daban.              Attarubu ya ɗauko da albasa ya yanyanka, sannan ya buɗe ma'ajiyin kayan spice ya zuba, sabida karnin kifin,  sai man gyaɗa da ya ɗiga kaɗan, murmushi yayi yana tuna rayuwarsu ta jami'a, ruwan na tafasa ya juye Indomie sannan ya fita zuwa ɗakinshi bayan ya ragw karfin wutan gas ɗin.        ..... Ɗakin Hindu ya leka ya sameta kwance daga ita sai rigar barci shima yayi sama, sai naked ɗinta bakyan gani,ko ɗan irin shaving ɗin nan batayi ga suma yacika tuuu, kauda kanshi yayi yana bin ɗakin da kallo ko ina kaca kaca, ga wani hamami da yake badawa,  toilet ɗinta ya leka yasamu  kayan amai, kome nan, ba daɗin gani, zuwa yayi kanta ya ɗake cinyarta da duka, firgit ta mike ta zauna, hararanshi tayi cike da tsiwa tace. "Akan mi zaka dakeni?"                        "Akan kazantarki na gaji na baki nan da awa guda ki gyara ɗakinki in ba haka ba wallahi yau zan sake ki."     Bata san lokacin da ta sauko ba ta tura baki gaba, ta shiga tattara kayan ɗakinki ta gabanshi tazo wuccewa amma abin takaici sai da ya toshe hancinsa, ya fita daga ɗakin ganin ya fita ta shiga kintsa ɗakin dakyar, tana gamawa ta faɗa ban ɗakinta shima haka ta tattara, dakyar tayi tana kukan zuci.            Bakinta ta wanke sallah kan ai ba'a maganar shi, falo ta fito tasameshi ya juye abincin a tire, yasaka spoon yana ci, haɗiye yawu tayi ta shiga kitchen ɗin ta ɗauko spoon , zama tayi ta fara cin abinci, mikewa tayi ta ciro wayarta dake chaji, ta kunna hoton abincin ta ɗauka sannan ta ɗaura, a status da karamin sharhi.          *Aikin Mijina knn, sai ni matar so💃 wacce bata da miji haushi ya kasheta da oho ba*       Still bai isheta ba ta ɗaura a grp nan aka shiga mata reply  dake ta kware a karya sai cewa tayi. "Hmm wallahi ina bacci fa yaje ya ɗagoni ya min wanka, kusan wkend ne shi yayi kome na gidan hmm baku ga yanda jiya ya barkice min yana son yaji shi sweety ɗina."    Rahila da wata admin ta dawo da ita taga abinda tace murmushi ta ɗaura mata a maganarta, dake ta sauya sunanta zuwa Oum Muwaddatu.          Cike da kuri tace. "Oum Muwaddatu wallahi dagske jiya nasha wuya, ya durje ni son ranshi yanayi yana kuka, sabida ba karamin wahala na bashi ba,"          😷 Abinda  Rahila ta ɗaura knn tace. "Wannan sirrinku ne dashi, bai dace muji ba ko sisters"    Take grp ɗin ya kasu gida biyu wasu na bayan rahila wasu na bayanta, karshe ofline Hindu tayi ta cigaba da ɗurinta.        Ya rigata cire spoon, kallonta yake cikin nutsuwa yace. "Idan kika gama ci, kije kiyi wanka sannan kiyi removen wannan gashinda yake jikinki dana hammatarki dana can ɗin."         "A nawa zanyi haka? Dan kasan gwanati ta han aikin banza."            Gyara zamanshi yayi cike da mamaki yace. "Kitashi kije kiyu wanka kuma make sure kin cire kazamtar jikinki, sannan kizo ina jiranki matukar kika kureni wallahi zan nuna miki halina."   Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi, wanka ya faɗa yayi sannan ya fito, rigan shan iska yasaka da wando iya gwiwarshi, yaja computer shi ya fara aiki.      Bayan kaman mintuna arba'in sai gata tashigo tayi kyau sanye take da riga, ɗan karami dakyar ya sauka kugunta, sai mini skirt ta parke gashinta baya, ba laifi tana da kyau kazamtar tace ya munanta ta.           Gadon ta haye, cikin rashin ɗa'a tace. "Aman gani."        Sau ɗaya ya kalleta ya bawa iska a jiyarta ya cigaba da aikinshi sam bata san yanda zata tarerrayi miji ba, ta zauna sai chart take a online juyawa yayi cikin nutsuwa yace. "Baki da turarene..."                😉😉😉😉😉😉     '''Wasu Dangin Al'ajabi'''    ZOGALE juice with ginger (Yana taimaka ma masu cuta Kamar haka Diabetic HBp DA sauran su ga Karin ni'ima Musamman in kin gaji da other juice Method; Ki dafa itacen ZOGALenki ki  (Zaki iya dafashi tare da fresh ginger DINKI ) or ki Nika ginger daban Bayan ya dagu ki tace Zaki Iya Saka lime or lemon Kisa sugar or honey or like that hot or cool [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page 4* Turus Hindu tayi da maganar da Aman yayi mata cike da mamaki, kuma kamar bashi yayi maganar ba, hanyar banɗakinshi ya nuna cikin ko inkula yace. "Ki shiga ki sake wanka, koni nazo na miki." Banza tayi dashi ta cigaba da zamanta asalima sake maida hankali tayi akan wayarta, tana chart hankalinta kwance. "Magana! nake dake fa" A tsorace ta juya gareshi har sai da wayarta ya faɗi cikin inda inda, ta mike ta nufi ban ɗaki. "Ɗawo nan, ki cire kayanki." yace a tsawace, Kaman ta fasa ihu haka take ji, kokarin cire kayanta tayi ranta na kara ɓaci, tana gama cire kayan sau ɗaya ya kalleta bai kuma bin takanta ba, ya cigaba da aikinshi, cikin jin haushi tace. "Aman na gaji fa." Mikewa yayi ya zura kafarshi kasa, sannan ya nufi ban ɗaki ruwan wanka ya haɗa mata me ɗauke da turaren wanka, yana fitowa ya mika mata towel yace. "Shiga kiyi wankan kuma wallahi matukar naji baki fita ba, zan miki da soson karfe." Yanda yayi maganar yana tsare gida kaɗai ya isheka tabbatarwa dagaske zai aikata. Tunda tashiga wankar, ranta ke tafasa, wanka sosai tayi wanda ko nafarko bai kai na yanxun fita ba, ga kamshin turaren wanka da sabulun wanka ya kama jikinta. Dakyar tafito, kallon agogon hannunshi yayi, sannan ya cigaba da aikinshi yace. "Ki shirya ga jaka nan ki buɗe, zaki ga abubuwan amfani." Zama tayi akan stool tana karamin tsaki, ranta na kara ɓaci jakar taja ta fara buɗe abubuwan ciki tana amfani dasu, har ta gama wurga mata wata rigar barci yayi, ta cafke ware rigar tayi ta saka sai gashinta da yake jike, sauka yayi daga gadon ya isa gaban wardrob ɗinshi ya ciro hand dryer ya haɗa da socket, ya shiga busar mata da gashinta. Kallon juna sukayi ta, madubi aikuwa ya tsuke fuskarshi, sai da ya tabbatar da ya busar mata da gashin kanta sannan ya kashe ya faɗa ban ɗaki wanka. Kallon kanta tayi cikin nutsuwa haka kawai wani nishaɗi ke shigarta, gadon shi ta koma ta kwanta ko kayan da tayi amfani dashi bata kwashe ba, yana nan a gurin tun tana sa ran fitowarshi har ta buɗe datarta, ta shiga ɗaukar hoton kayan barci wanda yake kusan rabinshi tsirarane. Fitowa yayi, ajiye wayarta tayi tana kallon yanda gashin jikinshi ya kwanta, tunda yafito shi kuwa yake bin inda ta zauna da kallo, a hargitse ya ɗago kanshi cikin fusataciyar murya yace. "Waye zai kintsa miki kayan da kikayi amfani dashi." Turo baki tayi, can da ta tuna abinda ta shirya sai tq sauko tana tafiya a hankali ta kwashe kayan tass, sannan ta koma kanshi karamin towel ɗin hannunshi ta karɓa, ta shiga taya shi gyara jikinsa. Tsaf suka gama, janyota yayi ya haɗa da kirjinshi kallon idanunshi tayi ta hango tulin bukatarshi murmushi ta sakar mishi, sannan ta cigaba da wasa da sumar kanshi, tana goga mishi kirjinta a fuskarshi bata fasa ba, harsai da taji yayi sama da ita, ya jefata a gado, gyara labulaye ɗakin yayi sannan ya bita gadon bayan ya zare towel ɗin, ganin yanda yake birkice mata, duk ya susuce ita kuwa kara zautar dashi take, zare rigar yayi ya fillar sannan yayi mata, rumfa da faɗaɗar kirjinshi, duk bata ɗaga hankalinta ba, ta cigaba da abinda take sai da yafara kokarin zai kusanceta ta matse kafarta cikin murmushin mugunta tace. "Bazaka yi riding ɗina free ba, ai ba yau muka fara ba." Janye jikinta ta fara kokarin yi, ya damketa sosai cikin tashin hankali yace. "Hindu! Ke fa ba karuwa bace, da kullum nazo niman hakkina sai na biyaki, anya zaki gama da duniya lafiya kuwa." Hankaɗeshi tayi cikin tsiwa tace. "Kanin Ubana, idan ban gama duniya lafiya ba sai ka tozartani rayuwa sai da kuɗi idan bazaka iya ba pls tashi a kaina." Wani irin rawa jikinshi yake dan gaba ki ɗaya a zauce yake ds bukatar mace riketa yayi jikinsa na rawa yace. "Plss! barni na samu nutsuwa zan biyaki ko nawa ne" "Kutt ban yarda ba." tace mishi tare da ɓanbareshi a jikinta, "Kaje kanemi mace mai tsafta, kabarni ni kazama nayi yanda nake so da jikina." Dafe maranshi yayi cikin tashin hankali muryanshi ta toshe, yace. "Cash kike bukata? Ko transf?" Juya idanunta tayi cikin salon jan rai tace. "Aman nifa nafasa barci nake ji " Tana gama faɗar haka ta zulo daga gadon, rike hannunta yayi kwalla na zuba daga idanunshi yace. "Don Allah zan baki miliyan ɗaya karki tafi mutuwa xanyi." Fauce hannunta tayi, cike da tsiwa tace. "Kutt miliyan daya fa, ni almajirace ko mabukaciya" Hannunta duk biyu akan kugunta, tana girgiza jikinta, a shake yace. "Nine mabukaci, zan baki biyu don Allah." Gwiwarshi ya zuba akasa, yana rokonta. Gabanshi ta isa tare da mika mishi hannu tace. "Inji dumus." Wani wardrob ya buɗe a ɗakin wanda yake cike da kuɗi ya shiga kirga mata har sai da ya haɗa mata kuɗinta cak a hannu, sannan ta koma gadon ta lafe. Jikinshi na rawa dakyar yake iya romancing da ita burinshi ya isa jikinta, koda ya isa babu wani jin daɗi haka yayita murzata son ranshi, tun tana kallon abun wasa har ta shiga yarfe hannunta, sabida gabaki ɗaya ya saukar mata da gajiya tare da mata wani irin sex, kuka tasaka mishi tana ihun ta gaji, bai sarara mata ba, sabida shima bata tausaya mishi ba, sai dayaga ta daina kuka har ta zuba mishi ido yanayi yana cewa. "Kuɗina nake ci, kukanki ba zai sani fasawa ba, kiyi shiru baby." Duk yasan zai juyata sai da yayi, koda yayi realizing yaki yabarta makaƙeta yayi sosai har ya sake sabonta sha'awarshi, kiran sallah azhar yasashi kyaleta, ganin yanda take juya kai, yashi dake wani murmushi ban ɗaki ya wucce ya sakarwa kanshi ruwan wanka, saida yayi wankar tsarki yafito, ko kyalinta bai gani ba, balle kuma kuɗin da ta amsa, dariya yayi yans girmama kaunarta da kuɗi. Masalaci ya wucce abinshi da yayi alkawari yau sai yaga karshen son kuɗinta. Lokacin da taga ya shiga ban ɗaki dakyar ta sauko gadon, ganin tsayuwa zai gagareta yasa ta rarrafa, ta kwashe kuɗinta cikin kuka tace. "Allah ya isa min, ji yanda yayi min kamar ya samu abinci." Mikewa tayi ta ɗauki rigarta tasaka kuɗin sannan ta shiga ɗingisa kafarta, zuwa ɗakinta rufe kofar tayi, ta wucce ban ɗaki tayo wanka ta gaza jikinta sosai dan har jin gurin take kaman ya kumbura.. Tana gamawa tabi lafiyar gado, tuni barci yayi gaba da ita, Gurin 2:30 kaman a mafarki taji kaman ana sucking kirjinta turawa tayi gaba tare da matse cinyoyinta, murmushi yayi a ranshi yace. *Bazaki ci kuɗina haka kawai ba, bayan halalinane jikinki.* Bai fasa ba sai ma sake fito mata da wasu sababin abubuwan da yayi buɗe idanunta tayi sabida har cikin brain ɗinta take jinshi, a tsorace tace. "Aman!!! Kana da imani kuwa sake dawowa kai ka kasheni." "Shiiiiiii hindu kuɗina nake fanshewa." Ya faɗa mata, Kuka tasaka tare da niman kwace kanta, amma haka yasa karfinshi ya murje idanunshi da toka ya shiga niman hakkinshi, kin nutsuwa tayi ta shiga kokkuwa da shi, babu tausayi Aman ya shigeta sosai yake biyan bukatarshi kuka, duka, yakushi ds cizo duk babu wanda batayi ba, Aman bai sarara mata ba, sabida itama bata tausaya mishi ba, sai da yaga yanda take sauke numfashi sannan ya janye ya kyaleta, kallon kasanta yayi yaga na fitar da jini jini, bai damu ba ya shiga ban ɗakinta ya haɗa mata duk wani abin bukata sannan yadawo ya saɓeta sai ban ɗakin tunda yasakata cikin ruwan yafita yabarta...... D'akinshi ya koma ya kintsa ko ina na ɗakinshi, wardrob ɗinshi ya buɗe ya ciro kayanshi farin rigar wani yadin material na maza, sai wandon kaftani baki gyara gashin kanshi yayi bayan ya gama saka kayan, haf shoe ya zura a kafarshi, turaren dake kan miror ɗinshi ya bulbula, sannan ya ɗauki wayoyinshi ya fita abinshi yabar gidan ya fanshe haushinsa na kwanaki.... *Gidan Ahmad* Tun da ya dawo sallah asabu yake kwance ciwonkai da gajiya ne ya taru mishi ga yunwa da addabeshi, dafe kirjinshi yayi da yake faman mishi zafi, mikewa yayi dakyar ya sauko daga gadon, dakyar ya fito falo ya buɗe, firij ya ɗauki kwalin hollandia ɓale bakin kwalin yayi, ya kafa kanshi sai da yasha rabin goran sannan ya ajiye yana gatsar wahala, D'akin hafsat ya nufa ya sameta sai barci take pillow da take kai ya buga, ta ware idanunta a nutse kallonshi tayi ta sako kafarta kasa tace. "Gud Mrng my Toysluv" Bata jira amsarshi ba ta faɗa ban ɗaki, wanka tayi da alola tafito yana zaune a bakin gadonta ya jingina da gadon, Kura mata ido yayi cikin nutsuwa yace. "Kardai sai ynz zakiyi sallah." Murmushi tayi taje har inda yake ta sumbaci kumatunshi, sannan ta shiga niman xanin sallahta, a nutsu ta gabatar da sallah ta ko takanshi bata bi ba ta wucce kitchen. A gurguje ta fere dankalin turawa ta musu yanka chips, sannan ta zauna ta soya indomie ta ɗauko guda biyu ta dafa zallar shi ta tsame, a filet ta juye sannan ta nufi inda kwai yake, ta fasa uku tasoya shi. Flast ta ɗauka ta wanke sannan tasaka ruwan zafi ta jera a tire, ta nufi ɗakinta yana zaune a inda tabarshi, ajiyewa tayi ta fara zuba mishi tayi cikin nutsuwa, ta zuba mishi tare da haɗa masa tea, zamanshi ya gyara sosai sannan ya shiga shan tea ɗin a hankali, Allah yaga zuciyarshi baya son abinda zai shiga tsakaninshi da ita na rashin kyautatawa, amma babu yanda ya iya da hafsat dan sam bata da lokacin zaman gida gashi bata damu da girmama ahalinshi ba, burinta kanta kawai, tunda ta haife Kauthar ta yayeta ya kaita gurin Hajiyarshi a katsina, bata sake mashi maganar tana tunanin Yarta ba, saima shi zai tuna mata hakkin Yarinyar dake kanta... "Heyy Baby! Tunanin mi make nehaka? Ko kayi girlfrnd ne ban sani ba." ta jefa mishi tambaya lokaci guda, Ajiye kofin tea yayi ya fara cin chips ɗin da Indomie ɗin a nutse, sai da ya koshi sannan ya cigaba da shan tea ɗinshi, kallonta yayi yanda ta wani haɗe fuska cikin murmushi yace. "Mrs Bature lafiya kika wani ɓata ranki." Tura baki tayi gaba cikin guna guni, tace. "Tambayarka nayi ka bawa iska a jiyata, taya baxan damu ba." "Eh toh kinga nayi,miki kama da wanda yake niman aure a ɓoye?" Yanda ya tsareta da ido yasa ta shiga hankalinta cikin inda inda tace. "Toh ai naga yanda ka faɗa cikin tunanine yasa na tambayrka." Yanda tayi maganar kaman zata fasa ihu yasa shi sassauta fuskarshi yace. "Hmm, idan banyi tunani ba mizanyi kinga yanda kika mai da rayuwarki kuwa, wai shin wani alfanu kike ji da wannan rayuwarki na yawon nan." Cike da takaici ta mike tace. "Ahmad bikin family nd Friend ɗina shine yawo? Nazata idan wani ya faɗa min haka kai me tsaya min ne har sai karfinka ya kare ashe kaima zagina kake abayana toh Allah ya isa min." A fusace ya mike tsaye dole yasa ta rusuna kanta, murmushin takaici yayi sannan yace. "Nine nake zaginki ko? Hafsat hmm ban miki alkawarin zama haka ba zan kara aure very soon dani kike batun." "*Aureeeeeeee* fa kace na shiga uku na lalace, don Allah ka rufa min asiri baxan iya raba shimfiɗana da wata mace ba, pls Ahmad zan gyara wallahi." Raɓa gefenta yayi zai wucce maza tayi tasha gabanshi, a rikice ta fashe da kuka har da buga kafarta a kasa, faɗawa jikinshi tayi tana kuka. Shiru yayi yana jin sautin kukanta har cikin ranshi, komawa bakin gado tayi, ta shiga bashi hakuri, tana kukan murmushi yayi sannan ya shiga niman hakkinshi, ɓata rai tayi tace. "Ahmad! Don Allah karka wucce 30min wllahi jikina ciwo yake, na gaji." "Hmmm! Kuma kika ce baki son kishiya toh gaskiya bazan iya 30min akanki na sauka ba dan lafiyata lau, jeki abinki ai aurene dai babu fashi." Yana gama faɗar haka ya mike zai gyara rigarshi ya bar ɗakin, cikin sauri tace. "Toh kazo kayi duk yanda yayi maka, amma don Allah karka matsa min boons ɗina wallahi zuɓewa zaiyi." Baisan lokacin da ya fasheda dariya ba, wato ita damuwarta kar nononta ya zuɓe, *Ikon Allah* yace, Banza yayi da ita ya cigaba da murza nonuwar da bata kaunar ya taɓa, rike hannunshi tayi cikin wani irin murya tace. "Don Allah kabar min nonuwana haka, ni bana son ana taɓa minsu." Nan ma bai kulata ba ya cigaba da juyata son ranshi, sosai yake sarrafata har yakai ita da kanta take sake mika mishi kanta, bai wani jaba, ya isa birnin daɗinta inda yayita sara da suka ,son ranshi ganin yakusan gota awa guda yasa ta fara tureshi tare da kuka dakyar ya kyaleta ya shiga wanka, jinshi yake sayau kamar bashi ba, duk tulin gajiyar nan ya sauke mata yana fitowa ya sameta ashare share, sai kuka tace. Ruwan hannunshi ya yarfa mata, kukanta ne ya tsananta tace. "That's why i hate sex! Sabida baka bin mutum a nutsu sai kace ka sami kayan wankinka, dubi yanda boons ɗina yake ciwo, Wallahi kayiwa kanka." Murmusa mata yayi cike da jin daɗi yace. "Ai ba damuwa, tunda Allah ya bani abinda zan iya rike mace ɗaya har huɗu toh miye a ciki rike abinki nima kuma naje nakaro sweetysixtty" Dirowa tayi daga gadon ba kaya tsabar kishi ta iso gabanshi tace. "Wallahi baka isa ka raba shimfiɗa da wata mace ba, Hafsat Mai Shanu bazata zauna da kishiya ba na rantse da girman Allah idan na barka ka rayu da wata mace bayan ni Allah ya tsine min albarka zaka sha mamakina." "Da alamu kan tsinuwar Allah zai tabbata akanki tunda kika faɗi haka sai nayi auren kin daɗe bakiyi kome ba, Mahaukaciya kawai wacce batasan darajar aurenta ba." Fita yayi da towel ɗin dan bakin ciki ya koma ɗakinshi ya kwanta dan ranshi ya kai kololuwar ɓaci, a gurguje yasaka kayanshi ya fito rass kaman baida damuwa, ya nufi gidansu dake, unguwarsu Mai Nasara. **** Karfe takwas da rabi MaiNasara suka isa zaria, A samaru iyayenshi suke da zama, suna shiga gidan Huda ta fita da gudu tashiga gidan da sallamah. "Assalamun Alaikumun! Ina Hajiyar Kano take ga Amaryan Marafa taso, Rukayyatu Yunus Mai Nasara Amarya Dr Alhj Muh'd Yunus Mai Nasara, Marafan Zazzau." Rike k'ugunta tayi. Tana murmushi matan gidan ne suka shiga fitowa suna dariya barka da zuwa Amaryan Alhj Muh'd Marafa tayi mata, tana kallon Mai Nasara da ya jingina a bakin kofa hannunshi harɗe a kirjinshi, tace. "A barka da zuwa! Alhj duk zuwan Amaryan Alhj yasa bamu san kashigo ba." Murmushi yayi cikin girmamawa ya duka ya gaishe da ita, sannan ya shiga ɗakinta ya zauna. Cikin nutsuwa yace. "Mama kilishi nasame ku lafiya, ya Alhaji da jikinshi dai." "Alhamdulillah jikinshi yayi sauki, sai fatan afuwar niman afuwar Ubangiji, Ya matanka ? da mijina da kuma kishiyata?" "Duk muna cikin koshin lafiya, basu san zamu zo ba shu yasa kika ganmu da huda da sun sani ai da, dasu za'ayo tafiyar." Suna hira masu aikinta suna jera masa abin taɓawa, "Aikuwa baka kyauta min, ba ga azumi ya kusa da fatan anan zasuyi sallah dan yace min doki zan saya mishi, har nabawa Barde kuɗin dokin za'a kawo mishi da kayan hawan dokin" Ware idanu Mai Nasara yayi cike da mamaki yace. "Mama Kilishi har biye mishi zaki, Sameer fa shekaranshi takwas ne ina shi ina doki." Dariya tayi cikin dattako tace. "Mai Nasara knn, Ai yaron da kaga yana da muradin abu matukar bai da fitina ka bashi, kuma ai bara yaga ɗanka yahau shine hankalinshi ya tashi faran shaddarshi sai da aka ɓata ta, sabida yaji haushi kuma, shima Uban wancan ɗanka ai sai da na musu tass, wai baisan Mijina nason doki ba ai,shine nace ya rike nashi ni zan saya mishi fara dan yace farin doki yake so." Dariya sosai yayi yace. "Mama kina taya ɓera ɓarna." Jug ɗin kunun tsamiya ya tsiyaya a kofi sannan ya saka sugar mi y'ay'a a cikin kunun ya sauka kafet ya fara ci a nutsu, mikewa tayi tafita zuwa ɗakin Mahaifiyanshi ta idar da sallah tana sauraron kukan da huda take mata tare da korafin, abinda iyayenta sukewa Daddynta, daga bakin kofa ta tsaya bayan ta ɗaga labule huda tace. "Hajiya Daddy baya farin ciki sai yazo nan, ni dama ki kirasu ki musu faɗa ko zasu daina mishi abinda suke yi." Da sallama Mama kilishi ta shiga ɗago huda tayi, cikin nutsuwa tace. "Jeki gurin Daddynki ki karya amma ki goge kukanki" Share fuskarta tayi, cike da zolaya Mama kilishi tace. "Yawwa Matar Marafa, da alamu bana nice zan baki kujeran Umrah dan banga Mijinki na sonki ba," Dariya Huda tayi sannan tace. "Wai baki da labarin ya saya min Tap ne, har da computer xauna a gurin sai na aureshi zaki san da karfina na shigo." "Hmmm! Jeki karya zamuyi gasar kyau a gidan nan zan nuna miki dani Alhaji yake." Fita huda tayi tana dariya, zuwa falon Mama kilishi. Zama Mama kilishi tayi a nutse, tare da sauke ajiyar zuciya, murmushi Mahaifiyar Mai Nasara tayi mata sannan tace. "Kinji abinda kishiyarki take faɗa ko Rukayyah." "Wallahi naji, abinda yake damuna ynx ko zai kara aurene?" Inji Mama Kilishi, Murmushi Mahaifiyarshi tayi sannan ta gyara zamanta tace. "Kara auren bashi bane mafita, abunda zamu masa shine addu'a dan ni har yanzun banga alamar sauyi a tare da shi ba, sai yana tare da Yaranshi, kuma bana jin matarshi tana kusadamu dan nasha mafarki akan matar da zata. Akan matar da zata zame mishi haske, kuma kinga yanayinshi yana da tsatsaran ra'ayi duk ya haɗan nunawa Sa'a taya zai fahimci kulawa bayan kowacce tana da abinda yasha kanta basu da lokacinshi, Hmm Allah ya kyauta." "Amin" Mama tace, Jikinta a sanyayye can tace. "Ni ina tunanin kodan baya kusadamu ne, kinga yanda yake cin abinci kuwa, kaiii Allah ya kyauta." "Hmmm! Eh toh dukda haka, amma Ya zaɓa mana abinda yafi alkhair." Haka suka cigaba da tattaunawa har Mai Nasara ya shigo, mikewa Mama kilishi tayi tabasu guri zama yayi kusada Mahaifiyarshi, yace. "Ina kwana Hajiya" "Lafiya lau," Yanda yayi gaisuwar a takaice haka, itama ta amsa mishi sabida kunyar ɗan fari, bata iya sake jikinta dashi amma tana jin zafin abinda matanshi ke mishi har da Aneesa yar Kaninta, Zaman shiru sukayi dukkansu har Huda tashigo ta buwaye su da hayaniya, mikewa yayi ya ɗauki wani key dake saman show glass ɗinta ya buɗe ɗakin dake cikin falon, kallonshi Huda tayi cike ds son surutu tace. "Daddy!!" Juyowa yayi agajiye da hayaniyarta tace. "Kardai barci zakayi ni kuma ina son zuwa gurin Marafa." Lumshe idanunshi yayi yana jinjinawa wanda zai auri Huda, dakyar yace. "Don Allah princess jeki drvn yakai ki, na gaji sosai." Mikewa tayi ta ɗauki side bag ɗinta tace. "Ok Bye, hajiya mi zan sayo miki?" "Ke tafi can magananiya." Inji Hajiya knn, fita tayi tana dariya, har wajen gidan, Shigewa ɗakin yayi ya kwanta, taɓe baki Hajiyarshi tayi cike da mamaki wato hali zanen dutse, halinshi ba iyakan mutane tsiraru yakewa ba, har da Yaranshi toh ai dole yasamu matsala da matanshi suma dake shashashune basu san yanda zasu bi dashi ba. Haka ta ɓata lokaci tana nazarin halayar ɗanta da matanshi tana niman ta ina mafitar take. *** A nutse muka ka dawo gida, dukda tulin gajiyar dake bibiyarmu dan dakafa muka shafo, daga makarantarmu, wai ma da zamu tafi a napep dawowa kuma asayidarmu, ga rana da ake tsulawa ajiyar zuciya na sauke lokacin da muka shiga harabar gidanmu, ganin motar Aunty Shukra da na Aunty Hamdiyya. Da gudu khalifa ya fito ganinmu yasa shi komawa da sauri tsabar k'iwuya, Dariya Rahila tasaka tace. "Baby Khalifa, ko kuntuna maganarmu na daren jiya..." Kafin ta kai aya na shige a guje Rahima itama ta rufa min, dariya take lokacin da taga mun zaune muna sunne kai, tace. "Annamimai, wallahi tunda kuka nuna min kuna jin kunya sai na cire muka kafin mu bar gidan nan" Kasa kasa take maganarta wanda iya mune zamu jita, mikewa nayi na shige ɗakin Maman Amarya shewa tasaka, har da buga cinyarta, da sallama a bakina na shiga ɗakin Aunty Shema'u, da sauran Yaran gidanmu mata, har da Aunty Gausiya, zuɓewa nayi a jikin Aunty Hamdiyya ina dariya, waya take muryanta kasa kasa, idan baka ga wayar ba sai ka rantse ba waya take ba, kurawa bakinta ido nayi yanda take motsawa. "De Aunty Hamdiyyarmu knn, kanwar sharuhkhan yayar Amisha sharma, irin wanga luv ɗin Aradu ko uwar gulmar da ta zuba miki ido bata san mikike cewa ba, Allah zan zo gidanki ɗaukar class." Katse wayar tayi ta wawuro wani laida ta wurgawa Rahilah, dariya Auntys ɗinmu suka saka basu ɗaya ba, har da Mama da take gadonta, "Rahima ɗauki kayan can ki kaiwa Ummarku, ni sun isheni" Mikewa Rahimah tayi ta shiga ɗaukar kayan fruit ɗin da aka kawo can idanun Rahilah ya faɗa kan Ayaba, ɗauka tayi ta gutsura, daga jikim uwar haɗa ido mukayi da ita aikuwa ta kashe min ido da sauri na ɗauke kaina, daga gareta dan na lura iskanci take ji a ranta. Kallonmu Aunty Shema'u tayi tace. "Mama wai yaran nan basu da tsayayyune, ko jiya sai da Hayatu mukayi magana dashi, wai ana ta binshi akan ana niman izini akan su saura kwanaki su gama, scndry amma har ynx babu samaruka," Dariya Mama tayi cikin jin daɗi, tace. "Yan ukuna har ynx Allah bai kawo musu mazaje ba, sai dai ina da Yakinin mazajensu suna hanya, toh da kike maganarki shema'u yaran nawa suke, sha bakwai ne fa da watanin biyar, kuma ai koke a sha tara malam ya aurar dake, sai jariraina ne za'a saka musu ido," Da dariya Rahilah tabar ɗakin zuwa ɗakinmu na yan mata, tasamu na cire kayana ina jiran rahimah tafito wanka, sai gata rike da ayabar tana min bayani tace. "Kinsan lokacin da aka sani a zubar gado fans ina jin ana banana banana, Yaseen sai nazata nacine, asheeeee" Mikewa nayi nabar ɗakin babu shiri, dariya tasake har da rike cikinta, Rahimah da ta gama wanka ta kasa fitowa tsabar, mun gaji da iskancinta. Can tayi shahadar kuɗa ta fito, suna haɗa ido ta ɗaga mata gira, dake ita rahimah tana da sauri kuka take ta fashe da kuka tace. "Wallahi sai na kai karanki." Fuuuuu tafita, kiciɓis suka yi da Umma cikin shashekar kuka tace. "Umma kinga Rahilah ko! Ta addambemu wallahi ku mata addu'a ko Allah zai aiko mata shirya." Duk Yayunmu suka fito, sai kallonsu ake ita rahilah dariya yaci karfinta, ke Rahimah kuka, sai da Umma ta daka musu tsawa sannan tace. "Bana son shiririta wucce ku bani guri." Sunsun suka wucce, suna shiga ɗaki, aunty shukra tana bin bayansu, a bakin kofar ta tsaya tana jin dariyar Rahilah tace. "Mi yasa baki ce ina kiran Banana bane, Allah da gske yaren novel ne, ki ji sunce joy stic.." "Rahilahhhhhh" a firgice ta yarda ayabar, tura kofar Aunty shukra tayi tana mata wani irin kallo daga sama zuwa kasa. "Kinsan abinda kike kira kuwa, gaban ɗa namiji a ina kika taɓa, gani yau zanci kaniyar." take jikinsu ya ɗauki rawa, tace. "Don Allah Aunty kiyi hkr wallahi ban san wani abu akanshi ba, na rantse miki da Allah nima a online nake ji a novel Aunty ki rufa min asiri kiyarda dani bansan kome ba." Buɗe kofa tayi ta kwala min kira da sauri na fito, na shiga ɗakin, nan ta shiga mana tambaya da bin didiginmu har da kwanakin da muke Period ɗinmu, kaii karshe cewa tayi sai ta duba kasarmu zata yarda dake Nurse a nan kaduna a wani prvt hospital take aiki kuma ba laifi babba ce, a gurin aikinta kuka nake cike da tashin hankali nace. "Aunty Yau na fara bin month don Allah ki yarda damu bamu san kome ba " Ganin yanda muka gigice yasa jikinta sanyi faɗa tayi mana sosai sannan ta karɓi wayar ta goge Whatsp ɗin ciki da face book, tace. "Idan nasake kamaku kuna irin wannan maganar a kunen malam wallahi." Cikin rarrashi tayi mana nasiha sosai wanda ya shiga jikinmu, tace. "Wayarku sabida karatu da wasu uzuri aka saya muku bawai dan ku lalace ba, idan da a gidan mazajenku kuke wallahi bazan taɓa damuwa da ku ba, don Allah ku rufa mana asiri mu aurar daku, lafiya aikuna jin yanda ake sukar iyayenmu akan gausiya don Allah ku zame mana jakadu na kwarai." Bamu iya kome ba, sai gyaɗa kai kaman kadangaru a jikin bango,(lolx kun tuna inna wuro kuwa) Fita tayi tabarmu a ɗakin bayan ta bimu da addu'a shiriya,... ***** "Hello Adda Nafi'a bazan sami zuwa wunin gidansu Sailuba ba, sabida Ahmad ya dawo, amma ki karɓa min nawa." Daga can ɓangare aka " kutt yanzun zama zakiyi dan yana gari dalla kifito shi yarone da zaki bashi nono, a gidan common ma dear ki zo." "Taɓ akan haka kina jinshi yana ikirarin kara aure sai na fito, bikin wasu na lalata nawa kicewa sailuba tayi hakuri, da baya gari zan zo amma ynx yana gari, nasan mi yake shirya min, tunda Yan uwanshi basa zuwa ko sunzo koransu nake da masifana kawai ki bata hakuri." "Wai nikam yaushe kika koma haka, ne wato namiji yafi, bikin besty frnd ɗinki " "Ai bashi yafita ba, kishiyar da yake ikirarin zai min tafita muni a idanuna kinga sai an jima dan ɗazun yagama f**ck ɗina son ranshi boons ɗina har ynx ciwo na suke min, yanzun zansan yanda zan shawo kan kayana clear." Tana kai aya ta datse kiran, cike da takaici ta mike zuwa ban ɗaki wanka tayi sosai, har ynx tana jin zogin kirjinta sunce towel ɗin tayi cikin nutsuwa taga yanda bakin nipples ɗinta sukayi jajjur, dake fara ce, tsaki tayi tace. "Banza mayye kawai, ko Jannart bata cinye min bakin nono haka ba." Shiryawa tayi cikin riga da skirt na lace, purple tayi kyau ba laifi kitchen ta shiga tayi musu tuwo miyar wake, wanda yaji kifi da nama, a leda ta ɗaure tuwon ta kawo table ta ajiye sannan ta koma ɗaki tasake wanka sosai, ta canza kaya, tafito. Zama tayi a falo ta kunna kayan kallo, wayarta da yake kashe tun jiya ta kunna a can tashiga niman inda zai ɗauke mata kewa. Mbc bollywood ta saka, tana kaiwa suna fara hoob Ghaad, nan tasamu ya ɗauke hankalinta, data wayarta ta buɗe a hankali sakon Whatsp ya fara shigo mata kafin ta fara ganin na IG, Whatsp ta buɗe ta cikaro da hidimar bakin da suke yanda ake shagali, kwalla ne ya fara bin fuskarta, A hankali ta fashe da kuka dan har jin kafarta tayi yana mintsininta, Ig ta buɗe anan ta ɗaura hannunta akanta ta fashe da wani irin kuka zaka rantse sakon mutuwa ta gani a'a tsabar shagali ya wucceta ne, take bakin ciki fushine ya cika zuciyarta yau ita ko Ahmad. **** Kallon Rahilah mukayi sannan muka fashe da dariya cikin zolaya nace. "Don Allah yaren novel nike son ki min." Kwanciya tayi, daga ita sai zanin kirji tayi rigingine juya kanta tayi tana murmushi tace. "Kuyi lokacinkune, zan kamaku bebs" Zama nayi akan stool ɗinmu ina duba chemstry, dariya mukayi tashi tayi ta zauna, tana kallonmu tace. "Wai shin dariya nake baku ko?" Girgiza mata kai mu kayi nace. "A'a baki bamu dariya, kawsi muna mamakin duk rashin kunyarki da bakinki daga ance za'a faɗawa Umma da Malam duk kin gigice sai kuka kike kina yarfe hannunki, hahahah." Dariya Rahimah tayi cike da tsokana haka muka hanata sakat, sai da ta dawo mana da halinta dan ba tare da mun ankara ba ta zare xaninta tace. "Zafi nake ji." Da gudu muka fita daga ɗakin, gyara zaman zani ta tayi, ta shiga ban ɗaki wanka tayi ta fito sannan ta saka, doguwar riga tafito, tsakar gida ta karɓi busar shinkafan da Umma take nima ajiye buƙ ɗin nayi, na karɓi aikin yin miya, munayi muna hira. "Maryam Sajidah kin kaiwa Hajiya Falmata hand out ɗin nan kuwa." A raxane na ɗago kai nayi cike da tsoro dan Umma yanzun zata balbaleka, sake robar da ake ajiye garin kuɓewa nayi, na fito daga ɗakin girkin a tsorace ina yarfe hannuna nace. "Wallah.." "Wallahi kin manta ko? Toh ai yayi miki kyau sai ku tashi ki ɗauko ɗari biyu ku kai mata, dan yau zatayi amfani dashi sokuwa kawao kuma ki kwashe min garin kuɓewana kafin na raɗeki........ \(-ㅂ-)/ ♥ ♥ ♥ '''Ita Rayuwa saukine da ita ɗauketa yanda ka ganta''' [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.5* Jikina na rawa na kwashe garin kuɓewar sama sama, na mayar cikin robar na rufe kallona umma tayi cike da mamaki yanda Allah ya ɗaura min tsoron jaraba, gashi na iya laifi amma cikina cike ya da tsoro, bani ɗaya ba harsu Rahilah haka muke da tsoron kata'i. Da sauri nabar kitchen ɗin zuwa ɗakinmu, na ɗauko sakonta na fito kallonsu Rahilah nayi cikin nutsuwa nace. "Jiranku nake kar lokaci ya kure." "Amma dai kya jira na gama sai mutafi ko?" tace min, Ina zaune ina jiranta har ta wanke shinkafar tuwon, ta jika Rahima tana gurin Mama dan ba zata bimu ba, Da sauri muka fito ni ina sanye da Nikk'af ita kuma taki sakawa, muna tafiya muna hira har muka fito daga unguwarmu, abin hawa muka tara muka faɗa mishi sunan unguwar da zai kaimu, ba tare da wani gardama ba ya kwashemu zuwa unguwar, A kofar gidan aka saukemu, unguwar sabon gurine dan kamar manyan mutane ne, suka sayi filayen, tura get ɗin mukayi da sallama, mai gadin gidan ne ya mike gaisheshi mukayi, sannan nace. "Malam hajiya tana gida kuwa?" "Eh tana ciki," ya bamu amsa a takaice. Godiya muka mishi sannan muka shiga gidan da sallama abakinku, duk suna falo a zaune da murmushi ta amsa mana tana cewa. "Yau nice da manyan baki haka? Malama Rahilah tare da Malama Maryam Sajida barkanku da zuwa." Ture kanshi tayi a cinyarta tace. "Aman! Tashi bana son shirme kazo ka min bake bake akan cinya da Allah ya baka haihu ai da jikokina zan ɗauka tashi nayi bakine." Dakyar ya buɗe idanunshi tar akan Rahilah, gyara kwanciyarshi yayi ya sake lumshe idanunshi, wani bakon yanayi yake ji na daban. "Ina wuni Hajiya, Ya gida" Na gaida hajiya falmata. "Lafiya lau, ya Malama Hasina? Da jikin Malama Atika." "Alhamdulillah, humm dama aikinkine umma ta bani toh na manta ne dan tun safe ta bini na kawo miki, amma sai na lura kaman baki zo ba." na faɗi haka a takaice, "Eh wallahi mai gidane ya dawo, jiya toh kuma sauran Yan matan da nake bari suna makaranta shi ya hanani zuwa." Jinjina kaina nayi sannan na buɗe jakar makarantana na fito mata dashi, na mika mata tare da mikewa zamu bar gidan, "A'a da wuri haka nagode, amma ga aikinta nakice mata inji Iyayen Zakiya, daga zari'a suna gayyatarta walimah auren zakiya naso da naje yau da kaina zan bata sakon, amma ki bata hakuri bikin saura sati biyu." Ture kanshi tayi akan cinyarta aikuwa ya tura bakin da cewa. "Mami zata karya min wuya, tun bada ga jikokinta ba." Juyawa yayi ya tsare Rahilah da ido, itakan bata san yanayi ba dan game take a wayarta. Ni kuwa mamakin yanda yake iya kallon mutune haka ya bani, basar da abin nayi na cigaba da leka game ɗin rahilah muna magana kasa kasa, tare da sake dariya. Fitowarta yasa muka mike, mika mana wani jaka tayi, me ɗauke da tambarin Wani mall na dubai, sai ta sake bamu aikar umma shima a wani jaka daban tace. "Wannan na farkon nakune ku uku, wannan kuma na Malama Hasina ita da Malama Atika, akwai katin bikin a ciki, idan nasami shigowa gobe zan mata bayani, ga wannan ku rike kuɗin napep." K'in karɓan kuɗin mukayi cike da kunya, Rahilah tace. "A'a don Allah ki barshi faɗa umma zata mana, kiyi hakuri," "Lallai kuwa toh ku zauna babu inda zaku je tunda bazaku amsa ba." ta faɗa mana hk. Babu yanda mukayi haka muka karɓa kaman zamuyi kuka, godiya muka mata sannan muka bar gidan. Sai a lokacin ya buɗe idanunshi ya gyara kwanciyarshi, yace. "Mamie!" Sai kuma yayi shiru bai kuma magana ba, tasan halinshi shi yasa tace. "Yaran Malamarmu ne, ita mai nikk'af a fuska itace maryam Sajida, sai ita ɗayar Yar kishiyar malama ce, Rahilah" Gyara kwanciyarshi yayi ya cigaba da lumshe idanunshi, sautin muryan Rahila na yawo a kunnenshi, juya bayanshi ya saka hannunshi a kunnensa yana yaki da zuciyarshi. *Ina dukkansu ma yaudaranw basu san kome ba sai kyalkyale banza awaje da zaran sun shiga ciki su xama kaman jakuna* Hira sukayi sama sama har Mahaifinshi ya shiga, Dr Mahmud Mandara, zama yayi cikin nutsuwa tare da zubawa Aman ido cikin harshen shuwa yake tambayar, Hajiya Falmata mike damunshi. Dariya tayi tace. "Hali a jikin rai, kazamar matarshi yake tunawa." Juyowa yayi cike da jin ba daɗi yace. "Kaiii Mamie In-law ɗinki ce fa, itace kazama, toh ki nemo min mi tsafta." Dariya Dr Mandara yayi kamar me yace. "Falmata kinji ba, yana kalubalartaki na kiran Hindu kazama, toh ni dai babu ruwa." Mikewa zai bar falon, "Aman ashe cigaban da kuka samu kenan bamu sani ba, ɗazun Alhaji Muh'd Yunus yake faɗa min ds muka haɗu a fadar zazzau, wai gwnatin naija tabarku ku buɗe kamanin software." Murmushi Aman yayi cike da jin daɗi. Yace. "Abba Nasaran ba tamu bace mu ɗaya, jigon Nasaran Mai Nasarane, Abba kaga kuɗin da ya narka ne, kashi 59% na shine kashi 20% nawa, 21% na Ahmad Zailani Bature, Abba da zuwanmu Dubai kome ya rigada ya tsara, babu abinda muka ɓatar namu, Ya Allah ka jagoranci al'amuran Yunus Mai Nasara," "Amin" Iyayenshi suka ce, nan yake warware musu halayar Mai Nasara, Cike da jin daɗi sukayita samu su albarka. **** Karfe uku, na rana ya isa garin katsina, a jirgi yan kasuwa dama drvn gidansu yasan da xuwanshi, ba tare da bata lokaci ba ya isa inda drvn yake, jikin drvn na rawa yazo ya buɗe mishi kofar motan, yana shiga ya koma gurinshi ya zauna yana cewa. "Barka da zuwa Yallaɓai, ya hanya." "Alhamdulillah Malam Nuhu ya iyalanka." "Muna lafiya, barka da zuwa ashe karaman madam tasan zaka zo shine take ta murna." Murmushi Ahmad yayi har suka isa dutse tsafe quarts, inda gidan Ambasada Alhaji Zailani Bature, Kunna kan motar yayi lokacin da aka buɗe tangamemen get ɗin gidan ya nausa hancin Motar ciki, tunds suka ga mai gadin basu ga kowa ba, mai gadin na rufe kofar shima yabar gurin, A hankali suka fito ya kwashi wayoyinshi da jakar computer ɗinshi yayi cikin gidan. Yana tura kofa, balloon na fashewa akanshi take wasu kananun abubuwa masu kyali suka zobo mishi, Yana cikin mamakin haka suka shiga,wakar karin shekara suka shiga mishi, cike da mamaki yaga Yarshi rike da,cake yar kimanin shekara uku,. "Happy Birth Day Dadda." Durkusawa yayi gabanta, ya hure wutar jikin cake ɗin sannan yace. "Thank kyau My ChuChu." Yan uwanshi suka shiga murna da shewa, godiya yayi musu ya ɗaga kanshi step inda yake jin takun Mahaifiyarsu sanye take da doguwar rigar super wax, hannunta na dama rike da, casbi da 40 rabbana, Takawa yayi har inda take, ya ɗaura kanshi a kafaɗarta, suka sauko tare. Zama tayi a kujeran mai cin mutane uku, zuwanshi katsina yasashi manta wasu abubuwan ns ɓacin rai da ya kunso, a gurin Gimbiyarshi hafsat. Sukayi kanenshi aka yanka cake, aka kaiwa masu aikin gidan da akayi murnan tare dasu, sai da suka nutsu ya kalle Mahaifiyarshi yace. "Ummi !" Zuba mishi ido tayi cikin nutsuwa tace. "Ina jinka Deedat" "Ummi auren zan kara." Yanda yayi magana a sanyayya ɗauka baida gaskiyane, Tausayi da soyayyar ɗanta, suka mata diran mikiya, san bata son ta tursassashi, akan abinda Matarsa take musu dan a haka ma bashiri suke ba, ina kuma ina ta goya mishi baya yayi aure murmushi tayi irin tasu ta manyan tace. "Idan babu damuwa kayi hakuri mana, duk abinda hakuri bai bada ba, toh rashinsa bazai bada ba ka mata uzuri har zuwa nan da wani lokaci, idan bata sauya ba kana da damar yin kome." Shiru yayi ya rasa yanda zai mata bayanin halin da yake ciki,musaman yanda rena danginshi da shi kanshi, rike chuchu yayi yana kallonta cike da tausayi kiran sallah yasasi zuwa masalacin dake jikin gidan. **** "Toh Yau matarce a zaria, lallai abu yayi kyau, mi kika kawo na ɗaurenmu." Ware ido huda tayi tana dariya tace. "Alhaji nice ma zan kawo maka, kayan auren taɓ na fasa." Dariya suka sannan ya kalleta yace. "Kije gida ina zuwa, kinji." Haka Alhaji Muh'd ya turo Huda gida. **** Fitowa Fareeda tayi daga tayi ta rike da wayarta, akunne waya take akan kayanta da suke da da shigowa daga, lagos. "Allah Managa baxan baku ba ai wanca da na baku biyani kuɗina ba, taɓ kuyi hakuri kawai wannan karan nima kayan bazu zo min da sauki ba, balle na bada bashin da bazai fito ba." Tana gama faɗar haka ta kashe wayarta kallon Hasana tayi, tace. "Sameer bangashi ya fito ba," "Ai tun ɗazun ya tashi yake tambayarmu ina Yayarshi shine muka ce mishi sun tafi zaria da alhaji shine ya koma ciki yana kuka." Tsaki Fareeda tayi cike da jin haushin tafiyar da Mai Nasara yayi da huda ba tare da Sameer ba ai ko babu kome, Sameer ɗin shine magajinshi na gaba, ba Y'a mace ba dan gidan wani zata. D'akin yaran ta wucce ta sameshi yanawa Mufida rashin kunya dake itama bata da hakuri ta sauko ta make shi, tun daga bakin kofa take jin muryanshi da sauri, ta isa ɗakin tasami fuskarshi tayi ja. Gashi bakinshi bai mutu ba, sai zagin mufidar yake, da cewa. "Shegiya muguwa, jaka Allah ya isa min, azaluma." Ita kuwa da zuciya ya ciwota taje har gabanshi ta wanke mishi fuska da mari, sai akan idanun uwar "kam uba" inji Fareeda, Ko ajikin Mufida, ta koma bakin gadonta ta zauna "keeee Uban mi yayi miki kike dukanshi kaman jaki dan uwarki." Mufida bata da kunya yar shekara goma amma rashin kunyarta ya fi karfinta dan tsabar ta haɗa abubuwa biyu daga iyayenta miskilanci daga uba mulki daga uwarta, ita a rayuwatar tana son bada oda kuma sau ɗaya take magana, na biyu dukkane idan kuma babbane toh duk maganar da ta sauka a harshenta shi take faɗa mishi, dan haka da fareeda ta zageta ɗago idanunta tayi farare kafin tace mata. "Ki tambayi rashin tarbiya." Tana faɗa mata haka ta juya tayi kwanciyarta take ran Fareeda ya ɓaci ta fincikota ta tsinketa da mari, wanda yaja hancinta zubda jini dan tana haɓɓo. "Dan Ubanki kika ce naje na tambayi rashin tarbiya dani dake waye bashi tarbiya." D'ago kanta tayi cikin nutsuwa ta share hancinta tace. "Ki sake min rigana." Yanda tayi maganar kaɗai abin mamakine dan idanunta sunyi ja kamar wata babba, amma babu ko ɗigon hawaye asalima, hucci take tsabar ɓacin rai, Fita tayi daga ɗakin zuwa sider ɗin Uwarta tana uwar ɗaka yanda Mai Nasara yabarta haka take a kwance, Ba sallama ta shiga cikin kuka da batayi a ko ina ba sai a gaban uwar take faɗa mata abinda Yadikonta tayi mata, Abin takaici ka ɗibo damuwarka kazo inda za'a share maka kwalla amma sai uwar ta kalleta ta gyara kwanciya sannan tace. "Fita ki bani guri bacci nake ji." Zaro ido yarimyar tayi cike da bakin ciki ta suri wayar Uwar tafita da shi, tana ganinta amma tsabar mulki ya hanata magana, Mufida kuwa layin Uban ta kira, yana kwance a ɗakinshi na zaria ta tsalla mishi ihu da ya ɗauka tare da kururuwa tace. "Daddy Maman Samee ta fasa min hancina, har yana jini sannan ta zageni wai Ubana mara zuciya, ko kai bazata ragawa ba kuma sai tasa ka daina sonmu, aimu Matane kafi son Samee akanmu, mu ɗin banza mu ɗin wofi dan baka sonmu." "Ya isa Mamana gani nan zuwa kinji.".. Yace mata, Kashe kiran tayi Laraba da Hasana suka kallon yanda Mufida ta haɗa bom lokaci guda. Zuwa ɗakin uwar tayi ta ajiye mata wayarta sannan ta fita. ....... Takarkacen shi ya haɗa yayo waje, ɗakin Mama kilishi ya leka yace. "Mama zan tafi, munyi waya da Alhaji taso muje Huda." "Daddy lafiya? Zamu koma yau ba kace sai gobe ba." inji huda kamar zatayi kuka, "Eh toh muje Mufi takirani tana kuka, muje dai next week zan kawoki ki kwana biyu." Tana jin yace Mufi taji ranta ya ɓaci ɗakin hajiya kilishi ta shiga ta ɗauko kayanshi suka fito, lokacin Hajiyarshi ta fito har kasa ya durkusa ya faɗa mata tafiyar Allah ya kiyaye hanyan tace mishi, Mikewa yayi suka bar cikin gidan da rakiyar Mama kilishi, mikawa Huda wani leda tayi me ɗauke da kayan kwalliya da tarkacen mata tace "Mai Nasara karka kawota sai sati na sama, akwai bikin da zamuyi Yar gidan Yaya galadima zata auri muttak'an mai martaɓa, kaga sai taxo ayi bikin da ita dan har nasa a mata ankon fitar bikin." "Toh Mama." ya ce mata a takaice. Shafa kan huda tayi wacce tayi tace. "Kishiya ki min dariya mana.".. Murmushi Huda tayi tace. "Nagode granMah, Allah yakara buɗi da lafiya ya kara soyayyarki da me farin gashinki." Dariya Hajiya tayu tana musu bye da hannunta, tunda suka bar gidan ta kauda kanta ta zubawa gefenta ido, yana sane fushi tayi amma tsabar baida lokacin rarrashinta ya kyaleta ya cigaba da tukinta. Huda yarinyace karama amma tana da wani irin kaifin tunani, nazarin mahaifinsu da gidansu take, sam bai bai amshi sunanshi na magidanci ba, kowacce rayuwarta take tsullawa son ranta, dole asamu wcce zata sauya mishi alkibila dan duk cikinsu babu wacce zata iya wannan aikin, kwalla ne ya zuɓo mata tasa hannu zata goge ya mika mata tissue karɓa tayi ta goge, ahankali tace. "Thanks." Sai yaji ba daɗi, riko kafaɗarta yayi, a hankali ya furta kalmar kaman baya son faɗar kalman yace. "Sorry." D'ago kai tayi ta sakw murmushi wanda ya bayyana tsantsar kaman da take da Uban tace. "Is ok." Basu shigo gida ba, sai da magrib masalaci ya wucce ita kuma ta kwashi kayanshi da taimakon drvn suka shiga dashi cikin gida, Kallon Sameer da yake ta tsalle tsalle,akan kujeru tayi ta kauda kanta, ɗakinshi ta kai mishi kayanshi sannan ta wucce ɗakinsu, Mufida na zaune da kayan da jinin ya bata gana kan hancinta, da ta bushe kallo ɗaya sukawa juna kowacce ta basar, Ban ɗaki Huda tashiga tayi wanka da alola, tazo ta gabatar da sallah. ....... Bayan isha.... Zaune suke akan gurin cin abinci, baka jin kome sai karan cokala, suna gama cin abinci, kallesu dukkansu yace. "Ina nimanku, Huda ki kira min Mufida." Tunda ya faɗi haka bai kuma bin takansu ba ya wucce gefenshi, Huda ta mike itama, sai matan kowacce ta koma gefenta ta kintsa sannan suka nufi falonshi yana kishingiɗe, sanye da farin wando yadin maza sai rigarshi itama faran har kana hango farin shimin da yasaka ta ciki, Zama sukayi a kan kujera, Mufida na shigowa ta zauna a gabanshi, ɗago kanshi yayi ya kallesu, sannan ya kalli kafet ɗin, da yake malalle a falon, ko ba'a faɗa musu ba, sunsan mi yake nufi, sauka sukayi kowacce ranta a ɓace musaman Balkisu wacce take ganin kamar ya haɗata da sauran matanshine, Manta da tasharsu yayi ya cigaba da aikin gabanshi, har kusan tara, Mufida tace. "Daddy Barci nake ji" "Ok mi ya faru da bana nan." Ya jefa mata tambayar, raurau tayi da idanunta, nan ta kwashe karya da gaskiya ta faɗa mishi, sannan har da shaidunta na an fasa mata hanci, Buɗe baki fareeda tayi cike da mamakin yarinyar da aka haifeta a gabanta itace ta kula mata zarge, "Tashi kije sai da safe Matar Alhajina" yace mata, Tana fita ya juye musu kwandon bala'i dan akan yaranshi baida sauki, har yana ikirarin sake mata akan Yaranshi. Abin da yabawa Balkisu haushi ta mike, cikin isa tace. "Ai magana ya kare, suna gams hutu zasu koma bodin babu yar da zata sani ɓacin rai da ciwon kai." Fita tayi tabar musu falon cikin masifa Fareeda ta mike jikinta na tsuma, tace. "Kace bamu da amfani."" Bai saurarresu ba ya cigaba da aikinshi ila iyaka su hanashi hakkinshi dake kansu suje ya hakura dashi, dariya ke cikin cikin Aneesah dan itama Mufida ta taɓa haɗa mata makirci har tayi yaji, dan sai da mai nasara ya kifa mata mari biyu. Shi yasa idan ba huda ba, Aneesah bata shiga hidimar yaranshi, har sameer ɗin ba kunyane dashi ba ynx zai zage mutum. Suna gama fita ya zubawa nauran gabanshi ido, shi baiga wani abu me muni ba, a hukuincin shi asalima, duk uba nagari irin haka zai yanke, (A tunanin ka ba Yunus) **** Muna komawa gida muka baje abinda Hajiya falmata ta bamu, turaruka da humra ga kayan kwalliya, kallon Rahila nayi cikin nutsuwa nace. "A novel kowa ya iya, make ove ko?" Dariya Rahimah tasaka har da rike cikinta tace. "Wallahi ke muguwa ce, wato kin tarfo Rahil...." Shiru tayi tare da kallon kofar shigowa Aunty Gausiya ne da goyonta, batsal batsal muna ganinta sai da gabanmu ya faɗi, mikewa mukayi, tana rike da Aiman a hannunta bakin cikin ganinta yasa muka tattara muka shige ɗakinmu, Daga bakin kofa Malam Yace. "Alhamdulillah kin kashe aurenki ba? Madalla zauna akwai ɗakin Yan mata ki kutsa kanki cikinsu, Hasina !!!Atika!!" Da sauri suka fito kowacce hankalinta tashe, yace. "Daga Yau kar wata ta kuma shiga madafi girki, sannan yan matan gidan kar wata ta kuma fitowa aiki, su kwanta su huta Allah ya kawo musu sauki, Duk wani aiki ya rataya a wuyar gausiya, da fatan kun fahimce ni." Gyaɗa kai sukayi, abin tausayi ɗan da kafi so shi ke wahalar da kai, juyawar da Mama Amarya zatayi sai zuɓewa tayi a gurin, "Wayyo Allah mama!" Da gudu muka fito daga ɗakin Malam da Umma suka isa kanta, a hargitse Rahilah ta tureta cikin tashin hankali tace. "Karki taɓa mana Uwa, muguwa azaluma, mara imani kin kasheta burinki ya cika, idan ma maita kika ciy..." Kifeta da mari Umma tayi cikin zafin rai tace. "Kiyi min shiru." "Bani ruwa Rahima?" malam yacewa Rahimah, Har ture ture, muke nida Rahimah, muka kawo ruwan muna bashi ruwan ya shafa mata, a jiyar zuciya ta sauke, idanunta a rufe a hankali tace. "Ku taimaka min na shiga ɗakina." Umma da Malam suka taimaka mata suka kaita ɗaki, aka shimfiɗata a gadonta zama mukayi muna mata fifita, sai ajiyar zuciya take saukewa, D'akinmƴ Aunty gausiya ta zauna tana kuka, sai yanzun take dan danasanin kashe aurenta da tayi, gashi tun ba'a jekoina ba tafara kuka, Tunda muka samu Mama Amarya tayi bacci, muka dawo ɗakinmu, ni da Rahilah muka koma ɗakin Umma Rahimah ta koma ɗakin Mama da zama haka muka mata watsewar zaɓi. ****,Aslinmu, Mu yan kasar nijar ne, Malam da Umma, Asalin sunan Malam Omer Harzuka, ɗan asalin Damagarane bazabarme ne, Gidansu malamai ne, a damagaran wanda ake ji dasu malam yana da yan'uwan shi nacan, Rigimar cikin gida ya haɗashi da Yan uwanshi, wanda haka yasashi yayi fushi yabar gida, Malam shine babba a cikin gidan sai ya zamana a gidan ɗakuna ukune, akwai ɗakin Uwar gidan mahaifiyar Malam Mairama,sai Dakin Kyauta, sai dakin Halima wacce suke kira Hali dubu, Kakanmu malan Hayatu yana da yan kadarorinshi na kiwo, irinsu shanu, sai rakumai da tumakai,. Gidansu suna yawa maza da mata,, ɗakinsu Malam yana da kane, guda biyu yan biyune suma, Dakinsu basu da wani fitina kamar sauran ɗakunan, Hassana da Hussaina am musu aure acan nijar ɗin amma suna zuwa mana. Dalilin barinshi gida ya farune bayan auren Umma yar abokin Babanshi, inda kakanmu ya ɗauki wasu daga cikin dabobinshi yabawa Malam, sai kanen suka tada rigima akan mi zai bada Omer su bai basu ba, faɗa yayi musu yace wannan kason da yabawa Omer yabashine dan rabonshine na kiwo da yake mishi. Tunda suka ji haka sai sukayu shiru,dan Malam kaɗai ke masa kiwon dabobin. Bayan anyi haka da kwana biyu, aka samu ɓullowar cutar amai da gudawa wanda yayi sanadin rasuwar kakanmu. Bayan rasuwarsa yan uwan malam suka buɗe mishi wuta, akan sai ya bada dabobinshi araba bai damu ba dake yaba son fitina, sai ya mika musu da aka raba ya ɗauki Iya kakarmu da Umma suka bar nijar inda yazo maraɗi ya sai da dababinshi ya shiga motar katsina, daga sun zauna a katsina har na tsawon shekara, kafin ya dawo kaduna yazo ya kama haya, ya shiga makarantar markazi na malam mahmud gumi, dake yana da iliminshi tun can sai karatun bai bashi wahala ba. A lokacine Umma tasami cikin Yaya Hayatu, cikin me matukar laulayi, ita da Iya sukayita fama har ta sauka lafiya, Shagon saida litattafan addini ya buɗea kasuwar barci, kuma sai Allah yasaka mishi luɗifi a cikin shagon take ya bunkasa, Yaya nada shekara uku aka turashi madina yayi karatunshi acan, Cike da farin ciki yazo ya faɗawa Umma da Iyarshi, aikuwa sukaita murna,, dake shi ɗaya zai tafi sai yabar shagonshi ga yaronshi yana cirewasu Umma kuɗin abinci da na haya, Allah cikin ikonshi Naziru yarike su Umma da Amana har tsawon shekara biyar kafin malam ya dawo lokacin shagon ya kara bunkasa, Naziru ɗan nan kaduna ne, kuma maraya ne, amma mutune mai gaskiya da amana, Bayan dawowar Malam ya maida Naziru makaranta dama bai gama scndry ba, dan yana aji biyu ya ajiye karatu gashi ynx yana niman shekaru ashirin, da buga buga malam ya turashi makaranta, Dawowar malam aka sami cikin Aunty Shema'a, wacce cikinta baibawa umma wahala ba. Bayan haihuwar umma Malam ya fito da maganar karin aure Iya ce ta taushe Umma har aka kawo Mama Amarya, Lokacin Aunty shema'u babu inda bata shiga, dan sai aka ɗauki shekara ɗaya da rabi kafin akayi auren, dukkansu malam ya kwashe ya zuba a makaranta high islamic, Sun cire kishi a ransu sun rungume hidimar mijinsu, fiye da kima. Watan Mama goma sha ɗaya ta haifi Aunty Asma'u wacce take aure, a Abia mijinta ma'aikacin banki ne, Aunty Asmau watanta goma sha uku, sai ga cikin Aunty Hamdiya wanda lokacin Umma kama da tsohon cikin Ya kabir wanda yake bautar kasan shi a Edo, Mama na fama da karamin cikinta, sosai suke fama da kansu ga Uwar mijinsu. Da ba lafiya watan guda tsakani Umma ta haifi ya kabiru, sati biyu da haihuwarshi Iya ta rasu, sun kaɗu sosai har na tsawon wata biyu, ana haka akayiwa malam tallar gida a tudun wada layin yan kosai, ba tare da wani damuwa ba yaje yasayi gidan me ɗauke da ɗauka bakwai ciki da falo da ban ɗaki guda uku, ciki ɗaya ɗaya, da ban ɗaki guda biyu sai ciki ɗaya babu ban ɗaki a cikinsu sai a haraba, nan malam ya ajiyewa yaranshi maza, Ciki biyun da ban ɗaki na yara mata, Bayan wani lokaci Mama ta haifi Hamdiya, lokaci Yaya kabir yayi kwari sosai, gidanmu ruwa biyune ɗakin Umma mu bakakene sai ɗakin Mama su kuma farare ne. Sai da Aunty Hamdiya tayi shekara ɗaya da wata biyar aka sami cikin Aunty Gausiya, tunda Umma tasami cikinta ciwon Asthma ya shigeta da an ɗauka wank ciwo nadaban ne sai da aka tsananta bincike aka gano Asthma ce, dakyar dakyar cikin ya kai wata bakwai karshe tiyata aka mata, aka ciro babyn yar karama, umma ce ke hidima dasu har suka shekara dan Mama ciwo tayi sosai,. Gashi gausiya ta tashi garau, sonda Mama ke nunawa Gausiya ya ɓaci tun bata da wayo har ta fahimci da zaran ta tsalla ihu Mama zata birkice, sai ta tsiro da fitina kala kala, ga faɗa da zagi haka Umma zata rufe ido ta zaneta, tun mama bata nuna bacin ranta har ta farawa Umma ba'a a wasa inda take cewa. "Yaya da dai kin daina dukar zuciyar mamanta dan ji nake da ita kamar tsoka ɗaya a miya." Tunda ta faɗi haka umma ta kame hannunta a jikin yarinya amma kiri kiri, umma ta ware gausiya a cikin yara, tun malam bai fahimta ba har ya ɗago wariyar yayiwa Umma magana tace. "Ita zata iya rike sauran yaran dan a hannunta aka haifesu ita kuma gausiya yar soce taje Uwarta ta riketa." Suna haka kwatsam Mama tasami cikin shkura shima tasha wuya dan har cirewa aka so yi Allah bai nufa, aka haifeta lafiya, Bayan shekaru ashirin cif, yaran umma huɗu har dani da sai na mama Amarya shida, bayan shekaru aka sami cikinmu inda aka haifeni bakwaini, su Rahilah sai da suka cika wataninsu cif, ina da wata huɗu aka haifesu, mune kananu dan yayunmu duk sun girma har ana batun aurar da Aunty Shema'u Yaya Hayat yana karatu a ɗan fodio Uni.. Sokoto gausiya da shukra sune yan mata kananu, Shema'u da Asma'u aka aurar dasu rana ɗaya, Aunty Shema tana auren wani ɗalibin Malam ne, sai mijin Asmau shima babanshi abokin malam ne, Bayan shekara uku aka aurar da Hamdiya da iya kar yaran gidanmu scndry, daga nan magana ya kare, Halayar gausiya ba daɗi, gashi sai rashin ɗa'a take a unguwarmu, yayinda shukra tafita. Haka suma suka cigaba da karatu, har suka gama scndry shukra ta sami wani malamin jami'a anan kasu ya fito nimanta, Gausiya wani yaro ta makalewa, ganin tana shirin lalacewa Malam ya hanata fita ga fitsara da rashin mutunci, babu me shiga shirginta har muma kanenta, ganin idan akace xa'a jirata ɓata lokacine akayi bikin Aunty Shukra. Lokacin da Yaya Hayat ya gama karatunshi na likitanci, ya dawo gida nan ya gano gausiya na fita ya kamata yayi mata mugun duka, Ranar malam na kasuwa Naziru yazo mishi, ya zama babba malami shima yana koyarwa a A.b.u, cikin farin ciki suka zo gida yaci abinci. Nan yake faɗawa Malam ai zuwanshi hutu yayan Mamanshi daga Maiduguri yazo ya ɗaukeshi suka tafi can, dake suna da buɗi sai suka nima mishi takardu ya tafi sudan, har ya auri yar uwanshi bata jima da rasuwa ba gurin haihuwarta na uku, Malam ya tausaya mishi, ya tambaya Yaya hayat da shema'u anan malam ke faɗa mishi ai gidan ya cika, shigowa malam yayi ya faɗawa su Umma, Komawa yayi gurinshi suka shigo gidan, inda farkon shigowarshi yayi tozali da Aunty gausiya, Bayan anyi gaishe gaishe, akayi yaushe gamo, anan yake shaida musu Ai yaron shi babba sunan Malam ne ana kiranshi faruq, sai takwaran Iya Maryam, Sosai malam yaji daɗi,, da zai tafi ya saukewa malam kayan masarufi, Bayan sati biyu sai gashi nan yaxo ya gaida malam, wasa wasa ya maida gidanmu gurin zuwanshi, har karatun dare da na safiyar da ake, duk yana zuwa kai da yaga zai cutu ya fito ya faɗi abinda ke damunshi, Malam yayi farin ciki, ya sami Umma da mana ya faɗa musu suma murna sukayi da aka faɗa mata katsaye tace. "Lallai fa ni bana sonshi." Babu wanda ya saurareta, har aka fara maganar tayi karfi, sannan Baban faruq ya fara zuwa gurinta duk fitarta sai ta mishi rashin ɗa'a har akayi auren cin mutunci da wulakanci, cikin yaranta rabone kawai ya ratsa dan sai sun raba hali ya gwada mata karfi yake karɓan hakkinshi sai rabo ta ratsa, Gashi Allah ya haɗata da munafukar makociya ita ke ɗaurata Kan kome, bayan aurenta akayi bikin yaya shida matarsa da suke zaune a doctors quarts anan kaduna, har da yaransu biyu Hasina wacce suke kira da Afren sai Atika wacce suke kira da Ihsan, Tunda aka fara maganar auren Aunty ciwon Mama ke tashi har zuwa yanzun da ta kaso auren, ....... Cikin tausayawa na share kwallar dake bin fuskana. Bayan sallar isha muka sake lekata tana bacci sannan muka koma ɗakin Umma. **** Washi gari... Muna tashi muka fito zamu fara aiki malam yace. "Kuje mu kwanta, Gausiya ta fito." Jikinta na rawa tafito ya fara aiki, dakyar Umma tashawo kan malam ya barta tayi abin karyawa muka ci, bamu zauna ba sai makaranta. Koda muka dawo an gama abinci, zama mukayi abinmu ko kulata bamuyi ba, muna gama cin abinci muka kai mata kwanon gurin wanke wanke muka shige ɗakin Mama , aka buɗe hira banu fito ba sai da azahar. **** Kamar jiya yau ma shi yayi abin karyawa kuma ya cinye abinshi dan bata tashi, yana gamawa ya shiga ɗakin motse jikinshi yana idarwa Ahmad ya kirashi a kune ya saka wayar can kasa makoshi yace. "Barka angon Hafsat." Yana sauke numfashi, dariya Ahmad yayi yace. "Shege kana rage gajiyane na tsinke maka jin daɗinka toh idan kagama muna jiranka a officer." Katse kiran Ahmad yayi a gurguje ya shirya sanye da bakin jeans da farin shirt an rubuta Armania mai dogon hannun. Yana isa officer din Ahmad ya sakashi a gaba da dariya...... [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.6* "Yau wani ya hucce gajiyarshi akan wata toh sannu Allah yasa kwallon ya faɗa raga, nan da watannin muzo cikin shinkafa." Duka Aman ya kai mishi yana murmushi dan dama Ahmad ya fito ɗan kazar kazar. Kallon Agogon da ke ɗaure a tsintsiyar hannunshi yayi, kafin ya ɗago kai taɓe baki yayi cikin nutsuwa yace. "Wannan mutumin kome sai yasaka mana african time ne." Bai rufe baki ba, sai ga mai nasara ya turo hancin motarshi a haraban ma'aikatar, nima guri yayi ya parka sannan ya zuro kafar shi wanda yake cikin wani haf shoe, yafito sam bai cika damuwa da saka kaya kananu ba, duk kayan da zaka gani a jikinshi toh jamfane yau ma, jamfarce ruwa ashe sai takalmin shi haka ga baki ɗaya dai haɗin yau yayi tane fully, a hankali yake takowa fuskarshi a sake ya shiga officer ɗin da sallama, amsawa sukayi tare da mika mishi hannu musabaha yayi da Aman dan shi yake kusada, sai ya mikawa Ahmad suka gaisa tattaunawa sukayi akan cigaban kamfanin da zasu buɗe,... ***** Tunda muka ɗauko hanyar gida idanuna ya sauka akan mai saida ayaba, taɓa rahilah nayi cikin zolaya nace mata. "Keee! Yaren novel can." Duka takaimin cike da jin haushi ta rausayar da kanta, dukda nikk'af ce a fuskarta sai da na hango murmushi akan fuskarta, a hankali tace. "Insha Allah dakanki zaki kirani dan ɗaukar darasi, keee nifa mijina sai ya haukace akaina dan..." Kasa tayi da muryanta dai dai kunnena tace. "Babu abinda baxan iya mishi ba, ke har ɗaukar hotona zan natura mishi." Zaro Ido Rahimah tayi tace. "Mun shiga uku, Rahilah wato baki daina ba ko?" D'aga kafaɗarta tayi alamun oho, sannan tace. "Ga wacce zaki tuhuma, bani ba ina zaman lafiyata ta kawo min maganar wai ga ayaba." Dariya nasaka har ina rike cikina, haka nayita tsokanar Rahilah ita kuma tana biye min har muka iso gida,.. Da dare kuwa muna zaune a tsakar gida muma shan iska, Malam da Umma da kuma Mama suna hira Malam yace. "Ina son Allah ya kawo min mazaje nagari da zasu aure min, Yan ukuna dan na lura Rahilah ta ɗan fisu, rawan kai addu'a nake musu ba dare ba rana." ... "Hmm Malam dama ina son magana dakai akan Maryam Sajida, Malam Mus'ab yayi min magana akanta nace sai na tuntuɓeka." Inji Umma knn, Shiru yayi na wani lokaci kaman bazai magana ba, ya kirani. Jikina har rawa yake na isa gurinshi, nace. "Na'am malam." "Kina son Malam Mus'ab ne?" ya jefa min tambayar, A ruɗe kamar wacce akace tayi karya na shiga cewa. "Wallahi na rantse da Allah ni bana kulashi ma, kuma malam ka tambayi su Rahilah babu ruwan da shi.." Kuka na saka musu ina rantse rantse, "Ya isa Mamana ban ce zan miki dole ba, dama tambayarki nake shin kina sonshi ne ko A'a." Cikin sauri nace. "A'a ni bana sonshi." "Tashi kije Allah yayi muku albarka," "Amin" su Umma suka ce suna min dariya, Dakin Umma na shige na kwanta, take su rahila suka biyo ni, suna rarrashina. Bayan tashinmu Umma take faɗawa Malam, "Na manta ban faɗa maka ba, Akwai Yar Amiran na da'awa zata aure yariman zazzau shine aka turo min da katin bikin, mi kagani akan tafiyar." Murmushi yayi sannan yace. "Ba damuwa, Allah ya kaimu lokaci amma bake ɗaya zakiyi tafiyar ba ko?" "Eh zan ɗauki Yan uku muje dasu dan zasu taimaka min sosai." tace mishi. "Allah ya nuna mana lokacin." yace mata, Haka suka cigaba da hira ni kuma su rahila suka shiga rarrashina, kar a ɗakin muna kwana wannan ɗabi'armu ce da zaran abu yasami ɗaya toh kaman ya sami saurane. **** Yau alhamis muna tsakar gida wanki muke, malam ya shiga cikin raha yace. "Yan uku gobe juma'a fa kar a manta da saukar da ake min." "Toh Malam Insha Allah zamuyi maka." Cikin ɗoki da muna muka gama wanki mun, kowacce ta ɗauki Alkur'ani muka fara karatu tun alhamis, Kafin dare munyi kusan izu goma goma, zuwa juma'a kuwa muka sauke mashi, cikin jin daɗi ya kiramu ya bamu dubu uku uku, duk lokacin da mukayi mishi sauka sai ya bamu kuɗi, haka ba karamin kara mana kwarin gwiwa da kaunar mahaifinmu muke ba, **** Kallon gidan Aman yayi tun ranar da ya gyara ko tsinke ba'a sake ko sharewa ba, tana can naɗe a gado tana chart shiga yayi ciki ranshi na ɓace ya fincikota zuwa falo yace. "Wallahi Hindu!!! Kina kure hakurana amma karki damu, idan nafita na samu gidan nan haka Allah zan baki mamaki. Jin abinda yace yasa jikinta ya shiga rawa, take ta fara aikin ba ji ba gani. Al'amarin matansu sai da buɗe wuta, ta ɓangaren Ahmad da sauki dan tunda taji batun kishiya ta shiga hankalinta. Mai Nasara ne dai ya tattara su ya watsa a kwandon shara har gara. Aneesah tana gane mishi dukda bata da lokaci tana kamanta mishi wasu abubuwan sai dai rayuwar gidan babu tsarin.Addini a ciki sabida kowacce mace bata san yaushe ne take da miji ba, balle ta sami lokacinta kamar yanda ya tsara musu, idan yana gari toh babu ruwanshi da bin ka'ida, Ko tsarin Addini, bawai dan bai sani ba, a'a sai dai shi baxai ya dogon magana dasu ba, kawai idan ya zo miki toh yazo idan kuma kika kai kanki haka ma yayi, sam shi bai san mi ake cewa rarrashin mace ko biye mata tayita shirme ko ya san damuwarta, babu ruwanshi da haka idan kaga damuwar shi akan kasuwarcinsane ko an taɓa yaranshi. (Nasan mi karatu zai so sanin waye ne Mai Nasaran nan da matanshi nan) Yunus Muh'd Yunus shine cikaken sunanshi, mai Nasara kuwa sunan Kakanshine ya ci wato Asalin Yunus mai nasara, Alhaj Muh'd Yunus tsohon sakataren gwanatine bayan wnnan matsayin ya rike shugaban zaɓe na kasa, sannan ya rike matsayin mai lura da kamfaninnikan gwanatin kasar naija, Babban mutane da ya sanu a ɓangare aikin gwanati, da wasu fanoni na siyasa, mutane da dama sun so ya fito takaran governo ko sanata amma yaki yace shi baya ra'ayin siyasa. Mai Nasara shine babba a gidan, Hajiya Hauwa itace uwar gida mi yara biyar uku Mata biyu maxa, Yunus shine babba sai Zainab tana aure a abuja, sai AbdulKadir yana aiki a kano, sai Hajara, tana aure anan zaria, sau ɗan Autansu Abdullahi. D'akin Mama kilishi kuwa kuwa yaranta uku ne, Safwan shine babba, sai Zuwairiyya, da kuma Yar autanta Nana Aisha. Kusan yaran gidan suna da haɗin kai dan Yaran Hajiya a hannun mama kilishi suka tashi, yayinda su Yunus suka taso a hannunta, Yunus yana da degree uku ne a fanin kasuwanci, yana da ilimin Addini sosai ga kuma ilimin boko, kuma dukda arzikin Mahaifinshi, baisa yayi karatu a wajen kasa ba, anan jami'ar A.b.u yayi karatunshi. Anan ya haɗu da Ahmad da Aman wanda suma suka zo karatu, tun a shekaransu na biyu a jami'a suka fara haɗa karfi da karfe, domin kafa kansu, Daga haka ne, fa suka mike da niman nakansu. Matarshi ta farko balkisu yar tsohon sarkin zazzau ce, kasancewar Mama kilishi mahaifiyarta yar cikin gidan sarautace kuma baban Balkisu Kawun Mama kilishine, kuma suna zumunci sosai, dan har balkisu tana zuwa gidansu mai Nasara. Wani zuwan da tayi gidan taga mai nasara, shi knn ta haukace sai gashi duk sati sai taxo gidan dan taga mai nasara, shi kuma bai san tanayi ba, dan shi mace bata gabanshi dan yafi yarda da kasuwanci da yarda da hidimar mace. Idan tazo gidan haka zata takuwa Mama sai ta mata hiran mai nasara, tun tana ɗauka dan burgewa take sata a gaba, sai Mama ta lura da cewa, ai balkisu ta hau bishiyar kace, akan son Mai nasara Mama batayi kasa a gwiwa ba ta tambayeta nan kuwa ta amsa, da eh. Haka ba karamin daɗi yayiwa Mama ba, har ta labartawa Hajiya karɓan alamarin hajiya amma kasan ranta bata so wannan haɗin ba, sabida Hajiya burinta mai nasara ya sami macen da zata sauya mishi rayuwa ba wacce zata sake dulmiyar dashi ba, amma ganin girman Mama yasa ta amince., Lokacin da maganar ya isa kunnen Maza, basu ɗauki alamarin da sauki ba, suka kambamata har mai nasara yazo hutu, nan iyayenshi suka tunkare shi da maganar, shiru yayi kaman ba dashi ake ba, sai da takaici yasa hajiyarsu bar falon tana sababi tace. "Tsabar ka rena mutane ana maka magana kayi banza da mutane, sabida rashin kunya, Wallahi Rukayya da Alhaji karku sake sakani a cikin maganarshi." Tana fita ya bita da ido, jikinshi a sanyayye, sake mai maita mishi maganar Alhajinsu yayi, ɗago kai yayi yace. "Hmm shi knn." Mama kilishi tace. "Babana shi kenam din na amincewa ne ." Mikewa yayi dakyar yace mata. "Eh" sannan ya fita murmushi mahaifinshi yayi yace. "Miskili kafi mahaukaci ban haushi duk yaran gidan nan a sake suke amma Babana kaman wanda aka takureshi" Hira sosai mama sukayi da alhaji, akan sha'anin. Koda ya koma makaranta bai fadawa abokanshi ba, dan lokacik suna matakin masters ne, dake ba mutum mai yawan magana bane shi yasa abin ya barshi iya shi kaɗai.. Bayan wata uku akafara hidiman biki tsakanin Balkisu da mai nasara basi taɓa haɗuwa ba, sai da Mama kilishi ta tura Abdul kadir yaje har makarantar yayi mishi terere a gaban abokai su kuwa suka sakashi a gaba da tsokana, haka suka zo yaje gidansu balkisu ya koda suka je dan bashi ɗaya bane, Aman da Ahmad sune suka tsarata amma gogan naku nan make, a gefe yana jinsu da suka buwayeshi ya mike ya barmusu gurin(😹) Koda suka dawo gida Mama ta samesu da maganar take suka ware akan shagalin sabida daga Aman har Ahmad kowannensu yana da rawan kai, haka sukayi ruwa sukayi tsaki suka ajiye ango a gefe, Biki anyi na garari dukda ango baisan anayi ba, sai dai gurin dinner akasa shi dole sai da yaje, sai ɗaurin aure da, kuma hawan doki aka je gaida sarki. A cikin gidansu aka ware musu, side ɗinsu. ..... "Ahmad wallahi wannan auren da aka mishi cutar yarinyar zaiyi, dan nasanshi sarai babu abinda zai iya sauke mata, shi yasa nasayo tablers ɗin nan zan jefa mishi a coca an jima, toh daren Amarci zai tabbata, dan na lura shi ɗin sai du'a'i." Dariya Ahmad yayi, sosai yace. "Miskili kenan kafi mahaukaci ban haushi." Haka sukayita tsara yanda zasu kai Mai nasara ɗakin Balkisu, ai kuwa hakansu ta cima ruwa dan jefa mishi kwaya, Aman yayi suka barshi yasha, ba tare da ɓata lokaci ba suka rakashi ɗakim Amarya, akayi ɗan hira sama sama, sannan suka sayi baki suka ajiye musu kome, sannan suka musu sallama rakosu yayi sannan ya koma, a falo ya baje rigar ya zauna yayi crossing leg, yana hutawa, Bayan kamar mintuna ashirin kwaya ta jika, nan ta fara aiknta tun yana sharewa yana wani basarwa, har ya fara jin zufa na karyo mishi ta ko ina, shi bai taɓa shiryawa kanshi haka ba, asalima shi ba me yawan sha'awa bane balle yace ai itace ra motsa mishi a daddafe ya shige dakinta dan har ta kashe wuta ta kwanta ko cire kayan jikinta batayi ba, Hayewa gadon yayi ya,zare kayanshi daga nan ya fara bin amaryanshi da zafi🙈🙊(Bance kome ba dan kar na lalata virgins ɗin Yan mata😂), Jin bakon yanayi yana bin jikinta, ga ɗan gyaran da Iyaye suka mata, take ta biye mishi sai da akazo sabonta kwanturaki nan ne idanunta ya rena fata, dan duk tarun da yayi na shekara da shekaru ya juye mata, hot milk ɗinshi, me ɗauke da seed na musaman, yana gamawa ya koma gefe sai baccin gajiya da zazzaɓi me dan zafi ya rufeshi sabida energy ɗin ba iya nashi kaɗai bane har da na drugs, Allah sarki Balkisu taci kuka har ta godewa Allah, ga ciwon jiki, dakyar ta mike ta shiga ban ɗaki ta wanke jiknta fess, ta fito tasamu har yayi bacci itama gefe ta kwanta sai bacci. **** Bayan sati biyu kana ganin Mai nasara kaga ango dan har wani kiba ya ajiye, duk inda ya ratsa sai an bishi da ido toh ya aka iya akuya taji daɗin manda(😋)< tunda ya gane darajan babban gida ba ruwanshi da miskilanci sai ya gama ya shiga tsare mata gida(😂) Itama mulki ya satakota a gaba, dan daga gidansu aka kawo mata masu aiki har mutum biyu, ......Shekaransu ɗaya ta haifi huda takwaran Mama, nan ya tattaro soyayyar duniya ya ɗaura mata, dake a gaban iyayenshine sai kula da yarinyar ya koma kansu sabida itace jikar ɗansu na fari dukda kanenshi mata sun haihu, Rashin samun kulawar Uwa da huda take fama dashi yasa su hajiya suka ɗauketa, nono kawai Balkisu ke iya ba, Huda nada shekara uku, Balkisu tasami wani cikin kamar zatayi hauka, dan bata farɗaɗo daga hidimar Huda ba sai ga wani cikin, ana ne ta gane waye mai nasara dan kwayance mata yayi dole ta hakura da kudirinta. A bangare kasuwanci kuwa har sun fara fita dubai sayo kaya, wani tafiyarshi suka haɗu da Fareeda, wacce ta tsinci lalitarshi a cikin kasuwan zamani, duba cikin lalitar tayi taga passport ɗinshi anan ta shiga nimanshi dakyar tasameshi ya zo niman lalitar(wallet) mika mishi tayi ya karɓa, yayi mata godiya. Nan take faɗa mishi ai tasan alhajinshi dan Abokin Babantane, murmushi kawai yayi suka rabu, Koda Fareeda koma gida nan ta labartawa iyayenta ita fa taga miji, nan tsohuwar abokantaka ya motsa, Alhaji Ibrahim gusau, ya tafi har zaria ya bawa mai Nasara auren Fareeda dan akara dankon abota,(😂) koda maganar ya isa kunnen balkisu ko ta kula, ita bata da damuwa, dan kowacce da gindinta zata zauna ko irin haukar kishin babu. Wata biyar tsakani akayi auren, wannan karon ma, dai bawani tuntuɓarshi akayi ba dan sunsan karshe yace hmmm shi kenan ko Ehh, Zuwan fareeda da wata biyu, Balkisu ta haihu, a lokacin ya gama gininshi na Unguwar sarki kaduna,. Bayan suna suka dawo baki ɗaya, nan kowacce ta cigaba da zama, sai dai dukkansu basu da lokacinshi dan fareeda na gama amarci ta cigaba da kasuwancinta, bata zuwa dubai amma duk lokacin da zai tafi shi ke mata aikanta. Huda nada shekara bakwai Lokacin Mufida nada shekara uku fareeda ta haifi ɗanta namiji aka samishi Muh'd, Wanda suke kira da sameer, haka zaman gidan mai nasara ya kasance ahangunce dan kowacce abinda tayi niyya take, babu rabon kwana, Ganin irin rayuwar gidan da Yan uwanshi suke magana akai hajiyarshi ta nima mishi auren Yar kaninta Aneesah, nan ma ba laifi, anyi hidima lafiya, sai dai Aneesah tayi kokarin janyoshi jikinta, dukda ma'aikaciyar bankine haka bai hanata samun ɗan lokacinshi ba, Da tafiya yayi nisa sai ta watsar ta ɗauki halayar manta gidan, abu guda dake fasa kan Aneesah shine kyau, Sabida uwart sadaka yalla ce ga kyau ga gashi, amma bata da damuwa, fitinanniyar kenan Fareeda matsalar fareeda guda ɗaya ne bata son haihuwa ita tana son yara amma gani take matukar ta haihu kyanta zai dakushe, shi yasa tun farkon auren da tayi ɓari, bata zauna ba taje aka saka mata roba a bakin mahaifa. Gidan mai nasara kenan. **** Aman Mohmud Mandara yan jahar barno ne, daga uwarshi har ubanshi, shine babba a gidan sai kanenshi guda Uku khalisat da Sakina da Nafisa, sun taso cikin gata da soyayyar Iyayensu ga uwa uba tarbiya, Khalisat tans aure a maiduguri, Rayuwar Aman mai saukine dan shi mutum ne mai bawa kowa hakkinshi, baya son shiga hakkin wani, yana phd ɗinshi a Computer engeering ya haɗu da Hindu, sun buga soyayya na bugawa a jarida dan iyayen hindu suma suna da rufin asiri sai dai matsalarta bata iya kome bane. Dan su a gidansu basa aiki, mahaifinta bakano ne, mahaifiyarta yar Chadi ce, amma ma zauna garin kaduna, soyayyarsu takai har manya sun shiga maganar, Lokacin da maganar aure ya taso ansha biki, da farkon Auren Aman shi yake mata komi, sabida yasameta yanda bai tsamani ba, ga kyaututtuka da yake mata na kuɗi da kayan kawa na mata, ganin haka yasa ta mike kafarta duk lokacinda yazo nimanta sai ya biya ta da wani abu, a hankali suka ɗauki lokaci dan ko shekara basuyi ba, ta tsirfo da halayar da ya fara gunduranshi, amma dake yana matukar sonta sai gashi ya shanye kome, har yana biye mata, Bayan shekara biyu kazantarta tayi muni, babu masu zuwa gidan, duk mai aikin da yakawo sai ta gudu, dan kome ita zatayi ga wulakanci sai ya daina ɗauƙar masu aiki ya zuba mata ido, har zuwa ynx da ya fara ikirarin saketa..... **** Ahmad Zailani Bature, Mahaifinshi ambasane kuma tsohon Ma'aikancin banki duniya, yayi aiki a gurare dq dama, ciki da wajen kasar, shekaranshi uku knn da rasu, Ahmad nada kanen maza biyu mata biyu, matan sune kananu, mazan kowanne yana da aikin yinshi, Fahad yake binshi sojan ruwa ne, sai Faisal wanda shi likitane, a kaduna ya haɗu da Hafsat a gurin bikin wani abokinshi, nan suka mannewa juna, Hajiya firdausi mahaifiyar ahmad tasa aka bincika mata halin Hafsat yar babban gidane amma matsalar uwarsu itake juya gidansu har da ubansu ga rashin tarbiya, danginsu yawo rayuwar karya da sauransu sannan dangin Ubansu basu isa zuwa gidansu ba, Da haka Hajiya firdausi tayiwa Ahmad hannunka mai sanda amma fir yaki fahimtarta asalima sai yake ganin kamar sukar niman aka kawo mata, ganin idanunshi sun rufe yasa tabishi da fatan alkhairi aka sha biki, Ba laifi hafsat tana kokarin kyatatta rayuwarsu sai dai matsala ɗaya a gurin rayuwar aure, duk abinda zai mata kar ya taɓa mata boons,(😹) anyisune dan kwalliya badan aji......... Kuyi hkr wallahi yau an wuni ana ruwa kuma bani da chajine.....A fuwa. [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.7* Hakan bai taɓa damun Ahmad, ba dan yana tabawa sai dai su kare da rigima. Har tasami cikin firdausi, nan fa ta fito da halinta, dakyar ta amince tabar cikin har ta haihu nan ne kuma aka shiga sabon rigima, bazata shayar dai baby ba akan haka ya saketa ya ɗauki yarinya ya kaiwa Hajiya Falmata, Ranta yayi masifar ɓaci dan ta sanadin abotarsu Ahmad sun zama kaman yan uwa, suna zumunci da juna, gashi suna cikn kungiyar Da'awa ta kasa. "Ahmad baka da hankaline da zaka saketa babu shawaran manyanka, ko ce maka akayi har ynz kafita asahun wanda zamu nusar, baka kyauta min ba, ynz badan ina nan kaduna ba,ina zaka kai jaririya ka sake uwarta kuma mu kashe maganar nan ko Hajiya fidausi bana son taji, balle hankalinta ya tashi, maza kaini gidansu." Ba musu ya shiga gaba har gidansu Falmata, da farko sun shirya masa wulakancine ganin Kamilar mace, ga Addini ga kamala yasa, duk suka sha jinin jikinsu nan ta basu hakuri sannan ta haɗu tayi musu nasiha, Bayan ta gama ta mika musu babyn suka fito, "Ka tabbatar ka dawo da ita gida anyi sunah." Hajiya falmata tace mishi, Gida ya dawo da ita sannan yaje ya ɗaukosu nan suka zauna zasu mishi ɗiban albarka ya tsaya kai da fata ya tsefe hafsa a gaban Uwarta yace. "An faɗa miki bani da yanda zanyi dakw ne, ban dawo da Firdausi dan ke da kaina ba, sabida girman Mahaifiyar Aman na dawo da ita, wallahi kika yi sake raina ya ɓaci ranar suna za'a ɗaura min aure da wata ina da damar da zan rike mata huɗu ba ke ɗaya ba, wawuya kawai kuma kitashi muje in ba haka ba, sauran Igiya biyun zan karasa ki zauna kita fashion da abubuwanki." Fita yayi da yar shi ya jirata, kallon Uwar tayi kaman zata fasa ihu tace. "Ammy kiyi wqni abu mana, wallahi bana gane kanshi baki ɗaya ai gani da, idonki." "Hmm mijinki uwarshi bata bacci idanunta nakan ɗanta, duk aikin da nayi itake lalatawa, karki manta bashi ɗaya ba har abokanshi da kika nemi mu rabasu, iyayensu nakansu kiyi hakuri kawai, da yanda kika same shi, sai kiyi kokarin ganin bai miki kishiya ba, idan ma yace zaiyi kishiyan zamu ci ubanta." Cikin sanyi jiki ta jakarta ta fita, ko kallon inda take baiyi ba yarshi nakan cinyarshi har suka isa gida, Koda mutanen katsina suka zo, batayi musu rashin hankalinta nan ba, haka taron sunan ya kasance cikin kadaran kadahar, domin duk abinda yayi niyyar bata, sai ya fasa kayan da aka kawo mata daga gurin mamanshi da na gurin Mamie Aman ya tattara ya mika mata, Bayan kwanaki, yarinyar ta fara ramewa, dan an haifeta katuwa sai gashi lokaci guda ta lalace, karshe asibiti ya kaisu anan likita ya faɗa musu madaran da take sha bai karɓeta ba, kuma nonon Uwarta baya isarta, Murmushi yayi ya dawo dasu gida, ya mika mata Firdausi wacce suke kira da Jannart yace. "Allah yana kallonki, idan kin gadama ki bata hakkinta idan baki gadama ba kibarta ta mutu, kece da asara ni, da zaran nayi wani auren zan samu yara dayawa," Dukda bata saduda ba, haka ta cigaba da rokon yar, tsana da tsangwama hr yarinyar ta cika shekara ɗaya, bai bari takara kwana ɗaya ba, ya kaita katsina, gurin Umminshi zuwan yarinyar Umminshi dmta kira fsisal tace. "Faisal duba min, yarinysr nan kamar bata da lafiya." Daukar yarinyar yayi zuwa asibiti aka dubata, anan aka samu yunwa na damunta, magunguna ya haɗo ya kawo mata, tare da abincin da ake bawa yara, A cikin wata shida yarinyar ta dawo lafiya. Wani irin kulawa Ummi take bata wanda yasa yarinyar manta da wasu iyayenta, ...... Tsakanin Ahmad da Hafsat sai ido, dake yar duniya ce ita tasan kan abinta tuni ta lallaɓashi suka koma ruwa, wani sabon halin da ta tsiro shine na tagaji, ciwon baya musaman idan suka zo rayuwar aure, nan zatayi ta mita har yaji haushi ya sauka bai gama ba, Sai ɗan banza yawo biki ko bana danginta ba, tana gurin da ita za'ayi shi, hatta suna ba'a barta a baya ba dukda irin wadatar da mijinta yake dashi bai hanata hango wasu ba, Ahamad nada matukar kokari bashi ba har sauran abokanshi duk wani kayan yayi tare suke sawaya matansu, musaman Mai nasara dukda miskilancinshi yana son yaga matarshi ta caɓa ado, abin takaici idan kaga kwalliyarsu, zasu event, ita kuma farida zata gurin raba kayanta, madan banki ce mai sayawa, asavar da lahadi har gwara balkisu tana kokarin kaman tawa, tunda ita bata kome. Duk wani kayan kawa na yayi kafin a gani a jikin wasu toh sai matansu da yaransu sunyi yayinshi, a ɓangare hindu koda Aman ya kawo mata, sayarwa take taci kuɗin da ya fahimci haka sai ya daina kashe dukiyarshi a iska, sai yaje ya sayo mata masu araha ya jefa mata, dan ko min tsadar kaya idan tasaka sau ɗaya toh ya tashi aikin,... **** Yau Alhamis tun safe muka tashi da wuri sabida zamu raka Umma zaria, walimah ce kawai sai azahar zamu tafi mun dawo makaranta, Ana tashinmu muka dawo, ɗakin Mama mu kashiga Aunty gausiya nacan na darzan wanki, kayan Mama har da zanin gado, "Sannu Mama ya gida," Nacewa mama, "Uwata lafiya lau ya karatu," "Alhamdulillah, basu dawo bane? Naga sunce zasu rigani dawowa." Su rahilah nake tambaya, dake makarantarmu ba ɗaya ba, gudun karmu haɗu muki maida hankali aka raba mana makaranta, rahimah makarantarta daban haka ni ma, sai Rahilah itama ha, Muna cikin maganarsu sai gasu nan sun shigo, mika min kaya Mama tayi a cikin laida tace. "Gashi na bikin da zakuje, wai akwai walimah da Arabiya night,," Shiru nayi sam bana son hidimar bidi'a, shigowar Rahilah yasa na ɗago kai nace. "Hmmm kuje bikin kawai ni babu inda zani," Kallon Mama tayi alamun tana jiran karin bayani, nan mama ta faɗa mata, tace. "Bana son shashanci ku shirya ku dan ta kusan shigowa, kuma drvn hajiya falmata shi zaizo tafiya daku." Mikewa nayi na fita sam raina baiso zuwa bikin ba, haka mukayi wanka, muka ci abinci muna zaune sai ga Umma tashigo nan muka gaisheta, ɗaki tashiga tayi sallah sannan taci abinci, karfe biyu da arba'in sai ga Hajiya Falmata da drvnt a motarsi sienna, nan mukayiwa Mama sallama muka nufi waje, Tunda muka ɗauki hanya zuciyata bata da sukuni, haka nake jina sukusuku, har muka isa gidan galadimah Zazzau inda ake bikin kenan. Muna shiga aka fara bin motarmu da ido, fita mukayi daga motar a hankali ganin yanda ake mana kallon kurilla yasa na ɓata fuskana kamar zanyi kuka, "Laaaa Mamie barka da zuwa, Malama sannunku da Zuwa yan uku. Kuxo mu shiga gurin Ammy tana cikin gida." Inji wata yar budurwa wacce bazata wucce tsararmu ba, kallon fuskarta nake kaman nasanta, har cikin falon Mahaifiyarta ta kaimu, ta shiga cikn ɗakin da tasamu da mutane tace. "Ammy kizo ga Mamie Falmata tazo tare da Malama Hasina, suna falo." "Toh manyan bakina sun iso, Rahama jeki basu abin taɓawaa gani nan fitowa," Ai wasu daga cikin kawayenta da suka san Umma da Hajiya falmata tare suka fito dake suna haɗuwa a,aikin tafiya da'awa, nan aka shiga gaishe gaishe, wata a cikin matan irin mugayen yan bokon nan ne, tace. "Malama Hasina, Yarankine suka girma haka sun kusan tafiya jami'a kenan." Murmushi Umma tayi tana taɓa goran ruwan hannunta, tace. "Sune muka barsu iya ss3 sabida basu da jikin girma, amma duk yayunsu mata a ss2 suke waec da neco, suje gidan mazajensu su cigaba, malam yana tsaya musu." Taɓe baki wata tayi tace. "Ni nafi gane, yarinyata ta fara jami'a kafin aure." "Eh dukda haka, auren bai hana karatu idan mukayi dubi da yanda zamani ya koma, ɗan yau baka shedanshi kina ɗakinki tana ɗakinta, wasu zasu lalata miki su, karewa ko kawaye bamu basu damar tarawa ba, sabida sha'anin rayuwa, sune sukayi jinkirin rashin samun miji da wuri amma yan uwansi sha shida muke aurar dasu, shema'u ta haɗa degree a islamic law, Asma'u ta haɗa degree dinta, Edication, Hamdiya itama nurse ce, Shukrah tana karatu, a nan kasu sai Gausiya itama a nan zaria take deplomarta a bank and industrie. Yayansu Hayat yana aikin likintaci, ga Kabiru yana master, sukuma suna scndry, mi muke nima a boko kuma ga addini ga boko ka haɗa gishirin rayuwa, kuma bani ds haufi akan yarana dan nasan ko dattijo suka aura zasu iya zama dashi balle kuma matashi daga talatin zuwa sama." D'if falon yayi shiru ganinmu cikin manyan hijab yasa ake mana kallon, wasu kauyawa jin irin tamu iyawar yasa kowa ya shiga faɗin masha Allah, Abinci aka kawo mana, muka kasa ci sai juyawa muke, tsabar kunyar idanun mutane Hajiya Iyami uwar Amarya takira Rahama ta kaimu ɗakinsu anan ma akwai yan mata irin masu rawan kan nan, karshe tsakuran abincin mukayi, Da yamma muka shirya cikin riga da zani, na Englishi mai ratsin lemon green muka nufi gurin Walima,, dake bamu fito da wuri ba su Umma har sun tafi, daga mu sai Hajiya Falmata, kiran Aman tayi tace yazo ya kaimu, Toh da yazo yace mata gashi nan, muka fito zubawa rahilah ido yayi kusan sati biyu da kwanaki amma har ynz gizo take mishi, fitowa yayi ya buɗewa Mamien shi gaba ta zauna mu kuma muka shiga baya, saita madubin motar yayi da kyau, a daidai inda Rahila ta zauna. Yana tuki yana satar kallonta, garin haka har ta kamashi sunkuyar da kanta tayi ta danki hannuna ina jin yanda jiknta ke rawa, Faɗamin tayi, dama nikam najima da sanin haka, murmushi nayi mata, kawai dan naga dacewarsu. Koda muka isa muka fita juyowa yayi ya kalleta, fuskarshi a tsume yace. "Baki iya gaisuwa ba ko." Duk bakin rahilah sai gata muryanta narawa tace.. "Ina wuni.".. "Bar abinki bana bukata." yace mata da sauri ta fita. Kallonsu Hajiya falmata tayi, tace. "Rahila tazo muje rabu dashi yaje can gurin matarshi ai tare suka zo." Dukda bai faɗa ba, amna ts hango bakon yanayi a tare da ɗanta, kuma batayi bakin ciki ba, sai ma farin ciki, idan hasashenta ya zama gaskiya, Taron walimah yayi kyau, inda Umma tayi bayani akan rayuwar aure da ma'aura, musaman yanda aure ya koma a wannan zamanin, Da tazo magana akan Matar So, kuwa har wani take tayu musu... MATAR SO SUNANE DA KOWACE KE SON AKIRATA DA SHI . Babban gishirin Zaman aure Wanda zai kaiki da mallakar zuciyansa tamakar kin wanke kin bashi ne. 1.Hakuri, 2 .juriya,. 3. ladabi da biyayya. Sai kin jure Zaki Iya hakuri Sai Kuma kinada hankuri zakiya may Ladabi da biyayya. Babban makamin mace agidan miji Kuma sune ADDUA ADDUA ADDUA DA MIKA LAMARINKI GA ALLAH. *BABBAN HANYAR MALLAKA KUMA* 1. Iya girki (ba indomie ko spaghetti ba nope 2. Iya sarrafa Shi a shimfida (Iya jima'i) karki/ka zama lusari 3. Iya Magana. Kisan irin kalaman da Zaki dinga furtawa. Iya mu'ala da mutane. Yin adalci kyautata zato da Kuma yin uzuri. Ta cigaba da cewa. "A wannan zamanin iyaye muna sakaci da yawa yarinya ta girma har tayi aure baki nusar da ita rayuwar aure da rayuwar da zatayi anan gaba ba, maxan ysnzun basu damu da ki musu, wani abin azo a gani matuƙar zaki riƙe girki iya sarrafa harshe, ya sarafashi a gado, mutunta danginshi maida damuwarshi naki, ki kambama alamarinshi fiye dana kowa, Karki ce ya cika fushi ko yana da miskilanci a'a ke zaki koya mishi sakewa dake dakuma sauran mutane, Matar fari itace ke fara lalata alamarin namiji duk yanda kika ɗaurashi haka zai mike, sannan akwai kura kuran damuke aikatawa, rashin yin kwalliya a gidajenmu sai zamu fita unguwa, zan muku misali dani kaina, Hasinah banda wannan yadin hijab dake jikina wanda duk inda zanje dashi nake fita, toh bana iya sakewa ko jagira nayi nafita dashi toh waye zanwa a waje bayan ina da wanda ya ajiyeni namishi, wannan ɗabi'ar tasamu mazauni a cikin zukatar Yarana baki ɗaya, idan mace takai mace kuma ta amsa mace babu malamar da zata zauna da ita tace mata ga yanda zatabi da namiji, sabida rayuwarshi kamar na ɗan shekara ukune, da zaran ya tada rigimar shi, sai ki duba dabi'ar karamin yaro ki gani, da zaran ya fara kuka zan faɗi a kasa yayita shureshure, a lokacin zai baki haushi kaman ki jibgeshi amma idan kika tuna da, cewa kukanshi kara miki zafin kai zaiyi, niman alewa ko wani abu zaki fara dan kurabu lafiya, Toh namiji ma haka shi bazai faɗi ba, amma zai koma gefe yayita huci idan kina da wayo, a lokacin sai ki saukar da kai ki bashi hakuri, idan kika ga yaki sa shi a gaba kita rarrashinsa, wanda idan kinga zaki iya saka mishi fitinanne kuka shi akawa laifin tuni zai manta da wani rigima ya sauko, toh a lokacin sai kiyi amfani da damar haka ki bashi hakuri dan zai damu shi akawa laifi ke kuma kike kuka, Mata muna da matsala a rayuwarmu sosai bazamu iya rarrashin miji ba amna zamu iya rarrashin mai saida ɗan kunne dan yayi mana sauki,, haba mata ina hikimar tamu take ina kwarewar tamu take, tunda Asiyah ta iya bawa fir'auna shawara ya ɗauka waye ne mijin naki da bazai ɗauka ba, Ummu Salma an karɓo daga gare a hadisin da buhari da musulin suka rawaito. Tace manzon Allah yana zama yayi shawari dasu, akan alamuran addini ko, kuma wani yaki, indai manzon Allah zaiyi shawara da matarshi ke wacece da bazaki bawa mijinki lokacinki ba, ina kira gareku mata yan boko karki cr aiki ya hanaki kula da miji, zakiyi kuka nan gaba idan ya auro undergrad, kina ji kina gani zai, mai dake gefe ya saka wancar a gabanshi idan bai yi haka ba toh yar aikin gidanki da kika bar mata gidan ita zai aura, idan mai tunani da tsoron Allah kenan idan kuma aka rasa haka, kina ji kina gani zai na bin yar aikinki suna masha'arsu, ko kuma yaje waje nima, wallahi muji tsoron Allah, wai tsabar rashin daraja a gurin mace mijinta zai raba gurin kwanciya da ita, sabida tanq wari da hamami, wai nikam mi kuke shirin zamane matan arewa, tun a gida zaki koya mata gyaran jiki girki tareraya, iya magana, sabida sha'anin rayuwa baki san inda xata zauna ba, amna ina sai dai ki koya mata shan maganin mata, can yayi kyau amma rayuwarta ba kyau, kwanakin baya naje kasuwar ganye sayar wani ganye da ake amfani dashi gurin taimakawa yaro sabida kurga, sai naga wasu yan mata guda biyu ɗaya take cewa. "Ita tagaji dashan maganin mata, dan mijinta baya wani sonta sabida bata iya girki ba, inda take samun saukinshi sai gurin jima'i, Ya ilahi wai sabida mi bazamu koya musu girki ba, sai na kasa hakuri na mata magana harna gabatar mata kaina, take kunya ya kamata janta gefe nayi muka tattauna, nasata ta roki mijinta ya sakata a islamiyana, da kuma ajin Hajiya Falmata, na koyar da girki da gyaran jiki, hmm yau sai ga yarinyar da mijinta kafin nazo ɗin nak ta biya min Umrah, tana kuka tace. "Malama a'a ke ba malama bace ke uwata ce kin bani farin ciki wanda uwar da ta haifeni bata bani ba, malama Mama, ga takardun zuwa umra na baki, zamu je ofishin Alhazai dake a karasa miki aikinki" Na rasa mi zancewa yarinyar, bawai dan bantaɓa zuwa ɗakin Allah bane a'a sai dan gani nayi ɗan abu kalilan ya janyo min alkhairi, sai nakira mai gidan na faɗa mishi yace jeki na baki izini, Iyaye wallahi bama kyautawa itace tun yana ɗanye ake ɗan kwarashi, anan zan tsayq Amarya zakiya idan gidanki ya lalace babu ruwan Hajiya Iyami, da Hajiya Falmata da ni Hasinah sabida kina cikin ɗaliban Da'awa, idan gidanki yayi kyau abin alfaharinmu ne. Da haka nake miki nasiha ki gyara rayuwar aurenki kija mijinki da danginshi a jiki wani sabon salo wai kuna kiran iyayen miji da ulcer ko hawan jini, a'a kuskure ne, ke zaki rushe dangantsrku ke zaki gini, ina da suruka, naki na saka ido akanta da mijinta, ina da yara mata baxan so nimaa cutar min dasu ba, akan Yan ukuna zan kwaɓe hijab da rigar malamta na gurzawa surukina rashin kirki, dan ni nasan abinda na bashi, idan yace min bata da kunya shi xan fara tuhumq kafin na tuhumeta, sabida karfe ɗaya baya amo sai da wani a kusa da shi," Daga nan ta,rufe da Addu'a, daɗin abinda tayi sai shi ana ta,tururuwan zama a kusada mu, kafin atashi mun zama celebritys.😂 Haka muka dawo daga gurin, nan umma tace zata koma kirikiri nace zan bita, nan suma rahila suka ce zasu bita, ai nan hajiya falmata tace. "Yan uku ai zama zakuyi sai jibi zan mai daku." A gaban mutane bai hanani saka kuka ba, tsakanina da Allah, haka kawai, za'a barmu a bakon guri Mama kilishi da tun dawowarmu take bina da ido murmushi tayi kafin tace. "Malama anya Yan ukunku zasu zauna a gidajensu kuwa nan da kaduna suna kuka kaman yara, koda yake ai autotine." "Eh hajiya Rukayya haka nake fama dasu ko gidan yayunsu basa zuwa hutu, idan basa gurina toh suna gurin Malama Atika, gwara ni ina gurxa musu faɗa, daga malam har malama babu ruwansu da faɗa, toh Hajiya ga Amanar yan ukuna, don Allah jibi su dawo da wuri sabida akwai islsmiyan safe kuma sune malaman." Tana gama faɗar haka, ta mike haka muma muka mike, har gurin motar da zai maida ita gida muka je, muna share kwalla tsabar sakalci, ko irin ta kallemu dan matukar ta kallemu zamu iya karya mata zuciya, haka ta suka tafi muna, kallo sai kuka dariya Rahama tayi ta mana, tace. "Kutt wallahi kun cika shagwaɓa, ina zaria ina kaduna, da kuke kuka." Haka hajiya falmata tasamu a gaba muka koma cikin gida, a ɗakin yan matan duk mun taru mun cure, dakyar sukayi ta janmu har muka sake jikinmu.... ....... Da dare, ana ta shirin arabiya night amma banda mu, sabida dukkanmu muna jin kewar gida dakyar muka shirya da faɗar da hajiya Falmata tayi mana sannan ta ɗaura mana da rarrashi, Rahma tayi mana kwalliya dake ta iya, muka yafa abayarmu, su rahmah sun rigamu fita. Duk mutane sun tafi jin muryan Hajiya falmata yasa muka leka ɗakin da take, muka ce. "Mun shirya Hajiya." "Toh kuje Yayanku na waje ina zuwa." tace mana, Muns fita Mahaifiyar Ahmad tace. "Nifa zan zo kaduna, cikin sati me zuwa, duk yanda kikayi da ita ki faɗa min, babu wanda zaiki haɗs zuri'a da Malama Hasina, kiga irin shakuwar dake tsakaninta ds yaranta ki dube yaran mana da sauran yan matan ko iya kallonka basayi, tsabar tarbiya da Addini ya shige su." "Toh ke hajiya firdausi, Ahmad ya nuna miki yana da bukatar aurene?" Inji Hajiya Iyami, Dariya tayi sannan tace. "Aini ce nake hanashi yanzun kuma nice zan sashi." Haka sukayitq tattaunawarsu.... *** Muna fitowa muka sameshi sanye da jallaɓiya har da hirami, dake ango duk abokinsune, kafarshi ɗaya na ciki ɗaya na waje, ɗago kai yayi ya kallemu, sannnan ya janye idanunshi yace. "Maryam Sajida keda Husaina kushiga baya Hassana ta shigo gaba." Fuska yayi kaman bashi ba, shiga baya mukayi nida Rahimah Rahilah taja kafa zuwa gaban motar ta zauna, shiru motar yayi can ya juya ya kalleta a sace sannan yace. "Mi ƴasa kika saka turare?" D'ago kanta tayi kaman zata fasa ihu, sunkuyar da kanta tayi bata ce mishi kome ba, shiru ya biyo tsakaninsu nida Rahimah muna kallon abu, can yace. "Ba tambayarki nayi ba? Ko kinfi son zuwa cikin maza kina kamshi, karshe duk inda kika ratsa duk wanda yaji kamshi alhakina kanki." Cikin rawan murya tace. "Wallahi an hanamu sakawa a gida kuma ka tamvayi su Maryam Sajida humra kaɗai muka shafa ko Rahimah." Kukan da batayi ba sai gashi mu munayi, ɗaga wayarshi yayi yace. "Mamie don Allah ki fito haka, kin haɗani da wasu babes sai kuka suke min, ni bazan iya ba." Yana gama wayar ya kashe ciro tissue yayi ya mika mata ita kuma ta bamu, muna cikin haka Mamienshi tazo matsa mata mukayi ta zauna tace. "Har ynz baku daina kukan ba?" shiru mukayi, ya tadda mota muna cikin tafiya yace. "Mamie nawa kike saida Miski me kyau." Satar kallon rahilah yayi wacce ta firgita, sai yanzun ta tuna da ta ɗiga a ruwanka tayi dashi, kallonshi tayi shi ma ita ya kalla ya sake mata murmushi, irin kin zata bansan turaren bane, "Hmm waye zaka sayawa kasan hawa biyune akwai manyan kwallaba akwai kananun kwalla, sannan kalla biyu ne, akwai fake akwai original original ɗin ya kai, 200k kwalin kananun kwalin ba, babba kuma ya kai 450k, sai mai tsadar kwalin baya wucce 50k xuwa sama shine ake saida ko wani kwaya ɗaya 1k," "Mamie babu ragine, yaronki bayi da kuɗi fa," ya faɗa mata haka, dariya tayi sannan tace. "Waima dan kaine zan dayar maka da tsada, idan wani ne da araha zan saya masa." Shuwa ya juya mata, suka karasa maganar, suna isa gurin muka fita saka key yayi a gurin motar Rahilah, yana binta da wani irin kallo a hankali ya kai hannunshi zai buɗe, mata kofar ita kuma ta zata taɓata zaiyi aikuwa ta rufe idanunta gam, jikinta na rawa, dake akwai wadatacciyar haske wuta a gurin wayar shi ya ciro yayita ɗaukarta hoto, idanunta na rufe, buɗe kofar yayi yace. "Kee barmin motana, kin wani rufe ido kamar nace zan miki wani abu wato ga dodo ko?" Da sauri ta buɗe motar tayi ta inda taga munbi fita yayi yabi bayanta, after ya rufe motarshi, ganin irin saurin da take yasa shi kiranta. "Keee Raheeelah." Cak ta tsaya tare da dafe goshinta, yana isowa gurinta ya,zabga mata harara yace. "Ina zaki haka? Kina tafi ba kintsi maza sai kallonki suke." Juyawa tayi taga ta ina mazan suke, aikuwa ya cika fam yace. "Karya nayi miki ko?" Shiru tayi suka jera tare har cikin hall ɗin, take kallo ya koma kansu, kawota yayi har seatɗinmu... "Ikon Allah Falmata kiga wani haɗin Allha, wallahi sun dace da Aman, za'a iya kiransu da ma'auratan shekara, kuma zai mori mace gata ɗanya ga kuruciya," "Kaiii Yabi har yanzun kina nan da Halinki," Inji wata a gurin, sai Murmushi Mamien shi take dokawa, **** "Shegis ina kasamo ɗanyan haka jagwab, gaskiya mutumin ka kawo wuta." Inji Ahmad, Mai nasara na gefensu bai ɗago ba balle yasan da wa suke, "Hmmm! Ahmad kenan, dakyar Allah ya sake haɗamu da ita sati biyu da suka wucce sunzo gidanmu ni kuma naje, anan na tsnci dami akala, kuma hmm nasan zan durza amarci dan i can't wait, nasoma ji wai bata gama scndry ba, su bani ita zata gama a hannuna, kaii idan taji kayan aiki tuni zata mance.." D'ago kanshi yayi cike da mamaki yasan Aman bai da irin wannan surutu. "Hmm da fatan ba under 18 bace, dan naji yanda kake bayanin nan..." "17+ ne, akwai matsala da haka ne, ?" ya jefawa mai nasara tambaya, "Haba da matsala mana kaje ka nemi 21+ zaifi maka ina zaka kai kayan reno, kuma wallahi lalata mata kuruciya zakayi dan na lura babu so sha'awace ke damunka." "Dakata malam wallahi ban ji sha'awarta ba, sau ɗaya na kalleta na mutu akanta, a cikin sati biyu, jal idan sha'awa nake ji ina da mata fa, kawai ko kai kasami ɗaya cikin yaran zaka fahimci me nake nufi yaran sun sha madaran tarbiya fiye da kima, wallahi duk damuwata da hindu bana jin sha'awar kusantar wata mace bayan ita sabida nasan itace halalina, wanca yarinyar da aure nake bukatarta." "Hmmm! Tabawa Yarka Huda shekaru huɗu da watanin knn shine zaka shiga dan niman janyowa kai reni." Da fashi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace. "Ina tayaka murna, nima Allah ya amsa min Addu'ata ko kamar hudan nasamu, na huta da wulakancin matanmu." [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.8*       "Amin Ahmad, rabu da ɗan iska yaje yayita fama da guzumayenshi kai ba sa'ar Huda ba, ko Sa'ar Samee ne i don't care tunda mace ce, kuma zata ɗauki lalurata da damuwata ai da sauki ko ɗaura min mai shekaru 21+ akayi a kafa finciketa zanyi na kara gaba."        Aman ya faɗa musu a fusace,                 Shiru Mai Nasara yanda yaga Aman ya ɗauka da zafin nan, shi kuma baya son tsawaita magana, sai ya kyalesu ya cigaba da abinda ke gabanshi ta waya.       ........       "Hindu baki ga mijinki ya shigo da yar malaman nan bane, kin zauna kin buɗe baki da hanci kina kallon mutane, lallai fa dani ce Ahmad yayi wannan gigin haukar da tuni na hautsina taron nan." Inji Hafsat,        "Hmm kyaleni da bakin ciki zan sami yarinyar naci Uwarta babu abinda ya dameni," haka hafsat ta cigaba da zugata,           .......    Wayar hannun Rahilah ne ya kama haske tasaka a kunne amma sabida sautin, wakar da aka saka ya hanata ji mikewa tayi tace. "Maryam Sajida bari nayi picking call, yanzun zan dawo."      Da sauri tafita sabida an sake kiranta a karo na biyu, yanda take tafiyar Ahmad ya kalla cike da bakin ciki dan gani yake idanun sauran mazan akanta yake, jiknshi na tsuma ya tashi yabi bayanta.                Taɓa Hindu Hafsat tayi tace. "Kinga ni, ko kinga abinda nake faɗa mishi har ya kirata kije kice ubanta shegiyar yarinya sai kace aljana."         Fita hindu tayi itama ranta a ɓace, tabi bayansu.   .......    Lokacin da Rahilah tafita  kiran Yaya Hayat ne, ɗauka tayi cikin dariya. "Kaiii Bro irin wannan kiran haka. Ko Aunty ta juye mata yan biyu."        "Auta ina wasa dake, dama na shiga gida ɗazun aka ce min kuna zaria biki shine nace bari na kiraku ina sauran yan uwan naki." Inji Hayat,         "Eh wallahi Yaya suna cikin hall, nima sabida wayarka na fito, amma ynx zan koma,"      "Toh ku kula da kanku sai kun dawo ko."      Sallamah sukayi da juna, sannan ta juya zata, Wani matashi ta gani a bayanta sai murmushi yake dokawa, "Princess har kin gama da Bro ɗinmu, kinsan da za'ayi gasar kyau dole ma kicinye dan haskenki ya dushashe na sauran matan tunda kika shigo nake bin motsinki har da kika fito waya, da fatan Yariman zazzau bai takura gimbiyar zuciyarshi ba."    Dafe goshi tayi cike da gajiya da surutunshi, raɓa gefenshi tayi zara wucce, yayi masa ya riko hannunta cikin murmushi yace. "Baki ce min kome ba,kuma..."      Fincike hannunta tashiga yi. (Kalubale gareku Yan mata masu zuwa wani event na dare, karki kuskura tsautsayi ya fitar dake toh idan Allah bai kareki ba akwai ɓata gari a waje Allah ya karemu."              Kokarin fauce hannunta take, yayi saurin rungumeta da ɗayar hannun, cikin tsananin tsoro tace. "Nikan kyaleni,nace ka rabu dani bana so."               "Haba baby babu abinda zan miki na shiryawa rayuwarmu tanadi me kyau bazan barki kiyi kuka ba, kawa...."          "Saketa dan ubanka, tayi maka kama da kananun karuwan da ke bine, dan Ubanka." Inji Aman, yana takowa gurinsu yayinda idanunshi suka birkice da tsabar ɓacin rai koshi bai shirya dadumarta a haka ba, wani ɗan iska ya rungume mishi tanadin shi.    Kin tsaketa Yaron yayi cikin fitsara ya kai kanshi zai sumbaci wuyarta, zuɓewa yayi a kasa tsabar yasha karfin naushin da Aman ya kai mishi, sakw binshi yayi da kafa duk ta ruɗe rike shi tayi cikin kuka tace. "Don Allah ka rufa min asiri karka kashe shi."    Juyawa yayi ya ɗaga hannunshi zai mareta, ganin yanda ta rufe idanunta da kare fuskarta ya sashi sauke hannunshi, ya fincikota yana kallon yaron yanuna mishi yatsa yace. "Rahilah Matar Aman Mandara ce, duk wanda ya kuskura ya kara zuwa inda take Allah ɓatar dashi zanyi."         Bari gurin. sukayi, aikuwa sai ga Hindu ganin irin rukon da Aman yayiwa Rahilah gashi sai kuka take, shi bai ma ganta ba, da gudu tazo ta rufe Rahilah da duka,           Tare da tara musu mutane, tana cewa. "Shegiya karuwa, dan uwarki taxo tagama tallarku shine bari ki fara akan mijina da babu ruwanshi, sai na kasheki." Da karfi ya tureta Aman yayi ya juya da Rahilah, suka koma gurin da ya ajiye motarshi buɗewa yayi ya jefata ciki, yace. "Duk abinda ya faru kece sila, gobe zan mai daku gidanku tunda har kin fara haɗa crushe wa kanki." Rufe kofar yayi ya kunna mata Ac, ya juya. "Aman baka isa ba wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar can dan Ubanta, kaima munafiki ananamimi kaje kaja yar mutane kazaka lalata ko mi zaka samu a jikinta waw..." Marin da baiwa Rahilah ba shi ya sakewa hindu cikn masifa tace. "Ko kasheni zakayi sai na faɗa, karuwarka ce ai yarinyar wa yasani ko Uwarkac....."      Baisan lokacin da ya rufeta da wani irin bugu ba, a cikin mota kuma Rahilah na bubuga mota.       Dakw gurin parking ɗin babu mutane dukar tsiya yayi mata ya tsallakata ya wucce, bai taɓa dukar ko kanwarshi ba, amma hindu tasahi ya daketa dukar da zaiwa katon namiji, ciki hall ɗin ya shiga ta mike dan jaraba, ta biyo shi,    Mu kuma a ciki ganin rahila bata dawo ba hankalinmu ya tashi muka nufi gurin Maminshi hankalinmu a tashe muka faɗa mata Rahilah tunda tafita bata dawo ba,    Mikewa tayi, muka shiga nimanta a hall ɗin sai gashi ya shigo ganinshi ranshi a ɓace yasa tace. "Aman ina rahila?"       Cikin harshen shuwa yace.. "Tana mota, kanta na ciwo."        "Karya kake munafiki, an gungumi, dan Ubanka tsinane la'ananen zuwa yayi ya kwanta da yar mutane itama dake karuwa ce, uwarsu ta gama wa'azin karya, gefe guda ta turo su karuwanci idan nai miki karya kije tana motarshi." Inji Hindu.               Juyawa Aman yayi zai rufeta da duka Ahmad ya rike shi, shi cikin konar rai Mamie ta tsinke shi da mari ba adadi, dole sautin dake hall ɗin ya tsaya cak sai karan marirrukan da Mamie ke zabga mishi, zuba gwiwawenshi yayi kasa kuma bata fasa marinshi ba, sai da Hajiya Yabi ta rike hannunta, tace. "Haba don Allah, Falmata me yayi zafi haka," jikinta na rawa tace. "Ahmad ko Mai Nasara waninku yazo ya maidamu zaria,"        Take gurin bikin ya ruɗe da tashin hankali,gaba mai nasara yayi zuciyarshi na zafi, Ahmad ya ɗago Aman, wanda jikinshi ya gama mutuwa, mika mishi keyn motarshi yayi, cikin wani irin fitar numfashi yace. "Yarinyar tana cikin motana, ka kaisu gida."            Sakamu a gaba tayi muka fita muna kuka, sabida tozartamu da mahaifiyarmu, muna fita mai Nasara ya kawo motarshi, juyawa Mamie tayi cikin ɓacin rai tace. "Ina ya kai musu yar mutane."     "Mamie bari na kawota," inji Ahmad, bin bayanshi mukayi ya isa gurin motarshi ya buɗe ɗago kanta tayi cikin kuka, ganin mu yasa tafito da sauri ta zuɓe a jikinmu tace. "Ku kaini Ummana bazan kara kwana anan ba, zata kasheni."   Riko hannunta Mamienshi tayi ta janyota jiknta tace. "Muje yau zaku kwana a jikin Ummanku."        "Don Allah girman shi da isar mulkinshi ki bari gobe ku koma. Gida, Hajiya Falmata na haɗaki da mahaliccinki"         "Kin min dabaibayi Iyami, Kaman Aman bai san yanda zai iya da gidanshi ba, sai matarshi ta tozartani a bainar mutane, kinsan yaran nan basa iya rabuwa da iyayensu nasa Mahaifiyarsu ta barmin su, shine zata lalata musu suna, Wallahi tallahi billahi azim gobe da Auren Rahilah Aman zan wuni, idan banyi haka ba, toh Usman Kyari da Kubra Goni, shegiyata sukayi, batace karuwai bane, ni sai nasa rahilah zama karuwar a gidan Aman yanda ko ita sai yayi mata kallon doki."            Cike da tashin hankali Aman ya faɗa cikin motarshi zai tadda, amma Ahmad ya dakatar dashi fitar dashi yayi daga gabar motar ya mai dashi baya, shi kuma yaja motar suka can gidan bakin Mai Nasara Ahmad ya kai Aman,        Tsabar tashin hankali da zaran yace zai yi magana, sai ya makale dan dole ya kwanta kashin na masa mugun ciwo,            ......     "Wallahi kinyi asara Hindu, wannan wani irin bala'ine haka zaki zo ki rusawa mutane taron da suke, jinki abinda kikayi zai hanashi kara aurene banza shashasha, a wannan zamanin wake kishin jahilci,"    Inji Fareeda,    "Kyaleta Hindu kinsan ita anshata ta warke, kuma wallahi duk wannan abotar da suke da mijinku yasa Aman tunanin Aure ni Ahmad ya isa yace zai fara wannan haukarne tuni ban takawa kowa birki ba, keni har mahaifiyarshi zan iya shiga tsakaninsu dan karta kawo min shamaki da mijina."            "Lallai kuwa Hafsat sai ki ɗaura ɗan mara, sosai."      Inji Fareeda.      ****    Tunda muka koma gidan bikin muka cure guri guda, muna kuka duk aka rasa wanda zai rarrashimu, haka muka kusan kwana muna kuka goshin asuba bacci yayi gaba damu, ina tsakiyarsu Rahilah, mun sarkefe hannun juna.      Karfe shida na safe, Mamien tashigo tasamemu a cure, tausayinmu ya cika mata,zuciya buga pillow tayi muka farka da kyar, juyar da kanta tayi cikin damuwa Tace. "Takwas nake son mushiga kaduna, kutashi."     Mik'ewa mukaya Nice na fara shiga nayi wanka alola na fito, sai Rahimah sannan Rahilah abin karyawa aka kawo mana sama sama, muka ci, sannan muka fito ana ganinmu aka fara kuskus sai duk muka tsargu da kanmu, ɗakin muka koma ina jin wata nacewa. "Bakarce fa, akace yayi sex da ita ba faran ba."       "A'a ita ɗaya dogowar matar tace fa, aisu daga bayane suka ankara bata nan, namiji shege amma ai kinsan shi iyayenshi manyan ne maganar zata ɓoya,tund.."           Ran Mamie ne ke kara ɓaci ta kallesu sannan ta shiga ɗakin ta fito da Rahilah ta tura musu gabansu cikin ɓacin rai tace. "Wallahi ban taɓa zina ba, haka Mahaifin Aman itama yarinyar iyayenta tsarkakkakune masu kima, shine kuke jifanta da kalmar zina, ina shaidarku, ina tabbacinku budurwa wacce bata taɓa sanin namiji ba, ana ganota ta hanya mai sauki ku duba min ita idan Aman ya lalata musu yar mutane, budurwan da tasan namiji kuwa ana gane haka ne ta hanyar buɗewar mazauninta,kee Rahilah cire hijab ɗin jikinki su tabbatar, kaiiii koda Aman yasamu damar kusantarta toh zanyi bakin ciki amma na yarda da kaddara kuma ashirye muke mu nima mishi aurenta, ku matane iyayen kuma, Allah ya gwada muku kwantankwancin abinda kuka jefi bayin Allah dashi."    Kamo hannun rahilah tayi wacce take kuka kaman ranta zai fita, tasanya mata hijab ɗinta muka bar gidan, gaskiya rayuka sun ɓaci sosai, muna cikin mota sai share kwalla muke, ita kuma rahilah kuka take sosai har muka shigo kaduna, kaitsaye gidanmu ta wucce,     Tasamu malam bai fita ba, tunda muka shiga gidan muka sami Yan uwanmu a gidan ɗakin Umma muka shige, itama Mamie ta shiga ɗakin Mama.          Gaisawa sukayi cike da mutunta juna, sannan ta basu hakuri da abinda ya faru,               Dr Mohmud Mandara ne yazo suka tattauna tare da bada sadaki.        A cikin mutuntaka aka tsayida kome sai an sako jumma'ah.                     Godiya Mamie tayi sosai sannan tabar gidan.                 Ina zaune kan rahima na cinyata Rahilah na kwance akan jikinta, Umma ta shigo mikewa mukayi cike da tsoro muka ja baya,                Zama tayi ta mikawa Rahilah Zuma dafaffe me ɗauke da dabino, a cikin wani bowl na tangaran tace. "Ina son a cinye min sannan, a shanye min zumar."            "Hmm naji abinda ya faru, da nasan haka zai faru da ban barku a gurin ba, amma kaddara ta riga fata,"             "Rahilah zaki shiga wata rayuwa ce mai ɗauke da abin mamaki da alajabi, zaki ganshi tankar wata tafiya ce da bata da iyaka, Rahilah rayuwace wacce bata da farko balle karshe, yakine a gabanki mara makami, amma idan kika so zaki ya sayan makamanki ki shiga dasu, sabida baki san mi zaki tarda a inda zaki jeba, dan tafiya ce mai cike da tsire gashi dajine mai cike da kayoyi,          A tafiyarki da zakiyi akwai bukatar guziri, wanda zaki nemi hakuri,juriya, biyayya, ladabi, amana, gaskiya, Iya magana, girki, tsafta, uzuri, da yafiya,fahimtar juna..... Idan kika duba kalamar yakin dake gabanki wancar bayanin yake bukata, haka idan kika duba kalamar daji me cike da kayoyi wancan jawabi yake bukata, Rahilah bansan waye Aman ba, amma ke zaki fini saninshi sai kinyi hakuri da halayarshi dan ba kabir bane ko Yayanku Hayat, ba kuma malam bane da zaki ce kinsan halinshi kece zaki san meyake bukata, miye baya bukata wani abinci yafi so, wani irin rayuwar aure yake so dake, shi yana da hakuri ko ma faɗacine, Rahilah, Rahimah, Maryam,ina faɗa muku ne, dan ya amfaneku badan raɗin kowa ba, ni baxan muku, show glass na kayan mata ba, dan bazai baku namiji a hanunku ba, idan kuka maida alamarinku ga Allah shine yake rike da zuciyar mijinku, kuma shine yake tallafe da al'amuranku, bazance rayuwar aure nada daɗi ba, amma nasan wuyarshi sabida ɗaɗinshi kalilane, kuyita addu'a da azkar ku yawaita sallar dare, idan ya barku ku rike axumin nafilla, iyayenshi da danginshi su zama sune, asama da iyayenki karki fifita iyayenki sama da nashi, haka zai kara miki daraja da kima a idanunshi, sai gaɓɓa na musaman, shine jikinki za'a wayi gari ya mallaki duk wani abu naki, a cikin yanayinda koda kiranshi kikayu ko rokonshi, kaiii duk abinda zakiyi kiyi bazai taɓa jinki ba, sabida kudirinshi da hakkin kasancewa dake zai bijiro masa,Maryam, Rahilah, Rahimah wannan ranar idan yazo ku kira kowa dan su taimakeku bazasu iya taimaka muku ba, sabida nauyi ne da ya rataya akanki ki sauke kuma zaki sauke shi, da zaran haka ya faru toh kin fita sahun yara kinshiga kwaryam Manyan, duk abinda muka sani kunsani, koda wasa karki bari mijinki ya gano kazantarki ko wani nakasu a jikinki, zan baku misali akanmu kun taɓa ganin Malam yace wani abu mara kyau akanmu,"    Girgiza kai mukayi, cikin kuka, tace. "Yawwa sabida, mun yarda da kanmu karku bari mazajenku su gano illarku, a fagen girki da tsafta nasan renonane ku, a fagen hakuri da juriya renon Mamanku ce, sai iya magana wanda nasan wannan renon malam ne, kuma Alhamdulillah ta kowani fuska bamu da aufi akanku, sai da Rahilah kina da kishiya, kuma nasanta nasan halinta bazan ce miki komi akanta ba, ke dakanki zaki gano halinta karki rena mishi mata, naso da sai kon gama karatunki amma Mahaifanshi sun nuna bukatarki zaki karasa a gidan don Allah ki rufa mana asiri ki bawa mara ɗa kunya, ki tayamu ganin lafiyar Amarya ya inganta tunda gausiya ta dawo kullum sai Amarya ta shaki Inhelarta, sannan ki ajiye kunyarki washi garin ranar da kika zama Mace dan daga nan zaki mori aurenki, iya abinda zan faɗa miki kenan kuma Wallahi naji labarin yarinya tace kasuwar ganye ko wata banzar mata ta kawo mata maganin matq ta saya na rantse da Allah sai na mata shegen duka, idan kina son maganin mata, kiya shema'u magana balle hajiya falmata bazata barki haka ba, naji daɗi da kika sameta a surikarki, Rahimah kema an nan za'a zo niman aurenki, saura Uwar masu gida yarana sun mata wayo."           Tana gama mana nasiha da huɗubar da yasamu cusa kai a cikin cinyoyinmu, tafita kuka Rahilah tayishi ba iyaka, musaman da aka zo ɗaukarta za'a mata wanka da lalle mai haɗi da miski, tana fitowa akasata a gaba sai da tashanye zumar nan, tana kuka tana kome,             Abin tausayi, sai muka zama kamar wasu kala aure zai rabamu da Rahilah, kukanmu yaki karewa, sai da Umma tazo ta balbalemu da masifa sannan mukayi shiru, karshe sai ga Rahilah tana janmu da hira da wasa da dariya.             ****       A zaria kuwa sai da aka dangana da Aman asibiti, sabida jininshi da yayi masifar hawa, a daren suka kai shi, gari na wayewa, ya farka wajen karfe tara nasafe ya gabatar da  sallah yana idarwa ya juya ga  Ahmad, yace. "Abokina ka yarda dani wallahi ban aikata abinda hindu ta faɗa ba, asalima kwato yarinyar nayi daga mugun hannun, Abokin.."       "Toh mr romeo, aimunsan da haka, kawai ka rufe mana bakinka ka tashi mu wucce kaduna dan karfe biyu da rabi za'a aura maka jinjirar da kake suma akanta." Inji Mai nasara,        Mikewa Aman yayi ya naɗe abin sallar Ahmad ya amsa, sannan ya koma bakin gadon ya zauna, ɗago jajayen idanunshi yace. "Ba auren yarinyar bace mafita, fahimtar Mamie shine mafita, dan nasan halinta akan wannan abun zata iya daina min magana."    Shigowar likita yasasu sukayi shiru mika musu hannu yayi sukayi musabaha,, yace. "Mr Mandara ko zaka iya kwanciya a dubaka."     Kwanciya yayi likitan ya,shiga duba lafiyarshi, ya tabbatar musu da kome lafiya sai dai ya kiyayye ɓacin rai,         Sannan ya sallamesu, daga nan ko minti ɗaya basu kara ba, sai kaduna, kwantar da kujeran yayi ya lumshe idanunshi, cikin tsananin damuwa yace. "Dole na rabu da Hindu, dan haka ne mafi alkhairi a gareni."      "Hmm aikuwa a jaridar Aminiya za'a wallafaka wani yasaki matarshi sabida zai auri jinjira waccw bata fara kirgan dangi ba," Inji mai nasara,                Juyawa yayi ya kalli Ahmad da yake tuki, sai danne dariyarshi yake, juyawa Aman yayi ya kalle Mai Nasara cikin jin haushi yace. "Eh gwara ni, jaririya zan aura kai da katara, jakuna a matsayin mata fa, wallahi mai nasara zan danna maka bahagon ashariya, wallahi ka kar kureni yanzun nasa Ahmad ya tsayida motar mu bawa Hammata iska,"         "Haba ina ba dani zakayi haka ba ka kwantar da hankalinka ka kusan bawa jinjira iska da cinyoyinka." ya faɗa mishi,       "Ahmad sauke ni naci uban wannan gaye, zai rena min hankali ɗan iska, wanda girman kai da miskilanci ya hanashi gyara gidanshi."         "Naji ango baby."         Haka mai nasara yayita kuna Aman har suka isa gidansu Aman, aka sauke shi ko kallon inda suke baiyi ba ya banka kofar motar, yayi gaba abinshi sauke glass Mai nasara yayi yace. "Sauka lafiya ango jinjira,"          Cak Aman ya tsaya, a fusace yayi kam motar, ya buɗe inda mai Nasara yake cikin huci da ɓacin rai ya caccumo Mai nasara zuwa waje. "Dan Ubanka mi kake nufi dani ne."     Fitowa Ahmad yayi daga motar yana raba tsakaninsu, luuuuuu Aman ya tafi zai faɗi, suka tare shi, cikin tashin hankali Mai Nasara yace. "Wallahi bana nufinka da kome, asalima zolayarka nake, don Allah ka yafe min, ɓata maka rai da nayi."    Lumshe idanunshi yayi yana jinsu suka ɗauke shi a kafaɗa har cikn gidansu,, Mamie na falon tana waya da yan uwanta da suka taso tun jiya,  dan tun da abin ya faru, taci alwashin aurawa Aman Rahilah, ta kira Babban Yayansu Sale Goni, ta faɗa mishi, dake suma gidansu malamai ne,  da asuba ya kirata yace aure fa zai tabbata, insha Allah karta ɗaga hankalinta zasu cigaba da addu'a,     Yanzun ma da yayarta mace suke magana sun kusan isowa, dan samako sukayi,        Shigowarsu Ahmad yasa ta yanke kiran ta zuba musu,ido take suka shiga kame kame, dakyar Mai Nasara yace. "Bashi da lafiyane, jininshi ya hawu sosai, amm..." "Toh  mi yasa baku kai shi gidanshi ba, sai nan."       Tsagalgalesu tayi sannan tasa mi aikinta ta gyara mishi tsohon ɗakinshi aka sake har su zanin gado, da labule da duk wani abin bukata,, sannan ta kira family dr ɗinsu, tace. "Ku kaishi tsohon ɗakinshi,dake wancan koridon"           Daukarshi sukayi zuwa ɗakin dake zuba kamshi da sanyi daɗi kamar ya.              Suna zaune likitan yazo ya duba shi, yasa mishi ruwa da allurai da kuma magunguna.      Tunda aka samu yayi barci su kuma Ahmad suka tafi gidajensu da niyyar shiryawa zuwa masalaci,               ****    Bayan sallar juma'a alummar musaulmin dasukayi sallar juma'a suka shaida Auren Husaina Omer Hayat, tare da Angonta Dr Aman Mohmud Mandara, auren da yazo bazata a cikin unguwarmu dama, yan unguwar suna mana lakabi da bama auren kananun mutane sai manya,               Tunda aka shigo akace Alhamdulillah, an ɗaura auren Rahilah sai gata tana shirin zuɓewa a kasa, sai da aka tareta wani fitinannen kuka tasaka wanda ya taɓa zuciyar kowa a gidan, mukan ai ba'a cewa kome,           Shigar da ita Umma tayi ɗakin Mama Amarya wacce itama ta kunshe kanta a ban ɗaki tana kuka. Kwantar dani Umma tayi a bakin gadon mama,                      Buga kofar ban ɗakin Umma tayi,  sai gata tafito kanta a sunkuye tana goge kwallarta murmushi Umma tayi tace. "Gata nan, igiya ukun Aman ya ɗauru akanta, nayi iya nawa sai ki kara mata da wanda zaki kara, amma maganar gaskiya karki bari taga kwallarki dan zaki karya mata kwarin gwiwa,,"       Gyaɗa kai Mama tayi, sannan Umma tafita tsakar gida, inda tasamu ana shigo da kaya cike da mamaki, ganin Yayar Mamie Aman yasa ta sake murmushi tace. "Hajja Yanah kece a garinmu? Barka da zuwa, ku basu guri su shiga ciki."           Dariya Hajja Yanah tayi tace. "Malama Hasina,har yanzun kina nan da halinki na karɓan baki, fa mungode da abun arziki na bamu kyautar na musaman mungode."              Murmushi Umma tayi, cikin jin daɗi tace. "Ai bakonka sarkin ka, batun aure kuma karawa zumuncinmu karfine mune da godiya, wanda zai auri Yarka ai ya gama maka komi, a wannan zamanin da mazan suke tsada, mune da godiya bawai dan yaran sun mana yawa ba, sai dan nasan Hajiya falmata zata iya rike mana Rahilah."             (Da fatan kun fahimci maganar Umma, kalma ɗaya mai kunshe da harshen damo bawai dan yaran sun mana yawa ba, nufinta ba wai muna niman kai da Rahilah bane ko sauran yaran, sai tasan ko babu auratayya Hajiya falmata zata rike Rahilah a matsayin Yarta🔛)                                       Godiya sukayi sannan suka shiga buɗe kaya, ɗaya daga cikin Auntys ɗin Aman tace. "Ga kayan nan, amma bana lafe bane, kayan da muke na al'adace wanda akewa Uwar amarya da Uban amarya da danginta, bawai mun kawo dan ku biya mu baɓe, ai kun gama biyanmu tunds kuka ɗauki lu'ulu'u kuka bamu ko hka ma ya ishemu fatanmu nan da wata tara cif abin arziki ya sake taramu, dan mici daɗi, yanda take Husaina Allah yasa tana shiga ta juye mana, huɗu duk shekara muzo suna wallahi bazamu ki ba, ai abin daɗine haka."       Dariya akayi sannan aka musu godiya, tare da abin arziki Umma ta basu.       Har zasu fita,  Kanwar Baban Aman Hajja Qoise tace, "Mu dai bama bukatar, kayan ɗaki idan da gaske ɗaya muke, toh mun yafe, Yarmu muke bukata."          "A'a Hajja ku faɗa mana, inda za'a kai mata, kayanta koda bazatayi amfani dashi ba, itama tayi alfahari da kayan da iyayenta suka mata" Inji Umma,   Haka suka rabu cikin mutunci da fahimtar juna, Zama sukayi aka shiga ware kayan, bandir ɗin shaddane masu shegen tsada, sai atamfofi suma haka g wasu manyan liffaya, Abin gwanin burgewa, kowa sai san barka yakewa su Umma da Rahilah. **** "Wai duk wannan shirin na zuwa ɗaurin auren Aman ne, duk wancan munafikine ya koya mishi niman mata, Allah yasa bayi nasara akanka ba Ahmad." Cewar Hafsat da take kallon Ahmad na sanya wata muguwar yadin maza. (Wayyo mai nasara tara matanka yajanyo ana kirania da munahuki😜) Ganin yaki kulata yasa ta koma gefe, zuciyarta na raya mata tunda Aman yayi aure tabbas Ahmad na hanya, shima. Mikewa tayi ta isa bayanshi tana goga mishi kirjinta, juyowa yayi fuskarshi a haɗe ya tureta gefe, cikin dakakkiyar murya yace. "Karki fara tunanin bazanyi aure ba, dan matukar Ummi ta amince min, hmm" Takalminshi ya zaro ya ɗauki tissue ya goge sannan ya zura sahunshi ya fita. Tunda yafita ta rasa inda ke mata daɗi, sai safa da marwa akan auren ahmad tabbas zata kona gidan bashi ba hatta amaryan, sai ta babbakasu sai dai tare a jail. **** Ana gama aurin Auren Aman suka nufi gidansu, ta kofar baya suka shiga wanda Mamie tasa a buɗe sabida abokanshi. Da sallama suka shiga ɗakin, kowa ya nemi guri ya zauna, kallonshi suke daga shi sai dogon wando da kuma singlet, yana rike da kofin shayi. "Sannun Ango Husaina Allah ya bada zaman lafiya, kaima yabaka lafiya yanda zaka mike da kafarka." Cewar Mai Nasara, "Amin, Hmm dama idan kaji sauki akwai tafiya a gabanmu zuwa china, 4weeks xamu iya dawowa mubarka a can, ka karasa mana abubuwanmu." Kallon Ahmad yayi irin baka da hankalim nan, kauda kai yayi ya cigaba da zukar shanyinshi yace. "Ina bukatar passport ɗinta, dan zan tafi da abata ce." "karya kenan, mu da zamu kasuwanci kace zaka ɗauki mace aje da ita sai kace akanta zaka far..." "Ya isa haka, Yunus bana so kabarni nayi abinda nake so, kai kayi wanda kake so, matata ce fa don Allah ko ban samu mutunci ba, tunda ina sonta katayani mutuntata." Yana gama faɗar haka ajiye kofin yayi ya ɗauki towel ya shige ban ɗaki, bai fito ba sai da ya ɓata lokacinshi sannan ya fito, shigowa Aman yayi ya ajiye mishi ladar, shadda kala huɗi, farin cikin ya ɗauka yasaka bayan ya gama tsane jikinshi, ya shirya tsaf, bayan ya murza hularshi mai taken minister,. Cikin gidansu suka shiga nan akayi gaishe gaishe, sannan suka nufi, gidansu Rahilah kallon Mai nasara yayi kafin yace. "Ina son yan canji a hannuna, sabida shiga gidan biki sai da wani abu." Mai nasara vai ki ba, ya kaishi banki suka cire kuɗi sannan suka nufo gidanmu, inda akewa Rahilah lalle ja, mai zanen fulawa, dake manyane sai gashi sun mata raɗa raɗa. Muna ciki aka sheda angwaye sun zo, take gidan aka nutsu, suka shigo har ciki, aka fara gaishe gaishe, rahimah da take waje itace tasami ganinshi, ta window na leka naga ya faɗa, fuskarshi tayi fayau, sai murmushi suke dokawa. Juyawa nayi na kalleta yanda idanunta sukayi jajawur nace. "Rahilah!!" Haɗiye kukanta tayi tace. "Kin manta ko scndry ban gama ba, balle nasan ciwon kaina" "Haba Rahilah kefa mahaddaciyar alkur'anine fa, da wasu litattafan addini, mi zai ɗaga miki hankali." "Babu my three." xama nayi a kusada ina jin ana zabga musu godiya sake lekawa nayi nasamu suna rabawa yaran yayunmu kuɗine, ina jin Umma musu ya isa hk, nan sukayi godiya suka tafita. Bayan sun gama gaisuwar suka fita a kofar gida suka haɗu da Yayanmu nan Ahmad ya tambayeshi ko zasu sami kananun hotonta. Ce musu yayi su jirashi ya shiga cikin gidan sai gashi da hotunan, mika musu yayi godiya sukayi sosai, Sannan suka shiga motarsu, mikawa, Ahmad yayi hoton sannan yace. "Gashi nan ku naima mata, visa china, da kuma dubai ko ni ku nema mata na ko ina ma." Shiru sukayi babu wanda ya kuma kullashi. ....... Kayanta da aka kaiwa tela tun dawowarmu aka amso dan har ta cire lallen.. Mikewa nayi zan fita, Aunty Shukura, tazo ta fita da ita komawa nayi na zauna, ɗakin mama Amarya suka mai ita,sabida ɗazun bata iya ce mata kome ba har tasa aka fitar da rahilah. Tunda ta shiga Yayar Mama ta zuba mata ido, zama tayi kanta a sunkuye cikin hijab. Mika mata, kofin tea sukayi dakyar ta amsa, ta fara sha, nan suka haɗu suka mata nasiha sosai duk abinda ake Mama bata ce kala ba, har suka gama, kanwar Mama ce ta dafata tace. "Yaya Atika, kisa mata albarka dan anjima balallai bane a kawota." Gyaɗa kai Mama tayi sannan tace. "Allah ya Albarkaci rayuwar aurensu, da zuri'a ta gari ta kuma nutsu a ɗakinta shine alfarman da nake rokonta ,ta rufa mana asiri ta zauna a gidanta lafiya banda kawo kara, ta shanye ɓacin ranta, Allah zai bata madafa, sannan karki zama mai rokon abin hannunshi ki zama mai wadatar zuci da duk wani abinshi, karki zama mai yawan fushi Rahilah na rokeki ki zama daban a cikin Yan uwanki, ki zame mana abin alfahari, sannan ki zama mai yawan godiya ga Ubangiji, haka zai kara miki wadatar zuci, karki duba abinda yayiwa Iyayenshi ki ɗaura shi akan hanyar kyautatawa, yanda zai ji dukduniya idan bake ba, bazai taɓa jin daɗi ba, ki nemi Yardan Allah xaki samu yardan mijinki, ki nutsu ki nemi makamin da zaki masa illa dashi wanda duk runtsin in bake ba babu macen da take gabanshi, don Allah Rahilah karki sauya halinki karki zama mai yawan tona sirrin gidanki, karki zama me yawan faɗan sharrinsa, ki ɓoye sharrinsa ki kambama Alkhairinshi, kinga bani da lafiya karki sani kara damuwa akan wanda nake, idan kika min haka kin min komi a duniya jike Allah ya tsare a rike addu'a da azkar dan shine saiwan zaman gidan miji. Allah yayi miki albarka Husainata." Kuka rahilah take kaman idanunta zai fita, rarrafawa tayi jikin Mama ta zube cikin kuka take cewa. "Mamana ki yafe min, duk abinda nayi wanda nasani da wanda ban sani ba, nikam Mamana dole ne sai an kaini ni bana son tafiya na barki." Rungumeta Mama tayi itama tana zubda kwallah, sabida akwai wani sirrintacoyar shakuwa, a tsakaninsu shiga ɗakin mukayi. Ni da Rahimah muka kwanta muna kuka, ..... Bayan sallar isha aka kaita ɗakin Malam, bai ce matq kome ba sabida shima ɓoye damuwarshi yake, kanta na cinyarshi. Litattafan addu'o'i ya bata, sannan yace. "Gashi na baki abokan hira amma na manta ban baki abu ɗaya ba" Dube dube ya shiga yi, kafin ya ɗago ya kalleta Yace. "Rahilah ban gani ba. Kisan mi nake nima." Girgiza kanta tayi, murmushi ya sake mata tare da shafa kanta yace. "Hakuri!!! Ashe halittace da take cikin kirajenmu da jininmu,, bazan kuma cewa komi ba amma kiyi hkr da inda zaki shiga Allah ya kara miki Hakuri." Daga haka aka shiga fita dan motar ɗaukar amarya tazo, shaga ɗakin Umma tayi tace. "Malam ka gama ai?" "Eh Allah yayi musu albarka da rayuwar aure mai albarka sannan ya kauda kanshi" Sannan ya kauda kanshi, duk cikin Yaran gidanmu munfi shakuwa da malam. D'aki Umma ta shigo da ita ta sauya mata kaya tare da zuba mata turaruka, sannan ta naɗeta da liffaya, ta tattaro duk wani abin amfaninta, ta fito da shi,ina rike da wasu Rahimah ma haka, Umma rungume da Rahilah ta shiga da ita ɗakin Mama fir taki ɗaga, karshe Inhelarta ta nima ta shaka, aka fita da Rahilah, Gaskiya sun kawo mota, ba nawasa ba, motar mai nasara aka sakata, mu kuma muka shiga motar Ahmad, gaba Rahimah ta shiga, Ni da Aunty Hamdiya baya da shukrah, Tunda ta shiga ya zuba mata ido, sai da taji haushi tace. "Tafiya zakayi ko kallon halitta." "Izininki nake nima" kauda kai yayi ya leka yaga an gama shiga motar har da wasu empty. Sannan suka bi jerin gwano har gidansu Amma wanda ymyake cike da mutane, Bayan sun isa rike Umma tayi da zasu fita a motar Umma tace. "Ki nutsu sosai, ki kame kanki karki bari su gano wani makusa a tare dake." Haka suka fito, inda suka nufi cikin gidan abakin kofa Umma tace. "Kiyi addu'a sannan ki shiga da kafar dama, dukda ba gidan da zaki zauna bane naki yana g.a.r amma, kishiga da samun nasara." Kaman yanda Umma tace mata haka tayi, har cikin falon gurin Zama umma ta nema Rahilah ta zauna a kasa, cikin sauri wata ta kawo tuntumun ta ɗagata ta zauna akai, cikin raha matar tace. "Malama, ya kina ganin zata ragewa ɗanmu ɗumin jikinta, so take ya fara hango wata bayan ita." Dariya umma tayi, sannan tace. "Don Allah, Hajja Amna barni ina fama da jikoki ina ni ina fahimtar wasu sirrinku na Yan barno." Dariya akayi gaisawa akayi kafin Umma tace. "Hajiya Falmata ga Yarki nan, nakawo miki ita bazan tsawaita magana ba, amma zanji daɗin idan kika ɗauketa kamarsu Khalisat da Sakina, idan tayi kuskure kemai ɗaurata akan hanya ce, ni da atika ba sai munji ba, yarki ce ke zaki koya mata sanki dukda nasan idan mace takai mace, ɗan kowa natane ga Rahilah nan, bamu koya mata shan kayan mata ba, amma mun koya mata biyayya da yanda zatabu mijinta da kuma iyayenshi da danginshi don Allah idan tayi laifi ki sasanta kayanki, mun gode kwarai da gaske mun baku Yar mu bama fatar ku dawo mana da ita, burinmu a fita da gawarta, Eh sabida mun san mutuwa tana kan kowa, amma yarmu ta dawo mana babu aure zai taɓa zuciyarmu, amma idan kace a gidan aurenta ta rasu, wannan wani abin alfaharine.". "Mungode da sosai insha Allah zamu riketa gam, ita da barin gidan Aman aisai mutuwa dan ni na hango yan uku nan da wata tara, kaiii Falmata wallahi Yarinyar nan ta haihu baki kawota maiduguri ba zaki sha mamakina." Inji Aunty Innalo. Kanwar Baban Aman ce. Haka akayi ta barkwace, sai da Umma ta mike rahilah ta ɗago kai cikin tashin hankali tace. "Umma zan biku, na fasa auren ku mai dani gurin Malam." Idanun Umma ne yayi jajur, sannan ta ciro rikon da tayi mata, ta mikawa Aunty Innalo, Wani gigitaciyar kuka Rahilah tasake tana cewa ku mai dani gidanmu bana so. "Keeeeeeee. keee Rahilah maza haɗiye kukanki da maganar banzan da kike gasu Maryam Sajida ai." Luf tayi a jikin Innalo ta rufe idanunta tana sauke a jiyar zuciya sannan Umma suka fita,ɗakin su Sakina aka kaimu, tana rike da Aunty Inna. A hankali ta zaunar da ita, kifa kanta tayi, da cinyarta, ....... Bayan wani lokaci aka kawo mana abinci da kayan ciye ciye, ruwa kawai muka kurɓa haka muka kwana muna taya yar uwanmu kuka, **** Tunda ya dawo yake kwance sai juyi yake dan khalisat ta tura mishi videon kawo Rahilah mikewa yayi ya saka jallaɓiyar shi, gurin ɗaya na dare. D'akin da aka kaimu ya nufo, buɗe kofar yayi ya hangomu cure da juna, itace a tsakiyarmu shiga yayi a hankali cikin hikima da dabara yasa hannunshi ya ɗauke abarshi. Ya fito sabida kuka da ciwon kai da takwanta dashi yasa bataji anyi sama da ita ba. D'akinshi ya nufa da itayana sake murmushi.......... *Barka da Safiya😂 Duk wanda bai ji daɗi ba ta biyoni da bulala😂* *Yaseen nasha fura da nono ya kahe min jiki idan naga da hali zuwa dare na muku amma banyi alkawarin ba* 👐👐 [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...9*      Murmushi yake dokawa tsabar yaji daɗin satota, sai wani lumshe idanun yake irin Mamie kina can da mijinki nima na ɗauko matata.       Shimfiɗata yayi a tsakiyar gadonshi ya mike ya zare, jallaɓiyarshi tare da boxers ɗinshi., zama yayi ya shiga cire kayanta inda ya kara karfin Ac ɗinki, zubawa wadatattun kirjinta idanu yayi kaman ya fasa ihu yake ji, zare skirt ɗinta yayi har da undee, ya barta da pant da bra, ɗinta sannan ya laluɓe duvet ya rufa musu sannan ya rungumeta a kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tare da zubawa fuskarta ido, ɓalle mahaɗin bra ɗin yayi tare da zare mata, sannan ya shiga shagalinsa sosai ya zake yana aikawa Yar Umma da Mama aika, son rashin.       Cikin barci take jin bakon yanayi wanda yasata buɗe nauyayyun idanunta, jinta tayi jikin mutum batasan lokacin da tayi firgit ta mike ba, tare da karw kirjinta jikinta na rawa ta juya mishi baya,              "Rahilaaaaaah mijinkine fa, ni kike kokarin juya min baya. Kinsan tanadin da Allah yayi akan mace..."       Bai kai karshe ba, ta kifa kanta a pillow da ke gefenshi ta fashe da kuka, matsawa yayi har jikinta sannan ya janyota jikinshi ya shiga shafa bayanta har tayi shiru,           A hankali ya ɗagota, yana kallon fuskarta ta ɗan haske dake gefen gadon, harshenshi yasaka yana lasar kwallar dake zuba a fuskarta, a nutse dan dole ta tsayi da kukan, da kwallar bin fuskarta yake da harshenshi ya kai kunnenta, daga k'amk'ameshi tayi tana fidda wani gwauron numfashi, janye fuskarshi yayi ya juyata idanunta a rufe jikinta na masifar rawa, rumfa yayi mata sannan ya kifa kanshi a kirjinta masu tafiya da imaninshi(lem stop here kafin ace nayi disvirgin wata😂)              Sosai kirjinta suka ci ubansu, a hannun Aman, kashim miskin da aka mata wanka dashi ya kara masa kwarin gwiwa, duk inda zai kai hannunshi da bakinshi kamshin miski yake cin karo dashi , kuka Rahilah keyi mara sauti tsabar Aman ya wucce saninta, musaman da yasan yake son ɗanɗana kalar zumarta,(🙈) hannunshi yasaka ya kara nimawa kanshi hanya, amma Rahilah tasa mishi karamar ihu tana niman mikewa, mai da ita yayi yasa mata, (Yaren Novel)         Zaro ido tayi a gigice ta mike ya sake mai da ita, ihu tasaka tace. "Don Allah ka rufa min, asiri bazan iya."     Ganin yanda ta firgita, gashi ya ɗibo ruwanshi yana son kashe gobarar da ta taso masa. Gashi taki tsayiwa, dole ya janye daga bakin get ɗin dan har ya samu ta fara shiga, janyota yayi ya rungumeta tana jin (Yaren novel na zungureta) jikinta sai rawa yake, gashi tasa wutar ta kunnu goga mata ya cigaba dayi tana rike dashi, ya taji ya sauke wani ove speed ajiyar zuciya, sannan ya gyara mata kwanciya a kirjinshi yana shafa bayanta, shiru tayi, tana jin wani azaba a kasarta,                 Daga shi har ita babu wanda ya runtsa, ganinta da yake ba kaya shi yake kara mishi wutar fitinarshi, vest ɗinshi ya janyo wanda yake sider bed ya saka mata, har cinyarta ya sauka kirjinta kuwa basu gama rufuwa ba.       Haka ta cigaba da rungumeta, har aka kira sallah farko, mikewa yayi ya ɗauko skirt ɗinta yasaka mata sannan da under wear ɗinta, pant ɗinta da bra ɗinta ta ɗauka ya saka a kasar pillow sabida suma kamshin miskinta suke,                 Lulluɓa mata laffayarta yayi ya ɗauketa idanunta a rufe tana Jinshi,            Tun kafin a kira sallah mamie ta tashi suka nufi kitchen ita da yan uwanta suka fara aiki, fitowarta kenan zata kunna wutar falon domin wasu suyi sallah,         Motsi taji ta juya, mi zata gani Aman ne ɗauke da Rahilah, kauda kanta tayi, tana jinjina karfin rashin kunyarshi da karfin halinshi,      Cikin harshen shuwa tace mishi. "Ajiye min ita."     Cak ya tsaya, ya dire Rahilah a gefenta, sannan tace. "Kar nasake ganin ka a cikin gidan nan har sai na nimeka."    "Toh mamie." yace mata, sannan yabar gurin, ita kuwa rahilah kanta a sunkuye kwalla na zuba daga idanunta,              Kallonta tayi tace. "Muje ɗakina."                   Haɗe kafarta take son tayi amma zafin da kofar ke mata yasa dole take ɗan waresu a fakaice, tana tafiya a hankali har suka shige ɗakin Mamin.                   Tura kofa tayi ta rufe, sannan tace. "Zauna anan."      Zama tayi akan wani cusion mai laushi, tana ɗan karkacewa, (Yaseen da Aman ya faɗa ciki da naga karyan zama akarkace.)       Wani dogon riga ta ɗauko mai tsagu ta mika mata tace. "Jeki ban ɗaki ki saka sannan kiyi, wanka da alola hmmm wnkar fa na tsarki."   Da sauri ta shige bayin, murmushi Mamie tayi, tunda tashiga bayi ruwa ta tara ta shiga ciki tayi sitbath, sau biyu sannan tayi wanka sosai da na tsarkin da tasan ya hau kanta, koda tafito sanye da doguwar rigar nan, zani mamie ta bata, sabo gal, super nervo ta ɗaura da hijab tayi sallah, tana idarwa, taga mamie ta fita,     Kitchen ta shiga ta fitar da Turmeric ɗanyeshi, madaran gari asalin peak, Kanunfari clover, Citta ginja,      Garin madaran ta dama shi daidai sannan tajuye a tukunya, sai clover ɗinta, ta watsashi haka sai cittarta da turmeric ta kankakere ta bayan ta wanke kafin ta kankare ta juye a cikin tunkuyar,       Tasa musu wuta kaɗan suk cigaba da nuna, farfesun kayan ciki ta faɗashi ya nuna lugub, sannan ta juye a wani bowl, sai wannan madaran ta juye a jug, ya tacce  sannan  ta zuba sugar ta haɗa a tire,     Kallonta Hajja Amna tayi cikin wasan kanwar miji tace. "Ya Falmata ina zaki kai wannan haɗin." .   Hararanta Mamie tayi tace. "Fitinanen ɗanki, ya taɓa min y'a."        Cike da mamaki suka kalleta. "Toh sai me? Ba an ɗaura ba ko so kike ya zubawa zukekiyar buɗurwa idanu bayan lafiyanshi lau, gara ki koya mata jarumta dan yarona ba lusari bane."    Shiru tayi jin sun mata caaa.    D'akinta ta dawo ta ajiye tray ɗin a gaban Rahilah, buɗe mata bowl ɗin tayi sannan ta bata mika mata mug wanda ta cika da madara ta karɓa a hankali ta fara sha, sai da ta kusan shanyewa Mamie tace. "Ki ci abincin nayi abinda ya kawoni."     A hankali ta shanye madaran farfesun ce bata wani ci ba, ta dire bowl ɗin. "Cire hijab ɗinki da zanin."    Tace mata, haka ta ciresu kunyar mamie ya isheta, cikin basar da abin mamie tace. "Am not ur mother-inlaw, dan haka my dear ki sake jiki nayi miki abinda ya dace."                      Shafa mata dilke tayi daga cinya zuwa kafarta, daga hannunta zuwa kafarta, dai ta saɓule rigar ta mika mata wani zani, irin roban nan ta shafe mata bayanta, sannan ta ajiye mata tace. "Maxa ki shafa a jikinki ina zuwa."     Fita mamie tayi, a gurguje ta shafa akan cikinta zuwa kirjinta, sosai ga boons ɗinta da suke mata zafi.       Can sai ga Mamie nan, kasko ta kawo da gaushi kaɗan tasaka akan kujera yar tsuguno, sannan ta sake fita ta ɗauko wani kujeran wanda aka buɗe tsakiyarta, saka kaskon da tazo dashi tayi ciki sannan ta zuba turaren wuta, a ciki tasa Rahilah ta zauna akai, bargo ta ɗauko ta rufa mata taja kofar ta rufe.       Tun tana jin zafin har ta daina jin zafin wutar, a hnkl hayakin yake bin jikinta, yana ratsawa bata tashi a kai ba sai karfe bakwai saura, Mamie ta kaita tayi wanka da wani ruwa da aka zuba turare a ciki, gashinta kuwa lalle  aka kwaɓa aka shafa mata a kan tun five na safe, sai da zata shiga wanka ta wanke wani haɗin sabulu Mamie ta bata da sabon soso.         Sosai tayi wanka ta dirje jikinta , sannan ta kwanta a cikin ruwan yana bin jikinta idanunta a rufe a hankali ta fara raiyo abinda ya faru daren jiya ita da Aman, murmushi tayi, can ta buɗe idanunta tarrr sabida tuna yaren novel wato ayaba, a fili tace. "Na shiga uku, dama haka abin yake kutt ashe da wasa a gaba wallahi bazan sake barinshi ya ɗauke ni ba, dan nasan wancan Yaren novel ɗin ai kasheni zaiyi da ita."          (Sisters kunji Rahilah fa😂 Yaren novel)           Sai da mamie ta buga kofar ta fito, kanta a sunkuye mika mata hijab tayi tace. "Ki kuma ɗakinku, su Maryam Sajida na nimanki, Y'ata ki nutsu kiyi tafiya a hankali kar wani ya fahimci wani abu."     Kamar yanda Mami tace haka rahilah tayi har ɗakinsu, tana shiga yan uwanta suka rufa mata da tambaya gadon ta haye ta shige bargo daga ciki tace. "Ku kyaleni, Umma ta hanani magana".      Duk suka haye gadon cike da son jin ina ta kwana. Kuma me Umma ta hanata faɗa,      "Don Allah miye haka bazaki faɗa mana ba." Inji Rahimah kamar zatayi kuka,        Rufe fuskatar tayi da pillow sajida tayi wurgi dashi tace. "Fitsari na tashi yi, na samu baki ɗakin ina kika kwana."               Rufe idanunta tayi, taki magana sai jin muryanshi sukayi yace. "A gurina ta kwana" Karsowa yayi sanye da shirt mai dogon hannu, cream colour sai wando baki yayi kyau sosai, sauka sukayi cike da kunya bakin gadon ya zauna, janyota yayi cikin murmushi yace. "Cutie babu magana ne?"      Rufe idanunta tayi gam, hura mata iska yayi taki buɗewa kallon kwancicciyar eye lasheta yayi, sumbatar goshinta yayi yace. "Thank you for the last night."            Yana gama faɗar haka ya mike zai bar ɗakin can kasa yayi j muryanta tace. "A dawo lafiya."    Juyawa yayi yaga ta janyo pillow ta rufe fuskanta.       Murmushi yayi yace. "Allah yasa."       Fita yayi su maryama sajida suka ɗanneta, cikin son kanun labaran. "Hmmm faɗa mana, ya first night ɗin yake."    Inji Rahimah,        "Nifa barci nake ji, ku yan matan nan idan na faɗa muku, zaku iya lalacewa kawai ku sharw batun amma abin ba'a cewa kome dan naga zahirin Yaren novel."     Tana gama faɗar haka tajuya musu baya, can barci yayi gaba da ita, suma mikewa sukayi suka gudu gida, sabida Umma ta kirasu idan tasani xata iya saka musu kuka,       Sau uku mamie na lekowa ɗakin, bata tashi ba.           ****   Tunda ya isa gurin aikinsu yake ta doka murmushi, Ahmad ne yace. "Kaiii Ango, da alamu ka sha gara kenan."          Lumshe idanunshi yayi a hankali daren jiya ya shiga dawowa mishi, hango surata yake, ji yake kaman yaje ya saceta yayi ɓoye.       "Baxaka gane bane Ahmad akwai banbanci tsakanin kananu da manya, zan maka fatan samun irinta."        Tunda suka fara maganar mai nasara ya ɗago ya kallesu daga haka bai kuma ba, dan yasan sai ya iya janyo da baisan yanda zai da ita ba,    ...... Biyu da rabi, ta farka ta zauna yanzun kan bata jin kome, ban ɗaki tashiga tayi alola da wanka tazo ta gabatar da sallah, tana idarwa Mamie na shigowa, ajiye mata abinci khalisat tayi, ta fita zama mamie tayi tace. "Dauki madaran nan ki fara sha."     Kofin madaran ta ɗauka ta shanye, abincin mamie ta bata taci a nutse, tana idarwa ta mika mata, fruit wanda aka, aka zuba mishi zuma da madaara.         Sosai tasha fruit ɗin, sannan mamie ta shiga ban ɗaki ta haɗa mata ruwa tayi wanka wanda aka zuba sinadarin kamshi tana gama ta turata ciki,    Ta jima tana wanka sannan tafito, mika mata humra tayi ta cigaba da shafawa goga wanan share wanca, tsuguna anan, kafin su gama la'asar tayi alola tasake tayi sallah kafin me kwalliya tazo tayi mata, wani shegen lace aka bata tasaka riga da zani, royal blue, ɗinki buba, yayiwa rahila mugun kyau, ga kwallaiya,       Karfe biyar aka gama mata, sai gasu Sajida suma sunzo, tare da wasu yan uwansu, Walimah akayi a gidan,      Sai shida aka watse, shida da rabi su sajida suka bar gidan, inds suka rabu da kuka,     Karfe takwas Aman ya shigo ya gaida Mamie da yan uwsnta,      Mikewa yayi ya tafi falon Babanshi, a can suka zauna suka sha hiransu, shigowar Mamie da Rahilah ya ɗauke mishi hankali.           Tunda tashiga kanta da lulluɓe, ta gaida Abba bata sake ɗago kai ba, nasiha aka musu mai shiga jiki sannan mamie ta maida Rahilah cikin yan uwanta wato ɗakinta sabida Aman😂              Haka aman ya sato jiki zaui musu kdnapper Rahilah yasamu mamie ta toshe hanyar.             *****    A can gidanshi na g,r,a akayiwa  Rahilah jere dukda akwai kome cire na gidan akayi aja jera mata nata, suna fitowa, Hindu tace.     "Sannu karuwai, kunzo kunjera kayan karuwar kanwarkun ce, bayan yagama tsince budurcin tun a waje."7     Ta zata zasu tayata hauka ne sai taga sunbawa iska ajiyarta haka suka fita suka barta.       Babu wanda ya faɗawa Iyayensu dubi da halin da Amarya ke ciki. ......... Washi gari yan maiduguri suka fara shiri, sai ga kayan gara daga gidansu rahila.       Abin ya burgesu haka mamie ta ware musu nasu suka tafi da shi.       **** Sosai mamie ke gyara Rahila ciki da waje ta murje tayi kyau, musaman da take shan fruit           Kwana goma dayin bikin mamie ta koma, islamiya, dama tunda ta koreshi bai sake dawowa ba sai yau daga gurin aiki ya shiga unguwar sayayya yayo mata,    Murmushine ya kwace masa tunawa da yayi Cigaban page 9....         Kishingiɗe yake a falonshi ya saka laptop ɗinshi a gaba, yana buda abubuwan bukatar da zasuyi amfani dashi, a china wayoyi ukune a gabanshi ɗaya ce karama sosai, duk sauran biyun manyane.               Karamar cikin ce tayi kara ya ɗaga, ya kara a kunne cikin sanyin murya yace. "Barka da hutawa Alhaji."        "Yawwa Babana gani a kaduna abin arziki ya kawoni da fatan bazaka watsa mana kasa a ido ba, idan ka sami lokaci kazo gidan da Abokinka aman ya auri yarinya mun gama magana akan sauran Yan matan nida Alhaji Saminu bature Kawun abokinka mun nima muku auren Yan matan kai mun nima maka Maryam Sajida, ita Hassana Rahimah wa Ahmad, nan da wata uku."      "Hmm" iya abinda ya cewa Alhajinsu knn,   Yayi jifa da wayar ranshi a ɓace, *Ba dai yan uwan jinjiran da Aman ya aura ba, amma gayen nan anyi ɗan kutm ɗan iskan mutum yajanyo min reno.*     Abinda mai nasara yake faɗa knn yana nanatawa, karshe kashe laptop ɗin yayi ya mike zuwa ban ɗaki.           ****       Tuna baya...    "A gaskiya Hajiya anci mutuncin yaran nan da mahaifiyarsu, ni dama Bakar nake so mai nasara ya samu ko za'ayi dace ta sauya mana alkiblashi." Inji Mama kilishi.                  "Naji bakin cikin abinda ya faru, sam yaranmu aure suke ba tare da sunsan matan suka  dace ba dasu, kalli tijaran da Yarinyar nan tayi gashi abin ya juye mata ta kare da kishiya."      Haka suka cigaba da tattaunawa, har Alhajinsu Mai nasara ya shigo nan suka mika mishi bukatarsu na nimawa mai nasara auren maryam sajida,.           Zama yayi yasa aka masa bincike akansu sannan ya tafi nimawa mai nasara aurenta yana zuwa sai ga kawun Ahmad wanda Hajiya firdausi ta turoshi nimawa Ahmad auren rahimah an tsaida magana nan da wata uku.           ****    Bayan tafiyarsu muka shigo gida zama nayi a kusada Mama Amarya kaina a kafaɗarta nace. " Mama ku barmu muje gidan two mana,"          Murmushi Mama tayi cikiɓ kewar Yartata tace. "Babu ruwana, ai kinji abinda Malam yace."             Shiru mukayi Rahimah ta kalleni kallon geran kayan niman aure nayi nace. "Mama auren waza akuma."            Kai tsaye tace. "Keda Rahimah."         Mikewa mukayi sai ɗakinmu muka zauna, muna jimamin Rahilah ashe namu na tafe.            ****      Parking mota Aman yayi ya fito, a hankali sanye yake da london suit, wani dark blue har wani haske yake suit ɗin rigar cikin suit ɗin sky blue, takalmin kafarshi bakine sai a gogon da yake ɗaure a tsintsiyar hannun na arzufane,           Kwaso kayan yayi ya shige cikin gida, tana zaune a falon ita ɗaya tana cire lallen hannunta ya shigo da sallama, mikewa tayi ta fara kokarin saka hijab ɗinta,     Sannan ta amsa sallamar tare da cewa. "Barka da zuwa, Ya Aman."        Lumshe idanu yayi sakamakon karewa jikinta kallo tana sanye da, doguwar riga na English wear mai dogon hannu, karɓan kayan ta isa gabanshi zatayi ya ajiye a gurin ya rungumeta, tare da sunsunar kamshinta wanda yake tafiya da nutsuwarshi.    Kanshi ya ɗaura, a kanta yace. "Barka dai Cutie. Ya kwana biyu ko kiyi kewana, kin barni can inata azabtuwa da kewarki."          Shiru tayi kanta na kirjinshi, jin sautin bugun zuciyarshi take, a can kasan makoshinsa yace. "Taimaka min ki cire min wannan kayan nauyin, na gaji sosai."          Bottums ɗin rigar ta shiga cirewa,  dukkansu kanta asunkuye ɗago kanta yayi ya bata karamin sumbata a goshi, sannan ya riko hannunta suka cire nitie ɗinshi zarewa yayi ya ajiye a gefe, sannan ya riketa sosai yana kallon yanda ta rufe idanunta yanda gashin idanunta dana giranta suka kwanta, sai goshinta suma sun kwanta luff, gwani ban sha'awa.            "Yunwa nake ji," ya faɗa mata a hankali.               Sake shi tayi, jiknta na tsuma, sabida kwana biyu haka kawai take jin wani feelings sosai musaman idan ta tuna, ranar da ya rutsata sai taji tsigar jikinta na mikewa,                 Abinci ta haɗo mashi, da duk wani abun bukata ta kawo mishii, zama yayi tayi serving ɗinshi tuwon shinkafa miyar eguse, sai farfasun bindin saniya.        Zubawa cokalin da tasaka mishi yayi ido kafin ya ɗago yace. "Plss ki bani naci."    Mikewa tayi ta koma kitchen ta wanko hannunta, zama tayi ta shiga bashi abincin lomar farko ya rike mata hannu da hakorinshi.        Sakewa yayi ganin wani shu'umin murmushi da tayi mishi, a haka tayita bashi abincin, daga ya rike mata hannu sai ya tsiri tsotsan hannunta, a haka har suka gama ta kwashe kayan zuwa kitchan, wanke hannunta take sonyi amma sai ta tsinci kanta da lashe hannunta itama tare da tsotse hannun.     Rungumeta yayi ta baya, tare da saka kanshi wuyarta a hankali yace. "Kina son lasar hannunki shine baki faɗa min ba, nabar miki."    Yana maganar tare da goga mata hancinsa a wuyarta, rike hannunshi tayi gam sabida sakonshi dake shiga jikinta, juyata yayi ya haɗe bakinsu yayi ya shiga bata wasu irin kiss, wanda masu matukar shiga jiki.                      Zare hajib ɗin yayi ya wurga kasa, a hankali yayi sama da ita, sai ɗakinta ya direta a gado runtsa idanunta tayi, ɓalle shirt ɗin rigarshi yayi ya rufa mata, sosai yake juyata son ranshi,        Shiru tayi tana rike da kanshi da yake wuyarta, duk tafita hayacinta sabida maganin da Mamie take bata ya gama bin jiknta sosai, wani irin yanayi  take ji, mara misaltuwa dakyar take jan numfashi tare da rumgumeshi.     Jin karan get yasashi mikewa da sauri ya fita ya gyara kayanshi kafin mamie tashigo, zama yayi kaman maraya har mamie tashigo kallonshi tayi tsaf ta hango rashin gaskiyarsaa kitchen ta nufa taga Hijab ɗin Rahilah a kasa.    Fitowa tayi ta zabga mishi harara sannan tace. "Bana ce sai na nime ka ba,"              "Eh mamie na kawo mata wayartane." ɗaukar jakar yayi a ajiye sannan ya saka takalminshi yace. "Sai anjima." "Malam kuɗin turarena"     Juyawa yayi yace. "Ai tuntuni na turo miki."       Fita yayi yana murmushin saura kwana huɗu yayi kidnafi(😹)                 ****    Kusan kwana uku kenan tunda aka kawo tambayarmu da sadaki babu wanda yazo a ɓangare maneman. Duk mun addabi kanmu da tsoro da fargaba, kullum Nasiha Mama ke mana, domin Umma tace tayi mana bata da lokacin mana wani abu,      Gashi wani tsirfa ada ke mana nasamu lalle,yana gogewa zamuyu wani.                  .......      Zaune yake shidasu Aman yana son faɗa musu amma yasan dariya sasu mishi wayar Ahmad ne tayi kara, ya ɗauka, sabida ganin First lady.           Gaisawa sukayi da umminshi sannan yayi shiru sai murmushi yake dokawa, kallon Aman yayi godiya ya shiga zuba mata sannan ya katse kiran.          Cikin wani irin murmushi yace. "Kaiii mutumina, ashe mun kusan zama ango, kaji an nima min auren kanwar matanka."   Tsume fuska mai nasara yayi dan kar ahmad sakoshi cikin zance dariya Aman yayi yace. "Ina passport ɗin matata, tunda tafiyar ta amjima ce, gara na rike abuna a hannuna. Kafin nasatota."         Murmushi ahmad yayi sannan yace. "Ai bani ɗaya bane har da Mai nasara aka nimawa maryam." Mikewa yayi a fusace zai bar gurin Aman ya ɗaga murya yace. "Ango jaririya har zaka tafine Allah ya nuna mana karshen miskilanci."      Ko ɗaga kai bayi ba haka ya shiga motarshi yabarsu a gurin...             ......Karfe bakwai da rabi yana zaune a gaban Abbanshi suna hira Mamie ta shigo gaisheta yayi sannan yace. "Mamie ina son kai Rahilah, gida ta gaishesu naga kamar tana kewan gidan."..      Shiru tayi kafin tace. "Eh nima ɗazun nasameta tana kuka amma tace min wai babu kome."           Bari nasata ta shirya sai kutafi.       Mikewa  ta fita, murmushi yayi sannan yace. "Abbana nagode da bani wannan shawaran, kaga gashi ta faɗa tarkona."            "Karka nuna rawan jikinka akan tafiya da yarinyar kawai ka matse."    Dariya sukayi sannan Abbanshi ya cigaba da mishi nasiha har ta shigo tace. "Tana falo."     ok kawai yace sannan ya fita a falon, sanye take da wata faran atamfa, mai jar fulawa da Bakin, hijab dinta fari sai tayi kyau.       Sakata yayi a gaba suka fita, ya buɗe mata gaban motar ta zauna, sannan ya koma ya shiga, sai da suka biya kasuwar zamani yayiwa su Umma  da mu siyayya, sannan ya kawota har ciki suka ya shigo muka gaisa sannan ya fita nan muka sakata a gaba muna kallonta, ita kuma tana jikin Umma tana shagwaɓa dakyar tashiga ɗakin Mama nan kaman mi, ɗakinmu muka shiga, Inda Aunty gausiya ke ciki duk ta lalace babu me kulata sai Ya Hayat.     Auntynce take faɗa mata an turo niman aurenmu, sosai tayi murna har da ce mana. "Yara kun kusan shigowa, yasen  idan aka kama kirjin yarinya sai tayi jinya."     Zaro ido mukayi cike da tsoro anan take kwankatsa mana, ai kowannemu ya nemi maɓoya dariya tayi sosai har da rike cikinta.       Karfe tara na dare yazo ya ɗauketa, daga nan airport suka wucce, inda ya mika mata nikk'af, suna isa ta ɗaura suka shiga ciki tana son tambayarshi amma yaki bada fuska,           Kamansu ake jira, ganin yanda take ɗari ɗari yashi janyota kallonshi tayi a cikin nik'af ɗin yace. "Kalle hanya"..            A hankali suka shige cikin jirgin  ta rike mishi riga, zaunar da ita yayi ya ɗaura mata belt, ana gama sanarwa jirgin ya tashi.    Rike hannunta yayi gam, ɗaura kanta tayi a kafaɗarshi....... [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...10* Shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace. "Ki nutsu." Sake kwantar da kanta tayi, tare da sauke ajiyar zuciya tsavar tsoro ko runtsawa batayi batayi ba har suka isa lagos. Suna sauka ya shiga kasuwar zamani dake cikin airport ya saya mata kayan sawa sai na ciye ciye, da manyan rigunan sanyi sabida kakar sanyi ake a china, Tana zaune wata matashiya tazo ta zauna a kusada ita, bata ɗago kai ta kalle yarinyar ba, sai da tace. ""Sannu ko? Kema china zaki?" Gyaɗa mata kai Rahilah tayi, haka yarinyar tayita surutu, har Aman ya dawo ya zauna akusada ita ya riko hannunta, wanda suka sha gyaran mamie yace. "Cutie ga abinci." D'aga nik'af ɗin tayi xata mishi magana, buge hannun yayi tare da dalla mata harara, sunkuyar da kanta tayi, tace.. "Ya Aman na koshi." Murmushi ya cigaba dayi yana kallon yanda mai nasara yayi crossing leg yana karanta jarida. Cigaba yayi da lallaɓata dan ya fara hango botsarewarta, ta hanyar share kwallarta da yace miye na kuka sai ta sake kukan tana cewa ita kam ya maidata gurin Mamie. Ajiyar Zuciya ya sauke sannan yace. "Naji zan mai daki, amma muje kirakani satiɗaya zamuyi kawai." Can kuwa aka fara shirin tafiya, a first class Vip, suka zauna kome na gurin a tsare yake, bino bini yana kallon Ahmad da ya surkurkuce, Mutane na gama shiga, jirgin ya tashi nan ma, rungumeta yayi har jirgin ya dai daita asama. ****2:03Pm In China Karfe biyu da minti uku suka sauka a birnin Jon, na kasar china sanyi ake har da kankara, tun a jirgi yasaka mata rigan sanyi da takalmi safar hannun da na kafa, sai fuskarta yasa mata wani mask, mai nasara na ganin haka ya taɓa ahmad murmushi Ahmad yayi cikin karamar murya yace. "Na mishi uzuri dan ina ganin ni tawa jaririyar, ɓoyeta zanyi har sai na gama gyara mata sittings." Taɓe baki mai nasara yayi sannan ya kauda kanshi, koda suka sauka motar wani hotel mai suna royal hotel, yazo ɗaukarsi ɗaya nasu Aman ɗaya nasu Mai Nasara. Tafiya kaɗan suka isa, hotel ɗin, inda aka shiga ɗiban kayansu zuwa cikin ɗakunansu,a online Ahmad yayi musu booking, makullar ɗakunan yana, hannun masu kwaso musu kaya, koda aka buɗe ɗakin farko nasu Aman shiga yayi da matarshi wacce sanyi ya gigitata, ya kunna room heater. Kayansu ya karɓa ya jera a wardrob, sannan ya sake labulayen da suke ɗage, tana kwance a dukunkune ɗagata yayi ya ya gyara mata kwanciya ya shiga rabata da kayanta, sannan suka nufi ban ɗaki, wanka yayi mata idanunta a rufe, alola ya fita yabarta tayi, tana gamawa ta buɗe dirowar da ya ɗauki towe itama ta ɗauka kallon kanta tayi, ganin inda towel ɗin ya tsaya, take kunya ya rufeta taki fita sai da ya buɗe yaganta a tsaye. Riko hannunta yayi ya bata doguwar riga tasaka, sannan ta hau abin sallah tayi sallar asuba, sannan tayi Azahar, tana idarwa ana kawo musu abinci zama yayi suka ci, sannan ya mike yace. "Zoki tayani shiryawa, zan tafi meeting sai dare." Mikewa tayi ta ciro mishi wani suit, neavy colour, ta taimaka mishi yasaka, abin dariya sai da yabarta tazo gyara mishi nitie ya taɓo, boons ɗinta a zabure tayi baya cike da fargaba, murmushi yayi ya shafa kanta bayan ta mika mishi rigar saman, janyota yayi yace. "Ki shirya yau kina da bako." Yana faɗar haka ya janyeta ya shiga wanka da turaruka, sannan ya ɗauki abin ɗauka ya mata sallama gyara ɗakin tayi, sannan ta tattara sauran abinci takai falon ta ajiye itama shafe jikinta tayi da mai da yasayo mata, Ta shiga duba kayan da yasayo mata babu rigar arziki, sai dogayen riguna,taso sakawa sai taga rashin dacewar haka, wani riga ta ɗauka mara hannu, ta ajiye ɗaukar bra ɗin da yasayo tayi cike da mamaki tace. "Dama yasan size ɗina ne" Haka tasaka bra ɗin mara hannu sai tasaka rigar wanda iya karta cinya sai jan pant ta ciki, gyara gashinta tayi sannan ta ɗauki body perfume ta fesa, ta gyara ko ina sannan ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita, Bata tashi ba sai huɗu saura ta mike ta faɗa ban ɗaki, bata fito ba sai da alolarta, sallar la'asar tayi tana idarwa taje bakin kofar da ake nocking ta buɗe abinci aka kawo mata karɓa tayi, tazauna a falo taci, tana gamawa ta duba ɗakin ta zakolo alkur'anin a cikin kayanshi zama tayi tafara karatu. Bata ajiye ba sai da shida da rabi yayi ta ajiye ta faɗa wanka ta gyara jikinta, sallah tayi can ta shaki kamshinsa ɗaga kai tayi, ta ganshi ya shigo, rufe alkur'anin tayi taje ta amshi jakar hannunshi. Duk wata kulawa da taimakawa ta bashi, dukda hijab ɗinta yayi mishi shamaki zare hijab ɗin yayi yana kallon shigar tayi, riga da wando tight sun kamata rigar dark purple, wando whiter, har kana iya hango black pant ɗinta, rigar ma kana ganin bra ɗinta shima baki, Numfashinsa ne ya nime tsayawa cak, da yayi arba da yalwatattun kirjinta, wanda suke cikin ganiyarsu, sai ɗaukar ido suke janyewa yayi daga gareta ya zuba wardrob ya buɗe arabya gown ɗin da ya saya mata, ya ciro ya saka akan kayan sannan ya zura mata hijab ɗin ya janyota kan capter sukayi sallar isha, tare da shafa'i da wutir, bayan nan yasake jansu sallar nafila juyawa yayi ya dafe goshinta ya shiga karanto addu'ar da akeyi na ma'aurata tun daga nan jikin Rahilah ya fara rawa, Mikewa yayi ya cire kayan shi ya ɗauko towel ya ɗaura, tana zaune a gurin laptop ɗinshi ya kunna ya cigaba da aikinsa, "Idan kin gama ki kashe wutar ɗakin." ya faɗa mata. Dakyar ta mike ta cire kayan ta ajiye ban ɗaki tashu tayi wanka tare da saka rigar baccin da ta shiga dashi, fitowa tayi tana raɓe raɓe, har tasamu ta kashe wutar ɗakin yana kallonta a ranshi yace.. *Ki gama raɓe raɓenki yau dai sai nayi abinda nayi niyya* Zama tayi ta shiga shafa turarunkan jiki, da roll on, sannan ta kinkimo hijab ɗin ta saka. Murmushi kawai yayi, tana gamawa ta ja kafarta ta ahaye gadon ta kwanta, bai kuma bin kanta ba, dan aikin da yake, inso samune nan da sati biyu yabar garin. Addu'a tayi sannan taja duvet tun tana tsoron abinda zai mata har bacci yayi gaba da ita, Ganin yanda take sauke ajiyar zuciya sai yaji gwara ya kyaleta ta saki jiki dashi, dan baya son tsoron shi ya hanata sukuni. Yana gama aikin ya shiga duvet yayi yaja musu suka kwanta, rungumeta yayi ya cire hijab ɗin, ya gyara mata kwanciya a jikinshi. Addu'a yayi musu, **** Da asuba ya rigata tashi, zareta yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta, buɗe idanunta tayi ta zuba mishi tare da shigewa jikinshi, wani tunani ne ya zo mata tasake buɗe idanunta tags dagaske a jikinshi take. Da sauri ta bar jikinshi tana cewa. "Ayya kayi hakuri, walla..." "Hmmm badan Allah ya kwace ni a hannunki ba, da Allah kaɗai yasan irin fyaɗen da zaki min." Waro idanunta tayi cike da mamaki tace. "Ni ɗin?" "Eh ke ɗin, hmm kina gigin barci ina zaki sani." Sauka yayi daga gadon tana binshi da ido har zai shiga ban ɗaki tace. "Ya Aman dama mata suna fyaɗewa mazane." "Hmmm da Allah ya kwaceni a hannunki shine kike niman kariɓ bayani, ko baki ga yanda kika ƙ'amƙameni bane, Allah nagode maka da bata lalatani ba, tasani tafiya a ware...." Da gudu ta koma cikin bargon ta rufe kanta, tana jin yafito ta sauka itama ta shige bandakin. ..... Rufe alkur'anin yayi itama tasha addu'a gyara ɗakin tayi sannan ta shiga banyi ta haɗa mishi ruwan wanka, a bakin kofa sukayi kiciɓis turata yayi ciki, tare sukayi wanka dukda ta rufe idanunta bai hanata jikin aikin da yake mata ba. Haka suka gama wanka a shiririta da shirme suka fito, dukkansu ɗaure da towel, shiryawa yayi yau ma, cikin silver suit, kallonshi tayi tana murmushi tace. "Duk kayan da kasaka yana maka kyau masha Allah." Kallonta yayi itama tana sanya yan kune bayan tasaka qani dogowar riga mai gajeran hannun, english wear pink yayi mata kyau janyota yayi ya fesa mata turare, sannan ya zaro wayarshi dage gaban mirron ya ɗaukesu a hoto, tana makale a jikinshi kallon pink lips stick ɗin da ta goga wanda ya dace da bakin, sunkuyar da kanshi yayi ya sumbaci bakin sai da ya shanye tasss, tana rike da rigarshi gam, idanunta a rufe. D'agowa yayi ya sumbaci goshinta karan kofar yasashi zaunar da ita dan har lokacin, brain ɗinta nacan na ɗaukar kalar sumbatar da yayi mata, Abinci ya shigo musu da shi, a nutse suke ci amma ita kanta a sunkuye, har suka gama da zai fita ta bishi har bakin kofa tace. "Ubangiji yabaka sa'a ya albarkaci abinda kuka fito nima, Allah yadawo dakai lafiya." Kallonta yayi, zuciyarshi cike da wani farin ciki yace. "Amin, nabar wayata a ciki naga kin manta naki a gida, zaki ga password nasaka Cutie." Murmushi tayi tana cewa. "Nagode, adawo lafiya." Da sauri ta kintsa ɗakin ta ɗauki wayar, ta buɗe hotonta ta gani na ranar arbiya nit ɗin nan, haka tashiga gallary cin karo tayi da wasu hotunanta, wanda bata masan dasu ba. Zama tayi ta saka nomber wayarsu na gida, duba agogon ɗakin tayi taga 7:40, nasafe, da sauri ta danna kira amma yaki tafiya tunawa tayi suna wata kasar, dole tayi am fani da plus, sai +234 kawai ta jera nomber, ai sai gashi ya shiga. Amma ba'a ɗauka ba sake gwadawq tayi Rahimah tayi tana cewa. "Hello..." "Heyy Kina magana da Mrs Aman Mandara kin ɗauki haske, ko sai na miki bayanin Yaren novel." Ihu Rahimah tasaka tacewa. "Maryam Sajida zo ga Ms Aman Mandara takiramu da nomber kasar waje, wayo Allah a wata duniya kike." "A china mana garinsu masu gajejerun hanci. Ta fada musu. Ai Maryam sajida na zuwa suka kara hautsina gidan da ihu, ana hira dakyar aka bawa Mama da Umma, kan ɗaki ta shige ta sake ɗaura yarta akan service inda take cewa. "Kiyi kokari ki ajiye kunya da kawaici mijinki yana bukataemrki karki yarda kauyanci ya cuceki kuma, banda social media, a ynx ki bashi lokacinki, banda gardama dan zai iya ji miki ciwo, ki shanye zafin banda raki kinji ko banda kuma mita, dan haka yana sawa namiji tsanar mace, karki yarda kirokeshi kafin ya kwanta dake ko bayan ya kwanta dake, da fatan kin fahimce ni ko, banda sai kayi min kaza zan baka kaina babƴ kyau, rahilah idan ya kiraki a shimfiɗarshi ki amsa, banda son jiki ɗazun fa kayi yanzun kuma zaka sake a'a yana sa namiji ya gundura dake, ki taimaka mishi yayinda yake tare dake, haka zai bashi damar fahimtarnki rahilah banda barin gashin hammata, ko gashin gaba kiyi kokarin tsaftace gurin dan suna rike wari, haka ma cibiyarki tana bukatar kulawa ta musaman bakinki ma haka don Allah rahilah ki zamemin abin alfahari wacce da zaran na zauna zan buga misali dake, kinji banda magana sama sama, ina son ki xama shagwaɓaɓɓiyar, da yawan kuka ko wani irin abu amma kukan mai sanyi ba mara daɗi ba, wanda da zaran kin farq zaki birkatawa brain ɗinshi nutsuwa, ki kamashi da hikima banda shirme, shima dai shirmen nada amfani amma banda rigima dan kinga ya damu dake,,, Suwaye ne akaina haka ohoo kuma har daku nake, dan an kusan naku ku ɗauka dai banda shirme." Fitowa tayi ta mika musu wayar suka cigaba da hira da tambayarta ya suke ya Yaren novel." Dariya tayi suka cigaba da hiransu har ta fara hamma, sai da safe suka mata, tace. "An jima da karfe shida zan kiraku, dan mu yanzun safiya ce." Haka sukayi sallama cike ds kewar juna,mamie takira kunya ya gama mata dabaibayi, tunda ta gaisheta sannan mamie na mamie ta kara mata haske sosai akan yanda zata karbi mijinta ko a hannun wacece. ***** Kwalliya ta caɓa sosai, tun shida take raba idanun ganinshi har tara karshe bacci tayi a falon, sai shq biyu saura ya shigo, yana ganinta sunkuceta zuwa ciki,. Wasa wasa, suka daina haɗu, dan da tun hudu yake fita, bazai dawo ba sai sha biyu sai da suka ɗauki kwana huɗu sannan ya dawo da yamma, duk zaman kaɗaici ya dameta. Kallonta yayi tana sanye da vest ɗinshi da kuma wando iya cinya ta maida hankalinta kan waya tana game, kwace wayar yayi ya ajiye sannan yayi sama da ita, yace. "Kwana huɗu, rabona da naga kwayar idanunki, sai yau muje ki bani abinci dan yunwa nake ji." Dariya tayi sannan tace. "Ga abinci nan, sai na baka wani zauna kaci." "Eh nasani, amma ba wannan abincin ba, muje kigank." Dakin yawucce da ita, duk ya ɗaure mata kai, kayanshi suka cire sannan ya shiga wanka ta kintsa kayan tana jiranshi fitowa yayi ya ɗauketa sai bayi, turata cikin ruwan yayi suka cigaba da wanka, suna gamawa yayi waje da ita, a gado ya direta sannan ya lulleɓe su, Murmushi yayi yace. "Kin fahimci yunwar da nake ji." Shiru tayi idanunta a rufe. A hankali yake binta, ganin bata firgita ba, ko razana yasa shi kara kaimi, gurin murje kirjinta son rashi(😹 kar ace nayi disvirgin) Aman baiyi sanya ba, balle rahilah tace, lusarine sai da ya gigita mata lissafi yaga tq shigo hannunshi amna kuma tsoron da ra ɓoye ya fito fili dan yana jin sautin kukanta, komawq yayi gefenta yana sauke a jiyar zuciya, hannunshi na matsa kirjinta shiru tayi lakwas.. Bayan wasu mintotin ya mike tare da zare, towel ɗinshi ya mata rumfa da faɗaɗar kirjinshi, a nutse ya kai kanshi fuskarta tana jin yana addu'ar saduwa da iyali, ta runtsa idanunta shikenan tace a ranta, Kafin tayi wani tunani ya shiga nimawa kanshi mafita, sosai yake zungureta, har ya shige tsaf, kuka kan babu bakin yi, dan numfashin ma a wahale take iya fitar dashi, yana shiga ciki ya gigice dan yaji Yar malamai daban take da sauran matan, nutsa Rahilahshi yayi son rashin ya cigaba da sara da sassaka, sam Aman ya manta da Rahilah ba Hindu bace, dan haka idanunshi sun rufe, abu ɗaya yake yi kamar wanda aka ce mishi zai kare kuka ihu yakushi, ban hakuri duk Rahilah tayi shi, amma ina Mr Mandara bai san tanayi ba, sai kusan karfe sha ɗaya yajishi ya fara saukowa daga jirgin Damagaran zuwa barno birnin shehu, kamkame abarsa yayi yana sauke numfashi, tsabar ya sha tafiya, ainun. Kaman zautacce yake faɗin "Nya Raaaka, Rahilah ana hubooki, You are my every thing ina sonki rahila karki guje rahilah." A lokaci ɗaya Aman yayi mata yare harkala huɗu, Kanuri, larabci, english. Banda lumshe idanun wahala babu abinda rahila keyi dakyar tasamu ya kyaleta, tana kwance kamar ruwa tsabar gajiya kafin ya san abinyi tuni baccin wahala yayi gaba da ita, kallon fuskarta yayi wanda yayi ja, Sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar gajiya.[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Fatan alkhairi ga sakonku Masu sharhin Da Ciwo A Rayuwata Allah yasaka da Alkhairi ga tukwaicinku nan😹_ *Special Class* *Na musamman* dankalin hausa dabino kwakwa kanunfari kad'an peak ki gyara dankali ki gurzashi saiki markada idan kika tace saiki saka markadadden dabinonki kisa peak da kanunfari gari kad'an Free page....01👈 Part One A gajiye na shigo gida ɗauke da jakar makarantana sai haki knake tsabar na gaji, tun a falon Malam nake jin Muryan Umma tana faɗawa wasu, mikewa nayi na shige ɗakin Umma Amrya na zauna a kujeran dake kusa da ita, lazumi take tana ganina ta sallame tare da sakar min murmushi tace. "Uwar Masu gida!, har kin dawo" Gyaɗa kai nayi na kwanta cikin nutsuwa ina kallon tv falonta, can na dubeta nace. "Mama Amarya! Wai mike faru naji muryan umma tana faɗa haka? Ko wani abu ya farune?" Murmushi tayi cike da takaici sannan ta maida hankalinta kan tv, kafin tace. "Ita da Gausiya ce! Wai yaji tayi shine takira mijin yake faɗar irin abinda take mishi." Tashi zaune nayi haba gaskiya mana da zan shigo naga motar Baban Yasmen, ashe dai haka ce. Cikin rashin sanin makomar mi zance, na koma na kwanta ina jinjina abinda Aunty Gausiya takewa Mijinta na rashin adalci, yana bani haushi. Tsaki nayi a fili nace. "Albasa batayi halin ruwa ba, ta cigaba da wulakanta aurenta ita zatayi kuka da kanta." Cikin wani irin muryan kuka Mama Amarya ta kalleni sannan tace. "Maryam Sajida! Yazanyi da Gausiya kinga yaron nan hidimar da yake mata kuwa duk cikin Yaran gidan nan itace tafita zakka, dan koda nakira Malam cewa yayi babu ruwanshi Sajida ya zanyi da Gausiya, rashin ɗa'arta har yakai tana bin miji waje tana cin kwalarshi." Cike da tashin hankali na sauko daga gadon nazo gabanta na zauna, nace. "Mama Amarya, gani ga Rahima da Rahila bazamu taɓa barinki ki zubda kwalla ba kinji Mama kiyi hakuri kuma Nasan matukar Aunty Shema'u da Aunty Asma'u suka ji baxasu kyaleta ba." "Maryam Sajida kece kika zauna kina bawa Mama Hakuri, wannan na tsani Aunty Gausiya, sai kace ba jinin Malam ba kuma ai duk laifin Mama ne da take saka damuwarta a ranta, wallahi Mama duk mutumin da Malam ya zaɓa mana zamu zauna dashi, har sai in shine yace bazai zauna damu ba, ko sisters." ko kallonsu bamu yi ba, sabida sun karya doka babu wacce tayi sallama a cikinsu ganin haka Rahima ta ɗauki bag ɗinta fa shigo da sallama, dariya nayi na amsa, sannan Rahila itama tayi nata, duk zuɓewa mukayi a cinyar Mama muna rarrashinta. Muna cikin haka Umma ta ɗaga labule tare da sallama, amsawa mukayi, sannan tashigo tare da Aunty Gausiya tsaki Rahila tayi tabar falon, haka ma Rahima, sai nice na iya kallon Umma da Gausiya na gaisheta, ina gamawa nabar falon. Cike da jin haushinmu ta kalle Umma tace. "Umma miye na musu." Murmushi Umma tayi sannan tace. "Kaɗan daga cikin saɓawa, Iyaye da miji knn wanda bai kai ya renaka ba zai renaka." Sunkuyar da kanta tayi cike da bakin ciki, bata kuma cewa kome ba. Cigaba Umma tayi da magana tace. "Amarya kiyi hakuri ɗane ka haifeshi baka haifi halinshi ba, duk yanda kaso ba haka kake samu ba, kuma nayi mata faɗa zata bari." "Toh Umman Yara mi zan mata, babu abin bakin cikin kamar raine mijinta da tayi wai ɗiyar malam ce haka, kinsan jiya da naje ta'aziyar gidan Malam Mudi, akan idona ake cewa Yar malam taki halin malam, kamar ba'a bata tarbiya ba, Na aurar da Shukra da Hamdiya, ban sami matsala dasu ba sai itace zan ɗaurawa kaina matsalarta toh mi zan mata Allah ya shiryeta." Jikin Umma ne yayi matuƙar sanyi sannan tace. "Toh munji amma ayi mana afuwa." "Hmm Allah yayi mana baki ɗaya, kamar yanda ta kwaso kafa haka zata koma, dan Malam yace kar wata ta rakata zaki iya tafiya" Mikewa tayi jikinta a sanyayye kamar da gaske nan kuwa, amma huɗubar Maman Yaro makociyarta yafi nasihar Umma da Mama akanta. **** Tsurawa computer ɗinshi ido yayi a nutse, bashi kaɗai ba dukkansu Uku, can ya sauke a jiyar zuciya sannan yace. "Yunus hakuri zan baka kuma iya kar abinda zan iya baka knn, kai ka godewa Allah ukune da kai amma duk basu da lokacinka, Nifa ɗaya ce dani amma ji nake kamar na saketa na huta, idan na duba girman mutuncin Iyayenta da nawa sai naji kome ya kunce min." Gyara zama ɗaya daga cikinsu yayi, kafin Yace. "Aman kana nufin har yanzun Hindu bata bar kazanta ba,, ni ina mamakin matanmu nan wallahi duk kokarinka sai sun kwareka, bansan Ya zamuyi dasu ba wallahi." Dafe goshi wanda aka kira Aman yayi ya gyara zama kafin yace. "Idan ina son nasami nutsuwa da ita, sai na biyata kuɗi sannan wankan jikinta sai nabiya kuɗin, kaii karewa abinci daga waje nake kaiwa gida macen da bata san ciwon kanta ba mi zai dameta, nidai gefe ɗaya Ina jan Allah ya isa da fitar da Apps ɗin Whatsp Hindu tasan kan whatsp amma bata san yanda zatayi da rayuwar gidanmu ba." "Hmmm. Aman knn gwara kai kana iya samunta a gida ni fa Hafsa bazaka taɓa samunta a gida ba, asalima, tafi bawa yawo degreen degirii akan zaman gida, itane yau bikin danginsu gobe sunan kanwar kawarta, kaii Uwa uba, ɗan uwana bai isa ya taka gidan ba, tashin hankali ya samu har sai ya bar gidan, ga ɗan banzan kishi ko muryata mi aikinta taji magana ya kare dole tabar gidan, da zaran na nimeta tace min ita bayanta na ciwo ko kirjinta, kaiii nikan miye mukayi haka Allah ya bamu mata marasa adalcine." Tunda suka fara magana yake rike da wayarshi kiran Iphone+8, va kome yake ba sai temper runinning, ya nutsu abinshi kamar baya gurin, dafashi Aman yayi zaiyi magana, Ya ɗagawa Aman hannu cikin murmushi kaman bazai ce kome ba, suma sun san halin Yunus Mai Nasara, sam bai damu da hayaniya ba ko surutu barshi idan abun ya motsa mishi zai iya kwana ya wuni bai cewa kowa cikanka ba, Ba iya jinin sarauta keda miskilanci ba, akwai mutanen da Allah yayo su a haka kuma basu damu ba, yafi mintina arba'in kafin yace. "Ahmad,Aman! ai duk matsalarku kaɗan ne ni dukkansu Balkisu ce na aureta ina sonta sauran matan kuwa Fareeda Yar abokin Alhaji ce, Sai Aneesa yar Kawuna ce, so nikan bansan mi ake kira dadin aure ba asalima idan kaga na shiga al'amarin mace toh babu yanda na iyane shi yasa na rufuwa kaina asiri nake azumin, amma sha'anin matanmu sai Allah." Tsura mishi ido sukayi can Ahmad yace. "Kasan Allah aure zan kara nima na hutu." "Kayi fatar ta gari ko dan matukar baka dace da ta gari ba, kasake faɗawa wata gararin rayuwa." Inji Aman. Shiru suka yi basu kara cewa kome ba, har biyar yayi na yamma a gogon Dubai mikewa sukayi kowa ya ɗauki kayanshi cike da bakin ciki, suka fito gashi dai Allah ya dafa musu ta ko ina, suna samun albarka sai dai Allah bai basu mata na gari ba. Airport suka nufo, inda zasu bi jirgin da zai kawosu kano daga nan subi jirgin kaduna. *** "Ranki shi daɗe mi za'a girka naji kince Alhaji yana hanya." Inji Kukun gidan kenan yake tambayar hamshakiyar mace wacce, kana ganinta kasanta haɗa abubuwa dayawa a tare da ita na rayuwa. A nutse ta kalleshi cikin isa da kasaita tace. "Kayi whiter rice da veg soup,sai farfensun kan saniya." Tana gama faɗar haka ta cigaba da duba, jaridar Weekly Trust ɗinta, hankalinta kwance, Shigowar Yar budurwan Yarta wacce bata fi sha uku ba. A nutse ta zauna kusada mamarta tace. "Mommy!!!" Bata ɗago kanta ba kuma bata amsa mata ba, tacigaba da karanta jaridarta cikin nutsuwa, sai da yarinyar ta sake kiran sunanta ta amsa mata da. "Hmmm" Takaicine yasa yarinyar haɗiye abinda ya kawota ta mike tabar mata falon, ɗago kai tayi ta hango bayan yarinyar, taɓe baki tayi sannan ta cigaba da karanta jaridarta. Karfe goma na dare Jirginsu ya iso garin kano ba tare da ɓata lokaci ba, suks nufi jirgin kaduna, wnda ya kawosu sha ɗaya saura, drvn Ahmad ya ɗaukesu inda ya kaiii. Mai Nasara Unguwar sarki ya ajiyeshi sannan ya wucce da Aman kinkinau, sannan ya kai, Ya wucce da Ahmad G.r.a. A gajiye ya shiga gidan ba kowa sai Yarshi da sauri tazo ta faɗa jikin Uban tana sauke ajiyar zuciya tace. "Daddy barka da dawowa, ya hanya." Shafa kanta yayi cikin nutsuwa yace. "Huda Alhamdulillah nasameku lafiya, Yasu Mufida da, Sameer suke da fatan kuna lfy." Cike da farin ciki take gyaɗa mishi kai karɓan kayanshi tayi ta kai mishi har, ɗakinshi ta ajiye tafito, zama yayi sannan ya kalleta cikin nutsuwa yace. "Jeki ki kira min Mommynku." Da sauri ta fito zuwa ɗakin Mamarta a falo tasamesu ana shafe mata jiki da dulke, cikin nutsuwa tace. "Mommy Daddy yana kiranki." "Jeki kice mishi ana min gyaran jikine, sai gobe zan shigo " Shiru yarinyar tayi haka bai mata daɗi ba, ta buɗe baki zatayi magana uwar tace. "Bace min da gani." Jikinta na rawa tabar side ɗin Maman zuwa ɗakin Uban kanta a sunkuye, murmushi yayi yace. "Kira min Fareeda maman Sameer." Jikinta ba kwari ta fita, zuwa ɗakin Fareed, tana zaune ta baje takardu da na'uran lisafi, ga wayarta na tsiwa bata ɗauka ba sai buga lissafi take, da sallama ta shiga, dakyar Fareeda ta amsa mata tace. "What??" Kamar zata fasa kuka tace. "Daddy Is..." "Ok shine kika zo faɗa min ko ance miki bansani bane zaki fita, ko sai nazo kije kice ina aikine." Jikinta babu kwari tabar ɗakin a falo ta zauna ta fashe da kuka, dukda kankantarta amma tasan daga Mamarsu har sauran matan basu ɗauki ubansu da kima ba, Asalima sunfi kambama rayuwar da suka tsarawa kansu, na duniya. "Heyyyy Daddy girl, keda waye baku da school ne gobe." Inji Aneesah, wacce tafito shan ruwa ne taga Huda na kuka, juyawa Huda tayi cikin nutsuwa tana kallonta a tsorace tace. "Daddy is back, nd" "Ok yana cikine, toh kice mishi ina gaisheshi gobe ina da meeting a bank, da na shigo." Da gudu Huda tabar falon ta shige sider ɗinsu ta rufe kofar tana me fashewa da kuka. Allah sarki bawan Allah tunda bai ga huda ba ya tabbatar babu wacce zata zo, dan haka ya shiga ɗakin ya gyara ko ina, sannan yayi wnka ya fito gurin abinci yaje yasamu yayi sanyi, haka ya tsakura yaci sannan ya koma ɗakinshi ya cigaba da aiki, kamar baya jin kome Allah yasa gobe asabar ne a zaria zaiyi wkend ɗinshi. **** Shiga Aman gida, ya samu wutar falo a kune zaro ido yayi cike da al'ajabi idan idanunshi basu mishi kary ba, da kayan jiknta ya tafi ya barta ya dawo ya sameta dasu cike da takaici yace. "Hindu!! Kardai da bakiyi wanka ba." D'ago kai tayi a tsiwa ce dan ta nutsu tana chart a grp ɗin, Zubar gado fans murguda bakinta tayi, snnan tace. "Kabiya kuɗin wankar kwnaki biyar ɗin da zakayi ne, nifa bana son reni." Kamar ya rufeta da duka haka yake ji jan kafarshi yayi ya bar falon, Hankalinta ta maida kan chart tana ihu tace. "Sai ni matar so na juya miji kamar yanda ake juya underwear ɗina kuma haka zaiyi hakuri dani." Aikuwa take aka shiga turo mata stickers tare da Emoji irinsu, Tumbeleke na dariya, da wnd yake gudu😹, Marubuciyar Zubar gado tace. "Matar So kina wuta ina binki ds gas, Ai maza yan kuttt, ni gwara ki gara min shi yasa idan ya faɗa hannunki ba sauki." Reply ta mika mata da cewa. "Thank you My luvly roler model, kinsan yanda yake son kuwa dole naja zamanina." Murmushi Rahila ta tura mata sannan tace. "Allah sarki Matar so ammabaki ci sunar ba, ya zaki biyewa wasu suna ɗauraki a hanyar da bazata ɓule miki ba,..." Aikuwa sake sakon kamar an sake bom take masu laɓe sukaww Rahila caaa har da masu tambayarta kina da aure. Murmushi ta ɗaura musu tace. "Wannan Year ɗin zan gama scndry schl.." Tana turawa akayi removen ɗinta😹 ..... Ahmad ya isa gida sai dai Abin bakin cikin shine Hafsat ta tafi dinner kanin kawarta........ 👌👌👌👌 '''Shin Ya kuka ji labarin, Abin dariya ko ga tarin shirme da shiririta, amma kubi a hankali zaku tsinci wani abun ɗauka ku bar na bari''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀           *MATAR SO*                        🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....     Dedicater 2 Hafsat Abubaka    *Fatan Alkhairi ga Mommyn Fadyl nagode*     *Special Class* Sirri* nonon raqumi dabino abarba kwakwa hulba zuma ayaba zaki jika dabino saiki markada sannan ki markada ayaba da abarba, saiki juye a mazubi sannan ki saka garin hulba kisa zuma a ciki kisha a tsawon wuni. _Masu tambaya ta ina zasu biya suyi hakuri ranar Laraba monday Insha Allah xan ɗaura musu Phone number na da Acc ɗina Nagode_           Free Page.. *BOOK ONE...Page...02*    Hannunshi rike da kugunshi sai sinturi yake yana duba agogonshi, tare da kallon kofar get ɗinshi zuciyarshi na kona komawa yayi ya jingina da motar idanunshi nakan get ɗin, karan mota yaji ajiyar zuciya ya sauke sannan yakara kallon, agogon dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi jingina kanshi yayi da jikin motar. Ya lumshe idanunshi zuciyarshi kamar ta ɗirko, me gadin gidan ya buɗe mata kofa a hankali ta zuro kafarta cikin nutsuwa take taku, karan takalminta yake ji kamar ana kwala mishi guduma,          Bata lura dashi ba sai da ta iso tsakiyar gidan a tsorace tace. "My Toys luv."                     K'in buɗe runannun idanunshi yayi dan sunyi wani irin ja, wanda har maikon kwalla suke takowa tayi gabanshi tare da niman taɓa shi, cikin sanyi murya yaja da baya. Sannan yace. "Ko zaki iya buɗe min..."     Da sauri ta nufi kofar shiga gidan, tunda ta buɗe yazo ya shige ciki, rufa mishi baya tayi har ɗakinshi tana zuwa ta fara wurgi da takalminta, sannan ta rigashi shigewa ban ɗaki dan akwai inner wear ɗinshi da yabar ta wanke mishi , amma bata samu damar wankewa ba. Yana saka kafa yabar garin itama ta zari gyalenta tabar gidan.            Gajiya yayi da zama ya juya yakalle bedsheet ɗin gadon take zuciyarshi tafara tafasa, mikewa yayi ya wucce ɗaya ɗakin acan yayi wanka, sannan ya kwanta a ɗakin.                       ****   Kallonmu Rahila tayi cike da takaici, sannan ta mike tazo tsakiyar mu da Rahima, tace. "Kinsan anyi waje dani, a grp ɗin zubar gadi."       Dariya muka saka mata sannan Rahima tace.      "Wai ke! Miye matsalar ki da shiga abinda bai dameki bane?"       Mikewa tayi ta shiga ɓalle rigarta, duk muna kallonta juya mana baya tayi bayan ta rike kugunta, a nutse tace. "Wai shin bankaci mace bane? Ko ban isa ɗaukar wasu abubuwan bane?"    Juyowa tayi tana kare kirjinta, da sauri muka juyar da kanmu dariya tayi ta ɗauki rigarta tasaka.                  " Kansacewarki cikakkiya ba zai hana ki iya samun matsala da mijinki ba koda abokiyar, zamanki ba kawai fatarmu mazaje na gari sai Rahila yaushe kika koma haka ne? Ni har tsoronki nake dan naga Idanunki sun buɗe."    "Hmm! Maryam Sajida tambayeta dai yarinyar nan so take a kone tun bata tafasa ba" Inji Rahima.                  Dariya tasaka mana har da tafa hannunta tace. "Woww! Kenifa ban ɓaci ba." Haɗe baki mukayi dukkamu muka ce. "Ai bamu ce kin ɓaci ba."            Gyara rike wayarta tayi cikin nutsuwa tace. "Ina karance karance kuma kunsan da haka, amma duk buk ɗin da nakaranta ina ɗaukar abun ɗauka na ajiye na banza, ina karanta buk na soyayya sosai amma kusan mi?"          Girgiza kai muka tare da ce mata. "Sai kin faɗa."      "Ban taɓa yunkurin karanta buk ɗin da zai tada min feelings ba, asalima idan akwai romance a cikin page tsallakawa nake, kusan sabida me nake haka."     Kamar wasu dolaye muka sake kad'a mata kanmu.            Dariya muka bata tayi sosai sannan tace. "Sabida bana son na rage karfin feelings ɗina tun a waje...."   Bata karasa bayaninta ba muka ja bargonmu, muka rufe kanmu dariya tasaka mana tace. "Hegu munahuka, daga jin ina magana kunja kun rufe kanku wai ma kunsan ma'anar ayaba a yaren noɓel."    Janye bargonmu muka, cike da son jin kwaf amma girman abinda zata ce yasa muna tsoron fitowar shi daga bakinta.      Haurowa katifarmu tayi, ta zauna a tsakiyarmu tace. "Ma'anarshi, abin fitsarin Baby Khalif..."     Dira nayi daga dagon na wahe gadonta nace. "Kiwa darajan Allah ki barmu muyi barci,"      "Eh nifa wayar muku dakai nake." "Ina wayar dakai anan, zaki lalata mana rayuwa don Allah Rahila jeki kwanta ubangiji ya kawo miki shiriya a cikin barcinki."    Rahima na gama faɗar haka ta juya mata baya, ita kuwa mi zatayi mana banda dariya har da rike cikinta.               Dukka dukka shekarunmu basu wucce sha bakwai ba, da watannin amma rahila tasan iya karance karance, gyara kwanciyana, ina nazartan maganarta baki ɗaya bansan iya lokacin da na ɗauka ba, har barci yayi gaba dani.                ........ Buga mana kofa Mama Amarya tayi dakyar na buɗe idanuna, wanda suke cike da barci mika nayi tare da salati nace. "Yau fa asabar ne! Ai sai abarmu mu huta."        Kallona Rahima tayi bayan tashigo ɗakin nace. "A ina kika kwana.?"            "Hmmm! Ai Allah ya takaita mana ne, jiya Asthmar Mama Amarya ya tashi ina kwance bayan kunyi baci sai ga, bakona yazo shine na tashi nashiga banɗakinmu naga baruwa, sai na ɗauki Pad da kuma pant ɗina na shige gurinta nasamu tana ta fama, gashi inhelarta ya kare, sai danaje na bugawa Malam kofa dan yana ajiye dasu, muna zuwa har idanunta sun fara hawa sama, kaii Allah ya isa mana tsakaninmu da Aunty Gausiya dan itace sanadin tada asthmar Mamanmu."             Fita mukayi nida Rahila, har muna ture juna, muka samu tana sallah, a ɗ'akin mukayi  sallar muna idarwa muka zuɓe a jikinta tare da sake kuka, rungumeta mukayi sai kuka muke, kamar wani abu zai sameta.              Shafa kanmu tayi, cikin nutsuwa tace. "Ya isa haka! Yan ukuna bagani nan a raye ba. Toh ya isa haka ba kuka zakuyi addu'a zaku tayi min Allah ya kara min lafiya."              Kallonta Rahila tayi cikin kuka, sannan tace. "Wato da Rahima, bata shigo ba dashi knn sai dai musa mi mugun sako, Don Allah Mama ki daina saka damuwa a ranki."         Shafa kanmu tayi cikin jin daɗi tace. "Toh nadaina."      "Toh karya mana ita zakuyi, Auta da yan biyu."       Mikewa mukayi, muna dariya dan Babban Yayan Hayat na ya shigo rike da basket, zama yayi cikin nutsuwa. Mikewa nayi na amshi basket ɗin na kai kusada ita, gaisheshi mukayi ya amsa, yana murmushi yace. "Mama ashe abinda ya faru knn? Amma ai an gaya miki ki rage iza damuwa cikin ranki, banda kwanarki na gaba Allah ya kawo Rahima ai da bamu kai labari ba, don Allah ki cire al'amarin Gausiya, a ranki ko muma Yaranki zamu sami nutsuwa."     "Yayansu! Ai ba wai narike damuwarta bane kawai ciwone ya tashi min, amma zan kiyayye gaba."       Lekowa Umma tayi tana kallonmu yanda mukayi rashe rashe, a cinyar Mama.        "Mmm! Zaman jiranku zanyi ne? Ko kun manta kuna da mkrantane. Ga wanke wanke can."     Da sauri muka mike, zuwa waje aikinmu kowa ya kama, dan munsan da aikin.       Nike wanke wanke da shirya kayan karyawa, Rahila sharan ɗakunan Iyayenmu da wanke ban ɗakinsu da kuma namu, Rahima kuwa da ita ake girki, shima juya abin ake, turn by turn.        Karfe bakwai da arba'in muka gama kome, sai wanka muka shiga ni na tafi ɗakin Mama Amarya, Rahila ɗakinmu rahima ɗakin Umma, dan a kowani ɗakin muna ajiye kayanmu, cikin sauri muka fito dan karyawa Umma da Mama suna ɗaki.      Shigowar Malam yasa muka juya gareshi cikin nutsuwa muka ce. "Barka da Safiya, Malam ya mi jiki ya zafi."      Murmushi yayi cikin dattako ya zauna a kusadamu ya amshi cokalin hannun Rahima yace. "Kice da hannu kamar Yan uwanki, yafi albarka."              Kaman zatayi kuka tasaka hannunta, a cikin jollof ɗin taliya da dankalin turawa ta fara ci, kunshe dariyarmu mukayi dan tana da matukar tsaginagini( kyama ko kyankyami)  amai ta fara niman yi muka ɗaga kwanonmu da saurinta taje gurin wanke wanke, tana amai.         Lekowa Umma tayi cikin ta ɗaga labule, tace. "Amma ai kinsan baki cin abinci da hannu matukar ba tsarki kike ba."     Kunyar malam yasa na tsame hannuna na ɗauki tea na shige ɗakinta, Rahila kuwa ko a jikinta sai ma murmushin da take dokawa mun bar mata abinci.      Cikin harshen zabarmanci Umma ke ɗaya mishi aiga abinda yasata amai, dariya yayi cikin hausa yace. "Kinga kuwa nine na kwace mata  cokalinta."          Wanke gurinda ta ɓata tayi, sannan ta ɗauki tea ɗinta ta shigo ɗakinmu,   ..... Takwas muka shirya tsaf muka fito, kallonmu Umma tayi muna sanye da unifoam, ruwan toka sai nikk'af da muka rufe idanunmu da shi.            Mika min hand out Umma tayi tace min. "Yau bazan shigo ba, ki duba idan hajiya Falmata tazo ki bata sai kuma yan ajina ki kara musu, karatu inda suka tsaya."       D'aga nikk'af ɗin nayi ina kallon Umma nayi idanuna cike da kwalla, bakina na rawa nace. "Umma ni.."       "Ke nace, kishiga ajina ki musu kari."             Kamar kazar da kwai ya fashe mata haka nafito, daga ɗakinta sallama muka musu....              **** Tsit kake ji banda  Mai Nasara da tafita zuwa masalaci babu alamun akwai mutane a gidan, shima da ya dawo ɗakinshi ya wucce, me girkin gidan ya gaishe shi cikin girmamawa yace. "Sir mi za'a girka,"          "Anything." Ya bashi amsa a takaice, sannan ya shige.      Shiru mi girkin, yayi cike da damuwa yasan yau kam sai yayi girki sama da kala goma dan kowacce mata sai ta tsiro da abinda zata ci,      Shigewa ciki yayi ya fara aiki, shigowar Aneesa, a gurguje tace. "Mr Johson a haɗa min, abinci cikin gaggawa ina da meeting yau."       "Ok Mah."        Cikin sauri ya haɗa mata, makaroni da kayan ciki, wanda yasha curry da tymer, juye mata yayi ya kai gurin cin abinci,    Ya dawo ya cigaba da aikinshi.        A gurguje ta fito zata karya lokacin Mai Nasara shima ya fito, wave ɗinshi tayi da hannun sannan ta fara cin abinci wanda ta ɗiba a cikin ɗan karamin bowl,ruwan khal ta ɗiga a abincin sannan ta fara ci,       Ko cokali biyar batayi ba, ta mike gurinshi tazo tana goge bakinta da tissue ta ɗan rungume shi, sama sama tace. "Barka da safiya, Mai nasara ina da meeting sai four zan shigo gida da fatan babu matsala."        (😹 Don Allah kuji wata rayuwa tana tambayarshi bayi da matsala)      Riketa yayi ya daidaita tsayuwarsu, sannan yasaka bakinshi a kunnenta yace. "Ina da matsala, i need U."    Agogon hannunta ta kalla da sauri ta raba tsakaninsu tana yake tace. "My Dear, ina da meeting ne fa kayi hakuri na dawo sai nasan abin..."     "Jeki Allah yabada sa'a."      Sake bashi wani kiss tayi ta juya da sauri tana cewa. "Bye baby."            (Ni a tunanina gatse yayi mata, amma dake sakarya ce ko a jikinta)     D'akin balkisu ya nufa, tana cikin uwar ɗaka, har can yabita tana kwance tunda ta idar da sallar asuba, ta koma ta kwanta, baiyi wata wata ba, ya haye gadon ya cire rigar jikinsa ya kwanta  tare da janyota jikinshi.                 Shiru tayi taki kulashi, haka yayita kiɗanshi da rawanshi ko tari batayi ba, kamar zai saka kuka ya kalleta yace. "Laifin mi nayi mukune haka? Da kuke azabtar dani akan abinda Allah ya haltamin shiknn bazan sake zuwa, tunda na fahimci zina kuke son na fara."          Mikewa yayi, ya sanya kayanshi ya bar ɗakinta, taɓe baki tayi ta tattara bargon ta shige banɗaki tayi wanka sannan tafito tana karamin tsaki, ita sam bata da lokacin..........                😹😹😹😹      '''Abin dariya ko? Wasu matan sai addu''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋    *Toh makaranta nan na kawo muku karshen free page ina da sauki kuma ina da zafi bazan cutar da kai ba kuma karkayi yunkurin cutar dani, Don Allah idan kinsan zaki saya ki fitar min Wallahi na yafe miki basai kin saya ba idan duniya da gaskiya ku duba girman Buk ɗin da Ciwo A rayuwata karku cutar dani, tunda nayi muku adalci duk wanda ya shiga hakkina Akwai Allah*    *Ga musu saya ga number acct ɗina Gtbank:0472282105 sai  phone number na idan ka tura kuɗin sai kayi min screen short kuɗin Book 300# sannan zaku iya turo rechg card na MTN Nagode Allah yasa Mudace*           *BOOK ONE* Pagen karshe.....03                Tsaki take jerawa yafi a kirga, sabida tsabar son jiki da gajiyan da ya tara mata, ita a ganinta ya takura matane.       Tunda ya shiga ɗakinshi yasakarwa kanshi ruwa yake bin ko ina na jikinshi, dafe kanshi yayi cike da bakin ciki da damuwa yaushe zai samu sallama a gidanshine. Yaushe zai samu abubuwan da kowa ke fatan samu, dafe goshinsa yayi dakyar yayi wanka ya fito tsame jikinshi yayi ya fito, ɗaure da towel goge jikinshi yayi ya ɗauki man shafawarshi ya shafa, sannan ya buɗe gurin kayanshi ya ɗauko riga da wandon jamfa, ya saka shadda ce dark blue, wacce aka mishi aikin surfani, da farin zare da ratsin baki da sky blue, sai hular kanshi wanda shima kusan haka ce, takalminshi ya saka fari baki wanda ya dace da kayan, agogon azurfa wanda aka kawatashi da kwalbar Demand, a nutse yafito ya kalli kanshi a madubi, abinka da farin fata sai gashi yayi sharrr dashi, ba tare da ɓata lokaci ba ya ɗauki jakar computer ɗinshi da wayoyinshi da key motarshi, ya fito.         D'akin Balkisu ya leka tana nan inda ya barta, fuskarshi ba yabo ba fallasa yace. "Zan lekasu hajiyata."            Kaman bazata amsa ba tace. "A dawo lfy,"        D'akin Fareeda ya leka tana kwance abinta, shiga yayi ya ɗauki, takarda da biro ya rubuta mata, *Na tafi zaria*   Yana gamawa ya ajiye, ya fito ɗakin yaranshi ya shiga yasamesu suna barci sumbatar goshin huda yayi, wacce take kan gadonta na sama, ya gyara mata lulluɓenta, sannan ya isa gurin Mufida itama sumbatarta yayi, sannan ya isa gurin Sameer da yake can nashi gefe, ya sumbaceshi juyawar da zaiyi yaga Huda ta mike, tace. "Daddy! tafiya xakayi?"      D'aga mata yayi,ba tare da damuwa ba ta diro daga gadon sai da ya tareta yana kallon inda ta diro, sunkuyar da kai tayi tace. "Sowiee, bazan kuma ba," Murmushi yayi zai fita, da hanzari tace. "Daddy zan bika."      Kura mata ido yayi sannan ya kalle agogon hannunshi kafin yace. "Mintuna 30 na baki."    Da gudu ta shiga ban ɗaki, wanka tayi da brush sannan tafito tasamu baya nan, kayanta ta ɗauka kala biyu tasaka, duba lokacin tayi sannan tayi sallah asuba a lokacin.     Tana idarwa ta ɗauki yar karamar jakanta, ta rataya sannan ta wucce kitchen wani kula ta ɗauka ta ɗebi abinci da ruwa da juice ta fita, ɗakin uwar ta shiga ta kalleta, tace. "Mommy zanbi daddy."    Juyawa tayi abinda dan tasan ba kulata zatayi ba, tana fitowa taga Laraba da Hasana tace. "Idan su Mufy suntashi kuce nabi daddy Zaria."          Da sauri tafita yana cikin motarshi a zaune, gaba ta buɗe tq zauna sannan drvn yajasu suka fita, ganin yana aiki yasa bata dameshi ba tap ɗinta ta ciro ta fara game.                  ****    Tunda muka shigo makaranta Rahila ke dariya taɓani tayi tace. "Kee ga malam mus'ab can sai doka miki murmushi yake.?      Kyaleta nayi dan bana son hayaniya, wuccewa mukayi zuwa azuzzukar da muke koyarwa, musaman yau da nake da aji biyu gana umma ganawa.     Ajin umma na fara shiga, sabida ajina akwai malam Hafiz a ciki, ina shiga suka shiga murna nikuwa haushinsu nake ji dan sun iya tambayar renin hankali, suran da suka tsaya nace su nanata min sai na musu kari.          Daga aya ta arba'in na suratu bakar suka ɗauka har aya ta hamsin, ɗaga nikk'af ɗina nayi sannan na shiga musu kari, aya goma har suka rike kasancewansu matan aure na jinjina jan da brain ɗinsu yake, muna gamawa na mike dan na hango malam nafi'u zai shigo.        D'aura nikk'af ɗina nayi nace. "Ko akwai tambaya ne?"        "A'a malama maryam Sadija."        Suka faɗa min, can wata mata daga baya tace min. "Maryam Sajida,ina tambaya."      "Ina jinki." na faɗa mata a takaice.        "Hmmm dama, tambaya ce misali mace ta kwana da miji, sai asuba yayi, toh sai jinin haila yazo mata, shin zatayi wankan janabane ko zata jirkinta har ta gama hailarta.?"     Shiru nayi kamar ruwa ya cinyeni, tsabar kunyar amsar da zan bata kaina a sunkuye nace mata. "Wankar janaba ya hau kanta, idan muka duba wasu ruwayoyi da kuma litattafan fiqhu Allah yasa mudace."     Na fita da sauri dan karsu kara tsayi dani, dariya matar tayi tana cewa. "Wannan Yar malama Hasinan akwai kunya."      Shigan malam Hafiz yasasu shiru, inda ya fara musu da hadisi. Ina shiga ajina nasamesu sunyi dandazo, Rahila tana karanta musu, Zubar gado girgiza kai nayi kafin nace musu. "Malama Rahila kije ajinki ɗalibanki na jiranki."         Muryan Sadiqa naji tana cewa. "Malama Rahila! Kin karanta gidan karuwai bugu ɗin Ya haɗu, idan kina karantawa dole ma kiji kina niman abokin rayuwa, dan ana bayani sosai akan sex."        "Rahila fitan min a class nace." na daka musu tsawa,    D'aga min hannu tayi cike da takaici ta kalle Sadeeka tace. "Kuma idan baki sami abokin rayuwa ba ya kike ji a lokacin?"    Cike da son basu labari tace. "Wallahi idan ina karantawa matse cinyoyina nake, sabida tashin hankali, dan wani mugun sha'awa yake bijiro min."            "Hmm toh bari na faɗa miki abinda baki sani ba, matuƙar kika cigaba da bin ire iren wannan buks ɗin zaki wayi gari duk irin kokarin da namiji zaiyi akanki bazaki taɓa gamsuwa ba, sufa sun rubutane dan ayi aiki dashi, akan mi kike ɗaura zuciyarki ga damuwa, wallahi ki daina."         Murmushi yarinyar tayi cike da rashin damuwa tace. "Wai toh na girma aure nake so ance sai na gama jami'a ya zanyi."      A nan ne na amsa mata, nace. "A'a fa karki dawo kina kuka da kanki wai nikan miye ribarki idan kika cigaba da karance karance buk ɗinda zasuna tada miki sha'awa, kisan illar haka kina shiga daga ciki sha'awarki ta kare karshe mijinki duk abinda yayi miki baki godiya musaman ta ɓangaren auratayya, better stop ita now."          Shiru sukayi sannan na kora Rahila ajinta ni kuma na cigaba da koyarmusu da alkur'ani bayan mun gama muka ɗaura da tafsirin, muna gamawa suka farq jefo min tambaya ina amsa musu, sai karfe sha ɗaya muka tashi,           ****    Fitowa yayi yaga gidan ba'a cewa kome,  tsintsiya ya ɗauka ya share falon sannan ya isa kitchen tsabar tashin hankali sai da yaji kaman zai kwara amai, mask ya ɗauko ya toshe hancinshi sannan ya fara juye ruɓaɓɓen abincin wasu ma har sun fara tsutsa, dakyar Aman ya gyara kitchen ɗin ya wanke kayan da ya tafi yabari,          Sannan ya ɗauko Indomie da Bushashen kifi, wanke kifin yayi ds ruwan zafi da lemon tsami, sannan ya farfasa ya zuba a wani kwano daban.              Attarubu ya ɗauko da albasa ya yanyanka, sannan ya buɗe ma'ajiyin kayan spice ya zuba, sabida karnin kifin,  sai man gyaɗa da ya ɗiga kaɗan, murmushi yayi yana tuna rayuwarsu ta jami'a, ruwan na tafasa ya juye Indomie sannan ya fita zuwa ɗakinshi bayan ya ragw karfin wutan gas ɗin.        ..... Ɗakin Hindu ya leka ya sameta kwance daga ita sai rigar barci shima yayi sama, sai naked ɗinta bakyan gani,ko ɗan irin shaving ɗin nan batayi ga suma yacika tuuu, kauda kanshi yayi yana bin ɗakin da kallo ko ina kaca kaca, ga wani hamami da yake badawa,  toilet ɗinta ya leka yasamu  kayan amai, kome nan, ba daɗin gani, zuwa yayi kanta ya ɗake cinyarta da duka, firgit ta mike ta zauna, hararanshi tayi cike da tsiwa tace. "Akan mi zaka dakeni?"                        "Akan kazantarki na gaji na baki nan da awa guda ki gyara ɗakinki in ba haka ba wallahi yau zan sake ki."     Bata san lokacin da ta sauko ba ta tura baki gaba, ta shiga tattara kayan ɗakinki ta gabanshi tazo wuccewa amma abin takaici sai da ya toshe hancinsa, ya fita daga ɗakin ganin ya fita ta shiga kintsa ɗakin dakyar, tana gamawa ta faɗa ban ɗakinta shima haka ta tattara, dakyar tayi tana kukan zuci.            Bakinta ta wanke sallah kan ai ba'a maganar shi, falo ta fito tasameshi ya juye abincin a tire, yasaka spoon yana ci, haɗiye yawu tayi ta shiga kitchen ɗin ta ɗauko spoon , zama tayi ta fara cin abinci, mikewa tayi ta ciro wayarta dake chaji, ta kunna hoton abincin ta ɗauka sannan ta ɗaura, a status da karamin sharhi.          *Aikin Mijina knn, sai ni matar so💃 wacce bata da miji haushi ya kasheta da oho ba*       Still bai isheta ba ta ɗaura a grp nan aka shiga mata reply  dake ta kware a karya sai cewa tayi. "Hmm wallahi ina bacci fa yaje ya ɗagoni ya min wanka, kusan wkend ne shi yayi kome na gidan hmm baku ga yanda jiya ya barkice min yana son yaji shi sweety ɗina."    Rahila da wata admin ta dawo da ita taga abinda tace murmushi ta ɗaura mata a maganarta, dake ta sauya sunanta zuwa Oum Muwaddatu.          Cike da kuri tace. "Oum Muwaddatu wallahi dagske jiya nasha wuya, ya durje ni son ranshi yanayi yana kuka, sabida ba karamin wahala na bashi ba,"          😷 Abinda  Rahila ta ɗaura knn tace. "Wannan sirrinku ne dashi, bai dace muji ba ko sisters"    Take grp ɗin ya kasu gida biyu wasu na bayan rahila wasu na bayanta, karshe ofline Hindu tayi ta cigaba da ɗurinta.        Ya rigata cire spoon, kallonta yake cikin nutsuwa yace. "Idan kika gama ci, kije kiyi wanka sannan kiyi removen wannan gashinda yake jikinki dana hammatarki dana can ɗin."         "A nawa zanyi haka? Dan kasan gwanati ta han aikin banza."            Gyara zamanshi yayi cike da mamaki yace. "Kitashi kije kiyu wanka kuma make sure kin cire kazamtar jikinki, sannan kizo ina jiranki matukar kika kureni wallahi zan nuna miki halina."   Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi, wanka ya faɗa yayi sannan ya fito, rigan shan iska yasaka da wando iya gwiwarshi, yaja computer shi ya fara aiki.      Bayan kaman mintuna arba'in sai gata tashigo tayi kyau sanye take da riga, ɗan karami dakyar ya sauka kugunta, sai mini skirt ta parke gashinta baya, ba laifi tana da kyau kazamtar tace ya munanta ta.           Gadon ta haye, cikin rashin ɗa'a tace. "Aman gani."        Sau ɗaya ya kalleta ya bawa iska a jiyarta ya cigaba da aikinshi sam bata san yanda zata tarerrayi miji ba, ta zauna sai chart take a online juyawa yayi cikin nutsuwa yace. "Baki da turarene..."                😉😉😉😉😉😉     '''Wasu Dangin Al'ajabi'''    ZOGALE juice with ginger (Yana taimaka ma masu cuta Kamar haka Diabetic HBp DA sauran su ga Karin ni'ima Musamman in kin gaji da other juice Method; Ki dafa itacen ZOGALenki ki  (Zaki iya dafashi tare da fresh ginger DINKI ) or ki Nika ginger daban Bayan ya dagu ki tace Zaki Iya Saka lime or lemon Kisa sugar or honey or like that hot or cool [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page 4* Turus Hindu tayi da maganar da Aman yayi mata cike da mamaki, kuma kamar bashi yayi maganar ba, hanyar banɗakinshi ya nuna cikin ko inkula yace. "Ki shiga ki sake wanka, koni nazo na miki." Banza tayi dashi ta cigaba da zamanta asalima sake maida hankali tayi akan wayarta, tana chart hankalinta kwance. "Magana! nake dake fa" A tsorace ta juya gareshi har sai da wayarta ya faɗi cikin inda inda, ta mike ta nufi ban ɗaki. "Ɗawo nan, ki cire kayanki." yace a tsawace, Kaman ta fasa ihu haka take ji, kokarin cire kayanta tayi ranta na kara ɓaci, tana gama cire kayan sau ɗaya ya kalleta bai kuma bin takanta ba, ya cigaba da aikinshi, cikin jin haushi tace. "Aman na gaji fa." Mikewa yayi ya zura kafarshi kasa, sannan ya nufi ban ɗaki ruwan wanka ya haɗa mata me ɗauke da turaren wanka, yana fitowa ya mika mata towel yace. "Shiga kiyi wankan kuma wallahi matukar naji baki fita ba, zan miki da soson karfe." Yanda yayi maganar yana tsare gida kaɗai ya isheka tabbatarwa dagaske zai aikata. Tunda tashiga wankar, ranta ke tafasa, wanka sosai tayi wanda ko nafarko bai kai na yanxun fita ba, ga kamshin turaren wanka da sabulun wanka ya kama jikinta. Dakyar tafito, kallon agogon hannunshi yayi, sannan ya cigaba da aikinshi yace. "Ki shirya ga jaka nan ki buɗe, zaki ga abubuwan amfani." Zama tayi akan stool tana karamin tsaki, ranta na kara ɓaci jakar taja ta fara buɗe abubuwan ciki tana amfani dasu, har ta gama wurga mata wata rigar barci yayi, ta cafke ware rigar tayi ta saka sai gashinta da yake jike, sauka yayi daga gadon ya isa gaban wardrob ɗinshi ya ciro hand dryer ya haɗa da socket, ya shiga busar mata da gashinta. Kallon juna sukayi ta, madubi aikuwa ya tsuke fuskarshi, sai da ya tabbatar da ya busar mata da gashin kanta sannan ya kashe ya faɗa ban ɗaki wanka. Kallon kanta tayi cikin nutsuwa haka kawai wani nishaɗi ke shigarta, gadon shi ta koma ta kwanta ko kayan da tayi amfani dashi bata kwashe ba, yana nan a gurin tun tana sa ran fitowarshi har ta buɗe datarta, ta shiga ɗaukar hoton kayan barci wanda yake kusan rabinshi tsirarane. Fitowa yayi, ajiye wayarta tayi tana kallon yanda gashin jikinshi ya kwanta, tunda yafito shi kuwa yake bin inda ta zauna da kallo, a hargitse ya ɗago kanshi cikin fusataciyar murya yace. "Waye zai kintsa miki kayan da kikayi amfani dashi." Turo baki tayi, can da ta tuna abinda ta shirya sai tq sauko tana tafiya a hankali ta kwashe kayan tass, sannan ta koma kanshi karamin towel ɗin hannunshi ta karɓa, ta shiga taya shi gyara jikinsa. Tsaf suka gama, janyota yayi ya haɗa da kirjinshi kallon idanunshi tayi ta hango tulin bukatarshi murmushi ta sakar mishi, sannan ta cigaba da wasa da sumar kanshi, tana goga mishi kirjinta a fuskarshi bata fasa ba, harsai da taji yayi sama da ita, ya jefata a gado, gyara labulaye ɗakin yayi sannan ya bita gadon bayan ya zare towel ɗin, ganin yanda yake birkice mata, duk ya susuce ita kuwa kara zautar dashi take, zare rigar yayi ya fillar sannan yayi mata, rumfa da faɗaɗar kirjinshi, duk bata ɗaga hankalinta ba, ta cigaba da abinda take sai da yafara kokarin zai kusanceta ta matse kafarta cikin murmushin mugunta tace. "Bazaka yi riding ɗina free ba, ai ba yau muka fara ba." Janye jikinta ta fara kokarin yi, ya damketa sosai cikin tashin hankali yace. "Hindu! Ke fa ba karuwa bace, da kullum nazo niman hakkina sai na biyaki, anya zaki gama da duniya lafiya kuwa." Hankaɗeshi tayi cikin tsiwa tace. "Kanin Ubana, idan ban gama duniya lafiya ba sai ka tozartani rayuwa sai da kuɗi idan bazaka iya ba pls tashi a kaina." Wani irin rawa jikinshi yake dan gaba ki ɗaya a zauce yake ds bukatar mace riketa yayi jikinsa na rawa yace. "Plss! barni na samu nutsuwa zan biyaki ko nawa ne" "Kutt ban yarda ba." tace mishi tare da ɓanbareshi a jikinta, "Kaje kanemi mace mai tsafta, kabarni ni kazama nayi yanda nake so da jikina." Dafe maranshi yayi cikin tashin hankali muryanshi ta toshe, yace. "Cash kike bukata? Ko transf?" Juya idanunta tayi cikin salon jan rai tace. "Aman nifa nafasa barci nake ji " Tana gama faɗar haka ta zulo daga gadon, rike hannunta yayi kwalla na zuba daga idanunshi yace. "Don Allah zan baki miliyan ɗaya karki tafi mutuwa xanyi." Fauce hannunta tayi, cike da tsiwa tace. "Kutt miliyan daya fa, ni almajirace ko mabukaciya" Hannunta duk biyu akan kugunta, tana girgiza jikinta, a shake yace. "Nine mabukaci, zan baki biyu don Allah." Gwiwarshi ya zuba akasa, yana rokonta. Gabanshi ta isa tare da mika mishi hannu tace. "Inji dumus." Wani wardrob ya buɗe a ɗakin wanda yake cike da kuɗi ya shiga kirga mata har sai da ya haɗa mata kuɗinta cak a hannu, sannan ta koma gadon ta lafe. Jikinshi na rawa dakyar yake iya romancing da ita burinshi ya isa jikinta, koda ya isa babu wani jin daɗi haka yayita murzata son ranshi, tun tana kallon abun wasa har ta shiga yarfe hannunta, sabida gabaki ɗaya ya saukar mata da gajiya tare da mata wani irin sex, kuka tasaka mishi tana ihun ta gaji, bai sarara mata ba, sabida shima bata tausaya mishi ba, sai dayaga ta daina kuka har ta zuba mishi ido yanayi yana cewa. "Kuɗina nake ci, kukanki ba zai sani fasawa ba, kiyi shiru baby." Duk yasan zai juyata sai da yayi, koda yayi realizing yaki yabarta makaƙeta yayi sosai har ya sake sabonta sha'awarshi, kiran sallah azhar yasashi kyaleta, ganin yanda take juya kai, yashi dake wani murmushi ban ɗaki ya wucce ya sakarwa kanshi ruwan wanka, saida yayi wankar tsarki yafito, ko kyalinta bai gani ba, balle kuma kuɗin da ta amsa, dariya yayi yans girmama kaunarta da kuɗi. Masalaci ya wucce abinshi da yayi alkawari yau sai yaga karshen son kuɗinta. Lokacin da taga ya shiga ban ɗaki dakyar ta sauko gadon, ganin tsayuwa zai gagareta yasa ta rarrafa, ta kwashe kuɗinta cikin kuka tace. "Allah ya isa min, ji yanda yayi min kamar ya samu abinci." Mikewa tayi ta ɗauki rigarta tasaka kuɗin sannan ta shiga ɗingisa kafarta, zuwa ɗakinta rufe kofar tayi, ta wucce ban ɗaki tayo wanka ta gaza jikinta sosai dan har jin gurin take kaman ya kumbura.. Tana gamawa tabi lafiyar gado, tuni barci yayi gaba da ita, Gurin 2:30 kaman a mafarki taji kaman ana sucking kirjinta turawa tayi gaba tare da matse cinyoyinta, murmushi yayi a ranshi yace. *Bazaki ci kuɗina haka kawai ba, bayan halalinane jikinki.* Bai fasa ba sai ma sake fito mata da wasu sababin abubuwan da yayi buɗe idanunta tayi sabida har cikin brain ɗinta take jinshi, a tsorace tace. "Aman!!! Kana da imani kuwa sake dawowa kai ka kasheni." "Shiiiiiii hindu kuɗina nake fanshewa." Ya faɗa mata, Kuka tasaka tare da niman kwace kanta, amma haka yasa karfinshi ya murje idanunshi da toka ya shiga niman hakkinshi, kin nutsuwa tayi ta shiga kokkuwa da shi, babu tausayi Aman ya shigeta sosai yake biyan bukatarshi kuka, duka, yakushi ds cizo duk babu wanda batayi ba, Aman bai sarara mata ba, sabida itama bata tausaya mishi ba, sai da yaga yanda take sauke numfashi sannan ya janye ya kyaleta, kallon kasanta yayi yaga na fitar da jini jini, bai damu ba ya shiga ban ɗakinta ya haɗa mata duk wani abin bukata sannan yadawo ya saɓeta sai ban ɗakin tunda yasakata cikin ruwan yafita yabarta...... D'akinshi ya koma ya kintsa ko ina na ɗakinshi, wardrob ɗinshi ya buɗe ya ciro kayanshi farin rigar wani yadin material na maza, sai wandon kaftani baki gyara gashin kanshi yayi bayan ya gama saka kayan, haf shoe ya zura a kafarshi, turaren dake kan miror ɗinshi ya bulbula, sannan ya ɗauki wayoyinshi ya fita abinshi yabar gidan ya fanshe haushinsa na kwanaki.... *Gidan Ahmad* Tun da ya dawo sallah asabu yake kwance ciwonkai da gajiya ne ya taru mishi ga yunwa da addabeshi, dafe kirjinshi yayi da yake faman mishi zafi, mikewa yayi dakyar ya sauko daga gadon, dakyar ya fito falo ya buɗe, firij ya ɗauki kwalin hollandia ɓale bakin kwalin yayi, ya kafa kanshi sai da yasha rabin goran sannan ya ajiye yana gatsar wahala, D'akin hafsat ya nufa ya sameta sai barci take pillow da take kai ya buga, ta ware idanunta a nutse kallonshi tayi ta sako kafarta kasa tace. "Gud Mrng my Toysluv" Bata jira amsarshi ba ta faɗa ban ɗaki, wanka tayi da alola tafito yana zaune a bakin gadonta ya jingina da gadon, Kura mata ido yayi cikin nutsuwa yace. "Kardai sai ynz zakiyi sallah." Murmushi tayi taje har inda yake ta sumbaci kumatunshi, sannan ta shiga niman xanin sallahta, a nutsu ta gabatar da sallah ta ko takanshi bata bi ba ta wucce kitchen. A gurguje ta fere dankalin turawa ta musu yanka chips, sannan ta zauna ta soya indomie ta ɗauko guda biyu ta dafa zallar shi ta tsame, a filet ta juye sannan ta nufi inda kwai yake, ta fasa uku tasoya shi. Flast ta ɗauka ta wanke sannan tasaka ruwan zafi ta jera a tire, ta nufi ɗakinta yana zaune a inda tabarshi, ajiyewa tayi ta fara zuba mishi tayi cikin nutsuwa, ta zuba mishi tare da haɗa masa tea, zamanshi ya gyara sosai sannan ya shiga shan tea ɗin a hankali, Allah yaga zuciyarshi baya son abinda zai shiga tsakaninshi da ita na rashin kyautatawa, amma babu yanda ya iya da hafsat dan sam bata da lokacin zaman gida gashi bata damu da girmama ahalinshi ba, burinta kanta kawai, tunda ta haife Kauthar ta yayeta ya kaita gurin Hajiyarshi a katsina, bata sake mashi maganar tana tunanin Yarta ba, saima shi zai tuna mata hakkin Yarinyar dake kanta... "Heyy Baby! Tunanin mi make nehaka? Ko kayi girlfrnd ne ban sani ba." ta jefa mishi tambaya lokaci guda, Ajiye kofin tea yayi ya fara cin chips ɗin da Indomie ɗin a nutse, sai da ya koshi sannan ya cigaba da shan tea ɗinshi, kallonta yayi yanda ta wani haɗe fuska cikin murmushi yace. "Mrs Bature lafiya kika wani ɓata ranki." Tura baki tayi gaba cikin guna guni, tace. "Tambayarka nayi ka bawa iska a jiyata, taya baxan damu ba." "Eh toh kinga nayi,miki kama da wanda yake niman aure a ɓoye?" Yanda ya tsareta da ido yasa ta shiga hankalinta cikin inda inda tace. "Toh ai naga yanda ka faɗa cikin tunanine yasa na tambayrka." Yanda tayi maganar kaman zata fasa ihu yasa shi sassauta fuskarshi yace. "Hmm, idan banyi tunani ba mizanyi kinga yanda kika mai da rayuwarki kuwa, wai shin wani alfanu kike ji da wannan rayuwarki na yawon nan." Cike da takaici ta mike tace. "Ahmad bikin family nd Friend ɗina shine yawo? Nazata idan wani ya faɗa min haka kai me tsaya min ne har sai karfinka ya kare ashe kaima zagina kake abayana toh Allah ya isa min." A fusace ya mike tsaye dole yasa ta rusuna kanta, murmushin takaici yayi sannan yace. "Nine nake zaginki ko? Hafsat hmm ban miki alkawarin zama haka ba zan kara aure very soon dani kike batun." "*Aureeeeeeee* fa kace na shiga uku na lalace, don Allah ka rufa min asiri baxan iya raba shimfiɗana da wata mace ba, pls Ahmad zan gyara wallahi." Raɓa gefenta yayi zai wucce maza tayi tasha gabanshi, a rikice ta fashe da kuka har da buga kafarta a kasa, faɗawa jikinshi tayi tana kuka. Shiru yayi yana jin sautin kukanta har cikin ranshi, komawa bakin gado tayi, ta shiga bashi hakuri, tana kukan murmushi yayi sannan ya shiga niman hakkinshi, ɓata rai tayi tace. "Ahmad! Don Allah karka wucce 30min wllahi jikina ciwo yake, na gaji." "Hmmm! Kuma kika ce baki son kishiya toh gaskiya bazan iya 30min akanki na sauka ba dan lafiyata lau, jeki abinki ai aurene dai babu fashi." Yana gama faɗar haka ya mike zai gyara rigarshi ya bar ɗakin, cikin sauri tace. "Toh kazo kayi duk yanda yayi maka, amma don Allah karka matsa min boons ɗina wallahi zuɓewa zaiyi." Baisan lokacin da ya fasheda dariya ba, wato ita damuwarta kar nononta ya zuɓe, *Ikon Allah* yace, Banza yayi da ita ya cigaba da murza nonuwar da bata kaunar ya taɓa, rike hannunshi tayi cikin wani irin murya tace. "Don Allah kabar min nonuwana haka, ni bana son ana taɓa minsu." Nan ma bai kulata ba ya cigaba da juyata son ranshi, sosai yake sarrafata har yakai ita da kanta take sake mika mishi kanta, bai wani jaba, ya isa birnin daɗinta inda yayita sara da suka ,son ranshi ganin yakusan gota awa guda yasa ta fara tureshi tare da kuka dakyar ya kyaleta ya shiga wanka, jinshi yake sayau kamar bashi ba, duk tulin gajiyar nan ya sauke mata yana fitowa ya sameta ashare share, sai kuka tace. Ruwan hannunshi ya yarfa mata, kukanta ne ya tsananta tace. "That's why i hate sex! Sabida baka bin mutum a nutsu sai kace ka sami kayan wankinka, dubi yanda boons ɗina yake ciwo, Wallahi kayiwa kanka." Murmusa mata yayi cike da jin daɗi yace. "Ai ba damuwa, tunda Allah ya bani abinda zan iya rike mace ɗaya har huɗu toh miye a ciki rike abinki nima kuma naje nakaro sweetysixtty" Dirowa tayi daga gadon ba kaya tsabar kishi ta iso gabanshi tace. "Wallahi baka isa ka raba shimfiɗa da wata mace ba, Hafsat Mai Shanu bazata zauna da kishiya ba na rantse da girman Allah idan na barka ka rayu da wata mace bayan ni Allah ya tsine min albarka zaka sha mamakina." "Da alamu kan tsinuwar Allah zai tabbata akanki tunda kika faɗi haka sai nayi auren kin daɗe bakiyi kome ba, Mahaukaciya kawai wacce batasan darajar aurenta ba." Fita yayi da towel ɗin dan bakin ciki ya koma ɗakinshi ya kwanta dan ranshi ya kai kololuwar ɓaci, a gurguje yasaka kayanshi ya fito rass kaman baida damuwa, ya nufi gidansu dake, unguwarsu Mai Nasara. **** Karfe takwas da rabi MaiNasara suka isa zaria, A samaru iyayenshi suke da zama, suna shiga gidan Huda ta fita da gudu tashiga gidan da sallamah. "Assalamun Alaikumun! Ina Hajiyar Kano take ga Amaryan Marafa taso, Rukayyatu Yunus Mai Nasara Amarya Dr Alhj Muh'd Yunus Mai Nasara, Marafan Zazzau." Rike k'ugunta tayi. Tana murmushi matan gidan ne suka shiga fitowa suna dariya barka da zuwa Amaryan Alhj Muh'd Marafa tayi mata, tana kallon Mai Nasara da ya jingina a bakin kofa hannunshi harɗe a kirjinshi, tace. "A barka da zuwa! Alhj duk zuwan Amaryan Alhj yasa bamu san kashigo ba." Murmushi yayi cikin girmamawa ya duka ya gaishe da ita, sannan ya shiga ɗakinta ya zauna. Cikin nutsuwa yace. "Mama kilishi nasame ku lafiya, ya Alhaji da jikinshi dai." "Alhamdulillah jikinshi yayi sauki, sai fatan afuwar niman afuwar Ubangiji, Ya matanka ? da mijina da kuma kishiyata?" "Duk muna cikin koshin lafiya, basu san zamu zo ba shu yasa kika ganmu da huda da sun sani ai da, dasu za'ayo tafiyar." Suna hira masu aikinta suna jera masa abin taɓawa, "Aikuwa baka kyauta min, ba ga azumi ya kusa da fatan anan zasuyi sallah dan yace min doki zan saya mishi, har nabawa Barde kuɗin dokin za'a kawo mishi da kayan hawan dokin" Ware idanu Mai Nasara yayi cike da mamaki yace. "Mama Kilishi har biye mishi zaki, Sameer fa shekaranshi takwas ne ina shi ina doki." Dariya tayi cikin dattako tace. "Mai Nasara knn, Ai yaron da kaga yana da muradin abu matukar bai da fitina ka bashi, kuma ai bara yaga ɗanka yahau shine hankalinshi ya tashi faran shaddarshi sai da aka ɓata ta, sabida yaji haushi kuma, shima Uban wancan ɗanka ai sai da na musu tass, wai baisan Mijina nason doki ba ai,shine nace ya rike nashi ni zan saya mishi fara dan yace farin doki yake so." Dariya sosai yayi yace. "Mama kina taya ɓera ɓarna." Jug ɗin kunun tsamiya ya tsiyaya a kofi sannan ya saka sugar mi y'ay'a a cikin kunun ya sauka kafet ya fara ci a nutsu, mikewa tayi tafita zuwa ɗakin Mahaifiyanshi ta idar da sallah tana sauraron kukan da huda take mata tare da korafin, abinda iyayenta sukewa Daddynta, daga bakin kofa ta tsaya bayan ta ɗaga labule huda tace. "Hajiya Daddy baya farin ciki sai yazo nan, ni dama ki kirasu ki musu faɗa ko zasu daina mishi abinda suke yi." Da sallama Mama kilishi ta shiga ɗago huda tayi, cikin nutsuwa tace. "Jeki gurin Daddynki ki karya amma ki goge kukanki" Share fuskarta tayi, cike da zolaya Mama kilishi tace. "Yawwa Matar Marafa, da alamu bana nice zan baki kujeran Umrah dan banga Mijinki na sonki ba," Dariya Huda tayi sannan tace. "Wai baki da labarin ya saya min Tap ne, har da computer xauna a gurin sai na aureshi zaki san da karfina na shigo." "Hmmm! Jeki karya zamuyi gasar kyau a gidan nan zan nuna miki dani Alhaji yake." Fita huda tayi tana dariya, zuwa falon Mama kilishi. Zama Mama kilishi tayi a nutse, tare da sauke ajiyar zuciya, murmushi Mahaifiyar Mai Nasara tayi mata sannan tace. "Kinji abinda kishiyarki take faɗa ko Rukayyah." "Wallahi naji, abinda yake damuna ynx ko zai kara aurene?" Inji Mama Kilishi, Murmushi Mahaifiyarshi tayi sannan ta gyara zamanta tace. "Kara auren bashi bane mafita, abunda zamu masa shine addu'a dan ni har yanzun banga alamar sauyi a tare da shi ba, sai yana tare da Yaranshi, kuma bana jin matarshi tana kusadamu dan nasha mafarki akan matar da zata. Akan matar da zata zame mishi haske, kuma kinga yanayinshi yana da tsatsaran ra'ayi duk ya haɗan nunawa Sa'a taya zai fahimci kulawa bayan kowacce tana da abinda yasha kanta basu da lokacinshi, Hmm Allah ya kyauta." "Amin" Mama tace, Jikinta a sanyayye can tace. "Ni ina tunanin kodan baya kusadamu ne, kinga yanda yake cin abinci kuwa, kaiii Allah ya kyauta." "Hmmm! Eh toh dukda haka, amma Ya zaɓa mana abinda yafi alkhair." Haka suka cigaba da tattaunawa har Mai Nasara ya shigo, mikewa Mama kilishi tayi tabasu guri zama yayi kusada Mahaifiyarshi, yace. "Ina kwana Hajiya" "Lafiya lau," Yanda yayi gaisuwar a takaice haka, itama ta amsa mishi sabida kunyar ɗan fari, bata iya sake jikinta dashi amma tana jin zafin abinda matanshi ke mishi har da Aneesa yar Kaninta, Zaman shiru sukayi dukkansu har Huda tashigo ta buwaye su da hayaniya, mikewa yayi ya ɗauki wani key dake saman show glass ɗinta ya buɗe ɗakin dake cikin falon, kallonshi Huda tayi cike ds son surutu tace. "Daddy!!" Juyowa yayi agajiye da hayaniyarta tace. "Kardai barci zakayi ni kuma ina son zuwa gurin Marafa." Lumshe idanunshi yayi yana jinjinawa wanda zai auri Huda, dakyar yace. "Don Allah princess jeki drvn yakai ki, na gaji sosai." Mikewa tayi ta ɗauki side bag ɗinta tace. "Ok Bye, hajiya mi zan sayo miki?" "Ke tafi can magananiya." Inji Hajiya knn, fita tayi tana dariya, har wajen gidan, Shigewa ɗakin yayi ya kwanta, taɓe baki Hajiyarshi tayi cike da mamaki wato hali zanen dutse, halinshi ba iyakan mutane tsiraru yakewa ba, har da Yaranshi toh ai dole yasamu matsala da matanshi suma dake shashashune basu san yanda zasu bi dashi ba. Haka ta ɓata lokaci tana nazarin halayar ɗanta da matanshi tana niman ta ina mafitar take. *** A nutse muka ka dawo gida, dukda tulin gajiyar dake bibiyarmu dan dakafa muka shafo, daga makarantarmu, wai ma da zamu tafi a napep dawowa kuma asayidarmu, ga rana da ake tsulawa ajiyar zuciya na sauke lokacin da muka shiga harabar gidanmu, ganin motar Aunty Shukra da na Aunty Hamdiyya. Da gudu khalifa ya fito ganinmu yasa shi komawa da sauri tsabar k'iwuya, Dariya Rahila tasaka tace. "Baby Khalifa, ko kuntuna maganarmu na daren jiya..." Kafin ta kai aya na shige a guje Rahima itama ta rufa min, dariya take lokacin da taga mun zaune muna sunne kai, tace. "Annamimai, wallahi tunda kuka nuna min kuna jin kunya sai na cire muka kafin mu bar gidan nan" Kasa kasa take maganarta wanda iya mune zamu jita, mikewa nayi na shige ɗakin Maman Amarya shewa tasaka, har da buga cinyarta, da sallama a bakina na shiga ɗakin Aunty Shema'u, da sauran Yaran gidanmu mata, har da Aunty Gausiya, zuɓewa nayi a jikin Aunty Hamdiyya ina dariya, waya take muryanta kasa kasa, idan baka ga wayar ba sai ka rantse ba waya take ba, kurawa bakinta ido nayi yanda take motsawa. "De Aunty Hamdiyyarmu knn, kanwar sharuhkhan yayar Amisha sharma, irin wanga luv ɗin Aradu ko uwar gulmar da ta zuba miki ido bata san mikike cewa ba, Allah zan zo gidanki ɗaukar class." Katse wayar tayi ta wawuro wani laida ta wurgawa Rahilah, dariya Auntys ɗinmu suka saka basu ɗaya ba, har da Mama da take gadonta, "Rahima ɗauki kayan can ki kaiwa Ummarku, ni sun isheni" Mikewa Rahimah tayi ta shiga ɗaukar kayan fruit ɗin da aka kawo can idanun Rahilah ya faɗa kan Ayaba, ɗauka tayi ta gutsura, daga jikim uwar haɗa ido mukayi da ita aikuwa ta kashe min ido da sauri na ɗauke kaina, daga gareta dan na lura iskanci take ji a ranta. Kallonmu Aunty Shema'u tayi tace. "Mama wai yaran nan basu da tsayayyune, ko jiya sai da Hayatu mukayi magana dashi, wai ana ta binshi akan ana niman izini akan su saura kwanaki su gama, scndry amma har ynx babu samaruka," Dariya Mama tayi cikin jin daɗi, tace. "Yan ukuna har ynx Allah bai kawo musu mazaje ba, sai dai ina da Yakinin mazajensu suna hanya, toh da kike maganarki shema'u yaran nawa suke, sha bakwai ne fa da watanin biyar, kuma ai koke a sha tara malam ya aurar dake, sai jariraina ne za'a saka musu ido," Da dariya Rahilah tabar ɗakin zuwa ɗakinmu na yan mata, tasamu na cire kayana ina jiran rahimah tafito wanka, sai gata rike da ayabar tana min bayani tace. "Kinsan lokacin da aka sani a zubar gado fans ina jin ana banana banana, Yaseen sai nazata nacine, asheeeee" Mikewa nayi nabar ɗakin babu shiri, dariya tasake har da rike cikinta, Rahimah da ta gama wanka ta kasa fitowa tsabar, mun gaji da iskancinta. Can tayi shahadar kuɗa ta fito, suna haɗa ido ta ɗaga mata gira, dake ita rahimah tana da sauri kuka take ta fashe da kuka tace. "Wallahi sai na kai karanki." Fuuuuu tafita, kiciɓis suka yi da Umma cikin shashekar kuka tace. "Umma kinga Rahilah ko! Ta addambemu wallahi ku mata addu'a ko Allah zai aiko mata shirya." Duk Yayunmu suka fito, sai kallonsu ake ita rahilah dariya yaci karfinta, ke Rahimah kuka, sai da Umma ta daka musu tsawa sannan tace. "Bana son shiririta wucce ku bani guri." Sunsun suka wucce, suna shiga ɗaki, aunty shukra tana bin bayansu, a bakin kofar ta tsaya tana jin dariyar Rahilah tace. "Mi yasa baki ce ina kiran Banana bane, Allah da gske yaren novel ne, ki ji sunce joy stic.." "Rahilahhhhhh" a firgice ta yarda ayabar, tura kofar Aunty shukra tayi tana mata wani irin kallo daga sama zuwa kasa. "Kinsan abinda kike kira kuwa, gaban ɗa namiji a ina kika taɓa, gani yau zanci kaniyar." take jikinsu ya ɗauki rawa, tace. "Don Allah Aunty kiyi hkr wallahi ban san wani abu akanshi ba, na rantse miki da Allah nima a online nake ji a novel Aunty ki rufa min asiri kiyarda dani bansan kome ba." Buɗe kofa tayi ta kwala min kira da sauri na fito, na shiga ɗakin, nan ta shiga mana tambaya da bin didiginmu har da kwanakin da muke Period ɗinmu, kaii karshe cewa tayi sai ta duba kasarmu zata yarda dake Nurse a nan kaduna a wani prvt hospital take aiki kuma ba laifi babba ce, a gurin aikinta kuka nake cike da tashin hankali nace. "Aunty Yau na fara bin month don Allah ki yarda damu bamu san kome ba " Ganin yanda muka gigice yasa jikinta sanyi faɗa tayi mana sosai sannan ta karɓi wayar ta goge Whatsp ɗin ciki da face book, tace. "Idan nasake kamaku kuna irin wannan maganar a kunen malam wallahi." Cikin rarrashi tayi mana nasiha sosai wanda ya shiga jikinmu, tace. "Wayarku sabida karatu da wasu uzuri aka saya muku bawai dan ku lalace ba, idan da a gidan mazajenku kuke wallahi bazan taɓa damuwa da ku ba, don Allah ku rufa mana asiri mu aurar daku, lafiya aikuna jin yanda ake sukar iyayenmu akan gausiya don Allah ku zame mana jakadu na kwarai." Bamu iya kome ba, sai gyaɗa kai kaman kadangaru a jikin bango,(lolx kun tuna inna wuro kuwa) Fita tayi tabarmu a ɗakin bayan ta bimu da addu'a shiriya,... ***** "Hello Adda Nafi'a bazan sami zuwa wunin gidansu Sailuba ba, sabida Ahmad ya dawo, amma ki karɓa min nawa." Daga can ɓangare aka " kutt yanzun zama zakiyi dan yana gari dalla kifito shi yarone da zaki bashi nono, a gidan common ma dear ki zo." "Taɓ akan haka kina jinshi yana ikirarin kara aure sai na fito, bikin wasu na lalata nawa kicewa sailuba tayi hakuri, da baya gari zan zo amma ynx yana gari, nasan mi yake shirya min, tunda Yan uwanshi basa zuwa ko sunzo koransu nake da masifana kawai ki bata hakuri." "Wai nikam yaushe kika koma haka, ne wato namiji yafi, bikin besty frnd ɗinki " "Ai bashi yafita ba, kishiyar da yake ikirarin zai min tafita muni a idanuna kinga sai an jima dan ɗazun yagama f**ck ɗina son ranshi boons ɗina har ynx ciwo na suke min, yanzun zansan yanda zan shawo kan kayana clear." Tana kai aya ta datse kiran, cike da takaici ta mike zuwa ban ɗaki wanka tayi sosai, har ynx tana jin zogin kirjinta sunce towel ɗin tayi cikin nutsuwa taga yanda bakin nipples ɗinta sukayi jajjur, dake fara ce, tsaki tayi tace. "Banza mayye kawai, ko Jannart bata cinye min bakin nono haka ba." Shiryawa tayi cikin riga da skirt na lace, purple tayi kyau ba laifi kitchen ta shiga tayi musu tuwo miyar wake, wanda yaji kifi da nama, a leda ta ɗaure tuwon ta kawo table ta ajiye sannan ta koma ɗaki tasake wanka sosai, ta canza kaya, tafito. Zama tayi a falo ta kunna kayan kallo, wayarta da yake kashe tun jiya ta kunna a can tashiga niman inda zai ɗauke mata kewa. Mbc bollywood ta saka, tana kaiwa suna fara hoob Ghaad, nan tasamu ya ɗauke hankalinta, data wayarta ta buɗe a hankali sakon Whatsp ya fara shigo mata kafin ta fara ganin na IG, Whatsp ta buɗe ta cikaro da hidimar bakin da suke yanda ake shagali, kwalla ne ya fara bin fuskarta, A hankali ta fashe da kuka dan har jin kafarta tayi yana mintsininta, Ig ta buɗe anan ta ɗaura hannunta akanta ta fashe da wani irin kuka zaka rantse sakon mutuwa ta gani a'a tsabar shagali ya wucceta ne, take bakin ciki fushine ya cika zuciyarta yau ita ko Ahmad. **** Kallon Rahilah mukayi sannan muka fashe da dariya cikin zolaya nace. "Don Allah yaren novel nike son ki min." Kwanciya tayi, daga ita sai zanin kirji tayi rigingine juya kanta tayi tana murmushi tace. "Kuyi lokacinkune, zan kamaku bebs" Zama nayi akan stool ɗinmu ina duba chemstry, dariya mukayi tashi tayi ta zauna, tana kallonmu tace. "Wai shin dariya nake baku ko?" Girgiza mata kai mu kayi nace. "A'a baki bamu dariya, kawsi muna mamakin duk rashin kunyarki da bakinki daga ance za'a faɗawa Umma da Malam duk kin gigice sai kuka kike kina yarfe hannunki, hahahah." Dariya Rahimah tayi cike da tsokana haka muka hanata sakat, sai da ta dawo mana da halinta dan ba tare da mun ankara ba ta zare xaninta tace. "Zafi nake ji." Da gudu muka fita daga ɗakin, gyara zaman zani ta tayi, ta shiga ban ɗaki wanka tayi ta fito sannan ta saka, doguwar riga tafito, tsakar gida ta karɓi busar shinkafan da Umma take nima ajiye buƙ ɗin nayi, na karɓi aikin yin miya, munayi muna hira. "Maryam Sajidah kin kaiwa Hajiya Falmata hand out ɗin nan kuwa." A raxane na ɗago kai nayi cike da tsoro dan Umma yanzun zata balbaleka, sake robar da ake ajiye garin kuɓewa nayi, na fito daga ɗakin girkin a tsorace ina yarfe hannuna nace. "Wallah.." "Wallahi kin manta ko? Toh ai yayi miki kyau sai ku tashi ki ɗauko ɗari biyu ku kai mata, dan yau zatayi amfani dashi sokuwa kawao kuma ki kwashe min garin kuɓewana kafin na raɗeki........ \(-ㅂ-)/ ♥ ♥ ♥ '''Ita Rayuwa saukine da ita ɗauketa yanda ka ganta''' [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.5* Jikina na rawa na kwashe garin kuɓewar sama sama, na mayar cikin robar na rufe kallona umma tayi cike da mamaki yanda Allah ya ɗaura min tsoron jaraba, gashi na iya laifi amma cikina cike ya da tsoro, bani ɗaya ba harsu Rahilah haka muke da tsoron kata'i. Da sauri nabar kitchen ɗin zuwa ɗakinmu, na ɗauko sakonta na fito kallonsu Rahilah nayi cikin nutsuwa nace. "Jiranku nake kar lokaci ya kure." "Amma dai kya jira na gama sai mutafi ko?" tace min, Ina zaune ina jiranta har ta wanke shinkafar tuwon, ta jika Rahima tana gurin Mama dan ba zata bimu ba, Da sauri muka fito ni ina sanye da Nikk'af ita kuma taki sakawa, muna tafiya muna hira har muka fito daga unguwarmu, abin hawa muka tara muka faɗa mishi sunan unguwar da zai kaimu, ba tare da wani gardama ba ya kwashemu zuwa unguwar, A kofar gidan aka saukemu, unguwar sabon gurine dan kamar manyan mutane ne, suka sayi filayen, tura get ɗin mukayi da sallama, mai gadin gidan ne ya mike gaisheshi mukayi, sannan nace. "Malam hajiya tana gida kuwa?" "Eh tana ciki," ya bamu amsa a takaice. Godiya muka mishi sannan muka shiga gidan da sallama abakinku, duk suna falo a zaune da murmushi ta amsa mana tana cewa. "Yau nice da manyan baki haka? Malama Rahilah tare da Malama Maryam Sajida barkanku da zuwa." Ture kanshi tayi a cinyarta tace. "Aman! Tashi bana son shirme kazo ka min bake bake akan cinya da Allah ya baka haihu ai da jikokina zan ɗauka tashi nayi bakine." Dakyar ya buɗe idanunshi tar akan Rahilah, gyara kwanciyarshi yayi ya sake lumshe idanunshi, wani bakon yanayi yake ji na daban. "Ina wuni Hajiya, Ya gida" Na gaida hajiya falmata. "Lafiya lau, ya Malama Hasina? Da jikin Malama Atika." "Alhamdulillah, humm dama aikinkine umma ta bani toh na manta ne dan tun safe ta bini na kawo miki, amma sai na lura kaman baki zo ba." na faɗi haka a takaice, "Eh wallahi mai gidane ya dawo, jiya toh kuma sauran Yan matan da nake bari suna makaranta shi ya hanani zuwa." Jinjina kaina nayi sannan na buɗe jakar makarantana na fito mata dashi, na mika mata tare da mikewa zamu bar gidan, "A'a da wuri haka nagode, amma ga aikinta nakice mata inji Iyayen Zakiya, daga zari'a suna gayyatarta walimah auren zakiya naso da naje yau da kaina zan bata sakon, amma ki bata hakuri bikin saura sati biyu." Ture kanshi tayi akan cinyarta aikuwa ya tura bakin da cewa. "Mami zata karya min wuya, tun bada ga jikokinta ba." Juyawa yayi ya tsare Rahilah da ido, itakan bata san yanayi ba dan game take a wayarta. Ni kuwa mamakin yanda yake iya kallon mutune haka ya bani, basar da abin nayi na cigaba da leka game ɗin rahilah muna magana kasa kasa, tare da sake dariya. Fitowarta yasa muka mike, mika mana wani jaka tayi, me ɗauke da tambarin Wani mall na dubai, sai ta sake bamu aikar umma shima a wani jaka daban tace. "Wannan na farkon nakune ku uku, wannan kuma na Malama Hasina ita da Malama Atika, akwai katin bikin a ciki, idan nasami shigowa gobe zan mata bayani, ga wannan ku rike kuɗin napep." K'in karɓan kuɗin mukayi cike da kunya, Rahilah tace. "A'a don Allah ki barshi faɗa umma zata mana, kiyi hakuri," "Lallai kuwa toh ku zauna babu inda zaku je tunda bazaku amsa ba." ta faɗa mana hk. Babu yanda mukayi haka muka karɓa kaman zamuyi kuka, godiya muka mata sannan muka bar gidan. Sai a lokacin ya buɗe idanunshi ya gyara kwanciyarshi, yace. "Mamie!" Sai kuma yayi shiru bai kuma magana ba, tasan halinshi shi yasa tace. "Yaran Malamarmu ne, ita mai nikk'af a fuska itace maryam Sajida, sai ita ɗayar Yar kishiyar malama ce, Rahilah" Gyara kwanciyarshi yayi ya cigaba da lumshe idanunshi, sautin muryan Rahila na yawo a kunnenshi, juya bayanshi ya saka hannunshi a kunnensa yana yaki da zuciyarshi. *Ina dukkansu ma yaudaranw basu san kome ba sai kyalkyale banza awaje da zaran sun shiga ciki su xama kaman jakuna* Hira sukayi sama sama har Mahaifinshi ya shiga, Dr Mahmud Mandara, zama yayi cikin nutsuwa tare da zubawa Aman ido cikin harshen shuwa yake tambayar, Hajiya Falmata mike damunshi. Dariya tayi tace. "Hali a jikin rai, kazamar matarshi yake tunawa." Juyowa yayi cike da jin ba daɗi yace. "Kaiii Mamie In-law ɗinki ce fa, itace kazama, toh ki nemo min mi tsafta." Dariya Dr Mandara yayi kamar me yace. "Falmata kinji ba, yana kalubalartaki na kiran Hindu kazama, toh ni dai babu ruwa." Mikewa zai bar falon, "Aman ashe cigaban da kuka samu kenan bamu sani ba, ɗazun Alhaji Muh'd Yunus yake faɗa min ds muka haɗu a fadar zazzau, wai gwnatin naija tabarku ku buɗe kamanin software." Murmushi Aman yayi cike da jin daɗi. Yace. "Abba Nasaran ba tamu bace mu ɗaya, jigon Nasaran Mai Nasarane, Abba kaga kuɗin da ya narka ne, kashi 59% na shine kashi 20% nawa, 21% na Ahmad Zailani Bature, Abba da zuwanmu Dubai kome ya rigada ya tsara, babu abinda muka ɓatar namu, Ya Allah ka jagoranci al'amuran Yunus Mai Nasara," "Amin" Iyayenshi suka ce, nan yake warware musu halayar Mai Nasara, Cike da jin daɗi sukayita samu su albarka. **** Karfe uku, na rana ya isa garin katsina, a jirgi yan kasuwa dama drvn gidansu yasan da xuwanshi, ba tare da bata lokaci ba ya isa inda drvn yake, jikin drvn na rawa yazo ya buɗe mishi kofar motan, yana shiga ya koma gurinshi ya zauna yana cewa. "Barka da zuwa Yallaɓai, ya hanya." "Alhamdulillah Malam Nuhu ya iyalanka." "Muna lafiya, barka da zuwa ashe karaman madam tasan zaka zo shine take ta murna." Murmushi Ahmad yayi har suka isa dutse tsafe quarts, inda gidan Ambasada Alhaji Zailani Bature, Kunna kan motar yayi lokacin da aka buɗe tangamemen get ɗin gidan ya nausa hancin Motar ciki, tunds suka ga mai gadin basu ga kowa ba, mai gadin na rufe kofar shima yabar gurin, A hankali suka fito ya kwashi wayoyinshi da jakar computer ɗinshi yayi cikin gidan. Yana tura kofa, balloon na fashewa akanshi take wasu kananun abubuwa masu kyali suka zobo mishi, Yana cikin mamakin haka suka shiga,wakar karin shekara suka shiga mishi, cike da mamaki yaga Yarshi rike da,cake yar kimanin shekara uku,. "Happy Birth Day Dadda." Durkusawa yayi gabanta, ya hure wutar jikin cake ɗin sannan yace. "Thank kyau My ChuChu." Yan uwanshi suka shiga murna da shewa, godiya yayi musu ya ɗaga kanshi step inda yake jin takun Mahaifiyarsu sanye take da doguwar rigar super wax, hannunta na dama rike da, casbi da 40 rabbana, Takawa yayi har inda take, ya ɗaura kanshi a kafaɗarta, suka sauko tare. Zama tayi a kujeran mai cin mutane uku, zuwanshi katsina yasashi manta wasu abubuwan ns ɓacin rai da ya kunso, a gurin Gimbiyarshi hafsat. Sukayi kanenshi aka yanka cake, aka kaiwa masu aikin gidan da akayi murnan tare dasu, sai da suka nutsu ya kalle Mahaifiyarshi yace. "Ummi !" Zuba mishi ido tayi cikin nutsuwa tace. "Ina jinka Deedat" "Ummi auren zan kara." Yanda yayi magana a sanyayya ɗauka baida gaskiyane, Tausayi da soyayyar ɗanta, suka mata diran mikiya, san bata son ta tursassashi, akan abinda Matarsa take musu dan a haka ma bashiri suke ba, ina kuma ina ta goya mishi baya yayi aure murmushi tayi irin tasu ta manyan tace. "Idan babu damuwa kayi hakuri mana, duk abinda hakuri bai bada ba, toh rashinsa bazai bada ba ka mata uzuri har zuwa nan da wani lokaci, idan bata sauya ba kana da damar yin kome." Shiru yayi ya rasa yanda zai mata bayanin halin da yake ciki,musaman yanda rena danginshi da shi kanshi, rike chuchu yayi yana kallonta cike da tausayi kiran sallah yasasi zuwa masalacin dake jikin gidan. **** "Toh Yau matarce a zaria, lallai abu yayi kyau, mi kika kawo na ɗaurenmu." Ware ido huda tayi tana dariya tace. "Alhaji nice ma zan kawo maka, kayan auren taɓ na fasa." Dariya suka sannan ya kalleta yace. "Kije gida ina zuwa, kinji." Haka Alhaji Muh'd ya turo Huda gida. **** Fitowa Fareeda tayi daga tayi ta rike da wayarta, akunne waya take akan kayanta da suke da da shigowa daga, lagos. "Allah Managa baxan baku ba ai wanca da na baku biyani kuɗina ba, taɓ kuyi hakuri kawai wannan karan nima kayan bazu zo min da sauki ba, balle na bada bashin da bazai fito ba." Tana gama faɗar haka ta kashe wayarta kallon Hasana tayi, tace. "Sameer bangashi ya fito ba," "Ai tun ɗazun ya tashi yake tambayarmu ina Yayarshi shine muka ce mishi sun tafi zaria da alhaji shine ya koma ciki yana kuka." Tsaki Fareeda tayi cike da jin haushin tafiyar da Mai Nasara yayi da huda ba tare da Sameer ba ai ko babu kome, Sameer ɗin shine magajinshi na gaba, ba Y'a mace ba dan gidan wani zata. D'akin yaran ta wucce ta sameshi yanawa Mufida rashin kunya dake itama bata da hakuri ta sauko ta make shi, tun daga bakin kofa take jin muryanshi da sauri, ta isa ɗakin tasami fuskarshi tayi ja. Gashi bakinshi bai mutu ba, sai zagin mufidar yake, da cewa. "Shegiya muguwa, jaka Allah ya isa min, azaluma." Ita kuwa da zuciya ya ciwota taje har gabanshi ta wanke mishi fuska da mari, sai akan idanun uwar "kam uba" inji Fareeda, Ko ajikin Mufida, ta koma bakin gadonta ta zauna "keeee Uban mi yayi miki kike dukanshi kaman jaki dan uwarki." Mufida bata da kunya yar shekara goma amma rashin kunyarta ya fi karfinta dan tsabar ta haɗa abubuwa biyu daga iyayenta miskilanci daga uba mulki daga uwarta, ita a rayuwatar tana son bada oda kuma sau ɗaya take magana, na biyu dukkane idan kuma babbane toh duk maganar da ta sauka a harshenta shi take faɗa mishi, dan haka da fareeda ta zageta ɗago idanunta tayi farare kafin tace mata. "Ki tambayi rashin tarbiya." Tana faɗa mata haka ta juya tayi kwanciyarta take ran Fareeda ya ɓaci ta fincikota ta tsinketa da mari, wanda yaja hancinta zubda jini dan tana haɓɓo. "Dan Ubanki kika ce naje na tambayi rashin tarbiya dani dake waye bashi tarbiya." D'ago kanta tayi cikin nutsuwa ta share hancinta tace. "Ki sake min rigana." Yanda tayi maganar kaɗai abin mamakine dan idanunta sunyi ja kamar wata babba, amma babu ko ɗigon hawaye asalima, hucci take tsabar ɓacin rai, Fita tayi daga ɗakin zuwa sider ɗin Uwarta tana uwar ɗaka yanda Mai Nasara yabarta haka take a kwance, Ba sallama ta shiga cikin kuka da batayi a ko ina ba sai a gaban uwar take faɗa mata abinda Yadikonta tayi mata, Abin takaici ka ɗibo damuwarka kazo inda za'a share maka kwalla amma sai uwar ta kalleta ta gyara kwanciya sannan tace. "Fita ki bani guri bacci nake ji." Zaro ido yarimyar tayi cike da bakin ciki ta suri wayar Uwar tafita da shi, tana ganinta amma tsabar mulki ya hanata magana, Mufida kuwa layin Uban ta kira, yana kwance a ɗakinshi na zaria ta tsalla mishi ihu da ya ɗauka tare da kururuwa tace. "Daddy Maman Samee ta fasa min hancina, har yana jini sannan ta zageni wai Ubana mara zuciya, ko kai bazata ragawa ba kuma sai tasa ka daina sonmu, aimu Matane kafi son Samee akanmu, mu ɗin banza mu ɗin wofi dan baka sonmu." "Ya isa Mamana gani nan zuwa kinji.".. Yace mata, Kashe kiran tayi Laraba da Hasana suka kallon yanda Mufida ta haɗa bom lokaci guda. Zuwa ɗakin uwar tayi ta ajiye mata wayarta sannan ta fita. ....... Takarkacen shi ya haɗa yayo waje, ɗakin Mama kilishi ya leka yace. "Mama zan tafi, munyi waya da Alhaji taso muje Huda." "Daddy lafiya? Zamu koma yau ba kace sai gobe ba." inji huda kamar zatayi kuka, "Eh toh muje Mufi takirani tana kuka, muje dai next week zan kawoki ki kwana biyu." Tana jin yace Mufi taji ranta ya ɓaci ɗakin hajiya kilishi ta shiga ta ɗauko kayanshi suka fito, lokacin Hajiyarshi ta fito har kasa ya durkusa ya faɗa mata tafiyar Allah ya kiyaye hanyan tace mishi, Mikewa yayi suka bar cikin gidan da rakiyar Mama kilishi, mikawa Huda wani leda tayi me ɗauke da kayan kwalliya da tarkacen mata tace "Mai Nasara karka kawota sai sati na sama, akwai bikin da zamuyi Yar gidan Yaya galadima zata auri muttak'an mai martaɓa, kaga sai taxo ayi bikin da ita dan har nasa a mata ankon fitar bikin." "Toh Mama." ya ce mata a takaice. Shafa kan huda tayi wacce tayi tace. "Kishiya ki min dariya mana.".. Murmushi Huda tayi tace. "Nagode granMah, Allah yakara buɗi da lafiya ya kara soyayyarki da me farin gashinki." Dariya Hajiya tayu tana musu bye da hannunta, tunda suka bar gidan ta kauda kanta ta zubawa gefenta ido, yana sane fushi tayi amma tsabar baida lokacin rarrashinta ya kyaleta ya cigaba da tukinta. Huda yarinyace karama amma tana da wani irin kaifin tunani, nazarin mahaifinsu da gidansu take, sam bai bai amshi sunanshi na magidanci ba, kowacce rayuwarta take tsullawa son ranta, dole asamu wcce zata sauya mishi alkibila dan duk cikinsu babu wacce zata iya wannan aikin, kwalla ne ya zuɓo mata tasa hannu zata goge ya mika mata tissue karɓa tayi ta goge, ahankali tace. "Thanks." Sai yaji ba daɗi, riko kafaɗarta yayi, a hankali ya furta kalmar kaman baya son faɗar kalman yace. "Sorry." D'ago kai tayi ta sakw murmushi wanda ya bayyana tsantsar kaman da take da Uban tace. "Is ok." Basu shigo gida ba, sai da magrib masalaci ya wucce ita kuma ta kwashi kayanshi da taimakon drvn suka shiga dashi cikin gida, Kallon Sameer da yake ta tsalle tsalle,akan kujeru tayi ta kauda kanta, ɗakinshi ta kai mishi kayanshi sannan ta wucce ɗakinsu, Mufida na zaune da kayan da jinin ya bata gana kan hancinta, da ta bushe kallo ɗaya sukawa juna kowacce ta basar, Ban ɗaki Huda tashiga tayi wanka da alola, tazo ta gabatar da sallah. ....... Bayan isha.... Zaune suke akan gurin cin abinci, baka jin kome sai karan cokala, suna gama cin abinci, kallesu dukkansu yace. "Ina nimanku, Huda ki kira min Mufida." Tunda ya faɗi haka bai kuma bin takansu ba ya wucce gefenshi, Huda ta mike itama, sai matan kowacce ta koma gefenta ta kintsa sannan suka nufi falonshi yana kishingiɗe, sanye da farin wando yadin maza sai rigarshi itama faran har kana hango farin shimin da yasaka ta ciki, Zama sukayi a kan kujera, Mufida na shigowa ta zauna a gabanshi, ɗago kanshi yayi ya kallesu, sannan ya kalli kafet ɗin, da yake malalle a falon, ko ba'a faɗa musu ba, sunsan mi yake nufi, sauka sukayi kowacce ranta a ɓace musaman Balkisu wacce take ganin kamar ya haɗata da sauran matanshine, Manta da tasharsu yayi ya cigaba da aikin gabanshi, har kusan tara, Mufida tace. "Daddy Barci nake ji" "Ok mi ya faru da bana nan." Ya jefa mata tambayar, raurau tayi da idanunta, nan ta kwashe karya da gaskiya ta faɗa mishi, sannan har da shaidunta na an fasa mata hanci, Buɗe baki fareeda tayi cike da mamakin yarinyar da aka haifeta a gabanta itace ta kula mata zarge, "Tashi kije sai da safe Matar Alhajina" yace mata, Tana fita ya juye musu kwandon bala'i dan akan yaranshi baida sauki, har yana ikirarin sake mata akan Yaranshi. Abin da yabawa Balkisu haushi ta mike, cikin isa tace. "Ai magana ya kare, suna gams hutu zasu koma bodin babu yar da zata sani ɓacin rai da ciwon kai." Fita tayi tabar musu falon cikin masifa Fareeda ta mike jikinta na tsuma, tace. "Kace bamu da amfani."" Bai saurarresu ba ya cigaba da aikinshi ila iyaka su hanashi hakkinshi dake kansu suje ya hakura dashi, dariya ke cikin cikin Aneesah dan itama Mufida ta taɓa haɗa mata makirci har tayi yaji, dan sai da mai nasara ya kifa mata mari biyu. Shi yasa idan ba huda ba, Aneesah bata shiga hidimar yaranshi, har sameer ɗin ba kunyane dashi ba ynx zai zage mutum. Suna gama fita ya zubawa nauran gabanshi ido, shi baiga wani abu me muni ba, a hukuincin shi asalima, duk uba nagari irin haka zai yanke, (A tunanin ka ba Yunus) **** Muna komawa gida muka baje abinda Hajiya falmata ta bamu, turaruka da humra ga kayan kwalliya, kallon Rahila nayi cikin nutsuwa nace. "A novel kowa ya iya, make ove ko?" Dariya Rahimah tasaka har da rike cikinta tace. "Wallahi ke muguwa ce, wato kin tarfo Rahil...." Shiru tayi tare da kallon kofar shigowa Aunty Gausiya ne da goyonta, batsal batsal muna ganinta sai da gabanmu ya faɗi, mikewa mukayi, tana rike da Aiman a hannunta bakin cikin ganinta yasa muka tattara muka shige ɗakinmu, Daga bakin kofa Malam Yace. "Alhamdulillah kin kashe aurenki ba? Madalla zauna akwai ɗakin Yan mata ki kutsa kanki cikinsu, Hasina !!!Atika!!" Da sauri suka fito kowacce hankalinta tashe, yace. "Daga Yau kar wata ta kuma shiga madafi girki, sannan yan matan gidan kar wata ta kuma fitowa aiki, su kwanta su huta Allah ya kawo musu sauki, Duk wani aiki ya rataya a wuyar gausiya, da fatan kun fahimce ni." Gyaɗa kai sukayi, abin tausayi ɗan da kafi so shi ke wahalar da kai, juyawar da Mama Amarya zatayi sai zuɓewa tayi a gurin, "Wayyo Allah mama!" Da gudu muka fito daga ɗakin Malam da Umma suka isa kanta, a hargitse Rahilah ta tureta cikin tashin hankali tace. "Karki taɓa mana Uwa, muguwa azaluma, mara imani kin kasheta burinki ya cika, idan ma maita kika ciy..." Kifeta da mari Umma tayi cikin zafin rai tace. "Kiyi min shiru." "Bani ruwa Rahima?" malam yacewa Rahimah, Har ture ture, muke nida Rahimah, muka kawo ruwan muna bashi ruwan ya shafa mata, a jiyar zuciya ta sauke, idanunta a rufe a hankali tace. "Ku taimaka min na shiga ɗakina." Umma da Malam suka taimaka mata suka kaita ɗaki, aka shimfiɗata a gadonta zama mukayi muna mata fifita, sai ajiyar zuciya take saukewa, D'akinmƴ Aunty gausiya ta zauna tana kuka, sai yanzun take dan danasanin kashe aurenta da tayi, gashi tun ba'a jekoina ba tafara kuka, Tunda muka samu Mama Amarya tayi bacci, muka dawo ɗakinmu, ni da Rahilah muka koma ɗakin Umma Rahimah ta koma ɗakin Mama da zama haka muka mata watsewar zaɓi. ****,Aslinmu, Mu yan kasar nijar ne, Malam da Umma, Asalin sunan Malam Omer Harzuka, ɗan asalin Damagarane bazabarme ne, Gidansu malamai ne, a damagaran wanda ake ji dasu malam yana da yan'uwan shi nacan, Rigimar cikin gida ya haɗashi da Yan uwanshi, wanda haka yasashi yayi fushi yabar gida, Malam shine babba a cikin gidan sai ya zamana a gidan ɗakuna ukune, akwai ɗakin Uwar gidan mahaifiyar Malam Mairama,sai Dakin Kyauta, sai dakin Halima wacce suke kira Hali dubu, Kakanmu malan Hayatu yana da yan kadarorinshi na kiwo, irinsu shanu, sai rakumai da tumakai,. Gidansu suna yawa maza da mata,, ɗakinsu Malam yana da kane, guda biyu yan biyune suma, Dakinsu basu da wani fitina kamar sauran ɗakunan, Hassana da Hussaina am musu aure acan nijar ɗin amma suna zuwa mana. Dalilin barinshi gida ya farune bayan auren Umma yar abokin Babanshi, inda kakanmu ya ɗauki wasu daga cikin dabobinshi yabawa Malam, sai kanen suka tada rigima akan mi zai bada Omer su bai basu ba, faɗa yayi musu yace wannan kason da yabawa Omer yabashine dan rabonshine na kiwo da yake mishi. Tunda suka ji haka sai sukayu shiru,dan Malam kaɗai ke masa kiwon dabobin. Bayan anyi haka da kwana biyu, aka samu ɓullowar cutar amai da gudawa wanda yayi sanadin rasuwar kakanmu. Bayan rasuwarsa yan uwan malam suka buɗe mishi wuta, akan sai ya bada dabobinshi araba bai damu ba dake yaba son fitina, sai ya mika musu da aka raba ya ɗauki Iya kakarmu da Umma suka bar nijar inda yazo maraɗi ya sai da dababinshi ya shiga motar katsina, daga sun zauna a katsina har na tsawon shekara, kafin ya dawo kaduna yazo ya kama haya, ya shiga makarantar markazi na malam mahmud gumi, dake yana da iliminshi tun can sai karatun bai bashi wahala ba. A lokacine Umma tasami cikin Yaya Hayatu, cikin me matukar laulayi, ita da Iya sukayita fama har ta sauka lafiya, Shagon saida litattafan addini ya buɗea kasuwar barci, kuma sai Allah yasaka mishi luɗifi a cikin shagon take ya bunkasa, Yaya nada shekara uku aka turashi madina yayi karatunshi acan, Cike da farin ciki yazo ya faɗawa Umma da Iyarshi, aikuwa sukaita murna,, dake shi ɗaya zai tafi sai yabar shagonshi ga yaronshi yana cirewasu Umma kuɗin abinci da na haya, Allah cikin ikonshi Naziru yarike su Umma da Amana har tsawon shekara biyar kafin malam ya dawo lokacin shagon ya kara bunkasa, Naziru ɗan nan kaduna ne, kuma maraya ne, amma mutune mai gaskiya da amana, Bayan dawowar Malam ya maida Naziru makaranta dama bai gama scndry ba, dan yana aji biyu ya ajiye karatu gashi ynx yana niman shekaru ashirin, da buga buga malam ya turashi makaranta, Dawowar malam aka sami cikin Aunty Shema'a, wacce cikinta baibawa umma wahala ba. Bayan haihuwar umma Malam ya fito da maganar karin aure Iya ce ta taushe Umma har aka kawo Mama Amarya, Lokacin Aunty shema'u babu inda bata shiga, dan sai aka ɗauki shekara ɗaya da rabi kafin akayi auren, dukkansu malam ya kwashe ya zuba a makaranta high islamic, Sun cire kishi a ransu sun rungume hidimar mijinsu, fiye da kima. Watan Mama goma sha ɗaya ta haifi Aunty Asma'u wacce take aure, a Abia mijinta ma'aikacin banki ne, Aunty Asmau watanta goma sha uku, sai ga cikin Aunty Hamdiya wanda lokacin Umma kama da tsohon cikin Ya kabir wanda yake bautar kasan shi a Edo, Mama na fama da karamin cikinta, sosai suke fama da kansu ga Uwar mijinsu. Da ba lafiya watan guda tsakani Umma ta haifi ya kabiru, sati biyu da haihuwarshi Iya ta rasu, sun kaɗu sosai har na tsawon wata biyu, ana haka akayiwa malam tallar gida a tudun wada layin yan kosai, ba tare da wani damuwa ba yaje yasayi gidan me ɗauke da ɗauka bakwai ciki da falo da ban ɗaki guda uku, ciki ɗaya ɗaya, da ban ɗaki guda biyu sai ciki ɗaya babu ban ɗaki a cikinsu sai a haraba, nan malam ya ajiyewa yaranshi maza, Ciki biyun da ban ɗaki na yara mata, Bayan wani lokaci Mama ta haifi Hamdiya, lokaci Yaya kabir yayi kwari sosai, gidanmu ruwa biyune ɗakin Umma mu bakakene sai ɗakin Mama su kuma farare ne. Sai da Aunty Hamdiya tayi shekara ɗaya da wata biyar aka sami cikin Aunty Gausiya, tunda Umma tasami cikinta ciwon Asthma ya shigeta da an ɗauka wank ciwo nadaban ne sai da aka tsananta bincike aka gano Asthma ce, dakyar dakyar cikin ya kai wata bakwai karshe tiyata aka mata, aka ciro babyn yar karama, umma ce ke hidima dasu har suka shekara dan Mama ciwo tayi sosai,. Gashi gausiya ta tashi garau, sonda Mama ke nunawa Gausiya ya ɓaci tun bata da wayo har ta fahimci da zaran ta tsalla ihu Mama zata birkice, sai ta tsiro da fitina kala kala, ga faɗa da zagi haka Umma zata rufe ido ta zaneta, tun mama bata nuna bacin ranta har ta farawa Umma ba'a a wasa inda take cewa. "Yaya da dai kin daina dukar zuciyar mamanta dan ji nake da ita kamar tsoka ɗaya a miya." Tunda ta faɗi haka umma ta kame hannunta a jikin yarinya amma kiri kiri, umma ta ware gausiya a cikin yara, tun malam bai fahimta ba har ya ɗago wariyar yayiwa Umma magana tace. "Ita zata iya rike sauran yaran dan a hannunta aka haifesu ita kuma gausiya yar soce taje Uwarta ta riketa." Suna haka kwatsam Mama tasami cikin shkura shima tasha wuya dan har cirewa aka so yi Allah bai nufa, aka haifeta lafiya, Bayan shekaru ashirin cif, yaran umma huɗu har dani da sai na mama Amarya shida, bayan shekaru aka sami cikinmu inda aka haifeni bakwaini, su Rahilah sai da suka cika wataninsu cif, ina da wata huɗu aka haifesu, mune kananu dan yayunmu duk sun girma har ana batun aurar da Aunty Shema'u Yaya Hayat yana karatu a ɗan fodio Uni.. Sokoto gausiya da shukra sune yan mata kananu, Shema'u da Asma'u aka aurar dasu rana ɗaya, Aunty Shema tana auren wani ɗalibin Malam ne, sai mijin Asmau shima babanshi abokin malam ne, Bayan shekara uku aka aurar da Hamdiya da iya kar yaran gidanmu scndry, daga nan magana ya kare, Halayar gausiya ba daɗi, gashi sai rashin ɗa'a take a unguwarmu, yayinda shukra tafita. Haka suma suka cigaba da karatu, har suka gama scndry shukra ta sami wani malamin jami'a anan kasu ya fito nimanta, Gausiya wani yaro ta makalewa, ganin tana shirin lalacewa Malam ya hanata fita ga fitsara da rashin mutunci, babu me shiga shirginta har muma kanenta, ganin idan akace xa'a jirata ɓata lokacine akayi bikin Aunty Shukra. Lokacin da Yaya Hayat ya gama karatunshi na likitanci, ya dawo gida nan ya gano gausiya na fita ya kamata yayi mata mugun duka, Ranar malam na kasuwa Naziru yazo mishi, ya zama babba malami shima yana koyarwa a A.b.u, cikin farin ciki suka zo gida yaci abinci. Nan yake faɗawa Malam ai zuwanshi hutu yayan Mamanshi daga Maiduguri yazo ya ɗaukeshi suka tafi can, dake suna da buɗi sai suka nima mishi takardu ya tafi sudan, har ya auri yar uwanshi bata jima da rasuwa ba gurin haihuwarta na uku, Malam ya tausaya mishi, ya tambaya Yaya hayat da shema'u anan malam ke faɗa mishi ai gidan ya cika, shigowa malam yayi ya faɗawa su Umma, Komawa yayi gurinshi suka shigo gidan, inda farkon shigowarshi yayi tozali da Aunty gausiya, Bayan anyi gaishe gaishe, akayi yaushe gamo, anan yake shaida musu Ai yaron shi babba sunan Malam ne ana kiranshi faruq, sai takwaran Iya Maryam, Sosai malam yaji daɗi,, da zai tafi ya saukewa malam kayan masarufi, Bayan sati biyu sai gashi nan yaxo ya gaida malam, wasa wasa ya maida gidanmu gurin zuwanshi, har karatun dare da na safiyar da ake, duk yana zuwa kai da yaga zai cutu ya fito ya faɗi abinda ke damunshi, Malam yayi farin ciki, ya sami Umma da mana ya faɗa musu suma murna sukayi da aka faɗa mata katsaye tace. "Lallai fa ni bana sonshi." Babu wanda ya saurareta, har aka fara maganar tayi karfi, sannan Baban faruq ya fara zuwa gurinta duk fitarta sai ta mishi rashin ɗa'a har akayi auren cin mutunci da wulakanci, cikin yaranta rabone kawai ya ratsa dan sai sun raba hali ya gwada mata karfi yake karɓan hakkinshi sai rabo ta ratsa, Gashi Allah ya haɗata da munafukar makociya ita ke ɗaurata Kan kome, bayan aurenta akayi bikin yaya shida matarsa da suke zaune a doctors quarts anan kaduna, har da yaransu biyu Hasina wacce suke kira da Afren sai Atika wacce suke kira da Ihsan, Tunda aka fara maganar auren Aunty ciwon Mama ke tashi har zuwa yanzun da ta kaso auren, ....... Cikin tausayawa na share kwallar dake bin fuskana. Bayan sallar isha muka sake lekata tana bacci sannan muka koma ɗakin Umma. **** Washi gari... Muna tashi muka fito zamu fara aiki malam yace. "Kuje mu kwanta, Gausiya ta fito." Jikinta na rawa tafito ya fara aiki, dakyar Umma tashawo kan malam ya barta tayi abin karyawa muka ci, bamu zauna ba sai makaranta. Koda muka dawo an gama abinci, zama mukayi abinmu ko kulata bamuyi ba, muna gama cin abinci muka kai mata kwanon gurin wanke wanke muka shige ɗakin Mama , aka buɗe hira banu fito ba sai da azahar. **** Kamar jiya yau ma shi yayi abin karyawa kuma ya cinye abinshi dan bata tashi, yana gamawa ya shiga ɗakin motse jikinshi yana idarwa Ahmad ya kirashi a kune ya saka wayar can kasa makoshi yace. "Barka angon Hafsat." Yana sauke numfashi, dariya Ahmad yayi yace. "Shege kana rage gajiyane na tsinke maka jin daɗinka toh idan kagama muna jiranka a officer." Katse kiran Ahmad yayi a gurguje ya shirya sanye da bakin jeans da farin shirt an rubuta Armania mai dogon hannun. Yana isa officer din Ahmad ya sakashi a gaba da dariya...... [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.6* "Yau wani ya hucce gajiyarshi akan wata toh sannu Allah yasa kwallon ya faɗa raga, nan da watannin muzo cikin shinkafa." Duka Aman ya kai mishi yana murmushi dan dama Ahmad ya fito ɗan kazar kazar. Kallon Agogon da ke ɗaure a tsintsiyar hannunshi yayi, kafin ya ɗago kai taɓe baki yayi cikin nutsuwa yace. "Wannan mutumin kome sai yasaka mana african time ne." Bai rufe baki ba, sai ga mai nasara ya turo hancin motarshi a haraban ma'aikatar, nima guri yayi ya parka sannan ya zuro kafar shi wanda yake cikin wani haf shoe, yafito sam bai cika damuwa da saka kaya kananu ba, duk kayan da zaka gani a jikinshi toh jamfane yau ma, jamfarce ruwa ashe sai takalmin shi haka ga baki ɗaya dai haɗin yau yayi tane fully, a hankali yake takowa fuskarshi a sake ya shiga officer ɗin da sallama, amsawa sukayi tare da mika mishi hannu musabaha yayi da Aman dan shi yake kusada, sai ya mikawa Ahmad suka gaisa tattaunawa sukayi akan cigaban kamfanin da zasu buɗe,... ***** Tunda muka ɗauko hanyar gida idanuna ya sauka akan mai saida ayaba, taɓa rahilah nayi cikin zolaya nace mata. "Keee! Yaren novel can." Duka takaimin cike da jin haushi ta rausayar da kanta, dukda nikk'af ce a fuskarta sai da na hango murmushi akan fuskarta, a hankali tace. "Insha Allah dakanki zaki kirani dan ɗaukar darasi, keee nifa mijina sai ya haukace akaina dan..." Kasa tayi da muryanta dai dai kunnena tace. "Babu abinda baxan iya mishi ba, ke har ɗaukar hotona zan natura mishi." Zaro Ido Rahimah tayi tace. "Mun shiga uku, Rahilah wato baki daina ba ko?" D'aga kafaɗarta tayi alamun oho, sannan tace. "Ga wacce zaki tuhuma, bani ba ina zaman lafiyata ta kawo min maganar wai ga ayaba." Dariya nasaka har ina rike cikina, haka nayita tsokanar Rahilah ita kuma tana biye min har muka iso gida,.. Da dare kuwa muna zaune a tsakar gida muma shan iska, Malam da Umma da kuma Mama suna hira Malam yace. "Ina son Allah ya kawo min mazaje nagari da zasu aure min, Yan ukuna dan na lura Rahilah ta ɗan fisu, rawan kai addu'a nake musu ba dare ba rana." ... "Hmm Malam dama ina son magana dakai akan Maryam Sajida, Malam Mus'ab yayi min magana akanta nace sai na tuntuɓeka." Inji Umma knn, Shiru yayi na wani lokaci kaman bazai magana ba, ya kirani. Jikina har rawa yake na isa gurinshi, nace. "Na'am malam." "Kina son Malam Mus'ab ne?" ya jefa min tambayar, A ruɗe kamar wacce akace tayi karya na shiga cewa. "Wallahi na rantse da Allah ni bana kulashi ma, kuma malam ka tambayi su Rahilah babu ruwan da shi.." Kuka na saka musu ina rantse rantse, "Ya isa Mamana ban ce zan miki dole ba, dama tambayarki nake shin kina sonshi ne ko A'a." Cikin sauri nace. "A'a ni bana sonshi." "Tashi kije Allah yayi muku albarka," "Amin" su Umma suka ce suna min dariya, Dakin Umma na shige na kwanta, take su rahila suka biyo ni, suna rarrashina. Bayan tashinmu Umma take faɗawa Malam, "Na manta ban faɗa maka ba, Akwai Yar Amiran na da'awa zata aure yariman zazzau shine aka turo min da katin bikin, mi kagani akan tafiyar." Murmushi yayi sannan yace. "Ba damuwa, Allah ya kaimu lokaci amma bake ɗaya zakiyi tafiyar ba ko?" "Eh zan ɗauki Yan uku muje dasu dan zasu taimaka min sosai." tace mishi. "Allah ya nuna mana lokacin." yace mata, Haka suka cigaba da hira ni kuma su rahila suka shiga rarrashina, kar a ɗakin muna kwana wannan ɗabi'armu ce da zaran abu yasami ɗaya toh kaman ya sami saurane. **** Yau alhamis muna tsakar gida wanki muke, malam ya shiga cikin raha yace. "Yan uku gobe juma'a fa kar a manta da saukar da ake min." "Toh Malam Insha Allah zamuyi maka." Cikin ɗoki da muna muka gama wanki mun, kowacce ta ɗauki Alkur'ani muka fara karatu tun alhamis, Kafin dare munyi kusan izu goma goma, zuwa juma'a kuwa muka sauke mashi, cikin jin daɗi ya kiramu ya bamu dubu uku uku, duk lokacin da mukayi mishi sauka sai ya bamu kuɗi, haka ba karamin kara mana kwarin gwiwa da kaunar mahaifinmu muke ba, **** Kallon gidan Aman yayi tun ranar da ya gyara ko tsinke ba'a sake ko sharewa ba, tana can naɗe a gado tana chart shiga yayi ciki ranshi na ɓace ya fincikota zuwa falo yace. "Wallahi Hindu!!! Kina kure hakurana amma karki damu, idan nafita na samu gidan nan haka Allah zan baki mamaki. Jin abinda yace yasa jikinta ya shiga rawa, take ta fara aikin ba ji ba gani. Al'amarin matansu sai da buɗe wuta, ta ɓangaren Ahmad da sauki dan tunda taji batun kishiya ta shiga hankalinta. Mai Nasara ne dai ya tattara su ya watsa a kwandon shara har gara. Aneesah tana gane mishi dukda bata da lokaci tana kamanta mishi wasu abubuwan sai dai rayuwar gidan babu tsarin.Addini a ciki sabida kowacce mace bata san yaushe ne take da miji ba, balle ta sami lokacinta kamar yanda ya tsara musu, idan yana gari toh babu ruwanshi da bin ka'ida, Ko tsarin Addini, bawai dan bai sani ba, a'a sai dai shi baxai ya dogon magana dasu ba, kawai idan ya zo miki toh yazo idan kuma kika kai kanki haka ma yayi, sam shi bai san mi ake cewa rarrashin mace ko biye mata tayita shirme ko ya san damuwarta, babu ruwanshi da haka idan kaga damuwar shi akan kasuwarcinsane ko an taɓa yaranshi. (Nasan mi karatu zai so sanin waye ne Mai Nasaran nan da matanshi nan) Yunus Muh'd Yunus shine cikaken sunanshi, mai Nasara kuwa sunan Kakanshine ya ci wato Asalin Yunus mai nasara, Alhaj Muh'd Yunus tsohon sakataren gwanatine bayan wnnan matsayin ya rike shugaban zaɓe na kasa, sannan ya rike matsayin mai lura da kamfaninnikan gwanatin kasar naija, Babban mutane da ya sanu a ɓangare aikin gwanati, da wasu fanoni na siyasa, mutane da dama sun so ya fito takaran governo ko sanata amma yaki yace shi baya ra'ayin siyasa. Mai Nasara shine babba a gidan, Hajiya Hauwa itace uwar gida mi yara biyar uku Mata biyu maxa, Yunus shine babba sai Zainab tana aure a abuja, sai AbdulKadir yana aiki a kano, sai Hajara, tana aure anan zaria, sau ɗan Autansu Abdullahi. D'akin Mama kilishi kuwa kuwa yaranta uku ne, Safwan shine babba, sai Zuwairiyya, da kuma Yar autanta Nana Aisha. Kusan yaran gidan suna da haɗin kai dan Yaran Hajiya a hannun mama kilishi suka tashi, yayinda su Yunus suka taso a hannunta, Yunus yana da degree uku ne a fanin kasuwanci, yana da ilimin Addini sosai ga kuma ilimin boko, kuma dukda arzikin Mahaifinshi, baisa yayi karatu a wajen kasa ba, anan jami'ar A.b.u yayi karatunshi. Anan ya haɗu da Ahmad da Aman wanda suma suka zo karatu, tun a shekaransu na biyu a jami'a suka fara haɗa karfi da karfe, domin kafa kansu, Daga haka ne, fa suka mike da niman nakansu. Matarshi ta farko balkisu yar tsohon sarkin zazzau ce, kasancewar Mama kilishi mahaifiyarta yar cikin gidan sarautace kuma baban Balkisu Kawun Mama kilishine, kuma suna zumunci sosai, dan har balkisu tana zuwa gidansu mai Nasara. Wani zuwan da tayi gidan taga mai nasara, shi knn ta haukace sai gashi duk sati sai taxo gidan dan taga mai nasara, shi kuma bai san tanayi ba, dan shi mace bata gabanshi dan yafi yarda da kasuwanci da yarda da hidimar mace. Idan tazo gidan haka zata takuwa Mama sai ta mata hiran mai nasara, tun tana ɗauka dan burgewa take sata a gaba, sai Mama ta lura da cewa, ai balkisu ta hau bishiyar kace, akan son Mai nasara Mama batayi kasa a gwiwa ba ta tambayeta nan kuwa ta amsa, da eh. Haka ba karamin daɗi yayiwa Mama ba, har ta labartawa Hajiya karɓan alamarin hajiya amma kasan ranta bata so wannan haɗin ba, sabida Hajiya burinta mai nasara ya sami macen da zata sauya mishi rayuwa ba wacce zata sake dulmiyar dashi ba, amma ganin girman Mama yasa ta amince., Lokacin da maganar ya isa kunnen Maza, basu ɗauki alamarin da sauki ba, suka kambamata har mai nasara yazo hutu, nan iyayenshi suka tunkare shi da maganar, shiru yayi kaman ba dashi ake ba, sai da takaici yasa hajiyarsu bar falon tana sababi tace. "Tsabar ka rena mutane ana maka magana kayi banza da mutane, sabida rashin kunya, Wallahi Rukayya da Alhaji karku sake sakani a cikin maganarshi." Tana fita ya bita da ido, jikinshi a sanyayye, sake mai maita mishi maganar Alhajinsu yayi, ɗago kai yayi yace. "Hmm shi knn." Mama kilishi tace. "Babana shi kenam din na amincewa ne ." Mikewa yayi dakyar yace mata. "Eh" sannan ya fita murmushi mahaifinshi yayi yace. "Miskili kafi mahaukaci ban haushi duk yaran gidan nan a sake suke amma Babana kaman wanda aka takureshi" Hira sosai mama sukayi da alhaji, akan sha'anin. Koda ya koma makaranta bai fadawa abokanshi ba, dan lokacik suna matakin masters ne, dake ba mutum mai yawan magana bane shi yasa abin ya barshi iya shi kaɗai.. Bayan wata uku akafara hidiman biki tsakanin Balkisu da mai nasara basi taɓa haɗuwa ba, sai da Mama kilishi ta tura Abdul kadir yaje har makarantar yayi mishi terere a gaban abokai su kuwa suka sakashi a gaba da tsokana, haka suka zo yaje gidansu balkisu ya koda suka je dan bashi ɗaya bane, Aman da Ahmad sune suka tsarata amma gogan naku nan make, a gefe yana jinsu da suka buwayeshi ya mike ya barmusu gurin(😹) Koda suka dawo gida Mama ta samesu da maganar take suka ware akan shagalin sabida daga Aman har Ahmad kowannensu yana da rawan kai, haka sukayi ruwa sukayi tsaki suka ajiye ango a gefe, Biki anyi na garari dukda ango baisan anayi ba, sai dai gurin dinner akasa shi dole sai da yaje, sai ɗaurin aure da, kuma hawan doki aka je gaida sarki. A cikin gidansu aka ware musu, side ɗinsu. ..... "Ahmad wallahi wannan auren da aka mishi cutar yarinyar zaiyi, dan nasanshi sarai babu abinda zai iya sauke mata, shi yasa nasayo tablers ɗin nan zan jefa mishi a coca an jima, toh daren Amarci zai tabbata, dan na lura shi ɗin sai du'a'i." Dariya Ahmad yayi, sosai yace. "Miskili kenan kafi mahaukaci ban haushi." Haka sukayita tsara yanda zasu kai Mai nasara ɗakin Balkisu, ai kuwa hakansu ta cima ruwa dan jefa mishi kwaya, Aman yayi suka barshi yasha, ba tare da ɓata lokaci ba suka rakashi ɗakim Amarya, akayi ɗan hira sama sama, sannan suka sayi baki suka ajiye musu kome, sannan suka musu sallama rakosu yayi sannan ya koma, a falo ya baje rigar ya zauna yayi crossing leg, yana hutawa, Bayan kamar mintuna ashirin kwaya ta jika, nan ta fara aiknta tun yana sharewa yana wani basarwa, har ya fara jin zufa na karyo mishi ta ko ina, shi bai taɓa shiryawa kanshi haka ba, asalima shi ba me yawan sha'awa bane balle yace ai itace ra motsa mishi a daddafe ya shige dakinta dan har ta kashe wuta ta kwanta ko cire kayan jikinta batayi ba, Hayewa gadon yayi ya,zare kayanshi daga nan ya fara bin amaryanshi da zafi🙈🙊(Bance kome ba dan kar na lalata virgins ɗin Yan mata😂), Jin bakon yanayi yana bin jikinta, ga ɗan gyaran da Iyaye suka mata, take ta biye mishi sai da akazo sabonta kwanturaki nan ne idanunta ya rena fata, dan duk tarun da yayi na shekara da shekaru ya juye mata, hot milk ɗinshi, me ɗauke da seed na musaman, yana gamawa ya koma gefe sai baccin gajiya da zazzaɓi me dan zafi ya rufeshi sabida energy ɗin ba iya nashi kaɗai bane har da na drugs, Allah sarki Balkisu taci kuka har ta godewa Allah, ga ciwon jiki, dakyar ta mike ta shiga ban ɗaki ta wanke jiknta fess, ta fito tasamu har yayi bacci itama gefe ta kwanta sai bacci. **** Bayan sati biyu kana ganin Mai nasara kaga ango dan har wani kiba ya ajiye, duk inda ya ratsa sai an bishi da ido toh ya aka iya akuya taji daɗin manda(😋)< tunda ya gane darajan babban gida ba ruwanshi da miskilanci sai ya gama ya shiga tsare mata gida(😂) Itama mulki ya satakota a gaba, dan daga gidansu aka kawo mata masu aiki har mutum biyu, ......Shekaransu ɗaya ta haifi huda takwaran Mama, nan ya tattaro soyayyar duniya ya ɗaura mata, dake a gaban iyayenshine sai kula da yarinyar ya koma kansu sabida itace jikar ɗansu na fari dukda kanenshi mata sun haihu, Rashin samun kulawar Uwa da huda take fama dashi yasa su hajiya suka ɗauketa, nono kawai Balkisu ke iya ba, Huda nada shekara uku, Balkisu tasami wani cikin kamar zatayi hauka, dan bata farɗaɗo daga hidimar Huda ba sai ga wani cikin, ana ne ta gane waye mai nasara dan kwayance mata yayi dole ta hakura da kudirinta. A bangare kasuwanci kuwa har sun fara fita dubai sayo kaya, wani tafiyarshi suka haɗu da Fareeda, wacce ta tsinci lalitarshi a cikin kasuwan zamani, duba cikin lalitar tayi taga passport ɗinshi anan ta shiga nimanshi dakyar tasameshi ya zo niman lalitar(wallet) mika mishi tayi ya karɓa, yayi mata godiya. Nan take faɗa mishi ai tasan alhajinshi dan Abokin Babantane, murmushi kawai yayi suka rabu, Koda Fareeda koma gida nan ta labartawa iyayenta ita fa taga miji, nan tsohuwar abokantaka ya motsa, Alhaji Ibrahim gusau, ya tafi har zaria ya bawa mai Nasara auren Fareeda dan akara dankon abota,(😂) koda maganar ya isa kunnen balkisu ko ta kula, ita bata da damuwa, dan kowacce da gindinta zata zauna ko irin haukar kishin babu. Wata biyar tsakani akayi auren, wannan karon ma, dai bawani tuntuɓarshi akayi ba dan sunsan karshe yace hmmm shi kenan ko Ehh, Zuwan fareeda da wata biyu, Balkisu ta haihu, a lokacin ya gama gininshi na Unguwar sarki kaduna,. Bayan suna suka dawo baki ɗaya, nan kowacce ta cigaba da zama, sai dai dukkansu basu da lokacinshi dan fareeda na gama amarci ta cigaba da kasuwancinta, bata zuwa dubai amma duk lokacin da zai tafi shi ke mata aikanta. Huda nada shekara bakwai Lokacin Mufida nada shekara uku fareeda ta haifi ɗanta namiji aka samishi Muh'd, Wanda suke kira da sameer, haka zaman gidan mai nasara ya kasance ahangunce dan kowacce abinda tayi niyya take, babu rabon kwana, Ganin irin rayuwar gidan da Yan uwanshi suke magana akai hajiyarshi ta nima mishi auren Yar kaninta Aneesah, nan ma ba laifi, anyi hidima lafiya, sai dai Aneesah tayi kokarin janyoshi jikinta, dukda ma'aikaciyar bankine haka bai hanata samun ɗan lokacinshi ba, Da tafiya yayi nisa sai ta watsar ta ɗauki halayar manta gidan, abu guda dake fasa kan Aneesah shine kyau, Sabida uwart sadaka yalla ce ga kyau ga gashi, amma bata da damuwa, fitinanniyar kenan Fareeda matsalar fareeda guda ɗaya ne bata son haihuwa ita tana son yara amma gani take matukar ta haihu kyanta zai dakushe, shi yasa tun farkon auren da tayi ɓari, bata zauna ba taje aka saka mata roba a bakin mahaifa. Gidan mai nasara kenan. **** Aman Mohmud Mandara yan jahar barno ne, daga uwarshi har ubanshi, shine babba a gidan sai kanenshi guda Uku khalisat da Sakina da Nafisa, sun taso cikin gata da soyayyar Iyayensu ga uwa uba tarbiya, Khalisat tans aure a maiduguri, Rayuwar Aman mai saukine dan shi mutum ne mai bawa kowa hakkinshi, baya son shiga hakkin wani, yana phd ɗinshi a Computer engeering ya haɗu da Hindu, sun buga soyayya na bugawa a jarida dan iyayen hindu suma suna da rufin asiri sai dai matsalarta bata iya kome bane. Dan su a gidansu basa aiki, mahaifinta bakano ne, mahaifiyarta yar Chadi ce, amma ma zauna garin kaduna, soyayyarsu takai har manya sun shiga maganar, Lokacin da maganar aure ya taso ansha biki, da farkon Auren Aman shi yake mata komi, sabida yasameta yanda bai tsamani ba, ga kyaututtuka da yake mata na kuɗi da kayan kawa na mata, ganin haka yasa ta mike kafarta duk lokacinda yazo nimanta sai ya biya ta da wani abu, a hankali suka ɗauki lokaci dan ko shekara basuyi ba, ta tsirfo da halayar da ya fara gunduranshi, amma dake yana matukar sonta sai gashi ya shanye kome, har yana biye mata, Bayan shekara biyu kazantarta tayi muni, babu masu zuwa gidan, duk mai aikin da yakawo sai ta gudu, dan kome ita zatayi ga wulakanci sai ya daina ɗauƙar masu aiki ya zuba mata ido, har zuwa ynx da ya fara ikirarin saketa..... **** Ahmad Zailani Bature, Mahaifinshi ambasane kuma tsohon Ma'aikancin banki duniya, yayi aiki a gurare dq dama, ciki da wajen kasar, shekaranshi uku knn da rasu, Ahmad nada kanen maza biyu mata biyu, matan sune kananu, mazan kowanne yana da aikin yinshi, Fahad yake binshi sojan ruwa ne, sai Faisal wanda shi likitane, a kaduna ya haɗu da Hafsat a gurin bikin wani abokinshi, nan suka mannewa juna, Hajiya firdausi mahaifiyar ahmad tasa aka bincika mata halin Hafsat yar babban gidane amma matsalar uwarsu itake juya gidansu har da ubansu ga rashin tarbiya, danginsu yawo rayuwar karya da sauransu sannan dangin Ubansu basu isa zuwa gidansu ba, Da haka Hajiya firdausi tayiwa Ahmad hannunka mai sanda amma fir yaki fahimtarta asalima sai yake ganin kamar sukar niman aka kawo mata, ganin idanunshi sun rufe yasa tabishi da fatan alkhairi aka sha biki, Ba laifi hafsat tana kokarin kyatatta rayuwarsu sai dai matsala ɗaya a gurin rayuwar aure, duk abinda zai mata kar ya taɓa mata boons,(😹) anyisune dan kwalliya badan aji......... Kuyi hkr wallahi yau an wuni ana ruwa kuma bani da chajine.....A fuwa. [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.7* Hakan bai taɓa damun Ahmad, ba dan yana tabawa sai dai su kare da rigima. Har tasami cikin firdausi, nan fa ta fito da halinta, dakyar ta amince tabar cikin har ta haihu nan ne kuma aka shiga sabon rigima, bazata shayar dai baby ba akan haka ya saketa ya ɗauki yarinya ya kaiwa Hajiya Falmata, Ranta yayi masifar ɓaci dan ta sanadin abotarsu Ahmad sun zama kaman yan uwa, suna zumunci da juna, gashi suna cikn kungiyar Da'awa ta kasa. "Ahmad baka da hankaline da zaka saketa babu shawaran manyanka, ko ce maka akayi har ynz kafita asahun wanda zamu nusar, baka kyauta min ba, ynz badan ina nan kaduna ba,ina zaka kai jaririya ka sake uwarta kuma mu kashe maganar nan ko Hajiya fidausi bana son taji, balle hankalinta ya tashi, maza kaini gidansu." Ba musu ya shiga gaba har gidansu Falmata, da farko sun shirya masa wulakancine ganin Kamilar mace, ga Addini ga kamala yasa, duk suka sha jinin jikinsu nan ta basu hakuri sannan ta haɗu tayi musu nasiha, Bayan ta gama ta mika musu babyn suka fito, "Ka tabbatar ka dawo da ita gida anyi sunah." Hajiya falmata tace mishi, Gida ya dawo da ita sannan yaje ya ɗaukosu nan suka zauna zasu mishi ɗiban albarka ya tsaya kai da fata ya tsefe hafsa a gaban Uwarta yace. "An faɗa miki bani da yanda zanyi dakw ne, ban dawo da Firdausi dan ke da kaina ba, sabida girman Mahaifiyar Aman na dawo da ita, wallahi kika yi sake raina ya ɓaci ranar suna za'a ɗaura min aure da wata ina da damar da zan rike mata huɗu ba ke ɗaya ba, wawuya kawai kuma kitashi muje in ba haka ba, sauran Igiya biyun zan karasa ki zauna kita fashion da abubuwanki." Fita yayi da yar shi ya jirata, kallon Uwar tayi kaman zata fasa ihu tace. "Ammy kiyi wqni abu mana, wallahi bana gane kanshi baki ɗaya ai gani da, idonki." "Hmm mijinki uwarshi bata bacci idanunta nakan ɗanta, duk aikin da nayi itake lalatawa, karki manta bashi ɗaya ba har abokanshi da kika nemi mu rabasu, iyayensu nakansu kiyi hakuri kawai, da yanda kika same shi, sai kiyi kokarin ganin bai miki kishiya ba, idan ma yace zaiyi kishiyan zamu ci ubanta." Cikin sanyi jiki ta jakarta ta fita, ko kallon inda take baiyi ba yarshi nakan cinyarshi har suka isa gida, Koda mutanen katsina suka zo, batayi musu rashin hankalinta nan ba, haka taron sunan ya kasance cikin kadaran kadahar, domin duk abinda yayi niyyar bata, sai ya fasa kayan da aka kawo mata daga gurin mamanshi da na gurin Mamie Aman ya tattara ya mika mata, Bayan kwanaki, yarinyar ta fara ramewa, dan an haifeta katuwa sai gashi lokaci guda ta lalace, karshe asibiti ya kaisu anan likita ya faɗa musu madaran da take sha bai karɓeta ba, kuma nonon Uwarta baya isarta, Murmushi yayi ya dawo dasu gida, ya mika mata Firdausi wacce suke kira da Jannart yace. "Allah yana kallonki, idan kin gadama ki bata hakkinta idan baki gadama ba kibarta ta mutu, kece da asara ni, da zaran nayi wani auren zan samu yara dayawa," Dukda bata saduda ba, haka ta cigaba da rokon yar, tsana da tsangwama hr yarinyar ta cika shekara ɗaya, bai bari takara kwana ɗaya ba, ya kaita katsina, gurin Umminshi zuwan yarinyar Umminshi dmta kira fsisal tace. "Faisal duba min, yarinysr nan kamar bata da lafiya." Daukar yarinyar yayi zuwa asibiti aka dubata, anan aka samu yunwa na damunta, magunguna ya haɗo ya kawo mata, tare da abincin da ake bawa yara, A cikin wata shida yarinyar ta dawo lafiya. Wani irin kulawa Ummi take bata wanda yasa yarinyar manta da wasu iyayenta, ...... Tsakanin Ahmad da Hafsat sai ido, dake yar duniya ce ita tasan kan abinta tuni ta lallaɓashi suka koma ruwa, wani sabon halin da ta tsiro shine na tagaji, ciwon baya musaman idan suka zo rayuwar aure, nan zatayi ta mita har yaji haushi ya sauka bai gama ba, Sai ɗan banza yawo biki ko bana danginta ba, tana gurin da ita za'ayi shi, hatta suna ba'a barta a baya ba dukda irin wadatar da mijinta yake dashi bai hanata hango wasu ba, Ahamad nada matukar kokari bashi ba har sauran abokanshi duk wani kayan yayi tare suke sawaya matansu, musaman Mai nasara dukda miskilancinshi yana son yaga matarshi ta caɓa ado, abin takaici idan kaga kwalliyarsu, zasu event, ita kuma farida zata gurin raba kayanta, madan banki ce mai sayawa, asavar da lahadi har gwara balkisu tana kokarin kaman tawa, tunda ita bata kome. Duk wani kayan kawa na yayi kafin a gani a jikin wasu toh sai matansu da yaransu sunyi yayinshi, a ɓangare hindu koda Aman ya kawo mata, sayarwa take taci kuɗin da ya fahimci haka sai ya daina kashe dukiyarshi a iska, sai yaje ya sayo mata masu araha ya jefa mata, dan ko min tsadar kaya idan tasaka sau ɗaya toh ya tashi aikin,... **** Yau Alhamis tun safe muka tashi da wuri sabida zamu raka Umma zaria, walimah ce kawai sai azahar zamu tafi mun dawo makaranta, Ana tashinmu muka dawo, ɗakin Mama mu kashiga Aunty gausiya nacan na darzan wanki, kayan Mama har da zanin gado, "Sannu Mama ya gida," Nacewa mama, "Uwata lafiya lau ya karatu," "Alhamdulillah, basu dawo bane? Naga sunce zasu rigani dawowa." Su rahilah nake tambaya, dake makarantarmu ba ɗaya ba, gudun karmu haɗu muki maida hankali aka raba mana makaranta, rahimah makarantarta daban haka ni ma, sai Rahilah itama ha, Muna cikin maganarsu sai gasu nan sun shigo, mika min kaya Mama tayi a cikin laida tace. "Gashi na bikin da zakuje, wai akwai walimah da Arabiya night,," Shiru nayi sam bana son hidimar bidi'a, shigowar Rahilah yasa na ɗago kai nace. "Hmmm kuje bikin kawai ni babu inda zani," Kallon Mama tayi alamun tana jiran karin bayani, nan mama ta faɗa mata, tace. "Bana son shashanci ku shirya ku dan ta kusan shigowa, kuma drvn hajiya falmata shi zaizo tafiya daku." Mikewa nayi na fita sam raina baiso zuwa bikin ba, haka mukayi wanka, muka ci abinci muna zaune sai ga Umma tashigo nan muka gaisheta, ɗaki tashiga tayi sallah sannan taci abinci, karfe biyu da arba'in sai ga Hajiya Falmata da drvnt a motarsi sienna, nan mukayiwa Mama sallama muka nufi waje, Tunda muka ɗauki hanya zuciyata bata da sukuni, haka nake jina sukusuku, har muka isa gidan galadimah Zazzau inda ake bikin kenan. Muna shiga aka fara bin motarmu da ido, fita mukayi daga motar a hankali ganin yanda ake mana kallon kurilla yasa na ɓata fuskana kamar zanyi kuka, "Laaaa Mamie barka da zuwa, Malama sannunku da Zuwa yan uku. Kuxo mu shiga gurin Ammy tana cikin gida." Inji wata yar budurwa wacce bazata wucce tsararmu ba, kallon fuskarta nake kaman nasanta, har cikin falon Mahaifiyarta ta kaimu, ta shiga cikn ɗakin da tasamu da mutane tace. "Ammy kizo ga Mamie Falmata tazo tare da Malama Hasina, suna falo." "Toh manyan bakina sun iso, Rahama jeki basu abin taɓawaa gani nan fitowa," Ai wasu daga cikin kawayenta da suka san Umma da Hajiya falmata tare suka fito dake suna haɗuwa a,aikin tafiya da'awa, nan aka shiga gaishe gaishe, wata a cikin matan irin mugayen yan bokon nan ne, tace. "Malama Hasina, Yarankine suka girma haka sun kusan tafiya jami'a kenan." Murmushi Umma tayi tana taɓa goran ruwan hannunta, tace. "Sune muka barsu iya ss3 sabida basu da jikin girma, amma duk yayunsu mata a ss2 suke waec da neco, suje gidan mazajensu su cigaba, malam yana tsaya musu." Taɓe baki wata tayi tace. "Ni nafi gane, yarinyata ta fara jami'a kafin aure." "Eh dukda haka, auren bai hana karatu idan mukayi dubi da yanda zamani ya koma, ɗan yau baka shedanshi kina ɗakinki tana ɗakinta, wasu zasu lalata miki su, karewa ko kawaye bamu basu damar tarawa ba, sabida sha'anin rayuwa, sune sukayi jinkirin rashin samun miji da wuri amma yan uwansi sha shida muke aurar dasu, shema'u ta haɗa degree a islamic law, Asma'u ta haɗa degree dinta, Edication, Hamdiya itama nurse ce, Shukrah tana karatu, a nan kasu sai Gausiya itama a nan zaria take deplomarta a bank and industrie. Yayansu Hayat yana aikin likintaci, ga Kabiru yana master, sukuma suna scndry, mi muke nima a boko kuma ga addini ga boko ka haɗa gishirin rayuwa, kuma bani ds haufi akan yarana dan nasan ko dattijo suka aura zasu iya zama dashi balle kuma matashi daga talatin zuwa sama." D'if falon yayi shiru ganinmu cikin manyan hijab yasa ake mana kallon, wasu kauyawa jin irin tamu iyawar yasa kowa ya shiga faɗin masha Allah, Abinci aka kawo mana, muka kasa ci sai juyawa muke, tsabar kunyar idanun mutane Hajiya Iyami uwar Amarya takira Rahama ta kaimu ɗakinsu anan ma akwai yan mata irin masu rawan kan nan, karshe tsakuran abincin mukayi, Da yamma muka shirya cikin riga da zani, na Englishi mai ratsin lemon green muka nufi gurin Walima,, dake bamu fito da wuri ba su Umma har sun tafi, daga mu sai Hajiya Falmata, kiran Aman tayi tace yazo ya kaimu, Toh da yazo yace mata gashi nan, muka fito zubawa rahilah ido yayi kusan sati biyu da kwanaki amma har ynz gizo take mishi, fitowa yayi ya buɗewa Mamien shi gaba ta zauna mu kuma muka shiga baya, saita madubin motar yayi da kyau, a daidai inda Rahila ta zauna. Yana tuki yana satar kallonta, garin haka har ta kamashi sunkuyar da kanta tayi ta danki hannuna ina jin yanda jiknta ke rawa, Faɗamin tayi, dama nikam najima da sanin haka, murmushi nayi mata, kawai dan naga dacewarsu. Koda muka isa muka fita juyowa yayi ya kalleta, fuskarshi a tsume yace. "Baki iya gaisuwa ba ko." Duk bakin rahilah sai gata muryanta narawa tace.. "Ina wuni.".. "Bar abinki bana bukata." yace mata da sauri ta fita. Kallonsu Hajiya falmata tayi, tace. "Rahila tazo muje rabu dashi yaje can gurin matarshi ai tare suka zo." Dukda bai faɗa ba, amna ts hango bakon yanayi a tare da ɗanta, kuma batayi bakin ciki ba, sai ma farin ciki, idan hasashenta ya zama gaskiya, Taron walimah yayi kyau, inda Umma tayi bayani akan rayuwar aure da ma'aura, musaman yanda aure ya koma a wannan zamanin, Da tazo magana akan Matar So, kuwa har wani take tayu musu... MATAR SO SUNANE DA KOWACE KE SON AKIRATA DA SHI . Babban gishirin Zaman aure Wanda zai kaiki da mallakar zuciyansa tamakar kin wanke kin bashi ne. 1.Hakuri, 2 .juriya,. 3. ladabi da biyayya. Sai kin jure Zaki Iya hakuri Sai Kuma kinada hankuri zakiya may Ladabi da biyayya. Babban makamin mace agidan miji Kuma sune ADDUA ADDUA ADDUA DA MIKA LAMARINKI GA ALLAH. *BABBAN HANYAR MALLAKA KUMA* 1. Iya girki (ba indomie ko spaghetti ba nope 2. Iya sarrafa Shi a shimfida (Iya jima'i) karki/ka zama lusari 3. Iya Magana. Kisan irin kalaman da Zaki dinga furtawa. Iya mu'ala da mutane. Yin adalci kyautata zato da Kuma yin uzuri. Ta cigaba da cewa. "A wannan zamanin iyaye muna sakaci da yawa yarinya ta girma har tayi aure baki nusar da ita rayuwar aure da rayuwar da zatayi anan gaba ba, maxan ysnzun basu damu da ki musu, wani abin azo a gani matuƙar zaki riƙe girki iya sarrafa harshe, ya sarafashi a gado, mutunta danginshi maida damuwarshi naki, ki kambama alamarinshi fiye dana kowa, Karki ce ya cika fushi ko yana da miskilanci a'a ke zaki koya mishi sakewa dake dakuma sauran mutane, Matar fari itace ke fara lalata alamarin namiji duk yanda kika ɗaurashi haka zai mike, sannan akwai kura kuran damuke aikatawa, rashin yin kwalliya a gidajenmu sai zamu fita unguwa, zan muku misali dani kaina, Hasinah banda wannan yadin hijab dake jikina wanda duk inda zanje dashi nake fita, toh bana iya sakewa ko jagira nayi nafita dashi toh waye zanwa a waje bayan ina da wanda ya ajiyeni namishi, wannan ɗabi'ar tasamu mazauni a cikin zukatar Yarana baki ɗaya, idan mace takai mace kuma ta amsa mace babu malamar da zata zauna da ita tace mata ga yanda zatabi da namiji, sabida rayuwarshi kamar na ɗan shekara ukune, da zaran ya tada rigimar shi, sai ki duba dabi'ar karamin yaro ki gani, da zaran ya fara kuka zan faɗi a kasa yayita shureshure, a lokacin zai baki haushi kaman ki jibgeshi amma idan kika tuna da, cewa kukanshi kara miki zafin kai zaiyi, niman alewa ko wani abu zaki fara dan kurabu lafiya, Toh namiji ma haka shi bazai faɗi ba, amma zai koma gefe yayita huci idan kina da wayo, a lokacin sai ki saukar da kai ki bashi hakuri, idan kika ga yaki sa shi a gaba kita rarrashinsa, wanda idan kinga zaki iya saka mishi fitinanne kuka shi akawa laifin tuni zai manta da wani rigima ya sauko, toh a lokacin sai kiyi amfani da damar haka ki bashi hakuri dan zai damu shi akawa laifi ke kuma kike kuka, Mata muna da matsala a rayuwarmu sosai bazamu iya rarrashin miji ba amna zamu iya rarrashin mai saida ɗan kunne dan yayi mana sauki,, haba mata ina hikimar tamu take ina kwarewar tamu take, tunda Asiyah ta iya bawa fir'auna shawara ya ɗauka waye ne mijin naki da bazai ɗauka ba, Ummu Salma an karɓo daga gare a hadisin da buhari da musulin suka rawaito. Tace manzon Allah yana zama yayi shawari dasu, akan alamuran addini ko, kuma wani yaki, indai manzon Allah zaiyi shawara da matarshi ke wacece da bazaki bawa mijinki lokacinki ba, ina kira gareku mata yan boko karki cr aiki ya hanaki kula da miji, zakiyi kuka nan gaba idan ya auro undergrad, kina ji kina gani zai, mai dake gefe ya saka wancar a gabanshi idan bai yi haka ba toh yar aikin gidanki da kika bar mata gidan ita zai aura, idan mai tunani da tsoron Allah kenan idan kuma aka rasa haka, kina ji kina gani zai na bin yar aikinki suna masha'arsu, ko kuma yaje waje nima, wallahi muji tsoron Allah, wai tsabar rashin daraja a gurin mace mijinta zai raba gurin kwanciya da ita, sabida tanq wari da hamami, wai nikam mi kuke shirin zamane matan arewa, tun a gida zaki koya mata gyaran jiki girki tareraya, iya magana, sabida sha'anin rayuwa baki san inda xata zauna ba, amna ina sai dai ki koya mata shan maganin mata, can yayi kyau amma rayuwarta ba kyau, kwanakin baya naje kasuwar ganye sayar wani ganye da ake amfani dashi gurin taimakawa yaro sabida kurga, sai naga wasu yan mata guda biyu ɗaya take cewa. "Ita tagaji dashan maganin mata, dan mijinta baya wani sonta sabida bata iya girki ba, inda take samun saukinshi sai gurin jima'i, Ya ilahi wai sabida mi bazamu koya musu girki ba, sai na kasa hakuri na mata magana harna gabatar mata kaina, take kunya ya kamata janta gefe nayi muka tattauna, nasata ta roki mijinta ya sakata a islamiyana, da kuma ajin Hajiya Falmata, na koyar da girki da gyaran jiki, hmm yau sai ga yarinyar da mijinta kafin nazo ɗin nak ta biya min Umrah, tana kuka tace. "Malama a'a ke ba malama bace ke uwata ce kin bani farin ciki wanda uwar da ta haifeni bata bani ba, malama Mama, ga takardun zuwa umra na baki, zamu je ofishin Alhazai dake a karasa miki aikinki" Na rasa mi zancewa yarinyar, bawai dan bantaɓa zuwa ɗakin Allah bane a'a sai dan gani nayi ɗan abu kalilan ya janyo min alkhairi, sai nakira mai gidan na faɗa mishi yace jeki na baki izini, Iyaye wallahi bama kyautawa itace tun yana ɗanye ake ɗan kwarashi, anan zan tsayq Amarya zakiya idan gidanki ya lalace babu ruwan Hajiya Iyami, da Hajiya Falmata da ni Hasinah sabida kina cikin ɗaliban Da'awa, idan gidanki yayi kyau abin alfaharinmu ne. Da haka nake miki nasiha ki gyara rayuwar aurenki kija mijinki da danginshi a jiki wani sabon salo wai kuna kiran iyayen miji da ulcer ko hawan jini, a'a kuskure ne, ke zaki rushe dangantsrku ke zaki gini, ina da suruka, naki na saka ido akanta da mijinta, ina da yara mata baxan so nimaa cutar min dasu ba, akan Yan ukuna zan kwaɓe hijab da rigar malamta na gurzawa surukina rashin kirki, dan ni nasan abinda na bashi, idan yace min bata da kunya shi xan fara tuhumq kafin na tuhumeta, sabida karfe ɗaya baya amo sai da wani a kusa da shi," Daga nan ta,rufe da Addu'a, daɗin abinda tayi sai shi ana ta,tururuwan zama a kusada mu, kafin atashi mun zama celebritys.😂 Haka muka dawo daga gurin, nan umma tace zata koma kirikiri nace zan bita, nan suma rahila suka ce zasu bita, ai nan hajiya falmata tace. "Yan uku ai zama zakuyi sai jibi zan mai daku." A gaban mutane bai hanani saka kuka ba, tsakanina da Allah, haka kawai, za'a barmu a bakon guri Mama kilishi da tun dawowarmu take bina da ido murmushi tayi kafin tace. "Malama anya Yan ukunku zasu zauna a gidajensu kuwa nan da kaduna suna kuka kaman yara, koda yake ai autotine." "Eh hajiya Rukayya haka nake fama dasu ko gidan yayunsu basa zuwa hutu, idan basa gurina toh suna gurin Malama Atika, gwara ni ina gurxa musu faɗa, daga malam har malama babu ruwansu da faɗa, toh Hajiya ga Amanar yan ukuna, don Allah jibi su dawo da wuri sabida akwai islsmiyan safe kuma sune malaman." Tana gama faɗar haka, ta mike haka muma muka mike, har gurin motar da zai maida ita gida muka je, muna share kwalla tsabar sakalci, ko irin ta kallemu dan matukar ta kallemu zamu iya karya mata zuciya, haka ta suka tafi muna, kallo sai kuka dariya Rahama tayi ta mana, tace. "Kutt wallahi kun cika shagwaɓa, ina zaria ina kaduna, da kuke kuka." Haka hajiya falmata tasamu a gaba muka koma cikin gida, a ɗakin yan matan duk mun taru mun cure, dakyar sukayi ta janmu har muka sake jikinmu.... ....... Da dare, ana ta shirin arabiya night amma banda mu, sabida dukkanmu muna jin kewar gida dakyar muka shirya da faɗar da hajiya Falmata tayi mana sannan ta ɗaura mana da rarrashi, Rahma tayi mana kwalliya dake ta iya, muka yafa abayarmu, su rahmah sun rigamu fita. Duk mutane sun tafi jin muryan Hajiya falmata yasa muka leka ɗakin da take, muka ce. "Mun shirya Hajiya." "Toh kuje Yayanku na waje ina zuwa." tace mana, Muns fita Mahaifiyar Ahmad tace. "Nifa zan zo kaduna, cikin sati me zuwa, duk yanda kikayi da ita ki faɗa min, babu wanda zaiki haɗs zuri'a da Malama Hasina, kiga irin shakuwar dake tsakaninta ds yaranta ki dube yaran mana da sauran yan matan ko iya kallonka basayi, tsabar tarbiya da Addini ya shige su." "Toh ke hajiya firdausi, Ahmad ya nuna miki yana da bukatar aurene?" Inji Hajiya Iyami, Dariya tayi sannan tace. "Aini ce nake hanashi yanzun kuma nice zan sashi." Haka sukayitq tattaunawarsu.... *** Muna fitowa muka sameshi sanye da jallaɓiya har da hirami, dake ango duk abokinsune, kafarshi ɗaya na ciki ɗaya na waje, ɗago kai yayi ya kallemu, sannnan ya janye idanunshi yace. "Maryam Sajida keda Husaina kushiga baya Hassana ta shigo gaba." Fuska yayi kaman bashi ba, shiga baya mukayi nida Rahimah Rahilah taja kafa zuwa gaban motar ta zauna, shiru motar yayi can ya juya ya kalleta a sace sannan yace. "Mi ƴasa kika saka turare?" D'ago kanta tayi kaman zata fasa ihu, sunkuyar da kanta tayi bata ce mishi kome ba, shiru ya biyo tsakaninsu nida Rahimah muna kallon abu, can yace. "Ba tambayarki nayi ba? Ko kinfi son zuwa cikin maza kina kamshi, karshe duk inda kika ratsa duk wanda yaji kamshi alhakina kanki." Cikin rawan murya tace. "Wallahi an hanamu sakawa a gida kuma ka tamvayi su Maryam Sajida humra kaɗai muka shafa ko Rahimah." Kukan da batayi ba sai gashi mu munayi, ɗaga wayarshi yayi yace. "Mamie don Allah ki fito haka, kin haɗani da wasu babes sai kuka suke min, ni bazan iya ba." Yana gama wayar ya kashe ciro tissue yayi ya mika mata ita kuma ta bamu, muna cikin haka Mamienshi tazo matsa mata mukayi ta zauna tace. "Har ynz baku daina kukan ba?" shiru mukayi, ya tadda mota muna cikin tafiya yace. "Mamie nawa kike saida Miski me kyau." Satar kallon rahilah yayi wacce ta firgita, sai yanzun ta tuna da ta ɗiga a ruwanka tayi dashi, kallonshi tayi shi ma ita ya kalla ya sake mata murmushi, irin kin zata bansan turaren bane, "Hmm waye zaka sayawa kasan hawa biyune akwai manyan kwallaba akwai kananun kwalla, sannan kalla biyu ne, akwai fake akwai original original ɗin ya kai, 200k kwalin kananun kwalin ba, babba kuma ya kai 450k, sai mai tsadar kwalin baya wucce 50k xuwa sama shine ake saida ko wani kwaya ɗaya 1k," "Mamie babu ragine, yaronki bayi da kuɗi fa," ya faɗa mata haka, dariya tayi sannan tace. "Waima dan kaine zan dayar maka da tsada, idan wani ne da araha zan saya masa." Shuwa ya juya mata, suka karasa maganar, suna isa gurin muka fita saka key yayi a gurin motar Rahilah, yana binta da wani irin kallo a hankali ya kai hannunshi zai buɗe, mata kofar ita kuma ta zata taɓata zaiyi aikuwa ta rufe idanunta gam, jikinta na rawa, dake akwai wadatacciyar haske wuta a gurin wayar shi ya ciro yayita ɗaukarta hoto, idanunta na rufe, buɗe kofar yayi yace. "Kee barmin motana, kin wani rufe ido kamar nace zan miki wani abu wato ga dodo ko?" Da sauri ta buɗe motar tayi ta inda taga munbi fita yayi yabi bayanta, after ya rufe motarshi, ganin irin saurin da take yasa shi kiranta. "Keee Raheeelah." Cak ta tsaya tare da dafe goshinta, yana isowa gurinta ya,zabga mata harara yace. "Ina zaki haka? Kina tafi ba kintsi maza sai kallonki suke." Juyawa tayi taga ta ina mazan suke, aikuwa ya cika fam yace. "Karya nayi miki ko?" Shiru tayi suka jera tare har cikin hall ɗin, take kallo ya koma kansu, kawota yayi har seatɗinmu... "Ikon Allah Falmata kiga wani haɗin Allha, wallahi sun dace da Aman, za'a iya kiransu da ma'auratan shekara, kuma zai mori mace gata ɗanya ga kuruciya," "Kaiii Yabi har yanzun kina nan da Halinki," Inji wata a gurin, sai Murmushi Mamien shi take dokawa, **** "Shegis ina kasamo ɗanyan haka jagwab, gaskiya mutumin ka kawo wuta." Inji Ahmad, Mai nasara na gefensu bai ɗago ba balle yasan da wa suke, "Hmmm! Ahmad kenan, dakyar Allah ya sake haɗamu da ita sati biyu da suka wucce sunzo gidanmu ni kuma naje, anan na tsnci dami akala, kuma hmm nasan zan durza amarci dan i can't wait, nasoma ji wai bata gama scndry ba, su bani ita zata gama a hannuna, kaii idan taji kayan aiki tuni zata mance.." D'ago kanshi yayi cike da mamaki yasan Aman bai da irin wannan surutu. "Hmm da fatan ba under 18 bace, dan naji yanda kake bayanin nan..." "17+ ne, akwai matsala da haka ne, ?" ya jefawa mai nasara tambaya, "Haba da matsala mana kaje ka nemi 21+ zaifi maka ina zaka kai kayan reno, kuma wallahi lalata mata kuruciya zakayi dan na lura babu so sha'awace ke damunka." "Dakata malam wallahi ban ji sha'awarta ba, sau ɗaya na kalleta na mutu akanta, a cikin sati biyu, jal idan sha'awa nake ji ina da mata fa, kawai ko kai kasami ɗaya cikin yaran zaka fahimci me nake nufi yaran sun sha madaran tarbiya fiye da kima, wallahi duk damuwata da hindu bana jin sha'awar kusantar wata mace bayan ita sabida nasan itace halalina, wanca yarinyar da aure nake bukatarta." "Hmmm! Tabawa Yarka Huda shekaru huɗu da watanin knn shine zaka shiga dan niman janyowa kai reni." Da fashi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace. "Ina tayaka murna, nima Allah ya amsa min Addu'ata ko kamar hudan nasamu, na huta da wulakancin matanmu." [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.8*       "Amin Ahmad, rabu da ɗan iska yaje yayita fama da guzumayenshi kai ba sa'ar Huda ba, ko Sa'ar Samee ne i don't care tunda mace ce, kuma zata ɗauki lalurata da damuwata ai da sauki ko ɗaura min mai shekaru 21+ akayi a kafa finciketa zanyi na kara gaba."        Aman ya faɗa musu a fusace,                 Shiru Mai Nasara yanda yaga Aman ya ɗauka da zafin nan, shi kuma baya son tsawaita magana, sai ya kyalesu ya cigaba da abinda ke gabanshi ta waya.       ........       "Hindu baki ga mijinki ya shigo da yar malaman nan bane, kin zauna kin buɗe baki da hanci kina kallon mutane, lallai fa dani ce Ahmad yayi wannan gigin haukar da tuni na hautsina taron nan." Inji Hafsat,        "Hmm kyaleni da bakin ciki zan sami yarinyar naci Uwarta babu abinda ya dameni," haka hafsat ta cigaba da zugata,           .......    Wayar hannun Rahilah ne ya kama haske tasaka a kunne amma sabida sautin, wakar da aka saka ya hanata ji mikewa tayi tace. "Maryam Sajida bari nayi picking call, yanzun zan dawo."      Da sauri tafita sabida an sake kiranta a karo na biyu, yanda take tafiyar Ahmad ya kalla cike da bakin ciki dan gani yake idanun sauran mazan akanta yake, jiknshi na tsuma ya tashi yabi bayanta.                Taɓa Hindu Hafsat tayi tace. "Kinga ni, ko kinga abinda nake faɗa mishi har ya kirata kije kice ubanta shegiyar yarinya sai kace aljana."         Fita hindu tayi itama ranta a ɓace, tabi bayansu.   .......    Lokacin da Rahilah tafita  kiran Yaya Hayat ne, ɗauka tayi cikin dariya. "Kaiii Bro irin wannan kiran haka. Ko Aunty ta juye mata yan biyu."        "Auta ina wasa dake, dama na shiga gida ɗazun aka ce min kuna zaria biki shine nace bari na kiraku ina sauran yan uwan naki." Inji Hayat,         "Eh wallahi Yaya suna cikin hall, nima sabida wayarka na fito, amma ynx zan koma,"      "Toh ku kula da kanku sai kun dawo ko."      Sallamah sukayi da juna, sannan ta juya zata, Wani matashi ta gani a bayanta sai murmushi yake dokawa, "Princess har kin gama da Bro ɗinmu, kinsan da za'ayi gasar kyau dole ma kicinye dan haskenki ya dushashe na sauran matan tunda kika shigo nake bin motsinki har da kika fito waya, da fatan Yariman zazzau bai takura gimbiyar zuciyarshi ba."    Dafe goshi tayi cike da gajiya da surutunshi, raɓa gefenshi tayi zara wucce, yayi masa ya riko hannunta cikin murmushi yace. "Baki ce min kome ba,kuma..."      Fincike hannunta tashiga yi. (Kalubale gareku Yan mata masu zuwa wani event na dare, karki kuskura tsautsayi ya fitar dake toh idan Allah bai kareki ba akwai ɓata gari a waje Allah ya karemu."              Kokarin fauce hannunta take, yayi saurin rungumeta da ɗayar hannun, cikin tsananin tsoro tace. "Nikan kyaleni,nace ka rabu dani bana so."               "Haba baby babu abinda zan miki na shiryawa rayuwarmu tanadi me kyau bazan barki kiyi kuka ba, kawa...."          "Saketa dan ubanka, tayi maka kama da kananun karuwan da ke bine, dan Ubanka." Inji Aman, yana takowa gurinsu yayinda idanunshi suka birkice da tsabar ɓacin rai koshi bai shirya dadumarta a haka ba, wani ɗan iska ya rungume mishi tanadin shi.    Kin tsaketa Yaron yayi cikin fitsara ya kai kanshi zai sumbaci wuyarta, zuɓewa yayi a kasa tsabar yasha karfin naushin da Aman ya kai mishi, sakw binshi yayi da kafa duk ta ruɗe rike shi tayi cikin kuka tace. "Don Allah ka rufa min asiri karka kashe shi."    Juyawa yayi ya ɗaga hannunshi zai mareta, ganin yanda ta rufe idanunta da kare fuskarta ya sashi sauke hannunshi, ya fincikota yana kallon yaron yanuna mishi yatsa yace. "Rahilah Matar Aman Mandara ce, duk wanda ya kuskura ya kara zuwa inda take Allah ɓatar dashi zanyi."         Bari gurin. sukayi, aikuwa sai ga Hindu ganin irin rukon da Aman yayiwa Rahilah gashi sai kuka take, shi bai ma ganta ba, da gudu tazo ta rufe Rahilah da duka,           Tare da tara musu mutane, tana cewa. "Shegiya karuwa, dan uwarki taxo tagama tallarku shine bari ki fara akan mijina da babu ruwanshi, sai na kasheki." Da karfi ya tureta Aman yayi ya juya da Rahilah, suka koma gurin da ya ajiye motarshi buɗewa yayi ya jefata ciki, yace. "Duk abinda ya faru kece sila, gobe zan mai daku gidanku tunda har kin fara haɗa crushe wa kanki." Rufe kofar yayi ya kunna mata Ac, ya juya. "Aman baka isa ba wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar can dan Ubanta, kaima munafiki ananamimi kaje kaja yar mutane kazaka lalata ko mi zaka samu a jikinta waw..." Marin da baiwa Rahilah ba shi ya sakewa hindu cikn masifa tace. "Ko kasheni zakayi sai na faɗa, karuwarka ce ai yarinyar wa yasani ko Uwarkac....."      Baisan lokacin da ya rufeta da wani irin bugu ba, a cikin mota kuma Rahilah na bubuga mota.       Dakw gurin parking ɗin babu mutane dukar tsiya yayi mata ya tsallakata ya wucce, bai taɓa dukar ko kanwarshi ba, amma hindu tasahi ya daketa dukar da zaiwa katon namiji, ciki hall ɗin ya shiga ta mike dan jaraba, ta biyo shi,    Mu kuma a ciki ganin rahila bata dawo ba hankalinmu ya tashi muka nufi gurin Maminshi hankalinmu a tashe muka faɗa mata Rahilah tunda tafita bata dawo ba,    Mikewa tayi, muka shiga nimanta a hall ɗin sai gashi ya shigo ganinshi ranshi a ɓace yasa tace. "Aman ina rahila?"       Cikin harshen shuwa yace.. "Tana mota, kanta na ciwo."        "Karya kake munafiki, an gungumi, dan Ubanka tsinane la'ananen zuwa yayi ya kwanta da yar mutane itama dake karuwa ce, uwarsu ta gama wa'azin karya, gefe guda ta turo su karuwanci idan nai miki karya kije tana motarshi." Inji Hindu.               Juyawa Aman yayi zai rufeta da duka Ahmad ya rike shi, shi cikin konar rai Mamie ta tsinke shi da mari ba adadi, dole sautin dake hall ɗin ya tsaya cak sai karan marirrukan da Mamie ke zabga mishi, zuba gwiwawenshi yayi kasa kuma bata fasa marinshi ba, sai da Hajiya Yabi ta rike hannunta, tace. "Haba don Allah, Falmata me yayi zafi haka," jikinta na rawa tace. "Ahmad ko Mai Nasara waninku yazo ya maidamu zaria,"        Take gurin bikin ya ruɗe da tashin hankali,gaba mai nasara yayi zuciyarshi na zafi, Ahmad ya ɗago Aman, wanda jikinshi ya gama mutuwa, mika mishi keyn motarshi yayi, cikin wani irin fitar numfashi yace. "Yarinyar tana cikin motana, ka kaisu gida."            Sakamu a gaba tayi muka fita muna kuka, sabida tozartamu da mahaifiyarmu, muna fita mai Nasara ya kawo motarshi, juyawa Mamie tayi cikin ɓacin rai tace. "Ina ya kai musu yar mutane."     "Mamie bari na kawota," inji Ahmad, bin bayanshi mukayi ya isa gurin motarshi ya buɗe ɗago kanta tayi cikin kuka, ganin mu yasa tafito da sauri ta zuɓe a jikinmu tace. "Ku kaini Ummana bazan kara kwana anan ba, zata kasheni."   Riko hannunta Mamienshi tayi ta janyota jiknta tace. "Muje yau zaku kwana a jikin Ummanku."        "Don Allah girman shi da isar mulkinshi ki bari gobe ku koma. Gida, Hajiya Falmata na haɗaki da mahaliccinki"         "Kin min dabaibayi Iyami, Kaman Aman bai san yanda zai iya da gidanshi ba, sai matarshi ta tozartani a bainar mutane, kinsan yaran nan basa iya rabuwa da iyayensu nasa Mahaifiyarsu ta barmin su, shine zata lalata musu suna, Wallahi tallahi billahi azim gobe da Auren Rahilah Aman zan wuni, idan banyi haka ba, toh Usman Kyari da Kubra Goni, shegiyata sukayi, batace karuwai bane, ni sai nasa rahilah zama karuwar a gidan Aman yanda ko ita sai yayi mata kallon doki."            Cike da tashin hankali Aman ya faɗa cikin motarshi zai tadda, amma Ahmad ya dakatar dashi fitar dashi yayi daga gabar motar ya mai dashi baya, shi kuma yaja motar suka can gidan bakin Mai Nasara Ahmad ya kai Aman,        Tsabar tashin hankali da zaran yace zai yi magana, sai ya makale dan dole ya kwanta kashin na masa mugun ciwo,            ......     "Wallahi kinyi asara Hindu, wannan wani irin bala'ine haka zaki zo ki rusawa mutane taron da suke, jinki abinda kikayi zai hanashi kara aurene banza shashasha, a wannan zamanin wake kishin jahilci,"    Inji Fareeda,    "Kyaleta Hindu kinsan ita anshata ta warke, kuma wallahi duk wannan abotar da suke da mijinku yasa Aman tunanin Aure ni Ahmad ya isa yace zai fara wannan haukarne tuni ban takawa kowa birki ba, keni har mahaifiyarshi zan iya shiga tsakaninsu dan karta kawo min shamaki da mijina."            "Lallai kuwa Hafsat sai ki ɗaura ɗan mara, sosai."      Inji Fareeda.      ****    Tunda muka koma gidan bikin muka cure guri guda, muna kuka duk aka rasa wanda zai rarrashimu, haka muka kusan kwana muna kuka goshin asuba bacci yayi gaba damu, ina tsakiyarsu Rahilah, mun sarkefe hannun juna.      Karfe shida na safe, Mamien tashigo tasamemu a cure, tausayinmu ya cika mata,zuciya buga pillow tayi muka farka da kyar, juyar da kanta tayi cikin damuwa Tace. "Takwas nake son mushiga kaduna, kutashi."     Mik'ewa mukaya Nice na fara shiga nayi wanka alola na fito, sai Rahimah sannan Rahilah abin karyawa aka kawo mana sama sama, muka ci, sannan muka fito ana ganinmu aka fara kuskus sai duk muka tsargu da kanmu, ɗakin muka koma ina jin wata nacewa. "Bakarce fa, akace yayi sex da ita ba faran ba."       "A'a ita ɗaya dogowar matar tace fa, aisu daga bayane suka ankara bata nan, namiji shege amma ai kinsan shi iyayenshi manyan ne maganar zata ɓoya,tund.."           Ran Mamie ne ke kara ɓaci ta kallesu sannan ta shiga ɗakin ta fito da Rahilah ta tura musu gabansu cikin ɓacin rai tace. "Wallahi ban taɓa zina ba, haka Mahaifin Aman itama yarinyar iyayenta tsarkakkakune masu kima, shine kuke jifanta da kalmar zina, ina shaidarku, ina tabbacinku budurwa wacce bata taɓa sanin namiji ba, ana ganota ta hanya mai sauki ku duba min ita idan Aman ya lalata musu yar mutane, budurwan da tasan namiji kuwa ana gane haka ne ta hanyar buɗewar mazauninta,kee Rahilah cire hijab ɗin jikinki su tabbatar, kaiiii koda Aman yasamu damar kusantarta toh zanyi bakin ciki amma na yarda da kaddara kuma ashirye muke mu nima mishi aurenta, ku matane iyayen kuma, Allah ya gwada muku kwantankwancin abinda kuka jefi bayin Allah dashi."    Kamo hannun rahilah tayi wacce take kuka kaman ranta zai fita, tasanya mata hijab ɗinta muka bar gidan, gaskiya rayuka sun ɓaci sosai, muna cikin mota sai share kwalla muke, ita kuma rahilah kuka take sosai har muka shigo kaduna, kaitsaye gidanmu ta wucce,     Tasamu malam bai fita ba, tunda muka shiga gidan muka sami Yan uwanmu a gidan ɗakin Umma muka shige, itama Mamie ta shiga ɗakin Mama.          Gaisawa sukayi cike da mutunta juna, sannan ta basu hakuri da abinda ya faru,               Dr Mohmud Mandara ne yazo suka tattauna tare da bada sadaki.        A cikin mutuntaka aka tsayida kome sai an sako jumma'ah.                     Godiya Mamie tayi sosai sannan tabar gidan.                 Ina zaune kan rahima na cinyata Rahilah na kwance akan jikinta, Umma ta shigo mikewa mukayi cike da tsoro muka ja baya,                Zama tayi ta mikawa Rahilah Zuma dafaffe me ɗauke da dabino, a cikin wani bowl na tangaran tace. "Ina son a cinye min sannan, a shanye min zumar."            "Hmm naji abinda ya faru, da nasan haka zai faru da ban barku a gurin ba, amma kaddara ta riga fata,"             "Rahilah zaki shiga wata rayuwa ce mai ɗauke da abin mamaki da alajabi, zaki ganshi tankar wata tafiya ce da bata da iyaka, Rahilah rayuwace wacce bata da farko balle karshe, yakine a gabanki mara makami, amma idan kika so zaki ya sayan makamanki ki shiga dasu, sabida baki san mi zaki tarda a inda zaki jeba, dan tafiya ce mai cike da tsire gashi dajine mai cike da kayoyi,          A tafiyarki da zakiyi akwai bukatar guziri, wanda zaki nemi hakuri,juriya, biyayya, ladabi, amana, gaskiya, Iya magana, girki, tsafta, uzuri, da yafiya,fahimtar juna..... Idan kika duba kalamar yakin dake gabanki wancar bayanin yake bukata, haka idan kika duba kalamar daji me cike da kayoyi wancan jawabi yake bukata, Rahilah bansan waye Aman ba, amma ke zaki fini saninshi sai kinyi hakuri da halayarshi dan ba kabir bane ko Yayanku Hayat, ba kuma malam bane da zaki ce kinsan halinshi kece zaki san meyake bukata, miye baya bukata wani abinci yafi so, wani irin rayuwar aure yake so dake, shi yana da hakuri ko ma faɗacine, Rahilah, Rahimah, Maryam,ina faɗa muku ne, dan ya amfaneku badan raɗin kowa ba, ni baxan muku, show glass na kayan mata ba, dan bazai baku namiji a hanunku ba, idan kuka maida alamarinku ga Allah shine yake rike da zuciyar mijinku, kuma shine yake tallafe da al'amuranku, bazance rayuwar aure nada daɗi ba, amma nasan wuyarshi sabida ɗaɗinshi kalilane, kuyita addu'a da azkar ku yawaita sallar dare, idan ya barku ku rike axumin nafilla, iyayenshi da danginshi su zama sune, asama da iyayenki karki fifita iyayenki sama da nashi, haka zai kara miki daraja da kima a idanunshi, sai gaɓɓa na musaman, shine jikinki za'a wayi gari ya mallaki duk wani abu naki, a cikin yanayinda koda kiranshi kikayu ko rokonshi, kaiii duk abinda zakiyi kiyi bazai taɓa jinki ba, sabida kudirinshi da hakkin kasancewa dake zai bijiro masa,Maryam, Rahilah, Rahimah wannan ranar idan yazo ku kira kowa dan su taimakeku bazasu iya taimaka muku ba, sabida nauyi ne da ya rataya akanki ki sauke kuma zaki sauke shi, da zaran haka ya faru toh kin fita sahun yara kinshiga kwaryam Manyan, duk abinda muka sani kunsani, koda wasa karki bari mijinki ya gano kazantarki ko wani nakasu a jikinki, zan baku misali akanmu kun taɓa ganin Malam yace wani abu mara kyau akanmu,"    Girgiza kai mukayi, cikin kuka, tace. "Yawwa sabida, mun yarda da kanmu karku bari mazajenku su gano illarku, a fagen girki da tsafta nasan renonane ku, a fagen hakuri da juriya renon Mamanku ce, sai iya magana wanda nasan wannan renon malam ne, kuma Alhamdulillah ta kowani fuska bamu da aufi akanku, sai da Rahilah kina da kishiya, kuma nasanta nasan halinta bazan ce miki komi akanta ba, ke dakanki zaki gano halinta karki rena mishi mata, naso da sai kon gama karatunki amma Mahaifanshi sun nuna bukatarki zaki karasa a gidan don Allah ki rufa mana asiri ki bawa mara ɗa kunya, ki tayamu ganin lafiyar Amarya ya inganta tunda gausiya ta dawo kullum sai Amarya ta shaki Inhelarta, sannan ki ajiye kunyarki washi garin ranar da kika zama Mace dan daga nan zaki mori aurenki, iya abinda zan faɗa miki kenan kuma Wallahi naji labarin yarinya tace kasuwar ganye ko wata banzar mata ta kawo mata maganin matq ta saya na rantse da Allah sai na mata shegen duka, idan kina son maganin mata, kiya shema'u magana balle hajiya falmata bazata barki haka ba, naji daɗi da kika sameta a surikarki, Rahimah kema an nan za'a zo niman aurenki, saura Uwar masu gida yarana sun mata wayo."           Tana gama mana nasiha da huɗubar da yasamu cusa kai a cikin cinyoyinmu, tafita kuka Rahilah tayishi ba iyaka, musaman da aka zo ɗaukarta za'a mata wanka da lalle mai haɗi da miski, tana fitowa akasata a gaba sai da tashanye zumar nan, tana kuka tana kome,             Abin tausayi, sai muka zama kamar wasu kala aure zai rabamu da Rahilah, kukanmu yaki karewa, sai da Umma tazo ta balbalemu da masifa sannan mukayi shiru, karshe sai ga Rahilah tana janmu da hira da wasa da dariya.             ****       A zaria kuwa sai da aka dangana da Aman asibiti, sabida jininshi da yayi masifar hawa, a daren suka kai shi, gari na wayewa, ya farka wajen karfe tara nasafe ya gabatar da  sallah yana idarwa ya juya ga  Ahmad, yace. "Abokina ka yarda dani wallahi ban aikata abinda hindu ta faɗa ba, asalima kwato yarinyar nayi daga mugun hannun, Abokin.."       "Toh mr romeo, aimunsan da haka, kawai ka rufe mana bakinka ka tashi mu wucce kaduna dan karfe biyu da rabi za'a aura maka jinjirar da kake suma akanta." Inji Mai nasara,        Mikewa Aman yayi ya naɗe abin sallar Ahmad ya amsa, sannan ya koma bakin gadon ya zauna, ɗago jajayen idanunshi yace. "Ba auren yarinyar bace mafita, fahimtar Mamie shine mafita, dan nasan halinta akan wannan abun zata iya daina min magana."    Shigowar likita yasasu sukayi shiru mika musu hannu yayi sukayi musabaha,, yace. "Mr Mandara ko zaka iya kwanciya a dubaka."     Kwanciya yayi likitan ya,shiga duba lafiyarshi, ya tabbatar musu da kome lafiya sai dai ya kiyayye ɓacin rai,         Sannan ya sallamesu, daga nan ko minti ɗaya basu kara ba, sai kaduna, kwantar da kujeran yayi ya lumshe idanunshi, cikin tsananin damuwa yace. "Dole na rabu da Hindu, dan haka ne mafi alkhairi a gareni."      "Hmm aikuwa a jaridar Aminiya za'a wallafaka wani yasaki matarshi sabida zai auri jinjira waccw bata fara kirgan dangi ba," Inji mai nasara,                Juyawa yayi ya kalli Ahmad da yake tuki, sai danne dariyarshi yake, juyawa Aman yayi ya kalle Mai Nasara cikin jin haushi yace. "Eh gwara ni, jaririya zan aura kai da katara, jakuna a matsayin mata fa, wallahi mai nasara zan danna maka bahagon ashariya, wallahi ka kar kureni yanzun nasa Ahmad ya tsayida motar mu bawa Hammata iska,"         "Haba ina ba dani zakayi haka ba ka kwantar da hankalinka ka kusan bawa jinjira iska da cinyoyinka." ya faɗa mishi,       "Ahmad sauke ni naci uban wannan gaye, zai rena min hankali ɗan iska, wanda girman kai da miskilanci ya hanashi gyara gidanshi."         "Naji ango baby."         Haka mai nasara yayita kuna Aman har suka isa gidansu Aman, aka sauke shi ko kallon inda suke baiyi ba ya banka kofar motar, yayi gaba abinshi sauke glass Mai nasara yayi yace. "Sauka lafiya ango jinjira,"          Cak Aman ya tsaya, a fusace yayi kam motar, ya buɗe inda mai Nasara yake cikin huci da ɓacin rai ya caccumo Mai nasara zuwa waje. "Dan Ubanka mi kake nufi dani ne."     Fitowa Ahmad yayi daga motar yana raba tsakaninsu, luuuuuu Aman ya tafi zai faɗi, suka tare shi, cikin tashin hankali Mai Nasara yace. "Wallahi bana nufinka da kome, asalima zolayarka nake, don Allah ka yafe min, ɓata maka rai da nayi."    Lumshe idanunshi yayi yana jinsu suka ɗauke shi a kafaɗa har cikn gidansu,, Mamie na falon tana waya da yan uwanta da suka taso tun jiya,  dan tun da abin ya faru, taci alwashin aurawa Aman Rahilah, ta kira Babban Yayansu Sale Goni, ta faɗa mishi, dake suma gidansu malamai ne,  da asuba ya kirata yace aure fa zai tabbata, insha Allah karta ɗaga hankalinta zasu cigaba da addu'a,     Yanzun ma da yayarta mace suke magana sun kusan isowa, dan samako sukayi,        Shigowarsu Ahmad yasa ta yanke kiran ta zuba musu,ido take suka shiga kame kame, dakyar Mai Nasara yace. "Bashi da lafiyane, jininshi ya hawu sosai, amm..." "Toh  mi yasa baku kai shi gidanshi ba, sai nan."       Tsagalgalesu tayi sannan tasa mi aikinta ta gyara mishi tsohon ɗakinshi aka sake har su zanin gado, da labule da duk wani abin bukata,, sannan ta kira family dr ɗinsu, tace. "Ku kaishi tsohon ɗakinshi,dake wancan koridon"           Daukarshi sukayi zuwa ɗakin dake zuba kamshi da sanyi daɗi kamar ya.              Suna zaune likitan yazo ya duba shi, yasa mishi ruwa da allurai da kuma magunguna.      Tunda aka samu yayi barci su kuma Ahmad suka tafi gidajensu da niyyar shiryawa zuwa masalaci,               ****    Bayan sallar juma'a alummar musaulmin dasukayi sallar juma'a suka shaida Auren Husaina Omer Hayat, tare da Angonta Dr Aman Mohmud Mandara, auren da yazo bazata a cikin unguwarmu dama, yan unguwar suna mana lakabi da bama auren kananun mutane sai manya,               Tunda aka shigo akace Alhamdulillah, an ɗaura auren Rahilah sai gata tana shirin zuɓewa a kasa, sai da aka tareta wani fitinannen kuka tasaka wanda ya taɓa zuciyar kowa a gidan, mukan ai ba'a cewa kome,           Shigar da ita Umma tayi ɗakin Mama Amarya wacce itama ta kunshe kanta a ban ɗaki tana kuka. Kwantar dani Umma tayi a bakin gadon mama,                      Buga kofar ban ɗakin Umma tayi,  sai gata tafito kanta a sunkuye tana goge kwallarta murmushi Umma tayi tace. "Gata nan, igiya ukun Aman ya ɗauru akanta, nayi iya nawa sai ki kara mata da wanda zaki kara, amma maganar gaskiya karki bari taga kwallarki dan zaki karya mata kwarin gwiwa,,"       Gyaɗa kai Mama tayi, sannan Umma tafita tsakar gida, inda tasamu ana shigo da kaya cike da mamaki, ganin Yayar Mamie Aman yasa ta sake murmushi tace. "Hajja Yanah kece a garinmu? Barka da zuwa, ku basu guri su shiga ciki."           Dariya Hajja Yanah tayi tace. "Malama Hasina,har yanzun kina nan da halinki na karɓan baki, fa mungode da abun arziki na bamu kyautar na musaman mungode."              Murmushi Umma tayi, cikin jin daɗi tace. "Ai bakonka sarkin ka, batun aure kuma karawa zumuncinmu karfine mune da godiya, wanda zai auri Yarka ai ya gama maka komi, a wannan zamanin da mazan suke tsada, mune da godiya bawai dan yaran sun mana yawa ba, sai dan nasan Hajiya falmata zata iya rike mana Rahilah."             (Da fatan kun fahimci maganar Umma, kalma ɗaya mai kunshe da harshen damo bawai dan yaran sun mana yawa ba, nufinta ba wai muna niman kai da Rahilah bane ko sauran yaran, sai tasan ko babu auratayya Hajiya falmata zata rike Rahilah a matsayin Yarta🔛)                                       Godiya sukayi sannan suka shiga buɗe kaya, ɗaya daga cikin Auntys ɗin Aman tace. "Ga kayan nan, amma bana lafe bane, kayan da muke na al'adace wanda akewa Uwar amarya da Uban amarya da danginta, bawai mun kawo dan ku biya mu baɓe, ai kun gama biyanmu tunds kuka ɗauki lu'ulu'u kuka bamu ko hka ma ya ishemu fatanmu nan da wata tara cif abin arziki ya sake taramu, dan mici daɗi, yanda take Husaina Allah yasa tana shiga ta juye mana, huɗu duk shekara muzo suna wallahi bazamu ki ba, ai abin daɗine haka."       Dariya akayi sannan aka musu godiya, tare da abin arziki Umma ta basu.       Har zasu fita,  Kanwar Baban Aman Hajja Qoise tace, "Mu dai bama bukatar, kayan ɗaki idan da gaske ɗaya muke, toh mun yafe, Yarmu muke bukata."          "A'a Hajja ku faɗa mana, inda za'a kai mata, kayanta koda bazatayi amfani dashi ba, itama tayi alfahari da kayan da iyayenta suka mata" Inji Umma,   Haka suka rabu cikin mutunci da fahimtar juna, Zama sukayi aka shiga ware kayan, bandir ɗin shaddane masu shegen tsada, sai atamfofi suma haka g wasu manyan liffaya, Abin gwanin burgewa, kowa sai san barka yakewa su Umma da Rahilah. **** "Wai duk wannan shirin na zuwa ɗaurin auren Aman ne, duk wancan munafikine ya koya mishi niman mata, Allah yasa bayi nasara akanka ba Ahmad." Cewar Hafsat da take kallon Ahmad na sanya wata muguwar yadin maza. (Wayyo mai nasara tara matanka yajanyo ana kirania da munahuki😜) Ganin yaki kulata yasa ta koma gefe, zuciyarta na raya mata tunda Aman yayi aure tabbas Ahmad na hanya, shima. Mikewa tayi ta isa bayanshi tana goga mishi kirjinta, juyowa yayi fuskarshi a haɗe ya tureta gefe, cikin dakakkiyar murya yace. "Karki fara tunanin bazanyi aure ba, dan matukar Ummi ta amince min, hmm" Takalminshi ya zaro ya ɗauki tissue ya goge sannan ya zura sahunshi ya fita. Tunda yafita ta rasa inda ke mata daɗi, sai safa da marwa akan auren ahmad tabbas zata kona gidan bashi ba hatta amaryan, sai ta babbakasu sai dai tare a jail. **** Ana gama aurin Auren Aman suka nufi gidansu, ta kofar baya suka shiga wanda Mamie tasa a buɗe sabida abokanshi. Da sallama suka shiga ɗakin, kowa ya nemi guri ya zauna, kallonshi suke daga shi sai dogon wando da kuma singlet, yana rike da kofin shayi. "Sannun Ango Husaina Allah ya bada zaman lafiya, kaima yabaka lafiya yanda zaka mike da kafarka." Cewar Mai Nasara, "Amin, Hmm dama idan kaji sauki akwai tafiya a gabanmu zuwa china, 4weeks xamu iya dawowa mubarka a can, ka karasa mana abubuwanmu." Kallon Ahmad yayi irin baka da hankalim nan, kauda kai yayi ya cigaba da zukar shanyinshi yace. "Ina bukatar passport ɗinta, dan zan tafi da abata ce." "karya kenan, mu da zamu kasuwanci kace zaka ɗauki mace aje da ita sai kace akanta zaka far..." "Ya isa haka, Yunus bana so kabarni nayi abinda nake so, kai kayi wanda kake so, matata ce fa don Allah ko ban samu mutunci ba, tunda ina sonta katayani mutuntata." Yana gama faɗar haka ajiye kofin yayi ya ɗauki towel ya shige ban ɗaki, bai fito ba sai da ya ɓata lokacinshi sannan ya fito, shigowa Aman yayi ya ajiye mishi ladar, shadda kala huɗi, farin cikin ya ɗauka yasaka bayan ya gama tsane jikinshi, ya shirya tsaf, bayan ya murza hularshi mai taken minister,. Cikin gidansu suka shiga nan akayi gaishe gaishe, sannan suka nufi, gidansu Rahilah kallon Mai nasara yayi kafin yace. "Ina son yan canji a hannuna, sabida shiga gidan biki sai da wani abu." Mai nasara vai ki ba, ya kaishi banki suka cire kuɗi sannan suka nufo gidanmu, inda akewa Rahilah lalle ja, mai zanen fulawa, dake manyane sai gashi sun mata raɗa raɗa. Muna ciki aka sheda angwaye sun zo, take gidan aka nutsu, suka shigo har ciki, aka fara gaishe gaishe, rahimah da take waje itace tasami ganinshi, ta window na leka naga ya faɗa, fuskarshi tayi fayau, sai murmushi suke dokawa. Juyawa nayi na kalleta yanda idanunta sukayi jajawur nace. "Rahilah!!" Haɗiye kukanta tayi tace. "Kin manta ko scndry ban gama ba, balle nasan ciwon kaina" "Haba Rahilah kefa mahaddaciyar alkur'anine fa, da wasu litattafan addini, mi zai ɗaga miki hankali." "Babu my three." xama nayi a kusada ina jin ana zabga musu godiya sake lekawa nayi nasamu suna rabawa yaran yayunmu kuɗine, ina jin Umma musu ya isa hk, nan sukayi godiya suka tafita. Bayan sun gama gaisuwar suka fita a kofar gida suka haɗu da Yayanmu nan Ahmad ya tambayeshi ko zasu sami kananun hotonta. Ce musu yayi su jirashi ya shiga cikin gidan sai gashi da hotunan, mika musu yayi godiya sukayi sosai, Sannan suka shiga motarsu, mikawa, Ahmad yayi hoton sannan yace. "Gashi nan ku naima mata, visa china, da kuma dubai ko ni ku nema mata na ko ina ma." Shiru sukayi babu wanda ya kuma kullashi. ....... Kayanta da aka kaiwa tela tun dawowarmu aka amso dan har ta cire lallen.. Mikewa nayi zan fita, Aunty Shukura, tazo ta fita da ita komawa nayi na zauna, ɗakin mama Amarya suka mai ita,sabida ɗazun bata iya ce mata kome ba har tasa aka fitar da rahilah. Tunda ta shiga Yayar Mama ta zuba mata ido, zama tayi kanta a sunkuye cikin hijab. Mika mata, kofin tea sukayi dakyar ta amsa, ta fara sha, nan suka haɗu suka mata nasiha sosai duk abinda ake Mama bata ce kala ba, har suka gama, kanwar Mama ce ta dafata tace. "Yaya Atika, kisa mata albarka dan anjima balallai bane a kawota." Gyaɗa kai Mama tayi sannan tace. "Allah ya Albarkaci rayuwar aurensu, da zuri'a ta gari ta kuma nutsu a ɗakinta shine alfarman da nake rokonta ,ta rufa mana asiri ta zauna a gidanta lafiya banda kawo kara, ta shanye ɓacin ranta, Allah zai bata madafa, sannan karki zama mai rokon abin hannunshi ki zama mai wadatar zuci da duk wani abinshi, karki zama mai yawan fushi Rahilah na rokeki ki zama daban a cikin Yan uwanki, ki zame mana abin alfahari, sannan ki zama mai yawan godiya ga Ubangiji, haka zai kara miki wadatar zuci, karki duba abinda yayiwa Iyayenshi ki ɗaura shi akan hanyar kyautatawa, yanda zai ji dukduniya idan bake ba, bazai taɓa jin daɗi ba, ki nemi Yardan Allah xaki samu yardan mijinki, ki nutsu ki nemi makamin da zaki masa illa dashi wanda duk runtsin in bake ba babu macen da take gabanshi, don Allah Rahilah karki sauya halinki karki zama mai yawan tona sirrin gidanki, karki zama me yawan faɗan sharrinsa, ki ɓoye sharrinsa ki kambama Alkhairinshi, kinga bani da lafiya karki sani kara damuwa akan wanda nake, idan kika min haka kin min komi a duniya jike Allah ya tsare a rike addu'a da azkar dan shine saiwan zaman gidan miji. Allah yayi miki albarka Husainata." Kuka rahilah take kaman idanunta zai fita, rarrafawa tayi jikin Mama ta zube cikin kuka take cewa. "Mamana ki yafe min, duk abinda nayi wanda nasani da wanda ban sani ba, nikam Mamana dole ne sai an kaini ni bana son tafiya na barki." Rungumeta Mama tayi itama tana zubda kwallah, sabida akwai wani sirrintacoyar shakuwa, a tsakaninsu shiga ɗakin mukayi. Ni da Rahimah muka kwanta muna kuka, ..... Bayan sallar isha aka kaita ɗakin Malam, bai ce matq kome ba sabida shima ɓoye damuwarshi yake, kanta na cinyarshi. Litattafan addu'o'i ya bata, sannan yace. "Gashi na baki abokan hira amma na manta ban baki abu ɗaya ba" Dube dube ya shiga yi, kafin ya ɗago ya kalleta Yace. "Rahilah ban gani ba. Kisan mi nake nima." Girgiza kanta tayi, murmushi ya sake mata tare da shafa kanta yace. "Hakuri!!! Ashe halittace da take cikin kirajenmu da jininmu,, bazan kuma cewa komi ba amma kiyi hkr da inda zaki shiga Allah ya kara miki Hakuri." Daga haka aka shiga fita dan motar ɗaukar amarya tazo, shaga ɗakin Umma tayi tace. "Malam ka gama ai?" "Eh Allah yayi musu albarka da rayuwar aure mai albarka sannan ya kauda kanshi" Sannan ya kauda kanshi, duk cikin Yaran gidanmu munfi shakuwa da malam. D'aki Umma ta shigo da ita ta sauya mata kaya tare da zuba mata turaruka, sannan ta naɗeta da liffaya, ta tattaro duk wani abin amfaninta, ta fito da shi,ina rike da wasu Rahimah ma haka, Umma rungume da Rahilah ta shiga da ita ɗakin Mama fir taki ɗaga, karshe Inhelarta ta nima ta shaka, aka fita da Rahilah, Gaskiya sun kawo mota, ba nawasa ba, motar mai nasara aka sakata, mu kuma muka shiga motar Ahmad, gaba Rahimah ta shiga, Ni da Aunty Hamdiya baya da shukrah, Tunda ta shiga ya zuba mata ido, sai da taji haushi tace. "Tafiya zakayi ko kallon halitta." "Izininki nake nima" kauda kai yayi ya leka yaga an gama shiga motar har da wasu empty. Sannan suka bi jerin gwano har gidansu Amma wanda ymyake cike da mutane, Bayan sun isa rike Umma tayi da zasu fita a motar Umma tace. "Ki nutsu sosai, ki kame kanki karki bari su gano wani makusa a tare dake." Haka suka fito, inda suka nufi cikin gidan abakin kofa Umma tace. "Kiyi addu'a sannan ki shiga da kafar dama, dukda ba gidan da zaki zauna bane naki yana g.a.r amma, kishiga da samun nasara." Kaman yanda Umma tace mata haka tayi, har cikin falon gurin Zama umma ta nema Rahilah ta zauna a kasa, cikin sauri wata ta kawo tuntumun ta ɗagata ta zauna akai, cikin raha matar tace. "Malama, ya kina ganin zata ragewa ɗanmu ɗumin jikinta, so take ya fara hango wata bayan ita." Dariya umma tayi, sannan tace. "Don Allah, Hajja Amna barni ina fama da jikoki ina ni ina fahimtar wasu sirrinku na Yan barno." Dariya akayi gaisawa akayi kafin Umma tace. "Hajiya Falmata ga Yarki nan, nakawo miki ita bazan tsawaita magana ba, amma zanji daɗin idan kika ɗauketa kamarsu Khalisat da Sakina, idan tayi kuskure kemai ɗaurata akan hanya ce, ni da atika ba sai munji ba, yarki ce ke zaki koya mata sanki dukda nasan idan mace takai mace, ɗan kowa natane ga Rahilah nan, bamu koya mata shan kayan mata ba, amma mun koya mata biyayya da yanda zatabu mijinta da kuma iyayenshi da danginshi don Allah idan tayi laifi ki sasanta kayanki, mun gode kwarai da gaske mun baku Yar mu bama fatar ku dawo mana da ita, burinmu a fita da gawarta, Eh sabida mun san mutuwa tana kan kowa, amma yarmu ta dawo mana babu aure zai taɓa zuciyarmu, amma idan kace a gidan aurenta ta rasu, wannan wani abin alfaharine.". "Mungode da sosai insha Allah zamu riketa gam, ita da barin gidan Aman aisai mutuwa dan ni na hango yan uku nan da wata tara, kaiii Falmata wallahi Yarinyar nan ta haihu baki kawota maiduguri ba zaki sha mamakina." Inji Aunty Innalo. Kanwar Baban Aman ce. Haka akayi ta barkwace, sai da Umma ta mike rahilah ta ɗago kai cikin tashin hankali tace. "Umma zan biku, na fasa auren ku mai dani gurin Malam." Idanun Umma ne yayi jajur, sannan ta ciro rikon da tayi mata, ta mikawa Aunty Innalo, Wani gigitaciyar kuka Rahilah tasake tana cewa ku mai dani gidanmu bana so. "Keeeeeeee. keee Rahilah maza haɗiye kukanki da maganar banzan da kike gasu Maryam Sajida ai." Luf tayi a jikin Innalo ta rufe idanunta tana sauke a jiyar zuciya sannan Umma suka fita,ɗakin su Sakina aka kaimu, tana rike da Aunty Inna. A hankali ta zaunar da ita, kifa kanta tayi, da cinyarta, ....... Bayan wani lokaci aka kawo mana abinci da kayan ciye ciye, ruwa kawai muka kurɓa haka muka kwana muna taya yar uwanmu kuka, **** Tunda ya dawo yake kwance sai juyi yake dan khalisat ta tura mishi videon kawo Rahilah mikewa yayi ya saka jallaɓiyar shi, gurin ɗaya na dare. D'akin da aka kaimu ya nufo, buɗe kofar yayi ya hangomu cure da juna, itace a tsakiyarmu shiga yayi a hankali cikin hikima da dabara yasa hannunshi ya ɗauke abarshi. Ya fito sabida kuka da ciwon kai da takwanta dashi yasa bataji anyi sama da ita ba. D'akinshi ya nufa da itayana sake murmushi.......... *Barka da Safiya😂 Duk wanda bai ji daɗi ba ta biyoni da bulala😂* *Yaseen nasha fura da nono ya kahe min jiki idan naga da hali zuwa dare na muku amma banyi alkawarin ba* 👐👐 [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...9*      Murmushi yake dokawa tsabar yaji daɗin satota, sai wani lumshe idanun yake irin Mamie kina can da mijinki nima na ɗauko matata.       Shimfiɗata yayi a tsakiyar gadonshi ya mike ya zare, jallaɓiyarshi tare da boxers ɗinshi., zama yayi ya shiga cire kayanta inda ya kara karfin Ac ɗinki, zubawa wadatattun kirjinta idanu yayi kaman ya fasa ihu yake ji, zare skirt ɗinta yayi har da undee, ya barta da pant da bra, ɗinta sannan ya laluɓe duvet ya rufa musu sannan ya rungumeta a kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tare da zubawa fuskarta ido, ɓalle mahaɗin bra ɗin yayi tare da zare mata, sannan ya shiga shagalinsa sosai ya zake yana aikawa Yar Umma da Mama aika, son rashin.       Cikin barci take jin bakon yanayi wanda yasata buɗe nauyayyun idanunta, jinta tayi jikin mutum batasan lokacin da tayi firgit ta mike ba, tare da karw kirjinta jikinta na rawa ta juya mishi baya,              "Rahilaaaaaah mijinkine fa, ni kike kokarin juya min baya. Kinsan tanadin da Allah yayi akan mace..."       Bai kai karshe ba, ta kifa kanta a pillow da ke gefenshi ta fashe da kuka, matsawa yayi har jikinta sannan ya janyota jikinshi ya shiga shafa bayanta har tayi shiru,           A hankali ya ɗagota, yana kallon fuskarta ta ɗan haske dake gefen gadon, harshenshi yasaka yana lasar kwallar dake zuba a fuskarta, a nutse dan dole ta tsayi da kukan, da kwallar bin fuskarta yake da harshenshi ya kai kunnenta, daga k'amk'ameshi tayi tana fidda wani gwauron numfashi, janye fuskarshi yayi ya juyata idanunta a rufe jikinta na masifar rawa, rumfa yayi mata sannan ya kifa kanshi a kirjinta masu tafiya da imaninshi(lem stop here kafin ace nayi disvirgin wata😂)              Sosai kirjinta suka ci ubansu, a hannun Aman, kashim miskin da aka mata wanka dashi ya kara masa kwarin gwiwa, duk inda zai kai hannunshi da bakinshi kamshin miski yake cin karo dashi , kuka Rahilah keyi mara sauti tsabar Aman ya wucce saninta, musaman da yasan yake son ɗanɗana kalar zumarta,(🙈) hannunshi yasaka ya kara nimawa kanshi hanya, amma Rahilah tasa mishi karamar ihu tana niman mikewa, mai da ita yayi yasa mata, (Yaren Novel)         Zaro ido tayi a gigice ta mike ya sake mai da ita, ihu tasaka tace. "Don Allah ka rufa min, asiri bazan iya."     Ganin yanda ta firgita, gashi ya ɗibo ruwanshi yana son kashe gobarar da ta taso masa. Gashi taki tsayiwa, dole ya janye daga bakin get ɗin dan har ya samu ta fara shiga, janyota yayi ya rungumeta tana jin (Yaren novel na zungureta) jikinta sai rawa yake, gashi tasa wutar ta kunnu goga mata ya cigaba dayi tana rike dashi, ya taji ya sauke wani ove speed ajiyar zuciya, sannan ya gyara mata kwanciya a kirjinshi yana shafa bayanta, shiru tayi, tana jin wani azaba a kasarta,                 Daga shi har ita babu wanda ya runtsa, ganinta da yake ba kaya shi yake kara mishi wutar fitinarshi, vest ɗinshi ya janyo wanda yake sider bed ya saka mata, har cinyarta ya sauka kirjinta kuwa basu gama rufuwa ba.       Haka ta cigaba da rungumeta, har aka kira sallah farko, mikewa yayi ya ɗauko skirt ɗinta yasaka mata sannan da under wear ɗinta, pant ɗinta da bra ɗinta ta ɗauka ya saka a kasar pillow sabida suma kamshin miskinta suke,                 Lulluɓa mata laffayarta yayi ya ɗauketa idanunta a rufe tana Jinshi,            Tun kafin a kira sallah mamie ta tashi suka nufi kitchen ita da yan uwanta suka fara aiki, fitowarta kenan zata kunna wutar falon domin wasu suyi sallah,         Motsi taji ta juya, mi zata gani Aman ne ɗauke da Rahilah, kauda kanta tayi, tana jinjina karfin rashin kunyarshi da karfin halinshi,      Cikin harshen shuwa tace mishi. "Ajiye min ita."     Cak ya tsaya, ya dire Rahilah a gefenta, sannan tace. "Kar nasake ganin ka a cikin gidan nan har sai na nimeka."    "Toh mamie." yace mata, sannan yabar gurin, ita kuwa rahilah kanta a sunkuye kwalla na zuba daga idanunta,              Kallonta tayi tace. "Muje ɗakina."                   Haɗe kafarta take son tayi amma zafin da kofar ke mata yasa dole take ɗan waresu a fakaice, tana tafiya a hankali har suka shige ɗakin Mamin.                   Tura kofa tayi ta rufe, sannan tace. "Zauna anan."      Zama tayi akan wani cusion mai laushi, tana ɗan karkacewa, (Yaseen da Aman ya faɗa ciki da naga karyan zama akarkace.)       Wani dogon riga ta ɗauko mai tsagu ta mika mata tace. "Jeki ban ɗaki ki saka sannan kiyi, wanka da alola hmmm wnkar fa na tsarki."   Da sauri ta shige bayin, murmushi Mamie tayi, tunda tashiga bayi ruwa ta tara ta shiga ciki tayi sitbath, sau biyu sannan tayi wanka sosai da na tsarkin da tasan ya hau kanta, koda tafito sanye da doguwar rigar nan, zani mamie ta bata, sabo gal, super nervo ta ɗaura da hijab tayi sallah, tana idarwa, taga mamie ta fita,     Kitchen ta shiga ta fitar da Turmeric ɗanyeshi, madaran gari asalin peak, Kanunfari clover, Citta ginja,      Garin madaran ta dama shi daidai sannan tajuye a tukunya, sai clover ɗinta, ta watsashi haka sai cittarta da turmeric ta kankakere ta bayan ta wanke kafin ta kankare ta juye a cikin tunkuyar,       Tasa musu wuta kaɗan suk cigaba da nuna, farfesun kayan ciki ta faɗashi ya nuna lugub, sannan ta juye a wani bowl, sai wannan madaran ta juye a jug, ya tacce  sannan  ta zuba sugar ta haɗa a tire,     Kallonta Hajja Amna tayi cikin wasan kanwar miji tace. "Ya Falmata ina zaki kai wannan haɗin." .   Hararanta Mamie tayi tace. "Fitinanen ɗanki, ya taɓa min y'a."        Cike da mamaki suka kalleta. "Toh sai me? Ba an ɗaura ba ko so kike ya zubawa zukekiyar buɗurwa idanu bayan lafiyanshi lau, gara ki koya mata jarumta dan yarona ba lusari bane."    Shiru tayi jin sun mata caaa.    D'akinta ta dawo ta ajiye tray ɗin a gaban Rahilah, buɗe mata bowl ɗin tayi sannan ta bata mika mata mug wanda ta cika da madara ta karɓa a hankali ta fara sha, sai da ta kusan shanyewa Mamie tace. "Ki ci abincin nayi abinda ya kawoni."     A hankali ta shanye madaran farfesun ce bata wani ci ba, ta dire bowl ɗin. "Cire hijab ɗinki da zanin."    Tace mata, haka ta ciresu kunyar mamie ya isheta, cikin basar da abin mamie tace. "Am not ur mother-inlaw, dan haka my dear ki sake jiki nayi miki abinda ya dace."                      Shafa mata dilke tayi daga cinya zuwa kafarta, daga hannunta zuwa kafarta, dai ta saɓule rigar ta mika mata wani zani, irin roban nan ta shafe mata bayanta, sannan ta ajiye mata tace. "Maxa ki shafa a jikinki ina zuwa."     Fita mamie tayi, a gurguje ta shafa akan cikinta zuwa kirjinta, sosai ga boons ɗinta da suke mata zafi.       Can sai ga Mamie nan, kasko ta kawo da gaushi kaɗan tasaka akan kujera yar tsuguno, sannan ta sake fita ta ɗauko wani kujeran wanda aka buɗe tsakiyarta, saka kaskon da tazo dashi tayi ciki sannan ta zuba turaren wuta, a ciki tasa Rahilah ta zauna akai, bargo ta ɗauko ta rufa mata taja kofar ta rufe.       Tun tana jin zafin har ta daina jin zafin wutar, a hnkl hayakin yake bin jikinta, yana ratsawa bata tashi a kai ba sai karfe bakwai saura, Mamie ta kaita tayi wanka da wani ruwa da aka zuba turare a ciki, gashinta kuwa lalle  aka kwaɓa aka shafa mata a kan tun five na safe, sai da zata shiga wanka ta wanke wani haɗin sabulu Mamie ta bata da sabon soso.         Sosai tayi wanka ta dirje jikinta , sannan ta kwanta a cikin ruwan yana bin jikinta idanunta a rufe a hankali ta fara raiyo abinda ya faru daren jiya ita da Aman, murmushi tayi, can ta buɗe idanunta tarrr sabida tuna yaren novel wato ayaba, a fili tace. "Na shiga uku, dama haka abin yake kutt ashe da wasa a gaba wallahi bazan sake barinshi ya ɗauke ni ba, dan nasan wancan Yaren novel ɗin ai kasheni zaiyi da ita."          (Sisters kunji Rahilah fa😂 Yaren novel)           Sai da mamie ta buga kofar ta fito, kanta a sunkuye mika mata hijab tayi tace. "Ki kuma ɗakinku, su Maryam Sajida na nimanki, Y'ata ki nutsu kiyi tafiya a hankali kar wani ya fahimci wani abu."     Kamar yanda Mami tace haka rahilah tayi har ɗakinsu, tana shiga yan uwanta suka rufa mata da tambaya gadon ta haye ta shige bargo daga ciki tace. "Ku kyaleni, Umma ta hanani magana".      Duk suka haye gadon cike da son jin ina ta kwana. Kuma me Umma ta hanata faɗa,      "Don Allah miye haka bazaki faɗa mana ba." Inji Rahimah kamar zatayi kuka,        Rufe fuskatar tayi da pillow sajida tayi wurgi dashi tace. "Fitsari na tashi yi, na samu baki ɗakin ina kika kwana."               Rufe idanunta tayi, taki magana sai jin muryanshi sukayi yace. "A gurina ta kwana" Karsowa yayi sanye da shirt mai dogon hannu, cream colour sai wando baki yayi kyau sosai, sauka sukayi cike da kunya bakin gadon ya zauna, janyota yayi cikin murmushi yace. "Cutie babu magana ne?"      Rufe idanunta tayi gam, hura mata iska yayi taki buɗewa kallon kwancicciyar eye lasheta yayi, sumbatar goshinta yayi yace. "Thank you for the last night."            Yana gama faɗar haka ya mike zai bar ɗakin can kasa yayi j muryanta tace. "A dawo lafiya."    Juyawa yayi yaga ta janyo pillow ta rufe fuskanta.       Murmushi yayi yace. "Allah yasa."       Fita yayi su maryama sajida suka ɗanneta, cikin son kanun labaran. "Hmmm faɗa mana, ya first night ɗin yake."    Inji Rahimah,        "Nifa barci nake ji, ku yan matan nan idan na faɗa muku, zaku iya lalacewa kawai ku sharw batun amma abin ba'a cewa kome dan naga zahirin Yaren novel."     Tana gama faɗar haka tajuya musu baya, can barci yayi gaba da ita, suma mikewa sukayi suka gudu gida, sabida Umma ta kirasu idan tasani xata iya saka musu kuka,       Sau uku mamie na lekowa ɗakin, bata tashi ba.           ****   Tunda ya isa gurin aikinsu yake ta doka murmushi, Ahmad ne yace. "Kaiii Ango, da alamu ka sha gara kenan."          Lumshe idanunshi yayi a hankali daren jiya ya shiga dawowa mishi, hango surata yake, ji yake kaman yaje ya saceta yayi ɓoye.       "Baxaka gane bane Ahmad akwai banbanci tsakanin kananu da manya, zan maka fatan samun irinta."        Tunda suka fara maganar mai nasara ya ɗago ya kallesu daga haka bai kuma ba, dan yasan sai ya iya janyo da baisan yanda zai da ita ba,    ...... Biyu da rabi, ta farka ta zauna yanzun kan bata jin kome, ban ɗaki tashiga tayi alola da wanka tazo ta gabatar da sallah, tana idarwa Mamie na shigowa, ajiye mata abinci khalisat tayi, ta fita zama mamie tayi tace. "Dauki madaran nan ki fara sha."     Kofin madaran ta ɗauka ta shanye, abincin mamie ta bata taci a nutse, tana idarwa ta mika mata, fruit wanda aka, aka zuba mishi zuma da madaara.         Sosai tasha fruit ɗin, sannan mamie ta shiga ban ɗaki ta haɗa mata ruwa tayi wanka wanda aka zuba sinadarin kamshi tana gama ta turata ciki,    Ta jima tana wanka sannan tafito, mika mata humra tayi ta cigaba da shafawa goga wanan share wanca, tsuguna anan, kafin su gama la'asar tayi alola tasake tayi sallah kafin me kwalliya tazo tayi mata, wani shegen lace aka bata tasaka riga da zani, royal blue, ɗinki buba, yayiwa rahila mugun kyau, ga kwallaiya,       Karfe biyar aka gama mata, sai gasu Sajida suma sunzo, tare da wasu yan uwansu, Walimah akayi a gidan,      Sai shida aka watse, shida da rabi su sajida suka bar gidan, inds suka rabu da kuka,     Karfe takwas Aman ya shigo ya gaida Mamie da yan uwsnta,      Mikewa yayi ya tafi falon Babanshi, a can suka zauna suka sha hiransu, shigowar Mamie da Rahilah ya ɗauke mishi hankali.           Tunda tashiga kanta da lulluɓe, ta gaida Abba bata sake ɗago kai ba, nasiha aka musu mai shiga jiki sannan mamie ta maida Rahilah cikin yan uwanta wato ɗakinta sabida Aman😂              Haka aman ya sato jiki zaui musu kdnapper Rahilah yasamu mamie ta toshe hanyar.             *****    A can gidanshi na g,r,a akayiwa  Rahilah jere dukda akwai kome cire na gidan akayi aja jera mata nata, suna fitowa, Hindu tace.     "Sannu karuwai, kunzo kunjera kayan karuwar kanwarkun ce, bayan yagama tsince budurcin tun a waje."7     Ta zata zasu tayata hauka ne sai taga sunbawa iska ajiyarta haka suka fita suka barta.       Babu wanda ya faɗawa Iyayensu dubi da halin da Amarya ke ciki. ......... Washi gari yan maiduguri suka fara shiri, sai ga kayan gara daga gidansu rahila.       Abin ya burgesu haka mamie ta ware musu nasu suka tafi da shi.       **** Sosai mamie ke gyara Rahila ciki da waje ta murje tayi kyau, musaman da take shan fruit           Kwana goma dayin bikin mamie ta koma, islamiya, dama tunda ta koreshi bai sake dawowa ba sai yau daga gurin aiki ya shiga unguwar sayayya yayo mata,    Murmushine ya kwace masa tunawa da yayi Cigaban page 9....         Kishingiɗe yake a falonshi ya saka laptop ɗinshi a gaba, yana buda abubuwan bukatar da zasuyi amfani dashi, a china wayoyi ukune a gabanshi ɗaya ce karama sosai, duk sauran biyun manyane.               Karamar cikin ce tayi kara ya ɗaga, ya kara a kunne cikin sanyin murya yace. "Barka da hutawa Alhaji."        "Yawwa Babana gani a kaduna abin arziki ya kawoni da fatan bazaka watsa mana kasa a ido ba, idan ka sami lokaci kazo gidan da Abokinka aman ya auri yarinya mun gama magana akan sauran Yan matan nida Alhaji Saminu bature Kawun abokinka mun nima muku auren Yan matan kai mun nima maka Maryam Sajida, ita Hassana Rahimah wa Ahmad, nan da wata uku."      "Hmm" iya abinda ya cewa Alhajinsu knn,   Yayi jifa da wayar ranshi a ɓace, *Ba dai yan uwan jinjiran da Aman ya aura ba, amma gayen nan anyi ɗan kutm ɗan iskan mutum yajanyo min reno.*     Abinda mai nasara yake faɗa knn yana nanatawa, karshe kashe laptop ɗin yayi ya mike zuwa ban ɗaki.           ****       Tuna baya...    "A gaskiya Hajiya anci mutuncin yaran nan da mahaifiyarsu, ni dama Bakar nake so mai nasara ya samu ko za'ayi dace ta sauya mana alkiblashi." Inji Mama kilishi.                  "Naji bakin cikin abinda ya faru, sam yaranmu aure suke ba tare da sunsan matan suka  dace ba dasu, kalli tijaran da Yarinyar nan tayi gashi abin ya juye mata ta kare da kishiya."      Haka suka cigaba da tattaunawa, har Alhajinsu Mai nasara ya shigo nan suka mika mishi bukatarsu na nimawa mai nasara auren maryam sajida,.           Zama yayi yasa aka masa bincike akansu sannan ya tafi nimawa mai nasara aurenta yana zuwa sai ga kawun Ahmad wanda Hajiya firdausi ta turoshi nimawa Ahmad auren rahimah an tsaida magana nan da wata uku.           ****    Bayan tafiyarsu muka shigo gida zama nayi a kusada Mama Amarya kaina a kafaɗarta nace. " Mama ku barmu muje gidan two mana,"          Murmushi Mama tayi cikiɓ kewar Yartata tace. "Babu ruwana, ai kinji abinda Malam yace."             Shiru mukayi Rahimah ta kalleni kallon geran kayan niman aure nayi nace. "Mama auren waza akuma."            Kai tsaye tace. "Keda Rahimah."         Mikewa mukayi sai ɗakinmu muka zauna, muna jimamin Rahilah ashe namu na tafe.            ****      Parking mota Aman yayi ya fito, a hankali sanye yake da london suit, wani dark blue har wani haske yake suit ɗin rigar cikin suit ɗin sky blue, takalmin kafarshi bakine sai a gogon da yake ɗaure a tsintsiyar hannun na arzufane,           Kwaso kayan yayi ya shige cikin gida, tana zaune a falon ita ɗaya tana cire lallen hannunta ya shigo da sallama, mikewa tayi ta fara kokarin saka hijab ɗinta,     Sannan ta amsa sallamar tare da cewa. "Barka da zuwa, Ya Aman."        Lumshe idanu yayi sakamakon karewa jikinta kallo tana sanye da, doguwar riga na English wear mai dogon hannu, karɓan kayan ta isa gabanshi zatayi ya ajiye a gurin ya rungumeta, tare da sunsunar kamshinta wanda yake tafiya da nutsuwarshi.    Kanshi ya ɗaura, a kanta yace. "Barka dai Cutie. Ya kwana biyu ko kiyi kewana, kin barni can inata azabtuwa da kewarki."          Shiru tayi kanta na kirjinshi, jin sautin bugun zuciyarshi take, a can kasan makoshinsa yace. "Taimaka min ki cire min wannan kayan nauyin, na gaji sosai."          Bottums ɗin rigar ta shiga cirewa,  dukkansu kanta asunkuye ɗago kanta yayi ya bata karamin sumbata a goshi, sannan ya riko hannunta suka cire nitie ɗinshi zarewa yayi ya ajiye a gefe, sannan ya riketa sosai yana kallon yanda ta rufe idanunta yanda gashin idanunta dana giranta suka kwanta, sai goshinta suma sun kwanta luff, gwani ban sha'awa.            "Yunwa nake ji," ya faɗa mata a hankali.               Sake shi tayi, jiknta na tsuma, sabida kwana biyu haka kawai take jin wani feelings sosai musaman idan ta tuna, ranar da ya rutsata sai taji tsigar jikinta na mikewa,                 Abinci ta haɗo mashi, da duk wani abun bukata ta kawo mishii, zama yayi tayi serving ɗinshi tuwon shinkafa miyar eguse, sai farfasun bindin saniya.        Zubawa cokalin da tasaka mishi yayi ido kafin ya ɗago yace. "Plss ki bani naci."    Mikewa tayi ta koma kitchen ta wanko hannunta, zama tayi ta shiga bashi abincin lomar farko ya rike mata hannu da hakorinshi.        Sakewa yayi ganin wani shu'umin murmushi da tayi mishi, a haka tayita bashi abincin, daga ya rike mata hannu sai ya tsiri tsotsan hannunta, a haka har suka gama ta kwashe kayan zuwa kitchan, wanke hannunta take sonyi amma sai ta tsinci kanta da lashe hannunta itama tare da tsotse hannun.     Rungumeta yayi ta baya, tare da saka kanshi wuyarta a hankali yace. "Kina son lasar hannunki shine baki faɗa min ba, nabar miki."    Yana maganar tare da goga mata hancinsa a wuyarta, rike hannunshi tayi gam sabida sakonshi dake shiga jikinta, juyata yayi ya haɗe bakinsu yayi ya shiga bata wasu irin kiss, wanda masu matukar shiga jiki.                      Zare hajib ɗin yayi ya wurga kasa, a hankali yayi sama da ita, sai ɗakinta ya direta a gado runtsa idanunta tayi, ɓalle shirt ɗin rigarshi yayi ya rufa mata, sosai yake juyata son ranshi,        Shiru tayi tana rike da kanshi da yake wuyarta, duk tafita hayacinta sabida maganin da Mamie take bata ya gama bin jiknta sosai, wani irin yanayi  take ji, mara misaltuwa dakyar take jan numfashi tare da rumgumeshi.     Jin karan get yasashi mikewa da sauri ya fita ya gyara kayanshi kafin mamie tashigo, zama yayi kaman maraya har mamie tashigo kallonshi tayi tsaf ta hango rashin gaskiyarsaa kitchen ta nufa taga Hijab ɗin Rahilah a kasa.    Fitowa tayi ta zabga mishi harara sannan tace. "Bana ce sai na nime ka ba,"              "Eh mamie na kawo mata wayartane." ɗaukar jakar yayi a ajiye sannan ya saka takalminshi yace. "Sai anjima." "Malam kuɗin turarena"     Juyawa yayi yace. "Ai tuntuni na turo miki."       Fita yayi yana murmushin saura kwana huɗu yayi kidnafi(😹)                 ****    Kusan kwana uku kenan tunda aka kawo tambayarmu da sadaki babu wanda yazo a ɓangare maneman. Duk mun addabi kanmu da tsoro da fargaba, kullum Nasiha Mama ke mana, domin Umma tace tayi mana bata da lokacin mana wani abu,      Gashi wani tsirfa ada ke mana nasamu lalle,yana gogewa zamuyu wani.                  .......      Zaune yake shidasu Aman yana son faɗa musu amma yasan dariya sasu mishi wayar Ahmad ne tayi kara, ya ɗauka, sabida ganin First lady.           Gaisawa sukayi da umminshi sannan yayi shiru sai murmushi yake dokawa, kallon Aman yayi godiya ya shiga zuba mata sannan ya katse kiran.          Cikin wani irin murmushi yace. "Kaiii mutumina, ashe mun kusan zama ango, kaji an nima min auren kanwar matanka."   Tsume fuska mai nasara yayi dan kar ahmad sakoshi cikin zance dariya Aman yayi yace. "Ina passport ɗin matata, tunda tafiyar ta amjima ce, gara na rike abuna a hannuna. Kafin nasatota."         Murmushi ahmad yayi sannan yace. "Ai bani ɗaya bane har da Mai nasara aka nimawa maryam." Mikewa yayi a fusace zai bar gurin Aman ya ɗaga murya yace. "Ango jaririya har zaka tafine Allah ya nuna mana karshen miskilanci."      Ko ɗaga kai bayi ba haka ya shiga motarshi yabarsu a gurin...             ......Karfe bakwai da rabi yana zaune a gaban Abbanshi suna hira Mamie ta shigo gaisheta yayi sannan yace. "Mamie ina son kai Rahilah, gida ta gaishesu naga kamar tana kewan gidan."..      Shiru tayi kafin tace. "Eh nima ɗazun nasameta tana kuka amma tace min wai babu kome."           Bari nasata ta shirya sai kutafi.       Mikewa  ta fita, murmushi yayi sannan yace. "Abbana nagode da bani wannan shawaran, kaga gashi ta faɗa tarkona."            "Karka nuna rawan jikinka akan tafiya da yarinyar kawai ka matse."    Dariya sukayi sannan Abbanshi ya cigaba da mishi nasiha har ta shigo tace. "Tana falo."     ok kawai yace sannan ya fita a falon, sanye take da wata faran atamfa, mai jar fulawa da Bakin, hijab dinta fari sai tayi kyau.       Sakata yayi a gaba suka fita, ya buɗe mata gaban motar ta zauna, sannan ya koma ya shiga, sai da suka biya kasuwar zamani yayiwa su Umma  da mu siyayya, sannan ya kawota har ciki suka ya shigo muka gaisa sannan ya fita nan muka sakata a gaba muna kallonta, ita kuma tana jikin Umma tana shagwaɓa dakyar tashiga ɗakin Mama nan kaman mi, ɗakinmu muka shiga, Inda Aunty gausiya ke ciki duk ta lalace babu me kulata sai Ya Hayat.     Auntynce take faɗa mata an turo niman aurenmu, sosai tayi murna har da ce mana. "Yara kun kusan shigowa, yasen  idan aka kama kirjin yarinya sai tayi jinya."     Zaro ido mukayi cike da tsoro anan take kwankatsa mana, ai kowannemu ya nemi maɓoya dariya tayi sosai har da rike cikinta.       Karfe tara na dare yazo ya ɗauketa, daga nan airport suka wucce, inda ya mika mata nikk'af, suna isa ta ɗaura suka shiga ciki tana son tambayarshi amma yaki bada fuska,           Kamansu ake jira, ganin yanda take ɗari ɗari yashi janyota kallonshi tayi a cikin nik'af ɗin yace. "Kalle hanya"..            A hankali suka shige cikin jirgin  ta rike mishi riga, zaunar da ita yayi ya ɗaura mata belt, ana gama sanarwa jirgin ya tashi.    Rike hannunta yayi gam, ɗaura kanta tayi a kafaɗarshi....... [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...10* Shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace. "Ki nutsu." Sake kwantar da kanta tayi, tare da sauke ajiyar zuciya tsavar tsoro ko runtsawa batayi batayi ba har suka isa lagos. Suna sauka ya shiga kasuwar zamani dake cikin airport ya saya mata kayan sawa sai na ciye ciye, da manyan rigunan sanyi sabida kakar sanyi ake a china, Tana zaune wata matashiya tazo ta zauna a kusada ita, bata ɗago kai ta kalle yarinyar ba, sai da tace. ""Sannu ko? Kema china zaki?" Gyaɗa mata kai Rahilah tayi, haka yarinyar tayita surutu, har Aman ya dawo ya zauna akusada ita ya riko hannunta, wanda suka sha gyaran mamie yace. "Cutie ga abinci." D'aga nik'af ɗin tayi xata mishi magana, buge hannun yayi tare da dalla mata harara, sunkuyar da kanta tayi, tace.. "Ya Aman na koshi." Murmushi ya cigaba dayi yana kallon yanda mai nasara yayi crossing leg yana karanta jarida. Cigaba yayi da lallaɓata dan ya fara hango botsarewarta, ta hanyar share kwallarta da yace miye na kuka sai ta sake kukan tana cewa ita kam ya maidata gurin Mamie. Ajiyar Zuciya ya sauke sannan yace. "Naji zan mai daki, amma muje kirakani satiɗaya zamuyi kawai." Can kuwa aka fara shirin tafiya, a first class Vip, suka zauna kome na gurin a tsare yake, bino bini yana kallon Ahmad da ya surkurkuce, Mutane na gama shiga, jirgin ya tashi nan ma, rungumeta yayi har jirgin ya dai daita asama. ****2:03Pm In China Karfe biyu da minti uku suka sauka a birnin Jon, na kasar china sanyi ake har da kankara, tun a jirgi yasaka mata rigan sanyi da takalmi safar hannun da na kafa, sai fuskarta yasa mata wani mask, mai nasara na ganin haka ya taɓa ahmad murmushi Ahmad yayi cikin karamar murya yace. "Na mishi uzuri dan ina ganin ni tawa jaririyar, ɓoyeta zanyi har sai na gama gyara mata sittings." Taɓe baki mai nasara yayi sannan ya kauda kanshi, koda suka sauka motar wani hotel mai suna royal hotel, yazo ɗaukarsi ɗaya nasu Aman ɗaya nasu Mai Nasara. Tafiya kaɗan suka isa, hotel ɗin, inda aka shiga ɗiban kayansu zuwa cikin ɗakunansu,a online Ahmad yayi musu booking, makullar ɗakunan yana, hannun masu kwaso musu kaya, koda aka buɗe ɗakin farko nasu Aman shiga yayi da matarshi wacce sanyi ya gigitata, ya kunna room heater. Kayansu ya karɓa ya jera a wardrob, sannan ya sake labulayen da suke ɗage, tana kwance a dukunkune ɗagata yayi ya ya gyara mata kwanciya ya shiga rabata da kayanta, sannan suka nufi ban ɗaki, wanka yayi mata idanunta a rufe, alola ya fita yabarta tayi, tana gamawa ta buɗe dirowar da ya ɗauki towe itama ta ɗauka kallon kanta tayi, ganin inda towel ɗin ya tsaya, take kunya ya rufeta taki fita sai da ya buɗe yaganta a tsaye. Riko hannunta yayi ya bata doguwar riga tasaka, sannan ta hau abin sallah tayi sallar asuba, sannan tayi Azahar, tana idarwa ana kawo musu abinci zama yayi suka ci, sannan ya mike yace. "Zoki tayani shiryawa, zan tafi meeting sai dare." Mikewa tayi ta ciro mishi wani suit, neavy colour, ta taimaka mishi yasaka, abin dariya sai da yabarta tazo gyara mishi nitie ya taɓo, boons ɗinta a zabure tayi baya cike da fargaba, murmushi yayi ya shafa kanta bayan ta mika mishi rigar saman, janyota yayi yace. "Ki shirya yau kina da bako." Yana faɗar haka ya janyeta ya shiga wanka da turaruka, sannan ya ɗauki abin ɗauka ya mata sallama gyara ɗakin tayi, sannan ta tattara sauran abinci takai falon ta ajiye itama shafe jikinta tayi da mai da yasayo mata, Ta shiga duba kayan da yasayo mata babu rigar arziki, sai dogayen riguna,taso sakawa sai taga rashin dacewar haka, wani riga ta ɗauka mara hannu, ta ajiye ɗaukar bra ɗin da yasayo tayi cike da mamaki tace. "Dama yasan size ɗina ne" Haka tasaka bra ɗin mara hannu sai tasaka rigar wanda iya karta cinya sai jan pant ta ciki, gyara gashinta tayi sannan ta ɗauki body perfume ta fesa, ta gyara ko ina sannan ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita, Bata tashi ba sai huɗu saura ta mike ta faɗa ban ɗaki, bata fito ba sai da alolarta, sallar la'asar tayi tana idarwa taje bakin kofar da ake nocking ta buɗe abinci aka kawo mata karɓa tayi, tazauna a falo taci, tana gamawa ta duba ɗakin ta zakolo alkur'anin a cikin kayanshi zama tayi tafara karatu. Bata ajiye ba sai da shida da rabi yayi ta ajiye ta faɗa wanka ta gyara jikinta, sallah tayi can ta shaki kamshinsa ɗaga kai tayi, ta ganshi ya shigo, rufe alkur'anin tayi taje ta amshi jakar hannunshi. Duk wata kulawa da taimakawa ta bashi, dukda hijab ɗinta yayi mishi shamaki zare hijab ɗin yayi yana kallon shigar tayi, riga da wando tight sun kamata rigar dark purple, wando whiter, har kana iya hango black pant ɗinta, rigar ma kana ganin bra ɗinta shima baki, Numfashinsa ne ya nime tsayawa cak, da yayi arba da yalwatattun kirjinta, wanda suke cikin ganiyarsu, sai ɗaukar ido suke janyewa yayi daga gareta ya zuba wardrob ya buɗe arabya gown ɗin da ya saya mata, ya ciro ya saka akan kayan sannan ya zura mata hijab ɗin ya janyota kan capter sukayi sallar isha, tare da shafa'i da wutir, bayan nan yasake jansu sallar nafila juyawa yayi ya dafe goshinta ya shiga karanto addu'ar da akeyi na ma'aurata tun daga nan jikin Rahilah ya fara rawa, Mikewa yayi ya cire kayan shi ya ɗauko towel ya ɗaura, tana zaune a gurin laptop ɗinshi ya kunna ya cigaba da aikinsa, "Idan kin gama ki kashe wutar ɗakin." ya faɗa mata. Dakyar ta mike ta cire kayan ta ajiye ban ɗaki tashu tayi wanka tare da saka rigar baccin da ta shiga dashi, fitowa tayi tana raɓe raɓe, har tasamu ta kashe wutar ɗakin yana kallonta a ranshi yace.. *Ki gama raɓe raɓenki yau dai sai nayi abinda nayi niyya* Zama tayi ta shiga shafa turarunkan jiki, da roll on, sannan ta kinkimo hijab ɗin ta saka. Murmushi kawai yayi, tana gamawa ta ja kafarta ta ahaye gadon ta kwanta, bai kuma bin kanta ba, dan aikin da yake, inso samune nan da sati biyu yabar garin. Addu'a tayi sannan taja duvet tun tana tsoron abinda zai mata har bacci yayi gaba da ita, Ganin yanda take sauke ajiyar zuciya sai yaji gwara ya kyaleta ta saki jiki dashi, dan baya son tsoron shi ya hanata sukuni. Yana gama aikin ya shiga duvet yayi yaja musu suka kwanta, rungumeta yayi ya cire hijab ɗin, ya gyara mata kwanciya a jikinshi. Addu'a yayi musu, **** Da asuba ya rigata tashi, zareta yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta, buɗe idanunta tayi ta zuba mishi tare da shigewa jikinshi, wani tunani ne ya zo mata tasake buɗe idanunta tags dagaske a jikinshi take. Da sauri ta bar jikinshi tana cewa. "Ayya kayi hakuri, walla..." "Hmmm badan Allah ya kwace ni a hannunki ba, da Allah kaɗai yasan irin fyaɗen da zaki min." Waro idanunta tayi cike da mamaki tace. "Ni ɗin?" "Eh ke ɗin, hmm kina gigin barci ina zaki sani." Sauka yayi daga gadon tana binshi da ido har zai shiga ban ɗaki tace. "Ya Aman dama mata suna fyaɗewa mazane." "Hmmm da Allah ya kwaceni a hannunki shine kike niman kariɓ bayani, ko baki ga yanda kika ƙ'amƙameni bane, Allah nagode maka da bata lalatani ba, tasani tafiya a ware...." Da gudu ta koma cikin bargon ta rufe kanta, tana jin yafito ta sauka itama ta shige bandakin. ..... Rufe alkur'anin yayi itama tasha addu'a gyara ɗakin tayi sannan ta shiga banyi ta haɗa mishi ruwan wanka, a bakin kofa sukayi kiciɓis turata yayi ciki, tare sukayi wanka dukda ta rufe idanunta bai hanata jikin aikin da yake mata ba. Haka suka gama wanka a shiririta da shirme suka fito, dukkansu ɗaure da towel, shiryawa yayi yau ma, cikin silver suit, kallonshi tayi tana murmushi tace. "Duk kayan da kasaka yana maka kyau masha Allah." Kallonta yayi itama tana sanya yan kune bayan tasaka qani dogowar riga mai gajeran hannun, english wear pink yayi mata kyau janyota yayi ya fesa mata turare, sannan ya zaro wayarshi dage gaban mirron ya ɗaukesu a hoto, tana makale a jikinshi kallon pink lips stick ɗin da ta goga wanda ya dace da bakin, sunkuyar da kanshi yayi ya sumbaci bakin sai da ya shanye tasss, tana rike da rigarshi gam, idanunta a rufe. D'agowa yayi ya sumbaci goshinta karan kofar yasashi zaunar da ita dan har lokacin, brain ɗinta nacan na ɗaukar kalar sumbatar da yayi mata, Abinci ya shigo musu da shi, a nutse suke ci amma ita kanta a sunkuye, har suka gama da zai fita ta bishi har bakin kofa tace. "Ubangiji yabaka sa'a ya albarkaci abinda kuka fito nima, Allah yadawo dakai lafiya." Kallonta yayi, zuciyarshi cike da wani farin ciki yace. "Amin, nabar wayata a ciki naga kin manta naki a gida, zaki ga password nasaka Cutie." Murmushi tayi tana cewa. "Nagode, adawo lafiya." Da sauri ta kintsa ɗakin ta ɗauki wayar, ta buɗe hotonta ta gani na ranar arbiya nit ɗin nan, haka tashiga gallary cin karo tayi da wasu hotunanta, wanda bata masan dasu ba. Zama tayi ta saka nomber wayarsu na gida, duba agogon ɗakin tayi taga 7:40, nasafe, da sauri ta danna kira amma yaki tafiya tunawa tayi suna wata kasar, dole tayi am fani da plus, sai +234 kawai ta jera nomber, ai sai gashi ya shiga. Amma ba'a ɗauka ba sake gwadawq tayi Rahimah tayi tana cewa. "Hello..." "Heyy Kina magana da Mrs Aman Mandara kin ɗauki haske, ko sai na miki bayanin Yaren novel." Ihu Rahimah tasaka tacewa. "Maryam Sajida zo ga Ms Aman Mandara takiramu da nomber kasar waje, wayo Allah a wata duniya kike." "A china mana garinsu masu gajejerun hanci. Ta fada musu. Ai Maryam sajida na zuwa suka kara hautsina gidan da ihu, ana hira dakyar aka bawa Mama da Umma, kan ɗaki ta shige ta sake ɗaura yarta akan service inda take cewa. "Kiyi kokari ki ajiye kunya da kawaici mijinki yana bukataemrki karki yarda kauyanci ya cuceki kuma, banda social media, a ynx ki bashi lokacinki, banda gardama dan zai iya ji miki ciwo, ki shanye zafin banda raki kinji ko banda kuma mita, dan haka yana sawa namiji tsanar mace, karki yarda kirokeshi kafin ya kwanta dake ko bayan ya kwanta dake, da fatan kin fahimce ni ko, banda sai kayi min kaza zan baka kaina babƴ kyau, rahilah idan ya kiraki a shimfiɗarshi ki amsa, banda son jiki ɗazun fa kayi yanzun kuma zaka sake a'a yana sa namiji ya gundura dake, ki taimaka mishi yayinda yake tare dake, haka zai bashi damar fahimtarnki rahilah banda barin gashin hammata, ko gashin gaba kiyi kokarin tsaftace gurin dan suna rike wari, haka ma cibiyarki tana bukatar kulawa ta musaman bakinki ma haka don Allah rahilah ki zamemin abin alfahari wacce da zaran na zauna zan buga misali dake, kinji banda magana sama sama, ina son ki xama shagwaɓaɓɓiyar, da yawan kuka ko wani irin abu amma kukan mai sanyi ba mara daɗi ba, wanda da zaran kin farq zaki birkatawa brain ɗinshi nutsuwa, ki kamashi da hikima banda shirme, shima dai shirmen nada amfani amma banda rigima dan kinga ya damu dake,,, Suwaye ne akaina haka ohoo kuma har daku nake, dan an kusan naku ku ɗauka dai banda shirme." Fitowa tayi ta mika musu wayar suka cigaba da hira da tambayarta ya suke ya Yaren novel." Dariya tayi suka cigaba da hiransu har ta fara hamma, sai da safe suka mata, tace. "An jima da karfe shida zan kiraku, dan mu yanzun safiya ce." Haka sukayi sallama cike ds kewar juna,mamie takira kunya ya gama mata dabaibayi, tunda ta gaisheta sannan mamie na mamie ta kara mata haske sosai akan yanda zata karbi mijinta ko a hannun wacece. ***** Kwalliya ta caɓa sosai, tun shida take raba idanun ganinshi har tara karshe bacci tayi a falon, sai shq biyu saura ya shigo, yana ganinta sunkuceta zuwa ciki,. Wasa wasa, suka daina haɗu, dan da tun hudu yake fita, bazai dawo ba sai sha biyu sai da suka ɗauki kwana huɗu sannan ya dawo da yamma, duk zaman kaɗaici ya dameta. Kallonta yayi tana sanye da vest ɗinshi da kuma wando iya cinya ta maida hankalinta kan waya tana game, kwace wayar yayi ya ajiye sannan yayi sama da ita, yace. "Kwana huɗu, rabona da naga kwayar idanunki, sai yau muje ki bani abinci dan yunwa nake ji." Dariya tayi sannan tace. "Ga abinci nan, sai na baka wani zauna kaci." "Eh nasani, amma ba wannan abincin ba, muje kigank." Dakin yawucce da ita, duk ya ɗaure mata kai, kayanshi suka cire sannan ya shiga wanka ta kintsa kayan tana jiranshi fitowa yayi ya ɗauketa sai bayi, turata cikin ruwan yayi suka cigaba da wanka, suna gamawa yayi waje da ita, a gado ya direta sannan ya lulleɓe su, Murmushi yayi yace. "Kin fahimci yunwar da nake ji." Shiru tayi idanunta a rufe. A hankali yake binta, ganin bata firgita ba, ko razana yasa shi kara kaimi, gurin murje kirjinta son rashi(😹 kar ace nayi disvirgin) Aman baiyi sanya ba, balle rahilah tace, lusarine sai da ya gigita mata lissafi yaga tq shigo hannunshi amna kuma tsoron da ra ɓoye ya fito fili dan yana jin sautin kukanta, komawq yayi gefenta yana sauke a jiyar zuciya, hannunshi na matsa kirjinta shiru tayi lakwas.. Bayan wasu mintotin ya mike tare da zare, towel ɗinshi ya mata rumfa da faɗaɗar kirjinshi, a nutse ya kai kanshi fuskarta tana jin yana addu'ar saduwa da iyali, ta runtsa idanunta shikenan tace a ranta, Kafin tayi wani tunani ya shiga nimawa kanshi mafita, sosai yake zungureta, har ya shige tsaf, kuka kan babu bakin yi, dan numfashin ma a wahale take iya fitar dashi, yana shiga ciki ya gigice dan yaji Yar malamai daban take da sauran matan, nutsa Rahilahshi yayi son rashin ya cigaba da sara da sassaka, sam Aman ya manta da Rahilah ba Hindu bace, dan haka idanunshi sun rufe, abu ɗaya yake yi kamar wanda aka ce mishi zai kare kuka ihu yakushi, ban hakuri duk Rahilah tayi shi, amma ina Mr Mandara bai san tanayi ba, sai kusan karfe sha ɗaya yajishi ya fara saukowa daga jirgin Damagaran zuwa barno birnin shehu, kamkame abarsa yayi yana sauke numfashi, tsabar ya sha tafiya, ainun. Kaman zautacce yake faɗin "Nya Raaaka, Rahilah ana hubooki, You are my every thing ina sonki rahila karki guje rahilah." A lokaci ɗaya Aman yayi mata yare harkala huɗu, Kanuri, larabci, english. Banda lumshe idanun wahala babu abinda rahila keyi dakyar tasamu ya kyaleta, tana kwance kamar ruwa tsabar gajiya kafin ya san abinyi tuni baccin wahala yayi gaba da ita, kallon fuskarta yayi wanda yayi ja, Sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar gajiya. [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Fatan alkhairi ga sakonku Masu sharhin Da Ciwo A Rayuwata Allah yasaka da Alkhairi ga tukwaicinku nan😹_ *Special Class* *Na musamman* dankalin hausa dabino kwakwa kanunfari kad'an peak ki gyara dankali ki gurzashi saiki markada idan kika tace saiki saka markadadden dabinonki kisa peak da kanunfari gari kad'an Free page....01👈 Part One A gajiye na shigo gida ɗauke da jakar makarantana sai haki knake tsabar na gaji, tun a falon Malam nake jin Muryan Umma tana faɗawa wasu, mikewa nayi na shige ɗakin Umma Amrya na zauna a kujeran dake kusa da ita, lazumi take tana ganina ta sallame tare da sakar min murmushi tace. "Uwar Masu gida!, har kin dawo" Gyaɗa kai nayi na kwanta cikin nutsuwa ina kallon tv falonta, can na dubeta nace. "Mama Amarya! Wai mike faru naji muryan umma tana faɗa haka? Ko wani abu ya farune?" Murmushi tayi cike da takaici sannan ta maida hankalinta kan tv, kafin tace. "Ita da Gausiya ce! Wai yaji tayi shine takira mijin yake faɗar irin abinda take mishi." Tashi zaune nayi haba gaskiya mana da zan shigo naga motar Baban Yasmen, ashe dai haka ce. Cikin rashin sanin makomar mi zance, na koma na kwanta ina jinjina abinda Aunty Gausiya takewa Mijinta na rashin adalci, yana bani haushi. Tsaki nayi a fili nace. "Albasa batayi halin ruwa ba, ta cigaba da wulakanta aurenta ita zatayi kuka da kanta." Cikin wani irin muryan kuka Mama Amarya ta kalleni sannan tace. "Maryam Sajida! Yazanyi da Gausiya kinga yaron nan hidimar da yake mata kuwa duk cikin Yaran gidan nan itace tafita zakka, dan koda nakira Malam cewa yayi babu ruwanshi Sajida ya zanyi da Gausiya, rashin ɗa'arta har yakai tana bin miji waje tana cin kwalarshi." Cike da tashin hankali na sauko daga gadon nazo gabanta na zauna, nace. "Mama Amarya, gani ga Rahima da Rahila bazamu taɓa barinki ki zubda kwalla ba kinji Mama kiyi hakuri kuma Nasan matukar Aunty Shema'u da Aunty Asma'u suka ji baxasu kyaleta ba." "Maryam Sajida kece kika zauna kina bawa Mama Hakuri, wannan na tsani Aunty Gausiya, sai kace ba jinin Malam ba kuma ai duk laifin Mama ne da take saka damuwarta a ranta, wallahi Mama duk mutumin da Malam ya zaɓa mana zamu zauna dashi, har sai in shine yace bazai zauna damu ba, ko sisters." ko kallonsu bamu yi ba, sabida sun karya doka babu wacce tayi sallama a cikinsu ganin haka Rahima ta ɗauki bag ɗinta fa shigo da sallama, dariya nayi na amsa, sannan Rahila itama tayi nata, duk zuɓewa mukayi a cinyar Mama muna rarrashinta. Muna cikin haka Umma ta ɗaga labule tare da sallama, amsawa mukayi, sannan tashigo tare da Aunty Gausiya tsaki Rahila tayi tabar falon, haka ma Rahima, sai nice na iya kallon Umma da Gausiya na gaisheta, ina gamawa nabar falon. Cike da jin haushinmu ta kalle Umma tace. "Umma miye na musu." Murmushi Umma tayi sannan tace. "Kaɗan daga cikin saɓawa, Iyaye da miji knn wanda bai kai ya renaka ba zai renaka." Sunkuyar da kanta tayi cike da bakin ciki, bata kuma cewa kome ba. Cigaba Umma tayi da magana tace. "Amarya kiyi hakuri ɗane ka haifeshi baka haifi halinshi ba, duk yanda kaso ba haka kake samu ba, kuma nayi mata faɗa zata bari." "Toh Umman Yara mi zan mata, babu abin bakin cikin kamar raine mijinta da tayi wai ɗiyar malam ce haka, kinsan jiya da naje ta'aziyar gidan Malam Mudi, akan idona ake cewa Yar malam taki halin malam, kamar ba'a bata tarbiya ba, Na aurar da Shukra da Hamdiya, ban sami matsala dasu ba sai itace zan ɗaurawa kaina matsalarta toh mi zan mata Allah ya shiryeta." Jikin Umma ne yayi matuƙar sanyi sannan tace. "Toh munji amma ayi mana afuwa." "Hmm Allah yayi mana baki ɗaya, kamar yanda ta kwaso kafa haka zata koma, dan Malam yace kar wata ta rakata zaki iya tafiya" Mikewa tayi jikinta a sanyayye kamar da gaske nan kuwa, amma huɗubar Maman Yaro makociyarta yafi nasihar Umma da Mama akanta. **** Tsurawa computer ɗinshi ido yayi a nutse, bashi kaɗai ba dukkansu Uku, can ya sauke a jiyar zuciya sannan yace. "Yunus hakuri zan baka kuma iya kar abinda zan iya baka knn, kai ka godewa Allah ukune da kai amma duk basu da lokacinka, Nifa ɗaya ce dani amma ji nake kamar na saketa na huta, idan na duba girman mutuncin Iyayenta da nawa sai naji kome ya kunce min." Gyara zama ɗaya daga cikinsu yayi, kafin Yace. "Aman kana nufin har yanzun Hindu bata bar kazanta ba,, ni ina mamakin matanmu nan wallahi duk kokarinka sai sun kwareka, bansan Ya zamuyi dasu ba wallahi." Dafe goshi wanda aka kira Aman yayi ya gyara zama kafin yace. "Idan ina son nasami nutsuwa da ita, sai na biyata kuɗi sannan wankan jikinta sai nabiya kuɗin, kaii karewa abinci daga waje nake kaiwa gida macen da bata san ciwon kanta ba mi zai dameta, nidai gefe ɗaya Ina jan Allah ya isa da fitar da Apps ɗin Whatsp Hindu tasan kan whatsp amma bata san yanda zatayi da rayuwar gidanmu ba." "Hmmm. Aman knn gwara kai kana iya samunta a gida ni fa Hafsa bazaka taɓa samunta a gida ba, asalima, tafi bawa yawo degreen degirii akan zaman gida, itane yau bikin danginsu gobe sunan kanwar kawarta, kaii Uwa uba, ɗan uwana bai isa ya taka gidan ba, tashin hankali ya samu har sai ya bar gidan, ga ɗan banzan kishi ko muryata mi aikinta taji magana ya kare dole tabar gidan, da zaran na nimeta tace min ita bayanta na ciwo ko kirjinta, kaiii nikan miye mukayi haka Allah ya bamu mata marasa adalcine." Tunda suka fara magana yake rike da wayarshi kiran Iphone+8, va kome yake ba sai temper runinning, ya nutsu abinshi kamar baya gurin, dafashi Aman yayi zaiyi magana, Ya ɗagawa Aman hannu cikin murmushi kaman bazai ce kome ba, suma sun san halin Yunus Mai Nasara, sam bai damu da hayaniya ba ko surutu barshi idan abun ya motsa mishi zai iya kwana ya wuni bai cewa kowa cikanka ba, Ba iya jinin sarauta keda miskilanci ba, akwai mutanen da Allah yayo su a haka kuma basu damu ba, yafi mintina arba'in kafin yace. "Ahmad,Aman! ai duk matsalarku kaɗan ne ni dukkansu Balkisu ce na aureta ina sonta sauran matan kuwa Fareeda Yar abokin Alhaji ce, Sai Aneesa yar Kawuna ce, so nikan bansan mi ake kira dadin aure ba asalima idan kaga na shiga al'amarin mace toh babu yanda na iyane shi yasa na rufuwa kaina asiri nake azumin, amma sha'anin matanmu sai Allah." Tsura mishi ido sukayi can Ahmad yace. "Kasan Allah aure zan kara nima na hutu." "Kayi fatar ta gari ko dan matukar baka dace da ta gari ba, kasake faɗawa wata gararin rayuwa." Inji Aman. Shiru suka yi basu kara cewa kome ba, har biyar yayi na yamma a gogon Dubai mikewa sukayi kowa ya ɗauki kayanshi cike da bakin ciki, suka fito gashi dai Allah ya dafa musu ta ko ina, suna samun albarka sai dai Allah bai basu mata na gari ba. Airport suka nufo, inda zasu bi jirgin da zai kawosu kano daga nan subi jirgin kaduna. *** "Ranki shi daɗe mi za'a girka naji kince Alhaji yana hanya." Inji Kukun gidan kenan yake tambayar hamshakiyar mace wacce, kana ganinta kasanta haɗa abubuwa dayawa a tare da ita na rayuwa. A nutse ta kalleshi cikin isa da kasaita tace. "Kayi whiter rice da veg soup,sai farfensun kan saniya." Tana gama faɗar haka ta cigaba da duba, jaridar Weekly Trust ɗinta, hankalinta kwance, Shigowar Yar budurwan Yarta wacce bata fi sha uku ba. A nutse ta zauna kusada mamarta tace. "Mommy!!!" Bata ɗago kanta ba kuma bata amsa mata ba, tacigaba da karanta jaridarta cikin nutsuwa, sai da yarinyar ta sake kiran sunanta ta amsa mata da. "Hmmm" Takaicine yasa yarinyar haɗiye abinda ya kawota ta mike tabar mata falon, ɗago kai tayi ta hango bayan yarinyar, taɓe baki tayi sannan ta cigaba da karanta jaridarta. Karfe goma na dare Jirginsu ya iso garin kano ba tare da ɓata lokaci ba, suks nufi jirgin kaduna, wnda ya kawosu sha ɗaya saura, drvn Ahmad ya ɗaukesu inda ya kaiii. Mai Nasara Unguwar sarki ya ajiyeshi sannan ya wucce da Aman kinkinau, sannan ya kai, Ya wucce da Ahmad G.r.a. A gajiye ya shiga gidan ba kowa sai Yarshi da sauri tazo ta faɗa jikin Uban tana sauke ajiyar zuciya tace. "Daddy barka da dawowa, ya hanya." Shafa kanta yayi cikin nutsuwa yace. "Huda Alhamdulillah nasameku lafiya, Yasu Mufida da, Sameer suke da fatan kuna lfy." Cike da farin ciki take gyaɗa mishi kai karɓan kayanshi tayi ta kai mishi har, ɗakinshi ta ajiye tafito, zama yayi sannan ya kalleta cikin nutsuwa yace. "Jeki ki kira min Mommynku." Da sauri ta fito zuwa ɗakin Mamarta a falo tasamesu ana shafe mata jiki da dulke, cikin nutsuwa tace. "Mommy Daddy yana kiranki." "Jeki kice mishi ana min gyaran jikine, sai gobe zan shigo " Shiru yarinyar tayi haka bai mata daɗi ba, ta buɗe baki zatayi magana uwar tace. "Bace min da gani." Jikinta na rawa tabar side ɗin Maman zuwa ɗakin Uban kanta a sunkuye, murmushi yayi yace. "Kira min Fareeda maman Sameer." Jikinta ba kwari ta fita, zuwa ɗakin Fareed, tana zaune ta baje takardu da na'uran lisafi, ga wayarta na tsiwa bata ɗauka ba sai buga lissafi take, da sallama ta shiga, dakyar Fareeda ta amsa mata tace. "What??" Kamar zata fasa kuka tace. "Daddy Is..." "Ok shine kika zo faɗa min ko ance miki bansani bane zaki fita, ko sai nazo kije kice ina aikine." Jikinta babu kwari tabar ɗakin a falo ta zauna ta fashe da kuka, dukda kankantarta amma tasan daga Mamarsu har sauran matan basu ɗauki ubansu da kima ba, Asalima sunfi kambama rayuwar da suka tsarawa kansu, na duniya. "Heyyyy Daddy girl, keda waye baku da school ne gobe." Inji Aneesah, wacce tafito shan ruwa ne taga Huda na kuka, juyawa Huda tayi cikin nutsuwa tana kallonta a tsorace tace. "Daddy is back, nd" "Ok yana cikine, toh kice mishi ina gaisheshi gobe ina da meeting a bank, da na shigo." Da gudu Huda tabar falon ta shige sider ɗinsu ta rufe kofar tana me fashewa da kuka. Allah sarki bawan Allah tunda bai ga huda ba ya tabbatar babu wacce zata zo, dan haka ya shiga ɗakin ya gyara ko ina, sannan yayi wnka ya fito gurin abinci yaje yasamu yayi sanyi, haka ya tsakura yaci sannan ya koma ɗakinshi ya cigaba da aiki, kamar baya jin kome Allah yasa gobe asabar ne a zaria zaiyi wkend ɗinshi. **** Shiga Aman gida, ya samu wutar falo a kune zaro ido yayi cike da al'ajabi idan idanunshi basu mishi kary ba, da kayan jiknta ya tafi ya barta ya dawo ya sameta dasu cike da takaici yace. "Hindu!! Kardai da bakiyi wanka ba." D'ago kai tayi a tsiwa ce dan ta nutsu tana chart a grp ɗin, Zubar gado fans murguda bakinta tayi, snnan tace. "Kabiya kuɗin wankar kwnaki biyar ɗin da zakayi ne, nifa bana son reni." Kamar ya rufeta da duka haka yake ji jan kafarshi yayi ya bar falon, Hankalinta ta maida kan chart tana ihu tace. "Sai ni matar so na juya miji kamar yanda ake juya underwear ɗina kuma haka zaiyi hakuri dani." Aikuwa take aka shiga turo mata stickers tare da Emoji irinsu, Tumbeleke na dariya, da wnd yake gudu😹, Marubuciyar Zubar gado tace. "Matar So kina wuta ina binki ds gas, Ai maza yan kuttt, ni gwara ki gara min shi yasa idan ya faɗa hannunki ba sauki." Reply ta mika mata da cewa. "Thank you My luvly roler model, kinsan yanda yake son kuwa dole naja zamanina." Murmushi Rahila ta tura mata sannan tace. "Allah sarki Matar so ammabaki ci sunar ba, ya zaki biyewa wasu suna ɗauraki a hanyar da bazata ɓule miki ba,..." Aikuwa sake sakon kamar an sake bom take masu laɓe sukaww Rahila caaa har da masu tambayarta kina da aure. Murmushi ta ɗaura musu tace. "Wannan Year ɗin zan gama scndry schl.." Tana turawa akayi removen ɗinta😹 ..... Ahmad ya isa gida sai dai Abin bakin cikin shine Hafsat ta tafi dinner kanin kawarta........ 👌👌👌👌 '''Shin Ya kuka ji labarin, Abin dariya ko ga tarin shirme da shiririta, amma kubi a hankali zaku tsinci wani abun ɗauka ku bar na bari''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀           *MATAR SO*                        🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....     Dedicater 2 Hafsat Abubaka    *Fatan Alkhairi ga Mommyn Fadyl nagode*     *Special Class* Sirri* nonon raqumi dabino abarba kwakwa hulba zuma ayaba zaki jika dabino saiki markada sannan ki markada ayaba da abarba, saiki juye a mazubi sannan ki saka garin hulba kisa zuma a ciki kisha a tsawon wuni. _Masu tambaya ta ina zasu biya suyi hakuri ranar Laraba monday Insha Allah xan ɗaura musu Phone number na da Acc ɗina Nagode_           Free Page.. *BOOK ONE...Page...02*    Hannunshi rike da kugunshi sai sinturi yake yana duba agogonshi, tare da kallon kofar get ɗinshi zuciyarshi na kona komawa yayi ya jingina da motar idanunshi nakan get ɗin, karan mota yaji ajiyar zuciya ya sauke sannan yakara kallon, agogon dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi jingina kanshi yayi da jikin motar. Ya lumshe idanunshi zuciyarshi kamar ta ɗirko, me gadin gidan ya buɗe mata kofa a hankali ta zuro kafarta cikin nutsuwa take taku, karan takalminta yake ji kamar ana kwala mishi guduma,          Bata lura dashi ba sai da ta iso tsakiyar gidan a tsorace tace. "My Toys luv."                     K'in buɗe runannun idanunshi yayi dan sunyi wani irin ja, wanda har maikon kwalla suke takowa tayi gabanshi tare da niman taɓa shi, cikin sanyi murya yaja da baya. Sannan yace. "Ko zaki iya buɗe min..."     Da sauri ta nufi kofar shiga gidan, tunda ta buɗe yazo ya shige ciki, rufa mishi baya tayi har ɗakinshi tana zuwa ta fara wurgi da takalminta, sannan ta rigashi shigewa ban ɗaki dan akwai inner wear ɗinshi da yabar ta wanke mishi , amma bata samu damar wankewa ba. Yana saka kafa yabar garin itama ta zari gyalenta tabar gidan.            Gajiya yayi da zama ya juya yakalle bedsheet ɗin gadon take zuciyarshi tafara tafasa, mikewa yayi ya wucce ɗaya ɗakin acan yayi wanka, sannan ya kwanta a ɗakin.                       ****   Kallonmu Rahila tayi cike da takaici, sannan ta mike tazo tsakiyar mu da Rahima, tace. "Kinsan anyi waje dani, a grp ɗin zubar gadi."       Dariya muka saka mata sannan Rahima tace.      "Wai ke! Miye matsalar ki da shiga abinda bai dameki bane?"       Mikewa tayi ta shiga ɓalle rigarta, duk muna kallonta juya mana baya tayi bayan ta rike kugunta, a nutse tace. "Wai shin bankaci mace bane? Ko ban isa ɗaukar wasu abubuwan bane?"    Juyowa tayi tana kare kirjinta, da sauri muka juyar da kanmu dariya tayi ta ɗauki rigarta tasaka.                  " Kansacewarki cikakkiya ba zai hana ki iya samun matsala da mijinki ba koda abokiyar, zamanki ba kawai fatarmu mazaje na gari sai Rahila yaushe kika koma haka ne? Ni har tsoronki nake dan naga Idanunki sun buɗe."    "Hmm! Maryam Sajida tambayeta dai yarinyar nan so take a kone tun bata tafasa ba" Inji Rahima.                  Dariya tasaka mana har da tafa hannunta tace. "Woww! Kenifa ban ɓaci ba." Haɗe baki mukayi dukkamu muka ce. "Ai bamu ce kin ɓaci ba."            Gyara rike wayarta tayi cikin nutsuwa tace. "Ina karance karance kuma kunsan da haka, amma duk buk ɗin da nakaranta ina ɗaukar abun ɗauka na ajiye na banza, ina karanta buk na soyayya sosai amma kusan mi?"          Girgiza kai muka tare da ce mata. "Sai kin faɗa."      "Ban taɓa yunkurin karanta buk ɗin da zai tada min feelings ba, asalima idan akwai romance a cikin page tsallakawa nake, kusan sabida me nake haka."     Kamar wasu dolaye muka sake kad'a mata kanmu.            Dariya muka bata tayi sosai sannan tace. "Sabida bana son na rage karfin feelings ɗina tun a waje...."   Bata karasa bayaninta ba muka ja bargonmu, muka rufe kanmu dariya tasaka mana tace. "Hegu munahuka, daga jin ina magana kunja kun rufe kanku wai ma kunsan ma'anar ayaba a yaren noɓel."    Janye bargonmu muka, cike da son jin kwaf amma girman abinda zata ce yasa muna tsoron fitowar shi daga bakinta.      Haurowa katifarmu tayi, ta zauna a tsakiyarmu tace. "Ma'anarshi, abin fitsarin Baby Khalif..."     Dira nayi daga dagon na wahe gadonta nace. "Kiwa darajan Allah ki barmu muyi barci,"      "Eh nifa wayar muku dakai nake." "Ina wayar dakai anan, zaki lalata mana rayuwa don Allah Rahila jeki kwanta ubangiji ya kawo miki shiriya a cikin barcinki."    Rahima na gama faɗar haka ta juya mata baya, ita kuwa mi zatayi mana banda dariya har da rike cikinta.               Dukka dukka shekarunmu basu wucce sha bakwai ba, da watannin amma rahila tasan iya karance karance, gyara kwanciyana, ina nazartan maganarta baki ɗaya bansan iya lokacin da na ɗauka ba, har barci yayi gaba dani.                ........ Buga mana kofa Mama Amarya tayi dakyar na buɗe idanuna, wanda suke cike da barci mika nayi tare da salati nace. "Yau fa asabar ne! Ai sai abarmu mu huta."        Kallona Rahima tayi bayan tashigo ɗakin nace. "A ina kika kwana.?"            "Hmmm! Ai Allah ya takaita mana ne, jiya Asthmar Mama Amarya ya tashi ina kwance bayan kunyi baci sai ga, bakona yazo shine na tashi nashiga banɗakinmu naga baruwa, sai na ɗauki Pad da kuma pant ɗina na shige gurinta nasamu tana ta fama, gashi inhelarta ya kare, sai danaje na bugawa Malam kofa dan yana ajiye dasu, muna zuwa har idanunta sun fara hawa sama, kaii Allah ya isa mana tsakaninmu da Aunty Gausiya dan itace sanadin tada asthmar Mamanmu."             Fita mukayi nida Rahila, har muna ture juna, muka samu tana sallah, a ɗ'akin mukayi  sallar muna idarwa muka zuɓe a jikinta tare da sake kuka, rungumeta mukayi sai kuka muke, kamar wani abu zai sameta.              Shafa kanmu tayi, cikin nutsuwa tace. "Ya isa haka! Yan ukuna bagani nan a raye ba. Toh ya isa haka ba kuka zakuyi addu'a zaku tayi min Allah ya kara min lafiya."              Kallonta Rahila tayi cikin kuka, sannan tace. "Wato da Rahima, bata shigo ba dashi knn sai dai musa mi mugun sako, Don Allah Mama ki daina saka damuwa a ranki."         Shafa kanmu tayi cikin jin daɗi tace. "Toh nadaina."      "Toh karya mana ita zakuyi, Auta da yan biyu."       Mikewa mukayi, muna dariya dan Babban Yayan Hayat na ya shigo rike da basket, zama yayi cikin nutsuwa. Mikewa nayi na amshi basket ɗin na kai kusada ita, gaisheshi mukayi ya amsa, yana murmushi yace. "Mama ashe abinda ya faru knn? Amma ai an gaya miki ki rage iza damuwa cikin ranki, banda kwanarki na gaba Allah ya kawo Rahima ai da bamu kai labari ba, don Allah ki cire al'amarin Gausiya, a ranki ko muma Yaranki zamu sami nutsuwa."     "Yayansu! Ai ba wai narike damuwarta bane kawai ciwone ya tashi min, amma zan kiyayye gaba."       Lekowa Umma tayi tana kallonmu yanda mukayi rashe rashe, a cinyar Mama.        "Mmm! Zaman jiranku zanyi ne? Ko kun manta kuna da mkrantane. Ga wanke wanke can."     Da sauri muka mike, zuwa waje aikinmu kowa ya kama, dan munsan da aikin.       Nike wanke wanke da shirya kayan karyawa, Rahila sharan ɗakunan Iyayenmu da wanke ban ɗakinsu da kuma namu, Rahima kuwa da ita ake girki, shima juya abin ake, turn by turn.        Karfe bakwai da arba'in muka gama kome, sai wanka muka shiga ni na tafi ɗakin Mama Amarya, Rahila ɗakinmu rahima ɗakin Umma, dan a kowani ɗakin muna ajiye kayanmu, cikin sauri muka fito dan karyawa Umma da Mama suna ɗaki.      Shigowar Malam yasa muka juya gareshi cikin nutsuwa muka ce. "Barka da Safiya, Malam ya mi jiki ya zafi."      Murmushi yayi cikin dattako ya zauna a kusadamu ya amshi cokalin hannun Rahima yace. "Kice da hannu kamar Yan uwanki, yafi albarka."              Kaman zatayi kuka tasaka hannunta, a cikin jollof ɗin taliya da dankalin turawa ta fara ci, kunshe dariyarmu mukayi dan tana da matukar tsaginagini( kyama ko kyankyami)  amai ta fara niman yi muka ɗaga kwanonmu da saurinta taje gurin wanke wanke, tana amai.         Lekowa Umma tayi cikin ta ɗaga labule, tace. "Amma ai kinsan baki cin abinci da hannu matukar ba tsarki kike ba."     Kunyar malam yasa na tsame hannuna na ɗauki tea na shige ɗakinta, Rahila kuwa ko a jikinta sai ma murmushin da take dokawa mun bar mata abinci.      Cikin harshen zabarmanci Umma ke ɗaya mishi aiga abinda yasata amai, dariya yayi cikin hausa yace. "Kinga kuwa nine na kwace mata  cokalinta."          Wanke gurinda ta ɓata tayi, sannan ta ɗauki tea ɗinta ta shigo ɗakinmu,   ..... Takwas muka shirya tsaf muka fito, kallonmu Umma tayi muna sanye da unifoam, ruwan toka sai nikk'af da muka rufe idanunmu da shi.            Mika min hand out Umma tayi tace min. "Yau bazan shigo ba, ki duba idan hajiya Falmata tazo ki bata sai kuma yan ajina ki kara musu, karatu inda suka tsaya."       D'aga nikk'af ɗin nayi ina kallon Umma nayi idanuna cike da kwalla, bakina na rawa nace. "Umma ni.."       "Ke nace, kishiga ajina ki musu kari."             Kamar kazar da kwai ya fashe mata haka nafito, daga ɗakinta sallama muka musu....              **** Tsit kake ji banda  Mai Nasara da tafita zuwa masalaci babu alamun akwai mutane a gidan, shima da ya dawo ɗakinshi ya wucce, me girkin gidan ya gaishe shi cikin girmamawa yace. "Sir mi za'a girka,"          "Anything." Ya bashi amsa a takaice, sannan ya shige.      Shiru mi girkin, yayi cike da damuwa yasan yau kam sai yayi girki sama da kala goma dan kowacce mata sai ta tsiro da abinda zata ci,      Shigewa ciki yayi ya fara aiki, shigowar Aneesa, a gurguje tace. "Mr Johson a haɗa min, abinci cikin gaggawa ina da meeting yau."       "Ok Mah."        Cikin sauri ya haɗa mata, makaroni da kayan ciki, wanda yasha curry da tymer, juye mata yayi ya kai gurin cin abinci,    Ya dawo ya cigaba da aikinshi.        A gurguje ta fito zata karya lokacin Mai Nasara shima ya fito, wave ɗinshi tayi da hannun sannan ta fara cin abinci wanda ta ɗiba a cikin ɗan karamin bowl,ruwan khal ta ɗiga a abincin sannan ta fara ci,       Ko cokali biyar batayi ba, ta mike gurinshi tazo tana goge bakinta da tissue ta ɗan rungume shi, sama sama tace. "Barka da safiya, Mai nasara ina da meeting sai four zan shigo gida da fatan babu matsala."        (😹 Don Allah kuji wata rayuwa tana tambayarshi bayi da matsala)      Riketa yayi ya daidaita tsayuwarsu, sannan yasaka bakinshi a kunnenta yace. "Ina da matsala, i need U."    Agogon hannunta ta kalla da sauri ta raba tsakaninsu tana yake tace. "My Dear, ina da meeting ne fa kayi hakuri na dawo sai nasan abin..."     "Jeki Allah yabada sa'a."      Sake bashi wani kiss tayi ta juya da sauri tana cewa. "Bye baby."            (Ni a tunanina gatse yayi mata, amma dake sakarya ce ko a jikinta)     D'akin balkisu ya nufa, tana cikin uwar ɗaka, har can yabita tana kwance tunda ta idar da sallar asuba, ta koma ta kwanta, baiyi wata wata ba, ya haye gadon ya cire rigar jikinsa ya kwanta  tare da janyota jikinshi.                 Shiru tayi taki kulashi, haka yayita kiɗanshi da rawanshi ko tari batayi ba, kamar zai saka kuka ya kalleta yace. "Laifin mi nayi mukune haka? Da kuke azabtar dani akan abinda Allah ya haltamin shiknn bazan sake zuwa, tunda na fahimci zina kuke son na fara."          Mikewa yayi, ya sanya kayanshi ya bar ɗakinta, taɓe baki tayi ta tattara bargon ta shige banɗaki tayi wanka sannan tafito tana karamin tsaki, ita sam bata da lokacin..........                😹😹😹😹      '''Abin dariya ko? Wasu matan sai addu''' [4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋    *Toh makaranta nan na kawo muku karshen free page ina da sauki kuma ina da zafi bazan cutar da kai ba kuma karkayi yunkurin cutar dani, Don Allah idan kinsan zaki saya ki fitar min Wallahi na yafe miki basai kin saya ba idan duniya da gaskiya ku duba girman Buk ɗin da Ciwo A rayuwata karku cutar dani, tunda nayi muku adalci duk wanda ya shiga hakkina Akwai Allah*    *Ga musu saya ga number acct ɗina Gtbank:0472282105 sai  phone number na idan ka tura kuɗin sai kayi min screen short kuɗin Book 300# sannan zaku iya turo rechg card na MTN Nagode Allah yasa Mudace*           *BOOK ONE* Pagen karshe.....03                Tsaki take jerawa yafi a kirga, sabida tsabar son jiki da gajiyan da ya tara mata, ita a ganinta ya takura matane.       Tunda ya shiga ɗakinshi yasakarwa kanshi ruwa yake bin ko ina na jikinshi, dafe kanshi yayi cike da bakin ciki da damuwa yaushe zai samu sallama a gidanshine. Yaushe zai samu abubuwan da kowa ke fatan samu, dafe goshinsa yayi dakyar yayi wanka ya fito tsame jikinshi yayi ya fito, ɗaure da towel goge jikinshi yayi ya ɗauki man shafawarshi ya shafa, sannan ya buɗe gurin kayanshi ya ɗauko riga da wandon jamfa, ya saka shadda ce dark blue, wacce aka mishi aikin surfani, da farin zare da ratsin baki da sky blue, sai hular kanshi wanda shima kusan haka ce, takalminshi ya saka fari baki wanda ya dace da kayan, agogon azurfa wanda aka kawatashi da kwalbar Demand, a nutse yafito ya kalli kanshi a madubi, abinka da farin fata sai gashi yayi sharrr dashi, ba tare da ɓata lokaci ba ya ɗauki jakar computer ɗinshi da wayoyinshi da key motarshi, ya fito.         D'akin Balkisu ya leka tana nan inda ya barta, fuskarshi ba yabo ba fallasa yace. "Zan lekasu hajiyata."            Kaman bazata amsa ba tace. "A dawo lfy,"        D'akin Fareeda ya leka tana kwance abinta, shiga yayi ya ɗauki, takarda da biro ya rubuta mata, *Na tafi zaria*   Yana gamawa ya ajiye, ya fito ɗakin yaranshi ya shiga yasamesu suna barci sumbatar goshin huda yayi, wacce take kan gadonta na sama, ya gyara mata lulluɓenta, sannan ya isa gurin Mufida itama sumbatarta yayi, sannan ya isa gurin Sameer da yake can nashi gefe, ya sumbaceshi juyawar da zaiyi yaga Huda ta mike, tace. "Daddy! tafiya xakayi?"      D'aga mata yayi,ba tare da damuwa ba ta diro daga gadon sai da ya tareta yana kallon inda ta diro, sunkuyar da kai tayi tace. "Sowiee, bazan kuma ba," Murmushi yayi zai fita, da hanzari tace. "Daddy zan bika."      Kura mata ido yayi sannan ya kalle agogon hannunshi kafin yace. "Mintuna 30 na baki."    Da gudu ta shiga ban ɗaki, wanka tayi da brush sannan tafito tasamu baya nan, kayanta ta ɗauka kala biyu tasaka, duba lokacin tayi sannan tayi sallah asuba a lokacin.     Tana idarwa ta ɗauki yar karamar jakanta, ta rataya sannan ta wucce kitchen wani kula ta ɗauka ta ɗebi abinci da ruwa da juice ta fita, ɗakin uwar ta shiga ta kalleta, tace. "Mommy zanbi daddy."    Juyawa tayi abinda dan tasan ba kulata zatayi ba, tana fitowa taga Laraba da Hasana tace. "Idan su Mufy suntashi kuce nabi daddy Zaria."          Da sauri tafita yana cikin motarshi a zaune, gaba ta buɗe tq zauna sannan drvn yajasu suka fita, ganin yana aiki yasa bata dameshi ba tap ɗinta ta ciro ta fara game.                  ****    Tunda muka shigo makaranta Rahila ke dariya taɓani tayi tace. "Kee ga malam mus'ab can sai doka miki murmushi yake.?      Kyaleta nayi dan bana son hayaniya, wuccewa mukayi zuwa azuzzukar da muke koyarwa, musaman yau da nake da aji biyu gana umma ganawa.     Ajin umma na fara shiga, sabida ajina akwai malam Hafiz a ciki, ina shiga suka shiga murna nikuwa haushinsu nake ji dan sun iya tambayar renin hankali, suran da suka tsaya nace su nanata min sai na musu kari.          Daga aya ta arba'in na suratu bakar suka ɗauka har aya ta hamsin, ɗaga nikk'af ɗina nayi sannan na shiga musu kari, aya goma har suka rike kasancewansu matan aure na jinjina jan da brain ɗinsu yake, muna gamawa na mike dan na hango malam nafi'u zai shigo.        D'aura nikk'af ɗina nayi nace. "Ko akwai tambaya ne?"        "A'a malama maryam Sadija."        Suka faɗa min, can wata mata daga baya tace min. "Maryam Sajida,ina tambaya."      "Ina jinki." na faɗa mata a takaice.        "Hmmm dama, tambaya ce misali mace ta kwana da miji, sai asuba yayi, toh sai jinin haila yazo mata, shin zatayi wankan janabane ko zata jirkinta har ta gama hailarta.?"     Shiru nayi kamar ruwa ya cinyeni, tsabar kunyar amsar da zan bata kaina a sunkuye nace mata. "Wankar janaba ya hau kanta, idan muka duba wasu ruwayoyi da kuma litattafan fiqhu Allah yasa mudace."     Na fita da sauri dan karsu kara tsayi dani, dariya matar tayi tana cewa. "Wannan Yar malama Hasinan akwai kunya."      Shigan malam Hafiz yasasu shiru, inda ya fara musu da hadisi. Ina shiga ajina nasamesu sunyi dandazo, Rahila tana karanta musu, Zubar gado girgiza kai nayi kafin nace musu. "Malama Rahila kije ajinki ɗalibanki na jiranki."         Muryan Sadiqa naji tana cewa. "Malama Rahila! Kin karanta gidan karuwai bugu ɗin Ya haɗu, idan kina karantawa dole ma kiji kina niman abokin rayuwa, dan ana bayani sosai akan sex."        "Rahila fitan min a class nace." na daka musu tsawa,    D'aga min hannu tayi cike da takaici ta kalle Sadeeka tace. "Kuma idan baki sami abokin rayuwa ba ya kike ji a lokacin?"    Cike da son basu labari tace. "Wallahi idan ina karantawa matse cinyoyina nake, sabida tashin hankali, dan wani mugun sha'awa yake bijiro min."            "Hmm toh bari na faɗa miki abinda baki sani ba, matuƙar kika cigaba da bin ire iren wannan buks ɗin zaki wayi gari duk irin kokarin da namiji zaiyi akanki bazaki taɓa gamsuwa ba, sufa sun rubutane dan ayi aiki dashi, akan mi kike ɗaura zuciyarki ga damuwa, wallahi ki daina."         Murmushi yarinyar tayi cike da rashin damuwa tace. "Wai toh na girma aure nake so ance sai na gama jami'a ya zanyi."      A nan ne na amsa mata, nace. "A'a fa karki dawo kina kuka da kanki wai nikan miye ribarki idan kika cigaba da karance karance buk ɗinda zasuna tada miki sha'awa, kisan illar haka kina shiga daga ciki sha'awarki ta kare karshe mijinki duk abinda yayi miki baki godiya musaman ta ɓangaren auratayya, better stop ita now."          Shiru sukayi sannan na kora Rahila ajinta ni kuma na cigaba da koyarmusu da alkur'ani bayan mun gama muka ɗaura da tafsirin, muna gamawa suka farq jefo min tambaya ina amsa musu, sai karfe sha ɗaya muka tashi,           ****    Fitowa yayi yaga gidan ba'a cewa kome,  tsintsiya ya ɗauka ya share falon sannan ya isa kitchen tsabar tashin hankali sai da yaji kaman zai kwara amai, mask ya ɗauko ya toshe hancinshi sannan ya fara juye ruɓaɓɓen abincin wasu ma har sun fara tsutsa, dakyar Aman ya gyara kitchen ɗin ya wanke kayan da ya tafi yabari,          Sannan ya ɗauko Indomie da Bushashen kifi, wanke kifin yayi ds ruwan zafi da lemon tsami, sannan ya farfasa ya zuba a wani kwano daban.              Attarubu ya ɗauko da albasa ya yanyanka, sannan ya buɗe ma'ajiyin kayan spice ya zuba, sabida karnin kifin,  sai man gyaɗa da ya ɗiga kaɗan, murmushi yayi yana tuna rayuwarsu ta jami'a, ruwan na tafasa ya juye Indomie sannan ya fita zuwa ɗakinshi bayan ya ragw karfin wutan gas ɗin.        ..... Ɗakin Hindu ya leka ya sameta kwance daga ita sai rigar barci shima yayi sama, sai naked ɗinta bakyan gani,ko ɗan irin shaving ɗin nan batayi ga suma yacika tuuu, kauda kanshi yayi yana bin ɗakin da kallo ko ina kaca kaca, ga wani hamami da yake badawa,  toilet ɗinta ya leka yasamu  kayan amai, kome nan, ba daɗin gani, zuwa yayi kanta ya ɗake cinyarta da duka, firgit ta mike ta zauna, hararanshi tayi cike da tsiwa tace. "Akan mi zaka dakeni?"                        "Akan kazantarki na gaji na baki nan da awa guda ki gyara ɗakinki in ba haka ba wallahi yau zan sake ki."     Bata san lokacin da ta sauko ba ta tura baki gaba, ta shiga tattara kayan ɗakinki ta gabanshi tazo wuccewa amma abin takaici sai da ya toshe hancinsa, ya fita daga ɗakin ganin ya fita ta shiga kintsa ɗakin dakyar, tana gamawa ta faɗa ban ɗakinta shima haka ta tattara, dakyar tayi tana kukan zuci.            Bakinta ta wanke sallah kan ai ba'a maganar shi, falo ta fito tasameshi ya juye abincin a tire, yasaka spoon yana ci, haɗiye yawu tayi ta shiga kitchen ɗin ta ɗauko spoon , zama tayi ta fara cin abinci, mikewa tayi ta ciro wayarta dake chaji, ta kunna hoton abincin ta ɗauka sannan ta ɗaura, a status da karamin sharhi.          *Aikin Mijina knn, sai ni matar so💃 wacce bata da miji haushi ya kasheta da oho ba*       Still bai isheta ba ta ɗaura a grp nan aka shiga mata reply  dake ta kware a karya sai cewa tayi. "Hmm wallahi ina bacci fa yaje ya ɗagoni ya min wanka, kusan wkend ne shi yayi kome na gidan hmm baku ga yanda jiya ya barkice min yana son yaji shi sweety ɗina."    Rahila da wata admin ta dawo da ita taga abinda tace murmushi ta ɗaura mata a maganarta, dake ta sauya sunanta zuwa Oum Muwaddatu.          Cike da kuri tace. "Oum Muwaddatu wallahi dagske jiya nasha wuya, ya durje ni son ranshi yanayi yana kuka, sabida ba karamin wahala na bashi ba,"          😷 Abinda  Rahila ta ɗaura knn tace. "Wannan sirrinku ne dashi, bai dace muji ba ko sisters"    Take grp ɗin ya kasu gida biyu wasu na bayan rahila wasu na bayanta, karshe ofline Hindu tayi ta cigaba da ɗurinta.        Ya rigata cire spoon, kallonta yake cikin nutsuwa yace. "Idan kika gama ci, kije kiyi wanka sannan kiyi removen wannan gashinda yake jikinki dana hammatarki dana can ɗin."         "A nawa zanyi haka? Dan kasan gwanati ta han aikin banza."            Gyara zamanshi yayi cike da mamaki yace. "Kitashi kije kiyu wanka kuma make sure kin cire kazamtar jikinki, sannan kizo ina jiranki matukar kika kureni wallahi zan nuna miki halina."   Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi, wanka ya faɗa yayi sannan ya fito, rigan shan iska yasaka da wando iya gwiwarshi, yaja computer shi ya fara aiki.      Bayan kaman mintuna arba'in sai gata tashigo tayi kyau sanye take da riga, ɗan karami dakyar ya sauka kugunta, sai mini skirt ta parke gashinta baya, ba laifi tana da kyau kazamtar tace ya munanta ta.           Gadon ta haye, cikin rashin ɗa'a tace. "Aman gani."        Sau ɗaya ya kalleta ya bawa iska a jiyarta ya cigaba da aikinshi sam bata san yanda zata tarerrayi miji ba, ta zauna sai chart take a online juyawa yayi cikin nutsuwa yace. "Baki da turarene..."                😉😉😉😉😉😉     '''Wasu Dangin Al'ajabi'''    ZOGALE juice with ginger (Yana taimaka ma masu cuta Kamar haka Diabetic HBp DA sauran su ga Karin ni'ima Musamman in kin gaji da other juice Method; Ki dafa itacen ZOGALenki ki  (Zaki iya dafashi tare da fresh ginger DINKI ) or ki Nika ginger daban Bayan ya dagu ki tace Zaki Iya Saka lime or lemon Kisa sugar or honey or like that hot or cool [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page 4* Turus Hindu tayi da maganar da Aman yayi mata cike da mamaki, kuma kamar bashi yayi maganar ba, hanyar banɗakinshi ya nuna cikin ko inkula yace. "Ki shiga ki sake wanka, koni nazo na miki." Banza tayi dashi ta cigaba da zamanta asalima sake maida hankali tayi akan wayarta, tana chart hankalinta kwance. "Magana! nake dake fa" A tsorace ta juya gareshi har sai da wayarta ya faɗi cikin inda inda, ta mike ta nufi ban ɗaki. "Ɗawo nan, ki cire kayanki." yace a tsawace, Kaman ta fasa ihu haka take ji, kokarin cire kayanta tayi ranta na kara ɓaci, tana gama cire kayan sau ɗaya ya kalleta bai kuma bin takanta ba, ya cigaba da aikinshi, cikin jin haushi tace. "Aman na gaji fa." Mikewa yayi ya zura kafarshi kasa, sannan ya nufi ban ɗaki ruwan wanka ya haɗa mata me ɗauke da turaren wanka, yana fitowa ya mika mata towel yace. "Shiga kiyi wankan kuma wallahi matukar naji baki fita ba, zan miki da soson karfe." Yanda yayi maganar yana tsare gida kaɗai ya isheka tabbatarwa dagaske zai aikata. Tunda tashiga wankar, ranta ke tafasa, wanka sosai tayi wanda ko nafarko bai kai na yanxun fita ba, ga kamshin turaren wanka da sabulun wanka ya kama jikinta. Dakyar tafito, kallon agogon hannunshi yayi, sannan ya cigaba da aikinshi yace. "Ki shirya ga jaka nan ki buɗe, zaki ga abubuwan amfani." Zama tayi akan stool tana karamin tsaki, ranta na kara ɓaci jakar taja ta fara buɗe abubuwan ciki tana amfani dasu, har ta gama wurga mata wata rigar barci yayi, ta cafke ware rigar tayi ta saka sai gashinta da yake jike, sauka yayi daga gadon ya isa gaban wardrob ɗinshi ya ciro hand dryer ya haɗa da socket, ya shiga busar mata da gashinta. Kallon juna sukayi ta, madubi aikuwa ya tsuke fuskarshi, sai da ya tabbatar da ya busar mata da gashin kanta sannan ya kashe ya faɗa ban ɗaki wanka. Kallon kanta tayi cikin nutsuwa haka kawai wani nishaɗi ke shigarta, gadon shi ta koma ta kwanta ko kayan da tayi amfani dashi bata kwashe ba, yana nan a gurin tun tana sa ran fitowarshi har ta buɗe datarta, ta shiga ɗaukar hoton kayan barci wanda yake kusan rabinshi tsirarane. Fitowa yayi, ajiye wayarta tayi tana kallon yanda gashin jikinshi ya kwanta, tunda yafito shi kuwa yake bin inda ta zauna da kallo, a hargitse ya ɗago kanshi cikin fusataciyar murya yace. "Waye zai kintsa miki kayan da kikayi amfani dashi." Turo baki tayi, can da ta tuna abinda ta shirya sai tq sauko tana tafiya a hankali ta kwashe kayan tass, sannan ta koma kanshi karamin towel ɗin hannunshi ta karɓa, ta shiga taya shi gyara jikinsa. Tsaf suka gama, janyota yayi ya haɗa da kirjinshi kallon idanunshi tayi ta hango tulin bukatarshi murmushi ta sakar mishi, sannan ta cigaba da wasa da sumar kanshi, tana goga mishi kirjinta a fuskarshi bata fasa ba, harsai da taji yayi sama da ita, ya jefata a gado, gyara labulaye ɗakin yayi sannan ya bita gadon bayan ya zare towel ɗin, ganin yanda yake birkice mata, duk ya susuce ita kuwa kara zautar dashi take, zare rigar yayi ya fillar sannan yayi mata, rumfa da faɗaɗar kirjinshi, duk bata ɗaga hankalinta ba, ta cigaba da abinda take sai da yafara kokarin zai kusanceta ta matse kafarta cikin murmushin mugunta tace. "Bazaka yi riding ɗina free ba, ai ba yau muka fara ba." Janye jikinta ta fara kokarin yi, ya damketa sosai cikin tashin hankali yace. "Hindu! Ke fa ba karuwa bace, da kullum nazo niman hakkina sai na biyaki, anya zaki gama da duniya lafiya kuwa." Hankaɗeshi tayi cikin tsiwa tace. "Kanin Ubana, idan ban gama duniya lafiya ba sai ka tozartani rayuwa sai da kuɗi idan bazaka iya ba pls tashi a kaina." Wani irin rawa jikinshi yake dan gaba ki ɗaya a zauce yake ds bukatar mace riketa yayi jikinsa na rawa yace. "Plss! barni na samu nutsuwa zan biyaki ko nawa ne" "Kutt ban yarda ba." tace mishi tare da ɓanbareshi a jikinta, "Kaje kanemi mace mai tsafta, kabarni ni kazama nayi yanda nake so da jikina." Dafe maranshi yayi cikin tashin hankali muryanshi ta toshe, yace. "Cash kike bukata? Ko transf?" Juya idanunta tayi cikin salon jan rai tace. "Aman nifa nafasa barci nake ji " Tana gama faɗar haka ta zulo daga gadon, rike hannunta yayi kwalla na zuba daga idanunshi yace. "Don Allah zan baki miliyan ɗaya karki tafi mutuwa xanyi." Fauce hannunta tayi, cike da tsiwa tace. "Kutt miliyan daya fa, ni almajirace ko mabukaciya" Hannunta duk biyu akan kugunta, tana girgiza jikinta, a shake yace. "Nine mabukaci, zan baki biyu don Allah." Gwiwarshi ya zuba akasa, yana rokonta. Gabanshi ta isa tare da mika mishi hannu tace. "Inji dumus." Wani wardrob ya buɗe a ɗakin wanda yake cike da kuɗi ya shiga kirga mata har sai da ya haɗa mata kuɗinta cak a hannu, sannan ta koma gadon ta lafe. Jikinshi na rawa dakyar yake iya romancing da ita burinshi ya isa jikinta, koda ya isa babu wani jin daɗi haka yayita murzata son ranshi, tun tana kallon abun wasa har ta shiga yarfe hannunta, sabida gabaki ɗaya ya saukar mata da gajiya tare da mata wani irin sex, kuka tasaka mishi tana ihun ta gaji, bai sarara mata ba, sabida shima bata tausaya mishi ba, sai dayaga ta daina kuka har ta zuba mishi ido yanayi yana cewa. "Kuɗina nake ci, kukanki ba zai sani fasawa ba, kiyi shiru baby." Duk yasan zai juyata sai da yayi, koda yayi realizing yaki yabarta makaƙeta yayi sosai har ya sake sabonta sha'awarshi, kiran sallah azhar yasashi kyaleta, ganin yanda take juya kai, yashi dake wani murmushi ban ɗaki ya wucce ya sakarwa kanshi ruwan wanka, saida yayi wankar tsarki yafito, ko kyalinta bai gani ba, balle kuma kuɗin da ta amsa, dariya yayi yans girmama kaunarta da kuɗi. Masalaci ya wucce abinshi da yayi alkawari yau sai yaga karshen son kuɗinta. Lokacin da taga ya shiga ban ɗaki dakyar ta sauko gadon, ganin tsayuwa zai gagareta yasa ta rarrafa, ta kwashe kuɗinta cikin kuka tace. "Allah ya isa min, ji yanda yayi min kamar ya samu abinci." Mikewa tayi ta ɗauki rigarta tasaka kuɗin sannan ta shiga ɗingisa kafarta, zuwa ɗakinta rufe kofar tayi, ta wucce ban ɗaki tayo wanka ta gaza jikinta sosai dan har jin gurin take kaman ya kumbura.. Tana gamawa tabi lafiyar gado, tuni barci yayi gaba da ita, Gurin 2:30 kaman a mafarki taji kaman ana sucking kirjinta turawa tayi gaba tare da matse cinyoyinta, murmushi yayi a ranshi yace. *Bazaki ci kuɗina haka kawai ba, bayan halalinane jikinki.* Bai fasa ba sai ma sake fito mata da wasu sababin abubuwan da yayi buɗe idanunta tayi sabida har cikin brain ɗinta take jinshi, a tsorace tace. "Aman!!! Kana da imani kuwa sake dawowa kai ka kasheni." "Shiiiiiii hindu kuɗina nake fanshewa." Ya faɗa mata, Kuka tasaka tare da niman kwace kanta, amma haka yasa karfinshi ya murje idanunshi da toka ya shiga niman hakkinshi, kin nutsuwa tayi ta shiga kokkuwa da shi, babu tausayi Aman ya shigeta sosai yake biyan bukatarshi kuka, duka, yakushi ds cizo duk babu wanda batayi ba, Aman bai sarara mata ba, sabida itama bata tausaya mishi ba, sai da yaga yanda take sauke numfashi sannan ya janye ya kyaleta, kallon kasanta yayi yaga na fitar da jini jini, bai damu ba ya shiga ban ɗakinta ya haɗa mata duk wani abin bukata sannan yadawo ya saɓeta sai ban ɗakin tunda yasakata cikin ruwan yafita yabarta...... D'akinshi ya koma ya kintsa ko ina na ɗakinshi, wardrob ɗinshi ya buɗe ya ciro kayanshi farin rigar wani yadin material na maza, sai wandon kaftani baki gyara gashin kanshi yayi bayan ya gama saka kayan, haf shoe ya zura a kafarshi, turaren dake kan miror ɗinshi ya bulbula, sannan ya ɗauki wayoyinshi ya fita abinshi yabar gidan ya fanshe haushinsa na kwanaki.... *Gidan Ahmad* Tun da ya dawo sallah asabu yake kwance ciwonkai da gajiya ne ya taru mishi ga yunwa da addabeshi, dafe kirjinshi yayi da yake faman mishi zafi, mikewa yayi dakyar ya sauko daga gadon, dakyar ya fito falo ya buɗe, firij ya ɗauki kwalin hollandia ɓale bakin kwalin yayi, ya kafa kanshi sai da yasha rabin goran sannan ya ajiye yana gatsar wahala, D'akin hafsat ya nufa ya sameta sai barci take pillow da take kai ya buga, ta ware idanunta a nutse kallonshi tayi ta sako kafarta kasa tace. "Gud Mrng my Toysluv" Bata jira amsarshi ba ta faɗa ban ɗaki, wanka tayi da alola tafito yana zaune a bakin gadonta ya jingina da gadon, Kura mata ido yayi cikin nutsuwa yace. "Kardai sai ynz zakiyi sallah." Murmushi tayi taje har inda yake ta sumbaci kumatunshi, sannan ta shiga niman xanin sallahta, a nutsu ta gabatar da sallah ta ko takanshi bata bi ba ta wucce kitchen. A gurguje ta fere dankalin turawa ta musu yanka chips, sannan ta zauna ta soya indomie ta ɗauko guda biyu ta dafa zallar shi ta tsame, a filet ta juye sannan ta nufi inda kwai yake, ta fasa uku tasoya shi. Flast ta ɗauka ta wanke sannan tasaka ruwan zafi ta jera a tire, ta nufi ɗakinta yana zaune a inda tabarshi, ajiyewa tayi ta fara zuba mishi tayi cikin nutsuwa, ta zuba mishi tare da haɗa masa tea, zamanshi ya gyara sosai sannan ya shiga shan tea ɗin a hankali, Allah yaga zuciyarshi baya son abinda zai shiga tsakaninshi da ita na rashin kyautatawa, amma babu yanda ya iya da hafsat dan sam bata da lokacin zaman gida gashi bata damu da girmama ahalinshi ba, burinta kanta kawai, tunda ta haife Kauthar ta yayeta ya kaita gurin Hajiyarshi a katsina, bata sake mashi maganar tana tunanin Yarta ba, saima shi zai tuna mata hakkin Yarinyar dake kanta... "Heyy Baby! Tunanin mi make nehaka? Ko kayi girlfrnd ne ban sani ba." ta jefa mishi tambaya lokaci guda, Ajiye kofin tea yayi ya fara cin chips ɗin da Indomie ɗin a nutse, sai da ya koshi sannan ya cigaba da shan tea ɗinshi, kallonta yayi yanda ta wani haɗe fuska cikin murmushi yace. "Mrs Bature lafiya kika wani ɓata ranki." Tura baki tayi gaba cikin guna guni, tace. "Tambayarka nayi ka bawa iska a jiyata, taya baxan damu ba." "Eh toh kinga nayi,miki kama da wanda yake niman aure a ɓoye?" Yanda ya tsareta da ido yasa ta shiga hankalinta cikin inda inda tace. "Toh ai naga yanda ka faɗa cikin tunanine yasa na tambayrka." Yanda tayi maganar kaman zata fasa ihu yasa shi sassauta fuskarshi yace. "Hmm, idan banyi tunani ba mizanyi kinga yanda kika mai da rayuwarki kuwa, wai shin wani alfanu kike ji da wannan rayuwarki na yawon nan." Cike da takaici ta mike tace. "Ahmad bikin family nd Friend ɗina shine yawo? Nazata idan wani ya faɗa min haka kai me tsaya min ne har sai karfinka ya kare ashe kaima zagina kake abayana toh Allah ya isa min." A fusace ya mike tsaye dole yasa ta rusuna kanta, murmushin takaici yayi sannan yace. "Nine nake zaginki ko? Hafsat hmm ban miki alkawarin zama haka ba zan kara aure very soon dani kike batun." "*Aureeeeeeee* fa kace na shiga uku na lalace, don Allah ka rufa min asiri baxan iya raba shimfiɗana da wata mace ba, pls Ahmad zan gyara wallahi." Raɓa gefenta yayi zai wucce maza tayi tasha gabanshi, a rikice ta fashe da kuka har da buga kafarta a kasa, faɗawa jikinshi tayi tana kuka. Shiru yayi yana jin sautin kukanta har cikin ranshi, komawa bakin gado tayi, ta shiga bashi hakuri, tana kukan murmushi yayi sannan ya shiga niman hakkinshi, ɓata rai tayi tace. "Ahmad! Don Allah karka wucce 30min wllahi jikina ciwo yake, na gaji." "Hmmm! Kuma kika ce baki son kishiya toh gaskiya bazan iya 30min akanki na sauka ba dan lafiyata lau, jeki abinki ai aurene dai babu fashi." Yana gama faɗar haka ya mike zai gyara rigarshi ya bar ɗakin, cikin sauri tace. "Toh kazo kayi duk yanda yayi maka, amma don Allah karka matsa min boons ɗina wallahi zuɓewa zaiyi." Baisan lokacin da ya fasheda dariya ba, wato ita damuwarta kar nononta ya zuɓe, *Ikon Allah* yace, Banza yayi da ita ya cigaba da murza nonuwar da bata kaunar ya taɓa, rike hannunshi tayi cikin wani irin murya tace. "Don Allah kabar min nonuwana haka, ni bana son ana taɓa minsu." Nan ma bai kulata ba ya cigaba da juyata son ranshi, sosai yake sarrafata har yakai ita da kanta take sake mika mishi kanta, bai wani jaba, ya isa birnin daɗinta inda yayita sara da suka ,son ranshi ganin yakusan gota awa guda yasa ta fara tureshi tare da kuka dakyar ya kyaleta ya shiga wanka, jinshi yake sayau kamar bashi ba, duk tulin gajiyar nan ya sauke mata yana fitowa ya sameta ashare share, sai kuka tace. Ruwan hannunshi ya yarfa mata, kukanta ne ya tsananta tace. "That's why i hate sex! Sabida baka bin mutum a nutsu sai kace ka sami kayan wankinka, dubi yanda boons ɗina yake ciwo, Wallahi kayiwa kanka." Murmusa mata yayi cike da jin daɗi yace. "Ai ba damuwa, tunda Allah ya bani abinda zan iya rike mace ɗaya har huɗu toh miye a ciki rike abinki nima kuma naje nakaro sweetysixtty" Dirowa tayi daga gadon ba kaya tsabar kishi ta iso gabanshi tace. "Wallahi baka isa ka raba shimfiɗa da wata mace ba, Hafsat Mai Shanu bazata zauna da kishiya ba na rantse da girman Allah idan na barka ka rayu da wata mace bayan ni Allah ya tsine min albarka zaka sha mamakina." "Da alamu kan tsinuwar Allah zai tabbata akanki tunda kika faɗi haka sai nayi auren kin daɗe bakiyi kome ba, Mahaukaciya kawai wacce batasan darajar aurenta ba." Fita yayi da towel ɗin dan bakin ciki ya koma ɗakinshi ya kwanta dan ranshi ya kai kololuwar ɓaci, a gurguje yasaka kayanshi ya fito rass kaman baida damuwa, ya nufi gidansu dake, unguwarsu Mai Nasara. **** Karfe takwas da rabi MaiNasara suka isa zaria, A samaru iyayenshi suke da zama, suna shiga gidan Huda ta fita da gudu tashiga gidan da sallamah. "Assalamun Alaikumun! Ina Hajiyar Kano take ga Amaryan Marafa taso, Rukayyatu Yunus Mai Nasara Amarya Dr Alhj Muh'd Yunus Mai Nasara, Marafan Zazzau." Rike k'ugunta tayi. Tana murmushi matan gidan ne suka shiga fitowa suna dariya barka da zuwa Amaryan Alhj Muh'd Marafa tayi mata, tana kallon Mai Nasara da ya jingina a bakin kofa hannunshi harɗe a kirjinshi, tace. "A barka da zuwa! Alhj duk zuwan Amaryan Alhj yasa bamu san kashigo ba." Murmushi yayi cikin girmamawa ya duka ya gaishe da ita, sannan ya shiga ɗakinta ya zauna. Cikin nutsuwa yace. "Mama kilishi nasame ku lafiya, ya Alhaji da jikinshi dai." "Alhamdulillah jikinshi yayi sauki, sai fatan afuwar niman afuwar Ubangiji, Ya matanka ? da mijina da kuma kishiyata?" "Duk muna cikin koshin lafiya, basu san zamu zo ba shu yasa kika ganmu da huda da sun sani ai da, dasu za'ayo tafiyar." Suna hira masu aikinta suna jera masa abin taɓawa, "Aikuwa baka kyauta min, ba ga azumi ya kusa da fatan anan zasuyi sallah dan yace min doki zan saya mishi, har nabawa Barde kuɗin dokin za'a kawo mishi da kayan hawan dokin" Ware idanu Mai Nasara yayi cike da mamaki yace. "Mama Kilishi har biye mishi zaki, Sameer fa shekaranshi takwas ne ina shi ina doki." Dariya tayi cikin dattako tace. "Mai Nasara knn, Ai yaron da kaga yana da muradin abu matukar bai da fitina ka bashi, kuma ai bara yaga ɗanka yahau shine hankalinshi ya tashi faran shaddarshi sai da aka ɓata ta, sabida yaji haushi kuma, shima Uban wancan ɗanka ai sai da na musu tass, wai baisan Mijina nason doki ba ai,shine nace ya rike nashi ni zan saya mishi fara dan yace farin doki yake so." Dariya sosai yayi yace. "Mama kina taya ɓera ɓarna." Jug ɗin kunun tsamiya ya tsiyaya a kofi sannan ya saka sugar mi y'ay'a a cikin kunun ya sauka kafet ya fara ci a nutsu, mikewa tayi tafita zuwa ɗakin Mahaifiyanshi ta idar da sallah tana sauraron kukan da huda take mata tare da korafin, abinda iyayenta sukewa Daddynta, daga bakin kofa ta tsaya bayan ta ɗaga labule huda tace. "Hajiya Daddy baya farin ciki sai yazo nan, ni dama ki kirasu ki musu faɗa ko zasu daina mishi abinda suke yi." Da sallama Mama kilishi ta shiga ɗago huda tayi, cikin nutsuwa tace. "Jeki gurin Daddynki ki karya amma ki goge kukanki" Share fuskarta tayi, cike da zolaya Mama kilishi tace. "Yawwa Matar Marafa, da alamu bana nice zan baki kujeran Umrah dan banga Mijinki na sonki ba," Dariya Huda tayi sannan tace. "Wai baki da labarin ya saya min Tap ne, har da computer xauna a gurin sai na aureshi zaki san da karfina na shigo." "Hmmm! Jeki karya zamuyi gasar kyau a gidan nan zan nuna miki dani Alhaji yake." Fita huda tayi tana dariya, zuwa falon Mama kilishi. Zama Mama kilishi tayi a nutse, tare da sauke ajiyar zuciya, murmushi Mahaifiyar Mai Nasara tayi mata sannan tace. "Kinji abinda kishiyarki take faɗa ko Rukayyah." "Wallahi naji, abinda yake damuna ynx ko zai kara aurene?" Inji Mama Kilishi, Murmushi Mahaifiyarshi tayi sannan ta gyara zamanta tace. "Kara auren bashi bane mafita, abunda zamu masa shine addu'a dan ni har yanzun banga alamar sauyi a tare da shi ba, sai yana tare da Yaranshi, kuma bana jin matarshi tana kusadamu dan nasha mafarki akan matar da zata. Akan matar da zata zame mishi haske, kuma kinga yanayinshi yana da tsatsaran ra'ayi duk ya haɗan nunawa Sa'a taya zai fahimci kulawa bayan kowacce tana da abinda yasha kanta basu da lokacinshi, Hmm Allah ya kyauta." "Amin" Mama tace, Jikinta a sanyayye can tace. "Ni ina tunanin kodan baya kusadamu ne, kinga yanda yake cin abinci kuwa, kaiii Allah ya kyauta." "Hmmm! Eh toh dukda haka, amma Ya zaɓa mana abinda yafi alkhair." Haka suka cigaba da tattaunawa har Mai Nasara ya shigo, mikewa Mama kilishi tayi tabasu guri zama yayi kusada Mahaifiyarshi, yace. "Ina kwana Hajiya" "Lafiya lau," Yanda yayi gaisuwar a takaice haka, itama ta amsa mishi sabida kunyar ɗan fari, bata iya sake jikinta dashi amma tana jin zafin abinda matanshi ke mishi har da Aneesa yar Kaninta, Zaman shiru sukayi dukkansu har Huda tashigo ta buwaye su da hayaniya, mikewa yayi ya ɗauki wani key dake saman show glass ɗinta ya buɗe ɗakin dake cikin falon, kallonshi Huda tayi cike ds son surutu tace. "Daddy!!" Juyowa yayi agajiye da hayaniyarta tace. "Kardai barci zakayi ni kuma ina son zuwa gurin Marafa." Lumshe idanunshi yayi yana jinjinawa wanda zai auri Huda, dakyar yace. "Don Allah princess jeki drvn yakai ki, na gaji sosai." Mikewa tayi ta ɗauki side bag ɗinta tace. "Ok Bye, hajiya mi zan sayo miki?" "Ke tafi can magananiya." Inji Hajiya knn, fita tayi tana dariya, har wajen gidan, Shigewa ɗakin yayi ya kwanta, taɓe baki Hajiyarshi tayi cike da mamaki wato hali zanen dutse, halinshi ba iyakan mutane tsiraru yakewa ba, har da Yaranshi toh ai dole yasamu matsala da matanshi suma dake shashashune basu san yanda zasu bi dashi ba. Haka ta ɓata lokaci tana nazarin halayar ɗanta da matanshi tana niman ta ina mafitar take. *** A nutse muka ka dawo gida, dukda tulin gajiyar dake bibiyarmu dan dakafa muka shafo, daga makarantarmu, wai ma da zamu tafi a napep dawowa kuma asayidarmu, ga rana da ake tsulawa ajiyar zuciya na sauke lokacin da muka shiga harabar gidanmu, ganin motar Aunty Shukra da na Aunty Hamdiyya. Da gudu khalifa ya fito ganinmu yasa shi komawa da sauri tsabar k'iwuya, Dariya Rahila tasaka tace. "Baby Khalifa, ko kuntuna maganarmu na daren jiya..." Kafin ta kai aya na shige a guje Rahima itama ta rufa min, dariya take lokacin da taga mun zaune muna sunne kai, tace. "Annamimai, wallahi tunda kuka nuna min kuna jin kunya sai na cire muka kafin mu bar gidan nan" Kasa kasa take maganarta wanda iya mune zamu jita, mikewa nayi na shige ɗakin Maman Amarya shewa tasaka, har da buga cinyarta, da sallama a bakina na shiga ɗakin Aunty Shema'u, da sauran Yaran gidanmu mata, har da Aunty Gausiya, zuɓewa nayi a jikin Aunty Hamdiyya ina dariya, waya take muryanta kasa kasa, idan baka ga wayar ba sai ka rantse ba waya take ba, kurawa bakinta ido nayi yanda take motsawa. "De Aunty Hamdiyyarmu knn, kanwar sharuhkhan yayar Amisha sharma, irin wanga luv ɗin Aradu ko uwar gulmar da ta zuba miki ido bata san mikike cewa ba, Allah zan zo gidanki ɗaukar class." Katse wayar tayi ta wawuro wani laida ta wurgawa Rahilah, dariya Auntys ɗinmu suka saka basu ɗaya ba, har da Mama da take gadonta, "Rahima ɗauki kayan can ki kaiwa Ummarku, ni sun isheni" Mikewa Rahimah tayi ta shiga ɗaukar kayan fruit ɗin da aka kawo can idanun Rahilah ya faɗa kan Ayaba, ɗauka tayi ta gutsura, daga jikim uwar haɗa ido mukayi da ita aikuwa ta kashe min ido da sauri na ɗauke kaina, daga gareta dan na lura iskanci take ji a ranta. Kallonmu Aunty Shema'u tayi tace. "Mama wai yaran nan basu da tsayayyune, ko jiya sai da Hayatu mukayi magana dashi, wai ana ta binshi akan ana niman izini akan su saura kwanaki su gama, scndry amma har ynx babu samaruka," Dariya Mama tayi cikin jin daɗi, tace. "Yan ukuna har ynx Allah bai kawo musu mazaje ba, sai dai ina da Yakinin mazajensu suna hanya, toh da kike maganarki shema'u yaran nawa suke, sha bakwai ne fa da watanin biyar, kuma ai koke a sha tara malam ya aurar dake, sai jariraina ne za'a saka musu ido," Da dariya Rahilah tabar ɗakin zuwa ɗakinmu na yan mata, tasamu na cire kayana ina jiran rahimah tafito wanka, sai gata rike da ayabar tana min bayani tace. "Kinsan lokacin da aka sani a zubar gado fans ina jin ana banana banana, Yaseen sai nazata nacine, asheeeee" Mikewa nayi nabar ɗakin babu shiri, dariya tasake har da rike cikinta, Rahimah da ta gama wanka ta kasa fitowa tsabar, mun gaji da iskancinta. Can tayi shahadar kuɗa ta fito, suna haɗa ido ta ɗaga mata gira, dake ita rahimah tana da sauri kuka take ta fashe da kuka tace. "Wallahi sai na kai karanki." Fuuuuu tafita, kiciɓis suka yi da Umma cikin shashekar kuka tace. "Umma kinga Rahilah ko! Ta addambemu wallahi ku mata addu'a ko Allah zai aiko mata shirya." Duk Yayunmu suka fito, sai kallonsu ake ita rahilah dariya yaci karfinta, ke Rahimah kuka, sai da Umma ta daka musu tsawa sannan tace. "Bana son shiririta wucce ku bani guri." Sunsun suka wucce, suna shiga ɗaki, aunty shukra tana bin bayansu, a bakin kofar ta tsaya tana jin dariyar Rahilah tace. "Mi yasa baki ce ina kiran Banana bane, Allah da gske yaren novel ne, ki ji sunce joy stic.." "Rahilahhhhhh" a firgice ta yarda ayabar, tura kofar Aunty shukra tayi tana mata wani irin kallo daga sama zuwa kasa. "Kinsan abinda kike kira kuwa, gaban ɗa namiji a ina kika taɓa, gani yau zanci kaniyar." take jikinsu ya ɗauki rawa, tace. "Don Allah Aunty kiyi hkr wallahi ban san wani abu akanshi ba, na rantse miki da Allah nima a online nake ji a novel Aunty ki rufa min asiri kiyarda dani bansan kome ba." Buɗe kofa tayi ta kwala min kira da sauri na fito, na shiga ɗakin, nan ta shiga mana tambaya da bin didiginmu har da kwanakin da muke Period ɗinmu, kaii karshe cewa tayi sai ta duba kasarmu zata yarda dake Nurse a nan kaduna a wani prvt hospital take aiki kuma ba laifi babba ce, a gurin aikinta kuka nake cike da tashin hankali nace. "Aunty Yau na fara bin month don Allah ki yarda damu bamu san kome ba " Ganin yanda muka gigice yasa jikinta sanyi faɗa tayi mana sosai sannan ta karɓi wayar ta goge Whatsp ɗin ciki da face book, tace. "Idan nasake kamaku kuna irin wannan maganar a kunen malam wallahi." Cikin rarrashi tayi mana nasiha sosai wanda ya shiga jikinmu, tace. "Wayarku sabida karatu da wasu uzuri aka saya muku bawai dan ku lalace ba, idan da a gidan mazajenku kuke wallahi bazan taɓa damuwa da ku ba, don Allah ku rufa mana asiri mu aurar daku, lafiya aikuna jin yanda ake sukar iyayenmu akan gausiya don Allah ku zame mana jakadu na kwarai." Bamu iya kome ba, sai gyaɗa kai kaman kadangaru a jikin bango,(lolx kun tuna inna wuro kuwa) Fita tayi tabarmu a ɗakin bayan ta bimu da addu'a shiriya,... ***** "Hello Adda Nafi'a bazan sami zuwa wunin gidansu Sailuba ba, sabida Ahmad ya dawo, amma ki karɓa min nawa." Daga can ɓangare aka " kutt yanzun zama zakiyi dan yana gari dalla kifito shi yarone da zaki bashi nono, a gidan common ma dear ki zo." "Taɓ akan haka kina jinshi yana ikirarin kara aure sai na fito, bikin wasu na lalata nawa kicewa sailuba tayi hakuri, da baya gari zan zo amma ynx yana gari, nasan mi yake shirya min, tunda Yan uwanshi basa zuwa ko sunzo koransu nake da masifana kawai ki bata hakuri." "Wai nikam yaushe kika koma haka, ne wato namiji yafi, bikin besty frnd ɗinki " "Ai bashi yafita ba, kishiyar da yake ikirarin zai min tafita muni a idanuna kinga sai an jima dan ɗazun yagama f**ck ɗina son ranshi boons ɗina har ynx ciwo na suke min, yanzun zansan yanda zan shawo kan kayana clear." Tana kai aya ta datse kiran, cike da takaici ta mike zuwa ban ɗaki wanka tayi sosai, har ynx tana jin zogin kirjinta sunce towel ɗin tayi cikin nutsuwa taga yanda bakin nipples ɗinta sukayi jajjur, dake fara ce, tsaki tayi tace. "Banza mayye kawai, ko Jannart bata cinye min bakin nono haka ba." Shiryawa tayi cikin riga da skirt na lace, purple tayi kyau ba laifi kitchen ta shiga tayi musu tuwo miyar wake, wanda yaji kifi da nama, a leda ta ɗaure tuwon ta kawo table ta ajiye sannan ta koma ɗaki tasake wanka sosai, ta canza kaya, tafito. Zama tayi a falo ta kunna kayan kallo, wayarta da yake kashe tun jiya ta kunna a can tashiga niman inda zai ɗauke mata kewa. Mbc bollywood ta saka, tana kaiwa suna fara hoob Ghaad, nan tasamu ya ɗauke hankalinta, data wayarta ta buɗe a hankali sakon Whatsp ya fara shigo mata kafin ta fara ganin na IG, Whatsp ta buɗe ta cikaro da hidimar bakin da suke yanda ake shagali, kwalla ne ya fara bin fuskarta, A hankali ta fashe da kuka dan har jin kafarta tayi yana mintsininta, Ig ta buɗe anan ta ɗaura hannunta akanta ta fashe da wani irin kuka zaka rantse sakon mutuwa ta gani a'a tsabar shagali ya wucceta ne, take bakin ciki fushine ya cika zuciyarta yau ita ko Ahmad. **** Kallon Rahilah mukayi sannan muka fashe da dariya cikin zolaya nace. "Don Allah yaren novel nike son ki min." Kwanciya tayi, daga ita sai zanin kirji tayi rigingine juya kanta tayi tana murmushi tace. "Kuyi lokacinkune, zan kamaku bebs" Zama nayi akan stool ɗinmu ina duba chemstry, dariya mukayi tashi tayi ta zauna, tana kallonmu tace. "Wai shin dariya nake baku ko?" Girgiza mata kai mu kayi nace. "A'a baki bamu dariya, kawsi muna mamakin duk rashin kunyarki da bakinki daga ance za'a faɗawa Umma da Malam duk kin gigice sai kuka kike kina yarfe hannunki, hahahah." Dariya Rahimah tayi cike da tsokana haka muka hanata sakat, sai da ta dawo mana da halinta dan ba tare da mun ankara ba ta zare xaninta tace. "Zafi nake ji." Da gudu muka fita daga ɗakin, gyara zaman zani ta tayi, ta shiga ban ɗaki wanka tayi ta fito sannan ta saka, doguwar riga tafito, tsakar gida ta karɓi busar shinkafan da Umma take nima ajiye buƙ ɗin nayi, na karɓi aikin yin miya, munayi muna hira. "Maryam Sajidah kin kaiwa Hajiya Falmata hand out ɗin nan kuwa." A raxane na ɗago kai nayi cike da tsoro dan Umma yanzun zata balbaleka, sake robar da ake ajiye garin kuɓewa nayi, na fito daga ɗakin girkin a tsorace ina yarfe hannuna nace. "Wallah.." "Wallahi kin manta ko? Toh ai yayi miki kyau sai ku tashi ki ɗauko ɗari biyu ku kai mata, dan yau zatayi amfani dashi sokuwa kawao kuma ki kwashe min garin kuɓewana kafin na raɗeki........ \(-ㅂ-)/ ♥ ♥ ♥ '''Ita Rayuwa saukine da ita ɗauketa yanda ka ganta''' [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.5* Jikina na rawa na kwashe garin kuɓewar sama sama, na mayar cikin robar na rufe kallona umma tayi cike da mamaki yanda Allah ya ɗaura min tsoron jaraba, gashi na iya laifi amma cikina cike ya da tsoro, bani ɗaya ba harsu Rahilah haka muke da tsoron kata'i. Da sauri nabar kitchen ɗin zuwa ɗakinmu, na ɗauko sakonta na fito kallonsu Rahilah nayi cikin nutsuwa nace. "Jiranku nake kar lokaci ya kure." "Amma dai kya jira na gama sai mutafi ko?" tace min, Ina zaune ina jiranta har ta wanke shinkafar tuwon, ta jika Rahima tana gurin Mama dan ba zata bimu ba, Da sauri muka fito ni ina sanye da Nikk'af ita kuma taki sakawa, muna tafiya muna hira har muka fito daga unguwarmu, abin hawa muka tara muka faɗa mishi sunan unguwar da zai kaimu, ba tare da wani gardama ba ya kwashemu zuwa unguwar, A kofar gidan aka saukemu, unguwar sabon gurine dan kamar manyan mutane ne, suka sayi filayen, tura get ɗin mukayi da sallama, mai gadin gidan ne ya mike gaisheshi mukayi, sannan nace. "Malam hajiya tana gida kuwa?" "Eh tana ciki," ya bamu amsa a takaice. Godiya muka mishi sannan muka shiga gidan da sallama abakinku, duk suna falo a zaune da murmushi ta amsa mana tana cewa. "Yau nice da manyan baki haka? Malama Rahilah tare da Malama Maryam Sajida barkanku da zuwa." Ture kanshi tayi a cinyarta tace. "Aman! Tashi bana son shirme kazo ka min bake bake akan cinya da Allah ya baka haihu ai da jikokina zan ɗauka tashi nayi bakine." Dakyar ya buɗe idanunshi tar akan Rahilah, gyara kwanciyarshi yayi ya sake lumshe idanunshi, wani bakon yanayi yake ji na daban. "Ina wuni Hajiya, Ya gida" Na gaida hajiya falmata. "Lafiya lau, ya Malama Hasina? Da jikin Malama Atika." "Alhamdulillah, humm dama aikinkine umma ta bani toh na manta ne dan tun safe ta bini na kawo miki, amma sai na lura kaman baki zo ba." na faɗi haka a takaice, "Eh wallahi mai gidane ya dawo, jiya toh kuma sauran Yan matan da nake bari suna makaranta shi ya hanani zuwa." Jinjina kaina nayi sannan na buɗe jakar makarantana na fito mata dashi, na mika mata tare da mikewa zamu bar gidan, "A'a da wuri haka nagode, amma ga aikinta nakice mata inji Iyayen Zakiya, daga zari'a suna gayyatarta walimah auren zakiya naso da naje yau da kaina zan bata sakon, amma ki bata hakuri bikin saura sati biyu." Ture kanshi tayi akan cinyarta aikuwa ya tura bakin da cewa. "Mami zata karya min wuya, tun bada ga jikokinta ba." Juyawa yayi ya tsare Rahilah da ido, itakan bata san yanayi ba dan game take a wayarta. Ni kuwa mamakin yanda yake iya kallon mutune haka ya bani, basar da abin nayi na cigaba da leka game ɗin rahilah muna magana kasa kasa, tare da sake dariya. Fitowarta yasa muka mike, mika mana wani jaka tayi, me ɗauke da tambarin Wani mall na dubai, sai ta sake bamu aikar umma shima a wani jaka daban tace. "Wannan na farkon nakune ku uku, wannan kuma na Malama Hasina ita da Malama Atika, akwai katin bikin a ciki, idan nasami shigowa gobe zan mata bayani, ga wannan ku rike kuɗin napep." K'in karɓan kuɗin mukayi cike da kunya, Rahilah tace. "A'a don Allah ki barshi faɗa umma zata mana, kiyi hakuri," "Lallai kuwa toh ku zauna babu inda zaku je tunda bazaku amsa ba." ta faɗa mana hk. Babu yanda mukayi haka muka karɓa kaman zamuyi kuka, godiya muka mata sannan muka bar gidan. Sai a lokacin ya buɗe idanunshi ya gyara kwanciyarshi, yace. "Mamie!" Sai kuma yayi shiru bai kuma magana ba, tasan halinshi shi yasa tace. "Yaran Malamarmu ne, ita mai nikk'af a fuska itace maryam Sajida, sai ita ɗayar Yar kishiyar malama ce, Rahilah" Gyara kwanciyarshi yayi ya cigaba da lumshe idanunshi, sautin muryan Rahila na yawo a kunnenshi, juya bayanshi ya saka hannunshi a kunnensa yana yaki da zuciyarshi. *Ina dukkansu ma yaudaranw basu san kome ba sai kyalkyale banza awaje da zaran sun shiga ciki su xama kaman jakuna* Hira sukayi sama sama har Mahaifinshi ya shiga, Dr Mahmud Mandara, zama yayi cikin nutsuwa tare da zubawa Aman ido cikin harshen shuwa yake tambayar, Hajiya Falmata mike damunshi. Dariya tayi tace. "Hali a jikin rai, kazamar matarshi yake tunawa." Juyowa yayi cike da jin ba daɗi yace. "Kaiii Mamie In-law ɗinki ce fa, itace kazama, toh ki nemo min mi tsafta." Dariya Dr Mandara yayi kamar me yace. "Falmata kinji ba, yana kalubalartaki na kiran Hindu kazama, toh ni dai babu ruwa." Mikewa zai bar falon, "Aman ashe cigaban da kuka samu kenan bamu sani ba, ɗazun Alhaji Muh'd Yunus yake faɗa min ds muka haɗu a fadar zazzau, wai gwnatin naija tabarku ku buɗe kamanin software." Murmushi Aman yayi cike da jin daɗi. Yace. "Abba Nasaran ba tamu bace mu ɗaya, jigon Nasaran Mai Nasarane, Abba kaga kuɗin da ya narka ne, kashi 59% na shine kashi 20% nawa, 21% na Ahmad Zailani Bature, Abba da zuwanmu Dubai kome ya rigada ya tsara, babu abinda muka ɓatar namu, Ya Allah ka jagoranci al'amuran Yunus Mai Nasara," "Amin" Iyayenshi suka ce, nan yake warware musu halayar Mai Nasara, Cike da jin daɗi sukayita samu su albarka. **** Karfe uku, na rana ya isa garin katsina, a jirgi yan kasuwa dama drvn gidansu yasan da xuwanshi, ba tare da bata lokaci ba ya isa inda drvn yake, jikin drvn na rawa yazo ya buɗe mishi kofar motan, yana shiga ya koma gurinshi ya zauna yana cewa. "Barka da zuwa Yallaɓai, ya hanya." "Alhamdulillah Malam Nuhu ya iyalanka." "Muna lafiya, barka da zuwa ashe karaman madam tasan zaka zo shine take ta murna." Murmushi Ahmad yayi har suka isa dutse tsafe quarts, inda gidan Ambasada Alhaji Zailani Bature, Kunna kan motar yayi lokacin da aka buɗe tangamemen get ɗin gidan ya nausa hancin Motar ciki, tunds suka ga mai gadin basu ga kowa ba, mai gadin na rufe kofar shima yabar gurin, A hankali suka fito ya kwashi wayoyinshi da jakar computer ɗinshi yayi cikin gidan. Yana tura kofa, balloon na fashewa akanshi take wasu kananun abubuwa masu kyali suka zobo mishi, Yana cikin mamakin haka suka shiga,wakar karin shekara suka shiga mishi, cike da mamaki yaga Yarshi rike da,cake yar kimanin shekara uku,. "Happy Birth Day Dadda." Durkusawa yayi gabanta, ya hure wutar jikin cake ɗin sannan yace. "Thank kyau My ChuChu." Yan uwanshi suka shiga murna da shewa, godiya yayi musu ya ɗaga kanshi step inda yake jin takun Mahaifiyarsu sanye take da doguwar rigar super wax, hannunta na dama rike da, casbi da 40 rabbana, Takawa yayi har inda take, ya ɗaura kanshi a kafaɗarta, suka sauko tare. Zama tayi a kujeran mai cin mutane uku, zuwanshi katsina yasashi manta wasu abubuwan ns ɓacin rai da ya kunso, a gurin Gimbiyarshi hafsat. Sukayi kanenshi aka yanka cake, aka kaiwa masu aikin gidan da akayi murnan tare dasu, sai da suka nutsu ya kalle Mahaifiyarshi yace. "Ummi !" Zuba mishi ido tayi cikin nutsuwa tace. "Ina jinka Deedat" "Ummi auren zan kara." Yanda yayi magana a sanyayya ɗauka baida gaskiyane, Tausayi da soyayyar ɗanta, suka mata diran mikiya, san bata son ta tursassashi, akan abinda Matarsa take musu dan a haka ma bashiri suke ba, ina kuma ina ta goya mishi baya yayi aure murmushi tayi irin tasu ta manyan tace. "Idan babu damuwa kayi hakuri mana, duk abinda hakuri bai bada ba, toh rashinsa bazai bada ba ka mata uzuri har zuwa nan da wani lokaci, idan bata sauya ba kana da damar yin kome." Shiru yayi ya rasa yanda zai mata bayanin halin da yake ciki,musaman yanda rena danginshi da shi kanshi, rike chuchu yayi yana kallonta cike da tausayi kiran sallah yasasi zuwa masalacin dake jikin gidan. **** "Toh Yau matarce a zaria, lallai abu yayi kyau, mi kika kawo na ɗaurenmu." Ware ido huda tayi tana dariya tace. "Alhaji nice ma zan kawo maka, kayan auren taɓ na fasa." Dariya suka sannan ya kalleta yace. "Kije gida ina zuwa, kinji." Haka Alhaji Muh'd ya turo Huda gida. **** Fitowa Fareeda tayi daga tayi ta rike da wayarta, akunne waya take akan kayanta da suke da da shigowa daga, lagos. "Allah Managa baxan baku ba ai wanca da na baku biyani kuɗina ba, taɓ kuyi hakuri kawai wannan karan nima kayan bazu zo min da sauki ba, balle na bada bashin da bazai fito ba." Tana gama faɗar haka ta kashe wayarta kallon Hasana tayi, tace. "Sameer bangashi ya fito ba," "Ai tun ɗazun ya tashi yake tambayarmu ina Yayarshi shine muka ce mishi sun tafi zaria da alhaji shine ya koma ciki yana kuka." Tsaki Fareeda tayi cike da jin haushin tafiyar da Mai Nasara yayi da huda ba tare da Sameer ba ai ko babu kome, Sameer ɗin shine magajinshi na gaba, ba Y'a mace ba dan gidan wani zata. D'akin yaran ta wucce ta sameshi yanawa Mufida rashin kunya dake itama bata da hakuri ta sauko ta make shi, tun daga bakin kofa take jin muryanshi da sauri, ta isa ɗakin tasami fuskarshi tayi ja. Gashi bakinshi bai mutu ba, sai zagin mufidar yake, da cewa. "Shegiya muguwa, jaka Allah ya isa min, azaluma." Ita kuwa da zuciya ya ciwota taje har gabanshi ta wanke mishi fuska da mari, sai akan idanun uwar "kam uba" inji Fareeda, Ko ajikin Mufida, ta koma bakin gadonta ta zauna "keeee Uban mi yayi miki kike dukanshi kaman jaki dan uwarki." Mufida bata da kunya yar shekara goma amma rashin kunyarta ya fi karfinta dan tsabar ta haɗa abubuwa biyu daga iyayenta miskilanci daga uba mulki daga uwarta, ita a rayuwatar tana son bada oda kuma sau ɗaya take magana, na biyu dukkane idan kuma babbane toh duk maganar da ta sauka a harshenta shi take faɗa mishi, dan haka da fareeda ta zageta ɗago idanunta tayi farare kafin tace mata. "Ki tambayi rashin tarbiya." Tana faɗa mata haka ta juya tayi kwanciyarta take ran Fareeda ya ɓaci ta fincikota ta tsinketa da mari, wanda yaja hancinta zubda jini dan tana haɓɓo. "Dan Ubanki kika ce naje na tambayi rashin tarbiya dani dake waye bashi tarbiya." D'ago kanta tayi cikin nutsuwa ta share hancinta tace. "Ki sake min rigana." Yanda tayi maganar kaɗai abin mamakine dan idanunta sunyi ja kamar wata babba, amma babu ko ɗigon hawaye asalima, hucci take tsabar ɓacin rai, Fita tayi daga ɗakin zuwa sider ɗin Uwarta tana uwar ɗaka yanda Mai Nasara yabarta haka take a kwance, Ba sallama ta shiga cikin kuka da batayi a ko ina ba sai a gaban uwar take faɗa mata abinda Yadikonta tayi mata, Abin takaici ka ɗibo damuwarka kazo inda za'a share maka kwalla amma sai uwar ta kalleta ta gyara kwanciya sannan tace. "Fita ki bani guri bacci nake ji." Zaro ido yarimyar tayi cike da bakin ciki ta suri wayar Uwar tafita da shi, tana ganinta amma tsabar mulki ya hanata magana, Mufida kuwa layin Uban ta kira, yana kwance a ɗakinshi na zaria ta tsalla mishi ihu da ya ɗauka tare da kururuwa tace. "Daddy Maman Samee ta fasa min hancina, har yana jini sannan ta zageni wai Ubana mara zuciya, ko kai bazata ragawa ba kuma sai tasa ka daina sonmu, aimu Matane kafi son Samee akanmu, mu ɗin banza mu ɗin wofi dan baka sonmu." "Ya isa Mamana gani nan zuwa kinji.".. Yace mata, Kashe kiran tayi Laraba da Hasana suka kallon yanda Mufida ta haɗa bom lokaci guda. Zuwa ɗakin uwar tayi ta ajiye mata wayarta sannan ta fita. ....... Takarkacen shi ya haɗa yayo waje, ɗakin Mama kilishi ya leka yace. "Mama zan tafi, munyi waya da Alhaji taso muje Huda." "Daddy lafiya? Zamu koma yau ba kace sai gobe ba." inji huda kamar zatayi kuka, "Eh toh muje Mufi takirani tana kuka, muje dai next week zan kawoki ki kwana biyu." Tana jin yace Mufi taji ranta ya ɓaci ɗakin hajiya kilishi ta shiga ta ɗauko kayanshi suka fito, lokacin Hajiyarshi ta fito har kasa ya durkusa ya faɗa mata tafiyar Allah ya kiyaye hanyan tace mishi, Mikewa yayi suka bar cikin gidan da rakiyar Mama kilishi, mikawa Huda wani leda tayi me ɗauke da kayan kwalliya da tarkacen mata tace "Mai Nasara karka kawota sai sati na sama, akwai bikin da zamuyi Yar gidan Yaya galadima zata auri muttak'an mai martaɓa, kaga sai taxo ayi bikin da ita dan har nasa a mata ankon fitar bikin." "Toh Mama." ya ce mata a takaice. Shafa kan huda tayi wacce tayi tace. "Kishiya ki min dariya mana.".. Murmushi Huda tayi tace. "Nagode granMah, Allah yakara buɗi da lafiya ya kara soyayyarki da me farin gashinki." Dariya Hajiya tayu tana musu bye da hannunta, tunda suka bar gidan ta kauda kanta ta zubawa gefenta ido, yana sane fushi tayi amma tsabar baida lokacin rarrashinta ya kyaleta ya cigaba da tukinta. Huda yarinyace karama amma tana da wani irin kaifin tunani, nazarin mahaifinsu da gidansu take, sam bai bai amshi sunanshi na magidanci ba, kowacce rayuwarta take tsullawa son ranta, dole asamu wcce zata sauya mishi alkibila dan duk cikinsu babu wacce zata iya wannan aikin, kwalla ne ya zuɓo mata tasa hannu zata goge ya mika mata tissue karɓa tayi ta goge, ahankali tace. "Thanks." Sai yaji ba daɗi, riko kafaɗarta yayi, a hankali ya furta kalmar kaman baya son faɗar kalman yace. "Sorry." D'ago kai tayi ta sakw murmushi wanda ya bayyana tsantsar kaman da take da Uban tace. "Is ok." Basu shigo gida ba, sai da magrib masalaci ya wucce ita kuma ta kwashi kayanshi da taimakon drvn suka shiga dashi cikin gida, Kallon Sameer da yake ta tsalle tsalle,akan kujeru tayi ta kauda kanta, ɗakinshi ta kai mishi kayanshi sannan ta wucce ɗakinsu, Mufida na zaune da kayan da jinin ya bata gana kan hancinta, da ta bushe kallo ɗaya sukawa juna kowacce ta basar, Ban ɗaki Huda tashiga tayi wanka da alola, tazo ta gabatar da sallah. ....... Bayan isha.... Zaune suke akan gurin cin abinci, baka jin kome sai karan cokala, suna gama cin abinci, kallesu dukkansu yace. "Ina nimanku, Huda ki kira min Mufida." Tunda ya faɗi haka bai kuma bin takansu ba ya wucce gefenshi, Huda ta mike itama, sai matan kowacce ta koma gefenta ta kintsa sannan suka nufi falonshi yana kishingiɗe, sanye da farin wando yadin maza sai rigarshi itama faran har kana hango farin shimin da yasaka ta ciki, Zama sukayi a kan kujera, Mufida na shigowa ta zauna a gabanshi, ɗago kanshi yayi ya kallesu, sannan ya kalli kafet ɗin, da yake malalle a falon, ko ba'a faɗa musu ba, sunsan mi yake nufi, sauka sukayi kowacce ranta a ɓace musaman Balkisu wacce take ganin kamar ya haɗata da sauran matanshine, Manta da tasharsu yayi ya cigaba da aikin gabanshi, har kusan tara, Mufida tace. "Daddy Barci nake ji" "Ok mi ya faru da bana nan." Ya jefa mata tambayar, raurau tayi da idanunta, nan ta kwashe karya da gaskiya ta faɗa mishi, sannan har da shaidunta na an fasa mata hanci, Buɗe baki fareeda tayi cike da mamakin yarinyar da aka haifeta a gabanta itace ta kula mata zarge, "Tashi kije sai da safe Matar Alhajina" yace mata, Tana fita ya juye musu kwandon bala'i dan akan yaranshi baida sauki, har yana ikirarin sake mata akan Yaranshi. Abin da yabawa Balkisu haushi ta mike, cikin isa tace. "Ai magana ya kare, suna gams hutu zasu koma bodin babu yar da zata sani ɓacin rai da ciwon kai." Fita tayi tabar musu falon cikin masifa Fareeda ta mike jikinta na tsuma, tace. "Kace bamu da amfani."" Bai saurarresu ba ya cigaba da aikinshi ila iyaka su hanashi hakkinshi dake kansu suje ya hakura dashi, dariya ke cikin cikin Aneesah dan itama Mufida ta taɓa haɗa mata makirci har tayi yaji, dan sai da mai nasara ya kifa mata mari biyu. Shi yasa idan ba huda ba, Aneesah bata shiga hidimar yaranshi, har sameer ɗin ba kunyane dashi ba ynx zai zage mutum. Suna gama fita ya zubawa nauran gabanshi ido, shi baiga wani abu me muni ba, a hukuincin shi asalima, duk uba nagari irin haka zai yanke, (A tunanin ka ba Yunus) **** Muna komawa gida muka baje abinda Hajiya falmata ta bamu, turaruka da humra ga kayan kwalliya, kallon Rahila nayi cikin nutsuwa nace. "A novel kowa ya iya, make ove ko?" Dariya Rahimah tasaka har da rike cikinta tace. "Wallahi ke muguwa ce, wato kin tarfo Rahil...." Shiru tayi tare da kallon kofar shigowa Aunty Gausiya ne da goyonta, batsal batsal muna ganinta sai da gabanmu ya faɗi, mikewa mukayi, tana rike da Aiman a hannunta bakin cikin ganinta yasa muka tattara muka shige ɗakinmu, Daga bakin kofa Malam Yace. "Alhamdulillah kin kashe aurenki ba? Madalla zauna akwai ɗakin Yan mata ki kutsa kanki cikinsu, Hasina !!!Atika!!" Da sauri suka fito kowacce hankalinta tashe, yace. "Daga Yau kar wata ta kuma shiga madafi girki, sannan yan matan gidan kar wata ta kuma fitowa aiki, su kwanta su huta Allah ya kawo musu sauki, Duk wani aiki ya rataya a wuyar gausiya, da fatan kun fahimce ni." Gyaɗa kai sukayi, abin tausayi ɗan da kafi so shi ke wahalar da kai, juyawar da Mama Amarya zatayi sai zuɓewa tayi a gurin, "Wayyo Allah mama!" Da gudu muka fito daga ɗakin Malam da Umma suka isa kanta, a hargitse Rahilah ta tureta cikin tashin hankali tace. "Karki taɓa mana Uwa, muguwa azaluma, mara imani kin kasheta burinki ya cika, idan ma maita kika ciy..." Kifeta da mari Umma tayi cikin zafin rai tace. "Kiyi min shiru." "Bani ruwa Rahima?" malam yacewa Rahimah, Har ture ture, muke nida Rahimah, muka kawo ruwan muna bashi ruwan ya shafa mata, a jiyar zuciya ta sauke, idanunta a rufe a hankali tace. "Ku taimaka min na shiga ɗakina." Umma da Malam suka taimaka mata suka kaita ɗaki, aka shimfiɗata a gadonta zama mukayi muna mata fifita, sai ajiyar zuciya take saukewa, D'akinmƴ Aunty gausiya ta zauna tana kuka, sai yanzun take dan danasanin kashe aurenta da tayi, gashi tun ba'a jekoina ba tafara kuka, Tunda muka samu Mama Amarya tayi bacci, muka dawo ɗakinmu, ni da Rahilah muka koma ɗakin Umma Rahimah ta koma ɗakin Mama da zama haka muka mata watsewar zaɓi. ****,Aslinmu, Mu yan kasar nijar ne, Malam da Umma, Asalin sunan Malam Omer Harzuka, ɗan asalin Damagarane bazabarme ne, Gidansu malamai ne, a damagaran wanda ake ji dasu malam yana da yan'uwan shi nacan, Rigimar cikin gida ya haɗashi da Yan uwanshi, wanda haka yasashi yayi fushi yabar gida, Malam shine babba a cikin gidan sai ya zamana a gidan ɗakuna ukune, akwai ɗakin Uwar gidan mahaifiyar Malam Mairama,sai Dakin Kyauta, sai dakin Halima wacce suke kira Hali dubu, Kakanmu malan Hayatu yana da yan kadarorinshi na kiwo, irinsu shanu, sai rakumai da tumakai,. Gidansu suna yawa maza da mata,, ɗakinsu Malam yana da kane, guda biyu yan biyune suma, Dakinsu basu da wani fitina kamar sauran ɗakunan, Hassana da Hussaina am musu aure acan nijar ɗin amma suna zuwa mana. Dalilin barinshi gida ya farune bayan auren Umma yar abokin Babanshi, inda kakanmu ya ɗauki wasu daga cikin dabobinshi yabawa Malam, sai kanen suka tada rigima akan mi zai bada Omer su bai basu ba, faɗa yayi musu yace wannan kason da yabawa Omer yabashine dan rabonshine na kiwo da yake mishi. Tunda suka ji haka sai sukayu shiru,dan Malam kaɗai ke masa kiwon dabobin. Bayan anyi haka da kwana biyu, aka samu ɓullowar cutar amai da gudawa wanda yayi sanadin rasuwar kakanmu. Bayan rasuwarsa yan uwan malam suka buɗe mishi wuta, akan sai ya bada dabobinshi araba bai damu ba dake yaba son fitina, sai ya mika musu da aka raba ya ɗauki Iya kakarmu da Umma suka bar nijar inda yazo maraɗi ya sai da dababinshi ya shiga motar katsina, daga sun zauna a katsina har na tsawon shekara, kafin ya dawo kaduna yazo ya kama haya, ya shiga makarantar markazi na malam mahmud gumi, dake yana da iliminshi tun can sai karatun bai bashi wahala ba. A lokacine Umma tasami cikin Yaya Hayatu, cikin me matukar laulayi, ita da Iya sukayita fama har ta sauka lafiya, Shagon saida litattafan addini ya buɗea kasuwar barci, kuma sai Allah yasaka mishi luɗifi a cikin shagon take ya bunkasa, Yaya nada shekara uku aka turashi madina yayi karatunshi acan, Cike da farin ciki yazo ya faɗawa Umma da Iyarshi, aikuwa sukaita murna,, dake shi ɗaya zai tafi sai yabar shagonshi ga yaronshi yana cirewasu Umma kuɗin abinci da na haya, Allah cikin ikonshi Naziru yarike su Umma da Amana har tsawon shekara biyar kafin malam ya dawo lokacin shagon ya kara bunkasa, Naziru ɗan nan kaduna ne, kuma maraya ne, amma mutune mai gaskiya da amana, Bayan dawowar Malam ya maida Naziru makaranta dama bai gama scndry ba, dan yana aji biyu ya ajiye karatu gashi ynx yana niman shekaru ashirin, da buga buga malam ya turashi makaranta, Dawowar malam aka sami cikin Aunty Shema'a, wacce cikinta baibawa umma wahala ba. Bayan haihuwar umma Malam ya fito da maganar karin aure Iya ce ta taushe Umma har aka kawo Mama Amarya, Lokacin Aunty shema'u babu inda bata shiga, dan sai aka ɗauki shekara ɗaya da rabi kafin akayi auren, dukkansu malam ya kwashe ya zuba a makaranta high islamic, Sun cire kishi a ransu sun rungume hidimar mijinsu, fiye da kima. Watan Mama goma sha ɗaya ta haifi Aunty Asma'u wacce take aure, a Abia mijinta ma'aikacin banki ne, Aunty Asmau watanta goma sha uku, sai ga cikin Aunty Hamdiya wanda lokacin Umma kama da tsohon cikin Ya kabir wanda yake bautar kasan shi a Edo, Mama na fama da karamin cikinta, sosai suke fama da kansu ga Uwar mijinsu. Da ba lafiya watan guda tsakani Umma ta haifi ya kabiru, sati biyu da haihuwarshi Iya ta rasu, sun kaɗu sosai har na tsawon wata biyu, ana haka akayiwa malam tallar gida a tudun wada layin yan kosai, ba tare da wani damuwa ba yaje yasayi gidan me ɗauke da ɗauka bakwai ciki da falo da ban ɗaki guda uku, ciki ɗaya ɗaya, da ban ɗaki guda biyu sai ciki ɗaya babu ban ɗaki a cikinsu sai a haraba, nan malam ya ajiyewa yaranshi maza, Ciki biyun da ban ɗaki na yara mata, Bayan wani lokaci Mama ta haifi Hamdiya, lokaci Yaya kabir yayi kwari sosai, gidanmu ruwa biyune ɗakin Umma mu bakakene sai ɗakin Mama su kuma farare ne. Sai da Aunty Hamdiya tayi shekara ɗaya da wata biyar aka sami cikin Aunty Gausiya, tunda Umma tasami cikinta ciwon Asthma ya shigeta da an ɗauka wank ciwo nadaban ne sai da aka tsananta bincike aka gano Asthma ce, dakyar dakyar cikin ya kai wata bakwai karshe tiyata aka mata, aka ciro babyn yar karama, umma ce ke hidima dasu har suka shekara dan Mama ciwo tayi sosai,. Gashi gausiya ta tashi garau, sonda Mama ke nunawa Gausiya ya ɓaci tun bata da wayo har ta fahimci da zaran ta tsalla ihu Mama zata birkice, sai ta tsiro da fitina kala kala, ga faɗa da zagi haka Umma zata rufe ido ta zaneta, tun mama bata nuna bacin ranta har ta farawa Umma ba'a a wasa inda take cewa. "Yaya da dai kin daina dukar zuciyar mamanta dan ji nake da ita kamar tsoka ɗaya a miya." Tunda ta faɗi haka umma ta kame hannunta a jikin yarinya amma kiri kiri, umma ta ware gausiya a cikin yara, tun malam bai fahimta ba har ya ɗago wariyar yayiwa Umma magana tace. "Ita zata iya rike sauran yaran dan a hannunta aka haifesu ita kuma gausiya yar soce taje Uwarta ta riketa." Suna haka kwatsam Mama tasami cikin shkura shima tasha wuya dan har cirewa aka so yi Allah bai nufa, aka haifeta lafiya, Bayan shekaru ashirin cif, yaran umma huɗu har dani da sai na mama Amarya shida, bayan shekaru aka sami cikinmu inda aka haifeni bakwaini, su Rahilah sai da suka cika wataninsu cif, ina da wata huɗu aka haifesu, mune kananu dan yayunmu duk sun girma har ana batun aurar da Aunty Shema'u Yaya Hayat yana karatu a ɗan fodio Uni.. Sokoto gausiya da shukra sune yan mata kananu, Shema'u da Asma'u aka aurar dasu rana ɗaya, Aunty Shema tana auren wani ɗalibin Malam ne, sai mijin Asmau shima babanshi abokin malam ne, Bayan shekara uku aka aurar da Hamdiya da iya kar yaran gidanmu scndry, daga nan magana ya kare, Halayar gausiya ba daɗi, gashi sai rashin ɗa'a take a unguwarmu, yayinda shukra tafita. Haka suma suka cigaba da karatu, har suka gama scndry shukra ta sami wani malamin jami'a anan kasu ya fito nimanta, Gausiya wani yaro ta makalewa, ganin tana shirin lalacewa Malam ya hanata fita ga fitsara da rashin mutunci, babu me shiga shirginta har muma kanenta, ganin idan akace xa'a jirata ɓata lokacine akayi bikin Aunty Shukra. Lokacin da Yaya Hayat ya gama karatunshi na likitanci, ya dawo gida nan ya gano gausiya na fita ya kamata yayi mata mugun duka, Ranar malam na kasuwa Naziru yazo mishi, ya zama babba malami shima yana koyarwa a A.b.u, cikin farin ciki suka zo gida yaci abinci. Nan yake faɗawa Malam ai zuwanshi hutu yayan Mamanshi daga Maiduguri yazo ya ɗaukeshi suka tafi can, dake suna da buɗi sai suka nima mishi takardu ya tafi sudan, har ya auri yar uwanshi bata jima da rasuwa ba gurin haihuwarta na uku, Malam ya tausaya mishi, ya tambaya Yaya hayat da shema'u anan malam ke faɗa mishi ai gidan ya cika, shigowa malam yayi ya faɗawa su Umma, Komawa yayi gurinshi suka shigo gidan, inda farkon shigowarshi yayi tozali da Aunty gausiya, Bayan anyi gaishe gaishe, akayi yaushe gamo, anan yake shaida musu Ai yaron shi babba sunan Malam ne ana kiranshi faruq, sai takwaran Iya Maryam, Sosai malam yaji daɗi,, da zai tafi ya saukewa malam kayan masarufi, Bayan sati biyu sai gashi nan yaxo ya gaida malam, wasa wasa ya maida gidanmu gurin zuwanshi, har karatun dare da na safiyar da ake, duk yana zuwa kai da yaga zai cutu ya fito ya faɗi abinda ke damunshi, Malam yayi farin ciki, ya sami Umma da mana ya faɗa musu suma murna sukayi da aka faɗa mata katsaye tace. "Lallai fa ni bana sonshi." Babu wanda ya saurareta, har aka fara maganar tayi karfi, sannan Baban faruq ya fara zuwa gurinta duk fitarta sai ta mishi rashin ɗa'a har akayi auren cin mutunci da wulakanci, cikin yaranta rabone kawai ya ratsa dan sai sun raba hali ya gwada mata karfi yake karɓan hakkinshi sai rabo ta ratsa, Gashi Allah ya haɗata da munafukar makociya ita ke ɗaurata Kan kome, bayan aurenta akayi bikin yaya shida matarsa da suke zaune a doctors quarts anan kaduna, har da yaransu biyu Hasina wacce suke kira da Afren sai Atika wacce suke kira da Ihsan, Tunda aka fara maganar auren Aunty ciwon Mama ke tashi har zuwa yanzun da ta kaso auren, ....... Cikin tausayawa na share kwallar dake bin fuskana. Bayan sallar isha muka sake lekata tana bacci sannan muka koma ɗakin Umma. **** Washi gari... Muna tashi muka fito zamu fara aiki malam yace. "Kuje mu kwanta, Gausiya ta fito." Jikinta na rawa tafito ya fara aiki, dakyar Umma tashawo kan malam ya barta tayi abin karyawa muka ci, bamu zauna ba sai makaranta. Koda muka dawo an gama abinci, zama mukayi abinmu ko kulata bamuyi ba, muna gama cin abinci muka kai mata kwanon gurin wanke wanke muka shige ɗakin Mama , aka buɗe hira banu fito ba sai da azahar. **** Kamar jiya yau ma shi yayi abin karyawa kuma ya cinye abinshi dan bata tashi, yana gamawa ya shiga ɗakin motse jikinshi yana idarwa Ahmad ya kirashi a kune ya saka wayar can kasa makoshi yace. "Barka angon Hafsat." Yana sauke numfashi, dariya Ahmad yayi yace. "Shege kana rage gajiyane na tsinke maka jin daɗinka toh idan kagama muna jiranka a officer." Katse kiran Ahmad yayi a gurguje ya shirya sanye da bakin jeans da farin shirt an rubuta Armania mai dogon hannun. Yana isa officer din Ahmad ya sakashi a gaba da dariya...... [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK ONE👈* *Page.6* "Yau wani ya hucce gajiyarshi akan wata toh sannu Allah yasa kwallon ya faɗa raga, nan da watannin muzo cikin shinkafa." Duka Aman ya kai mishi yana murmushi dan dama Ahmad ya fito ɗan kazar kazar. Kallon Agogon da ke ɗaure a tsintsiyar hannunshi yayi, kafin ya ɗago kai taɓe baki yayi cikin nutsuwa yace. "Wannan mutumin kome sai yasaka mana african time ne." Bai rufe baki ba, sai ga mai nasara ya turo hancin motarshi a haraban ma'aikatar, nima guri yayi ya parka sannan ya zuro kafar shi wanda yake cikin wani haf shoe, yafito sam bai cika damuwa da saka kaya kananu ba, duk kayan da zaka gani a jikinshi toh jamfane yau ma, jamfarce ruwa ashe sai takalmin shi haka ga baki ɗaya dai haɗin yau yayi tane fully, a hankali yake takowa fuskarshi a sake ya shiga officer ɗin da sallama, amsawa sukayi tare da mika mishi hannu musabaha yayi da Aman dan shi yake kusada, sai ya mikawa Ahmad suka gaisa tattaunawa sukayi akan cigaban kamfanin da zasu buɗe,... ***** Tunda muka ɗauko hanyar gida idanuna ya sauka akan mai saida ayaba, taɓa rahilah nayi cikin zolaya nace mata. "Keee! Yaren novel can." Duka takaimin cike da jin haushi ta rausayar da kanta, dukda nikk'af ce a fuskarta sai da na hango murmushi akan fuskarta, a hankali tace. "Insha Allah dakanki zaki kirani dan ɗaukar darasi, keee nifa mijina sai ya haukace akaina dan..." Kasa tayi da muryanta dai dai kunnena tace. "Babu abinda baxan iya mishi ba, ke har ɗaukar hotona zan natura mishi." Zaro Ido Rahimah tayi tace. "Mun shiga uku, Rahilah wato baki daina ba ko?" D'aga kafaɗarta tayi alamun oho, sannan tace. "Ga wacce zaki tuhuma, bani ba ina zaman lafiyata ta kawo min maganar wai ga ayaba." Dariya nasaka har ina rike cikina, haka nayita tsokanar Rahilah ita kuma tana biye min har muka iso gida,.. Da dare kuwa muna zaune a tsakar gida muma shan iska, Malam da Umma da kuma Mama suna hira Malam yace. "Ina son Allah ya kawo min mazaje nagari da zasu aure min, Yan ukuna dan na lura Rahilah ta ɗan fisu, rawan kai addu'a nake musu ba dare ba rana." ... "Hmm Malam dama ina son magana dakai akan Maryam Sajida, Malam Mus'ab yayi min magana akanta nace sai na tuntuɓeka." Inji Umma knn, Shiru yayi na wani lokaci kaman bazai magana ba, ya kirani. Jikina har rawa yake na isa gurinshi, nace. "Na'am malam." "Kina son Malam Mus'ab ne?" ya jefa min tambayar, A ruɗe kamar wacce akace tayi karya na shiga cewa. "Wallahi na rantse da Allah ni bana kulashi ma, kuma malam ka tambayi su Rahilah babu ruwan da shi.." Kuka na saka musu ina rantse rantse, "Ya isa Mamana ban ce zan miki dole ba, dama tambayarki nake shin kina sonshi ne ko A'a." Cikin sauri nace. "A'a ni bana sonshi." "Tashi kije Allah yayi muku albarka," "Amin" su Umma suka ce suna min dariya, Dakin Umma na shige na kwanta, take su rahila suka biyo ni, suna rarrashina. Bayan tashinmu Umma take faɗawa Malam, "Na manta ban faɗa maka ba, Akwai Yar Amiran na da'awa zata aure yariman zazzau shine aka turo min da katin bikin, mi kagani akan tafiyar." Murmushi yayi sannan yace. "Ba damuwa, Allah ya kaimu lokaci amma bake ɗaya zakiyi tafiyar ba ko?" "Eh zan ɗauki Yan uku muje dasu dan zasu taimaka min sosai." tace mishi. "Allah ya nuna mana lokacin." yace mata, Haka suka cigaba da hira ni kuma su rahila suka shiga rarrashina, kar a ɗakin muna kwana wannan ɗabi'armu ce da zaran abu yasami ɗaya toh kaman ya sami saurane. **** Yau alhamis muna tsakar gida wanki muke, malam ya shiga cikin raha yace. "Yan uku gobe juma'a fa kar a manta da saukar da ake min." "Toh Malam Insha Allah zamuyi maka." Cikin ɗoki da muna muka gama wanki mun, kowacce ta ɗauki Alkur'ani muka fara karatu tun alhamis, Kafin dare munyi kusan izu goma goma, zuwa juma'a kuwa muka sauke mashi, cikin jin daɗi ya kiramu ya bamu dubu uku uku, duk lokacin da mukayi mishi sauka sai ya bamu kuɗi, haka ba karamin kara mana kwarin gwiwa da kaunar mahaifinmu muke ba, **** Kallon gidan Aman yayi tun ranar da ya gyara ko tsinke ba'a sake ko sharewa ba, tana can naɗe a gado tana chart shiga yayi ciki ranshi na ɓace ya fincikota zuwa falo yace. "Wallahi Hindu!!! Kina kure hakurana amma karki damu, idan nafita na samu gidan nan haka Allah zan baki mamaki. Jin abinda yace yasa jikinta ya shiga rawa, take ta fara aikin ba ji ba gani. Al'amarin matansu sai da buɗe wuta, ta ɓangaren Ahmad da sauki dan tunda taji batun kishiya ta shiga hankalinta. Mai Nasara ne dai ya tattara su ya watsa a kwandon shara har gara. Aneesah tana gane mishi dukda bata da lokaci tana kamanta mishi wasu abubuwan sai dai rayuwar gidan babu tsarin.Addini a ciki sabida kowacce mace bata san yaushe ne take da miji ba, balle ta sami lokacinta kamar yanda ya tsara musu, idan yana gari toh babu ruwanshi da bin ka'ida, Ko tsarin Addini, bawai dan bai sani ba, a'a sai dai shi baxai ya dogon magana dasu ba, kawai idan ya zo miki toh yazo idan kuma kika kai kanki haka ma yayi, sam shi bai san mi ake cewa rarrashin mace ko biye mata tayita shirme ko ya san damuwarta, babu ruwanshi da haka idan kaga damuwar shi akan kasuwarcinsane ko an taɓa yaranshi. (Nasan mi karatu zai so sanin waye ne Mai Nasaran nan da matanshi nan) Yunus Muh'd Yunus shine cikaken sunanshi, mai Nasara kuwa sunan Kakanshine ya ci wato Asalin Yunus mai nasara, Alhaj Muh'd Yunus tsohon sakataren gwanatine bayan wnnan matsayin ya rike shugaban zaɓe na kasa, sannan ya rike matsayin mai lura da kamfaninnikan gwanatin kasar naija, Babban mutane da ya sanu a ɓangare aikin gwanati, da wasu fanoni na siyasa, mutane da dama sun so ya fito takaran governo ko sanata amma yaki yace shi baya ra'ayin siyasa. Mai Nasara shine babba a gidan, Hajiya Hauwa itace uwar gida mi yara biyar uku Mata biyu maxa, Yunus shine babba sai Zainab tana aure a abuja, sai AbdulKadir yana aiki a kano, sai Hajara, tana aure anan zaria, sau ɗan Autansu Abdullahi. D'akin Mama kilishi kuwa kuwa yaranta uku ne, Safwan shine babba, sai Zuwairiyya, da kuma Yar autanta Nana Aisha. Kusan yaran gidan suna da haɗin kai dan Yaran Hajiya a hannun mama kilishi suka tashi, yayinda su Yunus suka taso a hannunta, Yunus yana da degree uku ne a fanin kasuwanci, yana da ilimin Addini sosai ga kuma ilimin boko, kuma dukda arzikin Mahaifinshi, baisa yayi karatu a wajen kasa ba, anan jami'ar A.b.u yayi karatunshi. Anan ya haɗu da Ahmad da Aman wanda suma suka zo karatu, tun a shekaransu na biyu a jami'a suka fara haɗa karfi da karfe, domin kafa kansu, Daga haka ne, fa suka mike da niman nakansu. Matarshi ta farko balkisu yar tsohon sarkin zazzau ce, kasancewar Mama kilishi mahaifiyarta yar cikin gidan sarautace kuma baban Balkisu Kawun Mama kilishine, kuma suna zumunci sosai, dan har balkisu tana zuwa gidansu mai Nasara. Wani zuwan da tayi gidan taga mai nasara, shi knn ta haukace sai gashi duk sati sai taxo gidan dan taga mai nasara, shi kuma bai san tanayi ba, dan shi mace bata gabanshi dan yafi yarda da kasuwanci da yarda da hidimar mace. Idan tazo gidan haka zata takuwa Mama sai ta mata hiran mai nasara, tun tana ɗauka dan burgewa take sata a gaba, sai Mama ta lura da cewa, ai balkisu ta hau bishiyar kace, akan son Mai nasara Mama batayi kasa a gwiwa ba ta tambayeta nan kuwa ta amsa, da eh. Haka ba karamin daɗi yayiwa Mama ba, har ta labartawa Hajiya karɓan alamarin hajiya amma kasan ranta bata so wannan haɗin ba, sabida Hajiya burinta mai nasara ya sami macen da zata sauya mishi rayuwa ba wacce zata sake dulmiyar dashi ba, amma ganin girman Mama yasa ta amince., Lokacin da maganar ya isa kunnen Maza, basu ɗauki alamarin da sauki ba, suka kambamata har mai nasara yazo hutu, nan iyayenshi suka tunkare shi da maganar, shiru yayi kaman ba dashi ake ba, sai da takaici yasa hajiyarsu bar falon tana sababi tace. "Tsabar ka rena mutane ana maka magana kayi banza da mutane, sabida rashin kunya, Wallahi Rukayya da Alhaji karku sake sakani a cikin maganarshi." Tana fita ya bita da ido, jikinshi a sanyayye, sake mai maita mishi maganar Alhajinsu yayi, ɗago kai yayi yace. "Hmm shi knn." Mama kilishi tace. "Babana shi kenam din na amincewa ne ." Mikewa yayi dakyar yace mata. "Eh" sannan ya fita murmushi mahaifinshi yayi yace. "Miskili kafi mahaukaci ban haushi duk yaran gidan nan a sake suke amma Babana kaman wanda aka takureshi" Hira sosai mama sukayi da alhaji, akan sha'anin. Koda ya koma makaranta bai fadawa abokanshi ba, dan lokacik suna matakin masters ne, dake ba mutum mai yawan magana bane shi yasa abin ya barshi iya shi kaɗai.. Bayan wata uku akafara hidiman biki tsakanin Balkisu da mai nasara basi taɓa haɗuwa ba, sai da Mama kilishi ta tura Abdul kadir yaje har makarantar yayi mishi terere a gaban abokai su kuwa suka sakashi a gaba da tsokana, haka suka zo yaje gidansu balkisu ya koda suka je dan bashi ɗaya bane, Aman da Ahmad sune suka tsarata amma gogan naku nan make, a gefe yana jinsu da suka buwayeshi ya mike ya barmusu gurin(😹) Koda suka dawo gida Mama ta samesu da maganar take suka ware akan shagalin sabida daga Aman har Ahmad kowannensu yana da rawan kai, haka sukayi ruwa sukayi tsaki suka ajiye ango a gefe, Biki anyi na garari dukda ango baisan anayi ba, sai dai gurin dinner akasa shi dole sai da yaje, sai ɗaurin aure da, kuma hawan doki aka je gaida sarki. A cikin gidansu aka ware musu, side ɗinsu. ..... "Ahmad wallahi wannan auren da aka mishi cutar yarinyar zaiyi, dan nasanshi sarai babu abinda zai iya sauke mata, shi yasa nasayo tablers ɗin nan zan jefa mishi a coca an jima, toh daren Amarci zai tabbata, dan na lura shi ɗin sai du'a'i." Dariya Ahmad yayi, sosai yace. "Miskili kenan kafi mahaukaci ban haushi." Haka sukayita tsara yanda zasu kai Mai nasara ɗakin Balkisu, ai kuwa hakansu ta cima ruwa dan jefa mishi kwaya, Aman yayi suka barshi yasha, ba tare da ɓata lokaci ba suka rakashi ɗakim Amarya, akayi ɗan hira sama sama, sannan suka sayi baki suka ajiye musu kome, sannan suka musu sallama rakosu yayi sannan ya koma, a falo ya baje rigar ya zauna yayi crossing leg, yana hutawa, Bayan kamar mintuna ashirin kwaya ta jika, nan ta fara aiknta tun yana sharewa yana wani basarwa, har ya fara jin zufa na karyo mishi ta ko ina, shi bai taɓa shiryawa kanshi haka ba, asalima shi ba me yawan sha'awa bane balle yace ai itace ra motsa mishi a daddafe ya shige dakinta dan har ta kashe wuta ta kwanta ko cire kayan jikinta batayi ba, Hayewa gadon yayi ya,zare kayanshi daga nan ya fara bin amaryanshi da zafi🙈🙊(Bance kome ba dan kar na lalata virgins ɗin Yan mata😂), Jin bakon yanayi yana bin jikinta, ga ɗan gyaran da Iyaye suka mata, take ta biye mishi sai da akazo sabonta kwanturaki nan ne idanunta ya rena fata, dan duk tarun da yayi na shekara da shekaru ya juye mata, hot milk ɗinshi, me ɗauke da seed na musaman, yana gamawa ya koma gefe sai baccin gajiya da zazzaɓi me dan zafi ya rufeshi sabida energy ɗin ba iya nashi kaɗai bane har da na drugs, Allah sarki Balkisu taci kuka har ta godewa Allah, ga ciwon jiki, dakyar ta mike ta shiga ban ɗaki ta wanke jiknta fess, ta fito tasamu har yayi bacci itama gefe ta kwanta sai bacci. **** Bayan sati biyu kana ganin Mai nasara kaga ango dan har wani kiba ya ajiye, duk inda ya ratsa sai an bishi da ido toh ya aka iya akuya taji daɗin manda(😋)< tunda ya gane darajan babban gida ba ruwanshi da miskilanci sai ya gama ya shiga tsare mata gida(😂) Itama mulki ya satakota a gaba, dan daga gidansu aka kawo mata masu aiki har mutum biyu, ......Shekaransu ɗaya ta haifi huda takwaran Mama, nan ya tattaro soyayyar duniya ya ɗaura mata, dake a gaban iyayenshine sai kula da yarinyar ya koma kansu sabida itace jikar ɗansu na fari dukda kanenshi mata sun haihu, Rashin samun kulawar Uwa da huda take fama dashi yasa su hajiya suka ɗauketa, nono kawai Balkisu ke iya ba, Huda nada shekara uku, Balkisu tasami wani cikin kamar zatayi hauka, dan bata farɗaɗo daga hidimar Huda ba sai ga wani cikin, ana ne ta gane waye mai nasara dan kwayance mata yayi dole ta hakura da kudirinta. A bangare kasuwanci kuwa har sun fara fita dubai sayo kaya, wani tafiyarshi suka haɗu da Fareeda, wacce ta tsinci lalitarshi a cikin kasuwan zamani, duba cikin lalitar tayi taga passport ɗinshi anan ta shiga nimanshi dakyar tasameshi ya zo niman lalitar(wallet) mika mishi tayi ya karɓa, yayi mata godiya. Nan take faɗa mishi ai tasan alhajinshi dan Abokin Babantane, murmushi kawai yayi suka rabu, Koda Fareeda koma gida nan ta labartawa iyayenta ita fa taga miji, nan tsohuwar abokantaka ya motsa, Alhaji Ibrahim gusau, ya tafi har zaria ya bawa mai Nasara auren Fareeda dan akara dankon abota,(😂) koda maganar ya isa kunnen balkisu ko ta kula, ita bata da damuwa, dan kowacce da gindinta zata zauna ko irin haukar kishin babu. Wata biyar tsakani akayi auren, wannan karon ma, dai bawani tuntuɓarshi akayi ba dan sunsan karshe yace hmmm shi kenan ko Ehh, Zuwan fareeda da wata biyu, Balkisu ta haihu, a lokacin ya gama gininshi na Unguwar sarki kaduna,. Bayan suna suka dawo baki ɗaya, nan kowacce ta cigaba da zama, sai dai dukkansu basu da lokacinshi dan fareeda na gama amarci ta cigaba da kasuwancinta, bata zuwa dubai amma duk lokacin da zai tafi shi ke mata aikanta. Huda nada shekara bakwai Lokacin Mufida nada shekara uku fareeda ta haifi ɗanta namiji aka samishi Muh'd, Wanda suke kira da sameer, haka zaman gidan mai nasara ya kasance ahangunce dan kowacce abinda tayi niyya take, babu rabon kwana, Ganin irin rayuwar gidan da Yan uwanshi suke magana akai hajiyarshi ta nima mishi auren Yar kaninta Aneesah, nan ma ba laifi, anyi hidima lafiya, sai dai Aneesah tayi kokarin janyoshi jikinta, dukda ma'aikaciyar bankine haka bai hanata samun ɗan lokacinshi ba, Da tafiya yayi nisa sai ta watsar ta ɗauki halayar manta gidan, abu guda dake fasa kan Aneesah shine kyau, Sabida uwart sadaka yalla ce ga kyau ga gashi, amma bata da damuwa, fitinanniyar kenan Fareeda matsalar fareeda guda ɗaya ne bata son haihuwa ita tana son yara amma gani take matukar ta haihu kyanta zai dakushe, shi yasa tun farkon auren da tayi ɓari, bata zauna ba taje aka saka mata roba a bakin mahaifa. Gidan mai nasara kenan. **** Aman Mohmud Mandara yan jahar barno ne, daga uwarshi har ubanshi, shine babba a gidan sai kanenshi guda Uku khalisat da Sakina da Nafisa, sun taso cikin gata da soyayyar Iyayensu ga uwa uba tarbiya, Khalisat tans aure a maiduguri, Rayuwar Aman mai saukine dan shi mutum ne mai bawa kowa hakkinshi, baya son shiga hakkin wani, yana phd ɗinshi a Computer engeering ya haɗu da Hindu, sun buga soyayya na bugawa a jarida dan iyayen hindu suma suna da rufin asiri sai dai matsalarta bata iya kome bane. Dan su a gidansu basa aiki, mahaifinta bakano ne, mahaifiyarta yar Chadi ce, amma ma zauna garin kaduna, soyayyarsu takai har manya sun shiga maganar, Lokacin da maganar aure ya taso ansha biki, da farkon Auren Aman shi yake mata komi, sabida yasameta yanda bai tsamani ba, ga kyaututtuka da yake mata na kuɗi da kayan kawa na mata, ganin haka yasa ta mike kafarta duk lokacinda yazo nimanta sai ya biya ta da wani abu, a hankali suka ɗauki lokaci dan ko shekara basuyi ba, ta tsirfo da halayar da ya fara gunduranshi, amma dake yana matukar sonta sai gashi ya shanye kome, har yana biye mata, Bayan shekara biyu kazantarta tayi muni, babu masu zuwa gidan, duk mai aikin da yakawo sai ta gudu, dan kome ita zatayi ga wulakanci sai ya daina ɗauƙar masu aiki ya zuba mata ido, har zuwa ynx da ya fara ikirarin saketa..... **** Ahmad Zailani Bature, Mahaifinshi ambasane kuma tsohon Ma'aikancin banki duniya, yayi aiki a gurare dq dama, ciki da wajen kasar, shekaranshi uku knn da rasu, Ahmad nada kanen maza biyu mata biyu, matan sune kananu, mazan kowanne yana da aikin yinshi, Fahad yake binshi sojan ruwa ne, sai Faisal wanda shi likitane, a kaduna ya haɗu da Hafsat a gurin bikin wani abokinshi, nan suka mannewa juna, Hajiya firdausi mahaifiyar ahmad tasa aka bincika mata halin Hafsat yar babban gidane amma matsalar uwarsu itake juya gidansu har da ubansu ga rashin tarbiya, danginsu yawo rayuwar karya da sauransu sannan dangin Ubansu basu isa zuwa gidansu ba, Da haka Hajiya firdausi tayiwa Ahmad hannunka mai sanda amma fir yaki fahimtarta asalima sai yake ganin kamar sukar niman aka kawo mata, ganin idanunshi sun rufe yasa tabishi da fatan alkhairi aka sha biki, Ba laifi hafsat tana kokarin kyatatta rayuwarsu sai dai matsala ɗaya a gurin rayuwar aure, duk abinda zai mata kar ya taɓa mata boons,(😹) anyisune dan kwalliya badan aji......... Kuyi hkr wallahi yau an wuni ana ruwa kuma bani da chajine.....A fuwa. [4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.7* Hakan bai taɓa damun Ahmad, ba dan yana tabawa sai dai su kare da rigima. Har tasami cikin firdausi, nan fa ta fito da halinta, dakyar ta amince tabar cikin har ta haihu nan ne kuma aka shiga sabon rigima, bazata shayar dai baby ba akan haka ya saketa ya ɗauki yarinya ya kaiwa Hajiya Falmata, Ranta yayi masifar ɓaci dan ta sanadin abotarsu Ahmad sun zama kaman yan uwa, suna zumunci da juna, gashi suna cikn kungiyar Da'awa ta kasa. "Ahmad baka da hankaline da zaka saketa babu shawaran manyanka, ko ce maka akayi har ynz kafita asahun wanda zamu nusar, baka kyauta min ba, ynz badan ina nan kaduna ba,ina zaka kai jaririya ka sake uwarta kuma mu kashe maganar nan ko Hajiya fidausi bana son taji, balle hankalinta ya tashi, maza kaini gidansu." Ba musu ya shiga gaba har gidansu Falmata, da farko sun shirya masa wulakancine ganin Kamilar mace, ga Addini ga kamala yasa, duk suka sha jinin jikinsu nan ta basu hakuri sannan ta haɗu tayi musu nasiha, Bayan ta gama ta mika musu babyn suka fito, "Ka tabbatar ka dawo da ita gida anyi sunah." Hajiya falmata tace mishi, Gida ya dawo da ita sannan yaje ya ɗaukosu nan suka zauna zasu mishi ɗiban albarka ya tsaya kai da fata ya tsefe hafsa a gaban Uwarta yace. "An faɗa miki bani da yanda zanyi dakw ne, ban dawo da Firdausi dan ke da kaina ba, sabida girman Mahaifiyar Aman na dawo da ita, wallahi kika yi sake raina ya ɓaci ranar suna za'a ɗaura min aure da wata ina da damar da zan rike mata huɗu ba ke ɗaya ba, wawuya kawai kuma kitashi muje in ba haka ba, sauran Igiya biyun zan karasa ki zauna kita fashion da abubuwanki." Fita yayi da yar shi ya jirata, kallon Uwar tayi kaman zata fasa ihu tace. "Ammy kiyi wqni abu mana, wallahi bana gane kanshi baki ɗaya ai gani da, idonki." "Hmm mijinki uwarshi bata bacci idanunta nakan ɗanta, duk aikin da nayi itake lalatawa, karki manta bashi ɗaya ba har abokanshi da kika nemi mu rabasu, iyayensu nakansu kiyi hakuri kawai, da yanda kika same shi, sai kiyi kokarin ganin bai miki kishiya ba, idan ma yace zaiyi kishiyan zamu ci ubanta." Cikin sanyi jiki ta jakarta ta fita, ko kallon inda take baiyi ba yarshi nakan cinyarshi har suka isa gida, Koda mutanen katsina suka zo, batayi musu rashin hankalinta nan ba, haka taron sunan ya kasance cikin kadaran kadahar, domin duk abinda yayi niyyar bata, sai ya fasa kayan da aka kawo mata daga gurin mamanshi da na gurin Mamie Aman ya tattara ya mika mata, Bayan kwanaki, yarinyar ta fara ramewa, dan an haifeta katuwa sai gashi lokaci guda ta lalace, karshe asibiti ya kaisu anan likita ya faɗa musu madaran da take sha bai karɓeta ba, kuma nonon Uwarta baya isarta, Murmushi yayi ya dawo dasu gida, ya mika mata Firdausi wacce suke kira da Jannart yace. "Allah yana kallonki, idan kin gadama ki bata hakkinta idan baki gadama ba kibarta ta mutu, kece da asara ni, da zaran nayi wani auren zan samu yara dayawa," Dukda bata saduda ba, haka ta cigaba da rokon yar, tsana da tsangwama hr yarinyar ta cika shekara ɗaya, bai bari takara kwana ɗaya ba, ya kaita katsina, gurin Umminshi zuwan yarinyar Umminshi dmta kira fsisal tace. "Faisal duba min, yarinysr nan kamar bata da lafiya." Daukar yarinyar yayi zuwa asibiti aka dubata, anan aka samu yunwa na damunta, magunguna ya haɗo ya kawo mata, tare da abincin da ake bawa yara, A cikin wata shida yarinyar ta dawo lafiya. Wani irin kulawa Ummi take bata wanda yasa yarinyar manta da wasu iyayenta, ...... Tsakanin Ahmad da Hafsat sai ido, dake yar duniya ce ita tasan kan abinta tuni ta lallaɓashi suka koma ruwa, wani sabon halin da ta tsiro shine na tagaji, ciwon baya musaman idan suka zo rayuwar aure, nan zatayi ta mita har yaji haushi ya sauka bai gama ba, Sai ɗan banza yawo biki ko bana danginta ba, tana gurin da ita za'ayi shi, hatta suna ba'a barta a baya ba dukda irin wadatar da mijinta yake dashi bai hanata hango wasu ba, Ahamad nada matukar kokari bashi ba har sauran abokanshi duk wani kayan yayi tare suke sawaya matansu, musaman Mai nasara dukda miskilancinshi yana son yaga matarshi ta caɓa ado, abin takaici idan kaga kwalliyarsu, zasu event, ita kuma farida zata gurin raba kayanta, madan banki ce mai sayawa, asavar da lahadi har gwara balkisu tana kokarin kaman tawa, tunda ita bata kome. Duk wani kayan kawa na yayi kafin a gani a jikin wasu toh sai matansu da yaransu sunyi yayinshi, a ɓangare hindu koda Aman ya kawo mata, sayarwa take taci kuɗin da ya fahimci haka sai ya daina kashe dukiyarshi a iska, sai yaje ya sayo mata masu araha ya jefa mata, dan ko min tsadar kaya idan tasaka sau ɗaya toh ya tashi aikin,... **** Yau Alhamis tun safe muka tashi da wuri sabida zamu raka Umma zaria, walimah ce kawai sai azahar zamu tafi mun dawo makaranta, Ana tashinmu muka dawo, ɗakin Mama mu kashiga Aunty gausiya nacan na darzan wanki, kayan Mama har da zanin gado, "Sannu Mama ya gida," Nacewa mama, "Uwata lafiya lau ya karatu," "Alhamdulillah, basu dawo bane? Naga sunce zasu rigani dawowa." Su rahilah nake tambaya, dake makarantarmu ba ɗaya ba, gudun karmu haɗu muki maida hankali aka raba mana makaranta, rahimah makarantarta daban haka ni ma, sai Rahilah itama ha, Muna cikin maganarsu sai gasu nan sun shigo, mika min kaya Mama tayi a cikin laida tace. "Gashi na bikin da zakuje, wai akwai walimah da Arabiya night,," Shiru nayi sam bana son hidimar bidi'a, shigowar Rahilah yasa na ɗago kai nace. "Hmmm kuje bikin kawai ni babu inda zani," Kallon Mama tayi alamun tana jiran karin bayani, nan mama ta faɗa mata, tace. "Bana son shashanci ku shirya ku dan ta kusan shigowa, kuma drvn hajiya falmata shi zaizo tafiya daku." Mikewa nayi na fita sam raina baiso zuwa bikin ba, haka mukayi wanka, muka ci abinci muna zaune sai ga Umma tashigo nan muka gaisheta, ɗaki tashiga tayi sallah sannan taci abinci, karfe biyu da arba'in sai ga Hajiya Falmata da drvnt a motarsi sienna, nan mukayiwa Mama sallama muka nufi waje, Tunda muka ɗauki hanya zuciyata bata da sukuni, haka nake jina sukusuku, har muka isa gidan galadimah Zazzau inda ake bikin kenan. Muna shiga aka fara bin motarmu da ido, fita mukayi daga motar a hankali ganin yanda ake mana kallon kurilla yasa na ɓata fuskana kamar zanyi kuka, "Laaaa Mamie barka da zuwa, Malama sannunku da Zuwa yan uku. Kuxo mu shiga gurin Ammy tana cikin gida." Inji wata yar budurwa wacce bazata wucce tsararmu ba, kallon fuskarta nake kaman nasanta, har cikin falon Mahaifiyarta ta kaimu, ta shiga cikn ɗakin da tasamu da mutane tace. "Ammy kizo ga Mamie Falmata tazo tare da Malama Hasina, suna falo." "Toh manyan bakina sun iso, Rahama jeki basu abin taɓawaa gani nan fitowa," Ai wasu daga cikin kawayenta da suka san Umma da Hajiya falmata tare suka fito dake suna haɗuwa a,aikin tafiya da'awa, nan aka shiga gaishe gaishe, wata a cikin matan irin mugayen yan bokon nan ne, tace. "Malama Hasina, Yarankine suka girma haka sun kusan tafiya jami'a kenan." Murmushi Umma tayi tana taɓa goran ruwan hannunta, tace. "Sune muka barsu iya ss3 sabida basu da jikin girma, amma duk yayunsu mata a ss2 suke waec da neco, suje gidan mazajensu su cigaba, malam yana tsaya musu." Taɓe baki wata tayi tace. "Ni nafi gane, yarinyata ta fara jami'a kafin aure." "Eh dukda haka, auren bai hana karatu idan mukayi dubi da yanda zamani ya koma, ɗan yau baka shedanshi kina ɗakinki tana ɗakinta, wasu zasu lalata miki su, karewa ko kawaye bamu basu damar tarawa ba, sabida sha'anin rayuwa, sune sukayi jinkirin rashin samun miji da wuri amma yan uwansi sha shida muke aurar dasu, shema'u ta haɗa degree a islamic law, Asma'u ta haɗa degree dinta, Edication, Hamdiya itama nurse ce, Shukrah tana karatu, a nan kasu sai Gausiya itama a nan zaria take deplomarta a bank and industrie. Yayansu Hayat yana aikin likintaci, ga Kabiru yana master, sukuma suna scndry, mi muke nima a boko kuma ga addini ga boko ka haɗa gishirin rayuwa, kuma bani ds haufi akan yarana dan nasan ko dattijo suka aura zasu iya zama dashi balle kuma matashi daga talatin zuwa sama." D'if falon yayi shiru ganinmu cikin manyan hijab yasa ake mana kallon, wasu kauyawa jin irin tamu iyawar yasa kowa ya shiga faɗin masha Allah, Abinci aka kawo mana, muka kasa ci sai juyawa muke, tsabar kunyar idanun mutane Hajiya Iyami uwar Amarya takira Rahama ta kaimu ɗakinsu anan ma akwai yan mata irin masu rawan kan nan, karshe tsakuran abincin mukayi, Da yamma muka shirya cikin riga da zani, na Englishi mai ratsin lemon green muka nufi gurin Walima,, dake bamu fito da wuri ba su Umma har sun tafi, daga mu sai Hajiya Falmata, kiran Aman tayi tace yazo ya kaimu, Toh da yazo yace mata gashi nan, muka fito zubawa rahilah ido yayi kusan sati biyu da kwanaki amma har ynz gizo take mishi, fitowa yayi ya buɗewa Mamien shi gaba ta zauna mu kuma muka shiga baya, saita madubin motar yayi da kyau, a daidai inda Rahila ta zauna. Yana tuki yana satar kallonta, garin haka har ta kamashi sunkuyar da kanta tayi ta danki hannuna ina jin yanda jiknta ke rawa, Faɗamin tayi, dama nikam najima da sanin haka, murmushi nayi mata, kawai dan naga dacewarsu. Koda muka isa muka fita juyowa yayi ya kalleta, fuskarshi a tsume yace. "Baki iya gaisuwa ba ko." Duk bakin rahilah sai gata muryanta narawa tace.. "Ina wuni.".. "Bar abinki bana bukata." yace mata da sauri ta fita. Kallonsu Hajiya falmata tayi, tace. "Rahila tazo muje rabu dashi yaje can gurin matarshi ai tare suka zo." Dukda bai faɗa ba, amna ts hango bakon yanayi a tare da ɗanta, kuma batayi bakin ciki ba, sai ma farin ciki, idan hasashenta ya zama gaskiya, Taron walimah yayi kyau, inda Umma tayi bayani akan rayuwar aure da ma'aura, musaman yanda aure ya koma a wannan zamanin, Da tazo magana akan Matar So, kuwa har wani take tayu musu... MATAR SO SUNANE DA KOWACE KE SON AKIRATA DA SHI . Babban gishirin Zaman aure Wanda zai kaiki da mallakar zuciyansa tamakar kin wanke kin bashi ne. 1.Hakuri, 2 .juriya,. 3. ladabi da biyayya. Sai kin jure Zaki Iya hakuri Sai Kuma kinada hankuri zakiya may Ladabi da biyayya. Babban makamin mace agidan miji Kuma sune ADDUA ADDUA ADDUA DA MIKA LAMARINKI GA ALLAH. *BABBAN HANYAR MALLAKA KUMA* 1. Iya girki (ba indomie ko spaghetti ba nope 2. Iya sarrafa Shi a shimfida (Iya jima'i) karki/ka zama lusari 3. Iya Magana. Kisan irin kalaman da Zaki dinga furtawa. Iya mu'ala da mutane. Yin adalci kyautata zato da Kuma yin uzuri. Ta cigaba da cewa. "A wannan zamanin iyaye muna sakaci da yawa yarinya ta girma har tayi aure baki nusar da ita rayuwar aure da rayuwar da zatayi anan gaba ba, maxan ysnzun basu damu da ki musu, wani abin azo a gani matuƙar zaki riƙe girki iya sarrafa harshe, ya sarafashi a gado, mutunta danginshi maida damuwarshi naki, ki kambama alamarinshi fiye dana kowa, Karki ce ya cika fushi ko yana da miskilanci a'a ke zaki koya mishi sakewa dake dakuma sauran mutane, Matar fari itace ke fara lalata alamarin namiji duk yanda kika ɗaurashi haka zai mike, sannan akwai kura kuran damuke aikatawa, rashin yin kwalliya a gidajenmu sai zamu fita unguwa, zan muku misali dani kaina, Hasinah banda wannan yadin hijab dake jikina wanda duk inda zanje dashi nake fita, toh bana iya sakewa ko jagira nayi nafita dashi toh waye zanwa a waje bayan ina da wanda ya ajiyeni namishi, wannan ɗabi'ar tasamu mazauni a cikin zukatar Yarana baki ɗaya, idan mace takai mace kuma ta amsa mace babu malamar da zata zauna da ita tace mata ga yanda zatabi da namiji, sabida rayuwarshi kamar na ɗan shekara ukune, da zaran ya tada rigimar shi, sai ki duba dabi'ar karamin yaro ki gani, da zaran ya fara kuka zan faɗi a kasa yayita shureshure, a lokacin zai baki haushi kaman ki jibgeshi amma idan kika tuna da, cewa kukanshi kara miki zafin kai zaiyi, niman alewa ko wani abu zaki fara dan kurabu lafiya, Toh namiji ma haka shi bazai faɗi ba, amma zai koma gefe yayita huci idan kina da wayo, a lokacin sai ki saukar da kai ki bashi hakuri, idan kika ga yaki sa shi a gaba kita rarrashinsa, wanda idan kinga zaki iya saka mishi fitinanne kuka shi akawa laifin tuni zai manta da wani rigima ya sauko, toh a lokacin sai kiyi amfani da damar haka ki bashi hakuri dan zai damu shi akawa laifi ke kuma kike kuka, Mata muna da matsala a rayuwarmu sosai bazamu iya rarrashin miji ba amna zamu iya rarrashin mai saida ɗan kunne dan yayi mana sauki,, haba mata ina hikimar tamu take ina kwarewar tamu take, tunda Asiyah ta iya bawa fir'auna shawara ya ɗauka waye ne mijin naki da bazai ɗauka ba, Ummu Salma an karɓo daga gare a hadisin da buhari da musulin suka rawaito. Tace manzon Allah yana zama yayi shawari dasu, akan alamuran addini ko, kuma wani yaki, indai manzon Allah zaiyi shawara da matarshi ke wacece da bazaki bawa mijinki lokacinki ba, ina kira gareku mata yan boko karki cr aiki ya hanaki kula da miji, zakiyi kuka nan gaba idan ya auro undergrad, kina ji kina gani zai, mai dake gefe ya saka wancar a gabanshi idan bai yi haka ba toh yar aikin gidanki da kika bar mata gidan ita zai aura, idan mai tunani da tsoron Allah kenan idan kuma aka rasa haka, kina ji kina gani zai na bin yar aikinki suna masha'arsu, ko kuma yaje waje nima, wallahi muji tsoron Allah, wai tsabar rashin daraja a gurin mace mijinta zai raba gurin kwanciya da ita, sabida tanq wari da hamami, wai nikam mi kuke shirin zamane matan arewa, tun a gida zaki koya mata gyaran jiki girki tareraya, iya magana, sabida sha'anin rayuwa baki san inda xata zauna ba, amna ina sai dai ki koya mata shan maganin mata, can yayi kyau amma rayuwarta ba kyau, kwanakin baya naje kasuwar ganye sayar wani ganye da ake amfani dashi gurin taimakawa yaro sabida kurga, sai naga wasu yan mata guda biyu ɗaya take cewa. "Ita tagaji dashan maganin mata, dan mijinta baya wani sonta sabida bata iya girki ba, inda take samun saukinshi sai gurin jima'i, Ya ilahi wai sabida mi bazamu koya musu girki ba, sai na kasa hakuri na mata magana harna gabatar mata kaina, take kunya ya kamata janta gefe nayi muka tattauna, nasata ta roki mijinta ya sakata a islamiyana, da kuma ajin Hajiya Falmata, na koyar da girki da gyaran jiki, hmm yau sai ga yarinyar da mijinta kafin nazo ɗin nak ta biya min Umrah, tana kuka tace. "Malama a'a ke ba malama bace ke uwata ce kin bani farin ciki wanda uwar da ta haifeni bata bani ba, malama Mama, ga takardun zuwa umra na baki, zamu je ofishin Alhazai dake a karasa miki aikinki" Na rasa mi zancewa yarinyar, bawai dan bantaɓa zuwa ɗakin Allah bane a'a sai dan gani nayi ɗan abu kalilan ya janyo min alkhairi, sai nakira mai gidan na faɗa mishi yace jeki na baki izini, Iyaye wallahi bama kyautawa itace tun yana ɗanye ake ɗan kwarashi, anan zan tsayq Amarya zakiya idan gidanki ya lalace babu ruwan Hajiya Iyami, da Hajiya Falmata da ni Hasinah sabida kina cikin ɗaliban Da'awa, idan gidanki yayi kyau abin alfaharinmu ne. Da haka nake miki nasiha ki gyara rayuwar aurenki kija mijinki da danginshi a jiki wani sabon salo wai kuna kiran iyayen miji da ulcer ko hawan jini, a'a kuskure ne, ke zaki rushe dangantsrku ke zaki gini, ina da suruka, naki na saka ido akanta da mijinta, ina da yara mata baxan so nimaa cutar min dasu ba, akan Yan ukuna zan kwaɓe hijab da rigar malamta na gurzawa surukina rashin kirki, dan ni nasan abinda na bashi, idan yace min bata da kunya shi xan fara tuhumq kafin na tuhumeta, sabida karfe ɗaya baya amo sai da wani a kusa da shi," Daga nan ta,rufe da Addu'a, daɗin abinda tayi sai shi ana ta,tururuwan zama a kusada mu, kafin atashi mun zama celebritys.😂 Haka muka dawo daga gurin, nan umma tace zata koma kirikiri nace zan bita, nan suma rahila suka ce zasu bita, ai nan hajiya falmata tace. "Yan uku ai zama zakuyi sai jibi zan mai daku." A gaban mutane bai hanani saka kuka ba, tsakanina da Allah, haka kawai, za'a barmu a bakon guri Mama kilishi da tun dawowarmu take bina da ido murmushi tayi kafin tace. "Malama anya Yan ukunku zasu zauna a gidajensu kuwa nan da kaduna suna kuka kaman yara, koda yake ai autotine." "Eh hajiya Rukayya haka nake fama dasu ko gidan yayunsu basa zuwa hutu, idan basa gurina toh suna gurin Malama Atika, gwara ni ina gurxa musu faɗa, daga malam har malama babu ruwansu da faɗa, toh Hajiya ga Amanar yan ukuna, don Allah jibi su dawo da wuri sabida akwai islsmiyan safe kuma sune malaman." Tana gama faɗar haka, ta mike haka muma muka mike, har gurin motar da zai maida ita gida muka je, muna share kwalla tsabar sakalci, ko irin ta kallemu dan matukar ta kallemu zamu iya karya mata zuciya, haka ta suka tafi muna, kallo sai kuka dariya Rahama tayi ta mana, tace. "Kutt wallahi kun cika shagwaɓa, ina zaria ina kaduna, da kuke kuka." Haka hajiya falmata tasamu a gaba muka koma cikin gida, a ɗakin yan matan duk mun taru mun cure, dakyar sukayi ta janmu har muka sake jikinmu.... ....... Da dare, ana ta shirin arabiya night amma banda mu, sabida dukkanmu muna jin kewar gida dakyar muka shirya da faɗar da hajiya Falmata tayi mana sannan ta ɗaura mana da rarrashi, Rahma tayi mana kwalliya dake ta iya, muka yafa abayarmu, su rahmah sun rigamu fita. Duk mutane sun tafi jin muryan Hajiya falmata yasa muka leka ɗakin da take, muka ce. "Mun shirya Hajiya." "Toh kuje Yayanku na waje ina zuwa." tace mana, Muns fita Mahaifiyar Ahmad tace. "Nifa zan zo kaduna, cikin sati me zuwa, duk yanda kikayi da ita ki faɗa min, babu wanda zaiki haɗs zuri'a da Malama Hasina, kiga irin shakuwar dake tsakaninta ds yaranta ki dube yaran mana da sauran yan matan ko iya kallonka basayi, tsabar tarbiya da Addini ya shige su." "Toh ke hajiya firdausi, Ahmad ya nuna miki yana da bukatar aurene?" Inji Hajiya Iyami, Dariya tayi sannan tace. "Aini ce nake hanashi yanzun kuma nice zan sashi." Haka sukayitq tattaunawarsu.... *** Muna fitowa muka sameshi sanye da jallaɓiya har da hirami, dake ango duk abokinsune, kafarshi ɗaya na ciki ɗaya na waje, ɗago kai yayi ya kallemu, sannnan ya janye idanunshi yace. "Maryam Sajida keda Husaina kushiga baya Hassana ta shigo gaba." Fuska yayi kaman bashi ba, shiga baya mukayi nida Rahimah Rahilah taja kafa zuwa gaban motar ta zauna, shiru motar yayi can ya juya ya kalleta a sace sannan yace. "Mi ƴasa kika saka turare?" D'ago kanta tayi kaman zata fasa ihu, sunkuyar da kanta tayi bata ce mishi kome ba, shiru ya biyo tsakaninsu nida Rahimah muna kallon abu, can yace. "Ba tambayarki nayi ba? Ko kinfi son zuwa cikin maza kina kamshi, karshe duk inda kika ratsa duk wanda yaji kamshi alhakina kanki." Cikin rawan murya tace. "Wallahi an hanamu sakawa a gida kuma ka tamvayi su Maryam Sajida humra kaɗai muka shafa ko Rahimah." Kukan da batayi ba sai gashi mu munayi, ɗaga wayarshi yayi yace. "Mamie don Allah ki fito haka, kin haɗani da wasu babes sai kuka suke min, ni bazan iya ba." Yana gama wayar ya kashe ciro tissue yayi ya mika mata ita kuma ta bamu, muna cikin haka Mamienshi tazo matsa mata mukayi ta zauna tace. "Har ynz baku daina kukan ba?" shiru mukayi, ya tadda mota muna cikin tafiya yace. "Mamie nawa kike saida Miski me kyau." Satar kallon rahilah yayi wacce ta firgita, sai yanzun ta tuna da ta ɗiga a ruwanka tayi dashi, kallonshi tayi shi ma ita ya kalla ya sake mata murmushi, irin kin zata bansan turaren bane, "Hmm waye zaka sayawa kasan hawa biyune akwai manyan kwallaba akwai kananun kwalla, sannan kalla biyu ne, akwai fake akwai original original ɗin ya kai, 200k kwalin kananun kwalin ba, babba kuma ya kai 450k, sai mai tsadar kwalin baya wucce 50k xuwa sama shine ake saida ko wani kwaya ɗaya 1k," "Mamie babu ragine, yaronki bayi da kuɗi fa," ya faɗa mata haka, dariya tayi sannan tace. "Waima dan kaine zan dayar maka da tsada, idan wani ne da araha zan saya masa." Shuwa ya juya mata, suka karasa maganar, suna isa gurin muka fita saka key yayi a gurin motar Rahilah, yana binta da wani irin kallo a hankali ya kai hannunshi zai buɗe, mata kofar ita kuma ta zata taɓata zaiyi aikuwa ta rufe idanunta gam, jikinta na rawa, dake akwai wadatacciyar haske wuta a gurin wayar shi ya ciro yayita ɗaukarta hoto, idanunta na rufe, buɗe kofar yayi yace. "Kee barmin motana, kin wani rufe ido kamar nace zan miki wani abu wato ga dodo ko?" Da sauri ta buɗe motar tayi ta inda taga munbi fita yayi yabi bayanta, after ya rufe motarshi, ganin irin saurin da take yasa shi kiranta. "Keee Raheeelah." Cak ta tsaya tare da dafe goshinta, yana isowa gurinta ya,zabga mata harara yace. "Ina zaki haka? Kina tafi ba kintsi maza sai kallonki suke." Juyawa tayi taga ta ina mazan suke, aikuwa ya cika fam yace. "Karya nayi miki ko?" Shiru tayi suka jera tare har cikin hall ɗin, take kallo ya koma kansu, kawota yayi har seatɗinmu... "Ikon Allah Falmata kiga wani haɗin Allha, wallahi sun dace da Aman, za'a iya kiransu da ma'auratan shekara, kuma zai mori mace gata ɗanya ga kuruciya," "Kaiii Yabi har yanzun kina nan da Halinki," Inji wata a gurin, sai Murmushi Mamien shi take dokawa, **** "Shegis ina kasamo ɗanyan haka jagwab, gaskiya mutumin ka kawo wuta." Inji Ahmad, Mai nasara na gefensu bai ɗago ba balle yasan da wa suke, "Hmmm! Ahmad kenan, dakyar Allah ya sake haɗamu da ita sati biyu da suka wucce sunzo gidanmu ni kuma naje, anan na tsnci dami akala, kuma hmm nasan zan durza amarci dan i can't wait, nasoma ji wai bata gama scndry ba, su bani ita zata gama a hannuna, kaii idan taji kayan aiki tuni zata mance.." D'ago kanshi yayi cike da mamaki yasan Aman bai da irin wannan surutu. "Hmm da fatan ba under 18 bace, dan naji yanda kake bayanin nan..." "17+ ne, akwai matsala da haka ne, ?" ya jefawa mai nasara tambaya, "Haba da matsala mana kaje ka nemi 21+ zaifi maka ina zaka kai kayan reno, kuma wallahi lalata mata kuruciya zakayi dan na lura babu so sha'awace ke damunka." "Dakata malam wallahi ban ji sha'awarta ba, sau ɗaya na kalleta na mutu akanta, a cikin sati biyu, jal idan sha'awa nake ji ina da mata fa, kawai ko kai kasami ɗaya cikin yaran zaka fahimci me nake nufi yaran sun sha madaran tarbiya fiye da kima, wallahi duk damuwata da hindu bana jin sha'awar kusantar wata mace bayan ita sabida nasan itace halalina, wanca yarinyar da aure nake bukatarta." "Hmmm! Tabawa Yarka Huda shekaru huɗu da watanin knn shine zaka shiga dan niman janyowa kai reni." Da fashi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace. "Ina tayaka murna, nima Allah ya amsa min Addu'ata ko kamar hudan nasamu, na huta da wulakancin matanmu." [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page.8*       "Amin Ahmad, rabu da ɗan iska yaje yayita fama da guzumayenshi kai ba sa'ar Huda ba, ko Sa'ar Samee ne i don't care tunda mace ce, kuma zata ɗauki lalurata da damuwata ai da sauki ko ɗaura min mai shekaru 21+ akayi a kafa finciketa zanyi na kara gaba."        Aman ya faɗa musu a fusace,                 Shiru Mai Nasara yanda yaga Aman ya ɗauka da zafin nan, shi kuma baya son tsawaita magana, sai ya kyalesu ya cigaba da abinda ke gabanshi ta waya.       ........       "Hindu baki ga mijinki ya shigo da yar malaman nan bane, kin zauna kin buɗe baki da hanci kina kallon mutane, lallai fa dani ce Ahmad yayi wannan gigin haukar da tuni na hautsina taron nan." Inji Hafsat,        "Hmm kyaleni da bakin ciki zan sami yarinyar naci Uwarta babu abinda ya dameni," haka hafsat ta cigaba da zugata,           .......    Wayar hannun Rahilah ne ya kama haske tasaka a kunne amma sabida sautin, wakar da aka saka ya hanata ji mikewa tayi tace. "Maryam Sajida bari nayi picking call, yanzun zan dawo."      Da sauri tafita sabida an sake kiranta a karo na biyu, yanda take tafiyar Ahmad ya kalla cike da bakin ciki dan gani yake idanun sauran mazan akanta yake, jiknshi na tsuma ya tashi yabi bayanta.                Taɓa Hindu Hafsat tayi tace. "Kinga ni, ko kinga abinda nake faɗa mishi har ya kirata kije kice ubanta shegiyar yarinya sai kace aljana."         Fita hindu tayi itama ranta a ɓace, tabi bayansu.   .......    Lokacin da Rahilah tafita  kiran Yaya Hayat ne, ɗauka tayi cikin dariya. "Kaiii Bro irin wannan kiran haka. Ko Aunty ta juye mata yan biyu."        "Auta ina wasa dake, dama na shiga gida ɗazun aka ce min kuna zaria biki shine nace bari na kiraku ina sauran yan uwan naki." Inji Hayat,         "Eh wallahi Yaya suna cikin hall, nima sabida wayarka na fito, amma ynx zan koma,"      "Toh ku kula da kanku sai kun dawo ko."      Sallamah sukayi da juna, sannan ta juya zata, Wani matashi ta gani a bayanta sai murmushi yake dokawa, "Princess har kin gama da Bro ɗinmu, kinsan da za'ayi gasar kyau dole ma kicinye dan haskenki ya dushashe na sauran matan tunda kika shigo nake bin motsinki har da kika fito waya, da fatan Yariman zazzau bai takura gimbiyar zuciyarshi ba."    Dafe goshi tayi cike da gajiya da surutunshi, raɓa gefenshi tayi zara wucce, yayi masa ya riko hannunta cikin murmushi yace. "Baki ce min kome ba,kuma..."      Fincike hannunta tashiga yi. (Kalubale gareku Yan mata masu zuwa wani event na dare, karki kuskura tsautsayi ya fitar dake toh idan Allah bai kareki ba akwai ɓata gari a waje Allah ya karemu."              Kokarin fauce hannunta take, yayi saurin rungumeta da ɗayar hannun, cikin tsananin tsoro tace. "Nikan kyaleni,nace ka rabu dani bana so."               "Haba baby babu abinda zan miki na shiryawa rayuwarmu tanadi me kyau bazan barki kiyi kuka ba, kawa...."          "Saketa dan ubanka, tayi maka kama da kananun karuwan da ke bine, dan Ubanka." Inji Aman, yana takowa gurinsu yayinda idanunshi suka birkice da tsabar ɓacin rai koshi bai shirya dadumarta a haka ba, wani ɗan iska ya rungume mishi tanadin shi.    Kin tsaketa Yaron yayi cikin fitsara ya kai kanshi zai sumbaci wuyarta, zuɓewa yayi a kasa tsabar yasha karfin naushin da Aman ya kai mishi, sakw binshi yayi da kafa duk ta ruɗe rike shi tayi cikin kuka tace. "Don Allah ka rufa min asiri karka kashe shi."    Juyawa yayi ya ɗaga hannunshi zai mareta, ganin yanda ta rufe idanunta da kare fuskarta ya sashi sauke hannunshi, ya fincikota yana kallon yaron yanuna mishi yatsa yace. "Rahilah Matar Aman Mandara ce, duk wanda ya kuskura ya kara zuwa inda take Allah ɓatar dashi zanyi."         Bari gurin. sukayi, aikuwa sai ga Hindu ganin irin rukon da Aman yayiwa Rahilah gashi sai kuka take, shi bai ma ganta ba, da gudu tazo ta rufe Rahilah da duka,           Tare da tara musu mutane, tana cewa. "Shegiya karuwa, dan uwarki taxo tagama tallarku shine bari ki fara akan mijina da babu ruwanshi, sai na kasheki." Da karfi ya tureta Aman yayi ya juya da Rahilah, suka koma gurin da ya ajiye motarshi buɗewa yayi ya jefata ciki, yace. "Duk abinda ya faru kece sila, gobe zan mai daku gidanku tunda har kin fara haɗa crushe wa kanki." Rufe kofar yayi ya kunna mata Ac, ya juya. "Aman baka isa ba wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar can dan Ubanta, kaima munafiki ananamimi kaje kaja yar mutane kazaka lalata ko mi zaka samu a jikinta waw..." Marin da baiwa Rahilah ba shi ya sakewa hindu cikn masifa tace. "Ko kasheni zakayi sai na faɗa, karuwarka ce ai yarinyar wa yasani ko Uwarkac....."      Baisan lokacin da ya rufeta da wani irin bugu ba, a cikin mota kuma Rahilah na bubuga mota.       Dakw gurin parking ɗin babu mutane dukar tsiya yayi mata ya tsallakata ya wucce, bai taɓa dukar ko kanwarshi ba, amma hindu tasahi ya daketa dukar da zaiwa katon namiji, ciki hall ɗin ya shiga ta mike dan jaraba, ta biyo shi,    Mu kuma a ciki ganin rahila bata dawo ba hankalinmu ya tashi muka nufi gurin Maminshi hankalinmu a tashe muka faɗa mata Rahilah tunda tafita bata dawo ba,    Mikewa tayi, muka shiga nimanta a hall ɗin sai gashi ya shigo ganinshi ranshi a ɓace yasa tace. "Aman ina rahila?"       Cikin harshen shuwa yace.. "Tana mota, kanta na ciwo."        "Karya kake munafiki, an gungumi, dan Ubanka tsinane la'ananen zuwa yayi ya kwanta da yar mutane itama dake karuwa ce, uwarsu ta gama wa'azin karya, gefe guda ta turo su karuwanci idan nai miki karya kije tana motarshi." Inji Hindu.               Juyawa Aman yayi zai rufeta da duka Ahmad ya rike shi, shi cikin konar rai Mamie ta tsinke shi da mari ba adadi, dole sautin dake hall ɗin ya tsaya cak sai karan marirrukan da Mamie ke zabga mishi, zuba gwiwawenshi yayi kasa kuma bata fasa marinshi ba, sai da Hajiya Yabi ta rike hannunta, tace. "Haba don Allah, Falmata me yayi zafi haka," jikinta na rawa tace. "Ahmad ko Mai Nasara waninku yazo ya maidamu zaria,"        Take gurin bikin ya ruɗe da tashin hankali,gaba mai nasara yayi zuciyarshi na zafi, Ahmad ya ɗago Aman, wanda jikinshi ya gama mutuwa, mika mishi keyn motarshi yayi, cikin wani irin fitar numfashi yace. "Yarinyar tana cikin motana, ka kaisu gida."            Sakamu a gaba tayi muka fita muna kuka, sabida tozartamu da mahaifiyarmu, muna fita mai Nasara ya kawo motarshi, juyawa Mamie tayi cikin ɓacin rai tace. "Ina ya kai musu yar mutane."     "Mamie bari na kawota," inji Ahmad, bin bayanshi mukayi ya isa gurin motarshi ya buɗe ɗago kanta tayi cikin kuka, ganin mu yasa tafito da sauri ta zuɓe a jikinmu tace. "Ku kaini Ummana bazan kara kwana anan ba, zata kasheni."   Riko hannunta Mamienshi tayi ta janyota jiknta tace. "Muje yau zaku kwana a jikin Ummanku."        "Don Allah girman shi da isar mulkinshi ki bari gobe ku koma. Gida, Hajiya Falmata na haɗaki da mahaliccinki"         "Kin min dabaibayi Iyami, Kaman Aman bai san yanda zai iya da gidanshi ba, sai matarshi ta tozartani a bainar mutane, kinsan yaran nan basa iya rabuwa da iyayensu nasa Mahaifiyarsu ta barmin su, shine zata lalata musu suna, Wallahi tallahi billahi azim gobe da Auren Rahilah Aman zan wuni, idan banyi haka ba, toh Usman Kyari da Kubra Goni, shegiyata sukayi, batace karuwai bane, ni sai nasa rahilah zama karuwar a gidan Aman yanda ko ita sai yayi mata kallon doki."            Cike da tashin hankali Aman ya faɗa cikin motarshi zai tadda, amma Ahmad ya dakatar dashi fitar dashi yayi daga gabar motar ya mai dashi baya, shi kuma yaja motar suka can gidan bakin Mai Nasara Ahmad ya kai Aman,        Tsabar tashin hankali da zaran yace zai yi magana, sai ya makale dan dole ya kwanta kashin na masa mugun ciwo,            ......     "Wallahi kinyi asara Hindu, wannan wani irin bala'ine haka zaki zo ki rusawa mutane taron da suke, jinki abinda kikayi zai hanashi kara aurene banza shashasha, a wannan zamanin wake kishin jahilci,"    Inji Fareeda,    "Kyaleta Hindu kinsan ita anshata ta warke, kuma wallahi duk wannan abotar da suke da mijinku yasa Aman tunanin Aure ni Ahmad ya isa yace zai fara wannan haukarne tuni ban takawa kowa birki ba, keni har mahaifiyarshi zan iya shiga tsakaninsu dan karta kawo min shamaki da mijina."            "Lallai kuwa Hafsat sai ki ɗaura ɗan mara, sosai."      Inji Fareeda.      ****    Tunda muka koma gidan bikin muka cure guri guda, muna kuka duk aka rasa wanda zai rarrashimu, haka muka kusan kwana muna kuka goshin asuba bacci yayi gaba damu, ina tsakiyarsu Rahilah, mun sarkefe hannun juna.      Karfe shida na safe, Mamien tashigo tasamemu a cure, tausayinmu ya cika mata,zuciya buga pillow tayi muka farka da kyar, juyar da kanta tayi cikin damuwa Tace. "Takwas nake son mushiga kaduna, kutashi."     Mik'ewa mukaya Nice na fara shiga nayi wanka alola na fito, sai Rahimah sannan Rahilah abin karyawa aka kawo mana sama sama, muka ci, sannan muka fito ana ganinmu aka fara kuskus sai duk muka tsargu da kanmu, ɗakin muka koma ina jin wata nacewa. "Bakarce fa, akace yayi sex da ita ba faran ba."       "A'a ita ɗaya dogowar matar tace fa, aisu daga bayane suka ankara bata nan, namiji shege amma ai kinsan shi iyayenshi manyan ne maganar zata ɓoya,tund.."           Ran Mamie ne ke kara ɓaci ta kallesu sannan ta shiga ɗakin ta fito da Rahilah ta tura musu gabansu cikin ɓacin rai tace. "Wallahi ban taɓa zina ba, haka Mahaifin Aman itama yarinyar iyayenta tsarkakkakune masu kima, shine kuke jifanta da kalmar zina, ina shaidarku, ina tabbacinku budurwa wacce bata taɓa sanin namiji ba, ana ganota ta hanya mai sauki ku duba min ita idan Aman ya lalata musu yar mutane, budurwan da tasan namiji kuwa ana gane haka ne ta hanyar buɗewar mazauninta,kee Rahilah cire hijab ɗin jikinki su tabbatar, kaiiii koda Aman yasamu damar kusantarta toh zanyi bakin ciki amma na yarda da kaddara kuma ashirye muke mu nima mishi aurenta, ku matane iyayen kuma, Allah ya gwada muku kwantankwancin abinda kuka jefi bayin Allah dashi."    Kamo hannun rahilah tayi wacce take kuka kaman ranta zai fita, tasanya mata hijab ɗinta muka bar gidan, gaskiya rayuka sun ɓaci sosai, muna cikin mota sai share kwalla muke, ita kuma rahilah kuka take sosai har muka shigo kaduna, kaitsaye gidanmu ta wucce,     Tasamu malam bai fita ba, tunda muka shiga gidan muka sami Yan uwanmu a gidan ɗakin Umma muka shige, itama Mamie ta shiga ɗakin Mama.          Gaisawa sukayi cike da mutunta juna, sannan ta basu hakuri da abinda ya faru,               Dr Mohmud Mandara ne yazo suka tattauna tare da bada sadaki.        A cikin mutuntaka aka tsayida kome sai an sako jumma'ah.                     Godiya Mamie tayi sosai sannan tabar gidan.                 Ina zaune kan rahima na cinyata Rahilah na kwance akan jikinta, Umma ta shigo mikewa mukayi cike da tsoro muka ja baya,                Zama tayi ta mikawa Rahilah Zuma dafaffe me ɗauke da dabino, a cikin wani bowl na tangaran tace. "Ina son a cinye min sannan, a shanye min zumar."            "Hmm naji abinda ya faru, da nasan haka zai faru da ban barku a gurin ba, amma kaddara ta riga fata,"             "Rahilah zaki shiga wata rayuwa ce mai ɗauke da abin mamaki da alajabi, zaki ganshi tankar wata tafiya ce da bata da iyaka, Rahilah rayuwace wacce bata da farko balle karshe, yakine a gabanki mara makami, amma idan kika so zaki ya sayan makamanki ki shiga dasu, sabida baki san mi zaki tarda a inda zaki jeba, dan tafiya ce mai cike da tsire gashi dajine mai cike da kayoyi,          A tafiyarki da zakiyi akwai bukatar guziri, wanda zaki nemi hakuri,juriya, biyayya, ladabi, amana, gaskiya, Iya magana, girki, tsafta, uzuri, da yafiya,fahimtar juna..... Idan kika duba kalamar yakin dake gabanki wancar bayanin yake bukata, haka idan kika duba kalamar daji me cike da kayoyi wancan jawabi yake bukata, Rahilah bansan waye Aman ba, amma ke zaki fini saninshi sai kinyi hakuri da halayarshi dan ba kabir bane ko Yayanku Hayat, ba kuma malam bane da zaki ce kinsan halinshi kece zaki san meyake bukata, miye baya bukata wani abinci yafi so, wani irin rayuwar aure yake so dake, shi yana da hakuri ko ma faɗacine, Rahilah, Rahimah, Maryam,ina faɗa muku ne, dan ya amfaneku badan raɗin kowa ba, ni baxan muku, show glass na kayan mata ba, dan bazai baku namiji a hanunku ba, idan kuka maida alamarinku ga Allah shine yake rike da zuciyar mijinku, kuma shine yake tallafe da al'amuranku, bazance rayuwar aure nada daɗi ba, amma nasan wuyarshi sabida ɗaɗinshi kalilane, kuyita addu'a da azkar ku yawaita sallar dare, idan ya barku ku rike axumin nafilla, iyayenshi da danginshi su zama sune, asama da iyayenki karki fifita iyayenki sama da nashi, haka zai kara miki daraja da kima a idanunshi, sai gaɓɓa na musaman, shine jikinki za'a wayi gari ya mallaki duk wani abu naki, a cikin yanayinda koda kiranshi kikayu ko rokonshi, kaiii duk abinda zakiyi kiyi bazai taɓa jinki ba, sabida kudirinshi da hakkin kasancewa dake zai bijiro masa,Maryam, Rahilah, Rahimah wannan ranar idan yazo ku kira kowa dan su taimakeku bazasu iya taimaka muku ba, sabida nauyi ne da ya rataya akanki ki sauke kuma zaki sauke shi, da zaran haka ya faru toh kin fita sahun yara kinshiga kwaryam Manyan, duk abinda muka sani kunsani, koda wasa karki bari mijinki ya gano kazantarki ko wani nakasu a jikinki, zan baku misali akanmu kun taɓa ganin Malam yace wani abu mara kyau akanmu,"    Girgiza kai mukayi, cikin kuka, tace. "Yawwa sabida, mun yarda da kanmu karku bari mazajenku su gano illarku, a fagen girki da tsafta nasan renonane ku, a fagen hakuri da juriya renon Mamanku ce, sai iya magana wanda nasan wannan renon malam ne, kuma Alhamdulillah ta kowani fuska bamu da aufi akanku, sai da Rahilah kina da kishiya, kuma nasanta nasan halinta bazan ce miki komi akanta ba, ke dakanki zaki gano halinta karki rena mishi mata, naso da sai kon gama karatunki amma Mahaifanshi sun nuna bukatarki zaki karasa a gidan don Allah ki rufa mana asiri ki bawa mara ɗa kunya, ki tayamu ganin lafiyar Amarya ya inganta tunda gausiya ta dawo kullum sai Amarya ta shaki Inhelarta, sannan ki ajiye kunyarki washi garin ranar da kika zama Mace dan daga nan zaki mori aurenki, iya abinda zan faɗa miki kenan kuma Wallahi naji labarin yarinya tace kasuwar ganye ko wata banzar mata ta kawo mata maganin matq ta saya na rantse da Allah sai na mata shegen duka, idan kina son maganin mata, kiya shema'u magana balle hajiya falmata bazata barki haka ba, naji daɗi da kika sameta a surikarki, Rahimah kema an nan za'a zo niman aurenki, saura Uwar masu gida yarana sun mata wayo."           Tana gama mana nasiha da huɗubar da yasamu cusa kai a cikin cinyoyinmu, tafita kuka Rahilah tayishi ba iyaka, musaman da aka zo ɗaukarta za'a mata wanka da lalle mai haɗi da miski, tana fitowa akasata a gaba sai da tashanye zumar nan, tana kuka tana kome,             Abin tausayi, sai muka zama kamar wasu kala aure zai rabamu da Rahilah, kukanmu yaki karewa, sai da Umma tazo ta balbalemu da masifa sannan mukayi shiru, karshe sai ga Rahilah tana janmu da hira da wasa da dariya.             ****       A zaria kuwa sai da aka dangana da Aman asibiti, sabida jininshi da yayi masifar hawa, a daren suka kai shi, gari na wayewa, ya farka wajen karfe tara nasafe ya gabatar da  sallah yana idarwa ya juya ga  Ahmad, yace. "Abokina ka yarda dani wallahi ban aikata abinda hindu ta faɗa ba, asalima kwato yarinyar nayi daga mugun hannun, Abokin.."       "Toh mr romeo, aimunsan da haka, kawai ka rufe mana bakinka ka tashi mu wucce kaduna dan karfe biyu da rabi za'a aura maka jinjirar da kake suma akanta." Inji Mai nasara,        Mikewa Aman yayi ya naɗe abin sallar Ahmad ya amsa, sannan ya koma bakin gadon ya zauna, ɗago jajayen idanunshi yace. "Ba auren yarinyar bace mafita, fahimtar Mamie shine mafita, dan nasan halinta akan wannan abun zata iya daina min magana."    Shigowar likita yasasu sukayi shiru mika musu hannu yayi sukayi musabaha,, yace. "Mr Mandara ko zaka iya kwanciya a dubaka."     Kwanciya yayi likitan ya,shiga duba lafiyarshi, ya tabbatar musu da kome lafiya sai dai ya kiyayye ɓacin rai,         Sannan ya sallamesu, daga nan ko minti ɗaya basu kara ba, sai kaduna, kwantar da kujeran yayi ya lumshe idanunshi, cikin tsananin damuwa yace. "Dole na rabu da Hindu, dan haka ne mafi alkhairi a gareni."      "Hmm aikuwa a jaridar Aminiya za'a wallafaka wani yasaki matarshi sabida zai auri jinjira waccw bata fara kirgan dangi ba," Inji mai nasara,                Juyawa yayi ya kalli Ahmad da yake tuki, sai danne dariyarshi yake, juyawa Aman yayi ya kalle Mai Nasara cikin jin haushi yace. "Eh gwara ni, jaririya zan aura kai da katara, jakuna a matsayin mata fa, wallahi mai nasara zan danna maka bahagon ashariya, wallahi ka kar kureni yanzun nasa Ahmad ya tsayida motar mu bawa Hammata iska,"         "Haba ina ba dani zakayi haka ba ka kwantar da hankalinka ka kusan bawa jinjira iska da cinyoyinka." ya faɗa mishi,       "Ahmad sauke ni naci uban wannan gaye, zai rena min hankali ɗan iska, wanda girman kai da miskilanci ya hanashi gyara gidanshi."         "Naji ango baby."         Haka mai nasara yayita kuna Aman har suka isa gidansu Aman, aka sauke shi ko kallon inda suke baiyi ba ya banka kofar motar, yayi gaba abinshi sauke glass Mai nasara yayi yace. "Sauka lafiya ango jinjira,"          Cak Aman ya tsaya, a fusace yayi kam motar, ya buɗe inda mai Nasara yake cikin huci da ɓacin rai ya caccumo Mai nasara zuwa waje. "Dan Ubanka mi kake nufi dani ne."     Fitowa Ahmad yayi daga motar yana raba tsakaninsu, luuuuuu Aman ya tafi zai faɗi, suka tare shi, cikin tashin hankali Mai Nasara yace. "Wallahi bana nufinka da kome, asalima zolayarka nake, don Allah ka yafe min, ɓata maka rai da nayi."    Lumshe idanunshi yayi yana jinsu suka ɗauke shi a kafaɗa har cikn gidansu,, Mamie na falon tana waya da yan uwanta da suka taso tun jiya,  dan tun da abin ya faru, taci alwashin aurawa Aman Rahilah, ta kira Babban Yayansu Sale Goni, ta faɗa mishi, dake suma gidansu malamai ne,  da asuba ya kirata yace aure fa zai tabbata, insha Allah karta ɗaga hankalinta zasu cigaba da addu'a,     Yanzun ma da yayarta mace suke magana sun kusan isowa, dan samako sukayi,        Shigowarsu Ahmad yasa ta yanke kiran ta zuba musu,ido take suka shiga kame kame, dakyar Mai Nasara yace. "Bashi da lafiyane, jininshi ya hawu sosai, amm..." "Toh  mi yasa baku kai shi gidanshi ba, sai nan."       Tsagalgalesu tayi sannan tasa mi aikinta ta gyara mishi tsohon ɗakinshi aka sake har su zanin gado, da labule da duk wani abin bukata,, sannan ta kira family dr ɗinsu, tace. "Ku kaishi tsohon ɗakinshi,dake wancan koridon"           Daukarshi sukayi zuwa ɗakin dake zuba kamshi da sanyi daɗi kamar ya.              Suna zaune likitan yazo ya duba shi, yasa mishi ruwa da allurai da kuma magunguna.      Tunda aka samu yayi barci su kuma Ahmad suka tafi gidajensu da niyyar shiryawa zuwa masalaci,               ****    Bayan sallar juma'a alummar musaulmin dasukayi sallar juma'a suka shaida Auren Husaina Omer Hayat, tare da Angonta Dr Aman Mohmud Mandara, auren da yazo bazata a cikin unguwarmu dama, yan unguwar suna mana lakabi da bama auren kananun mutane sai manya,               Tunda aka shigo akace Alhamdulillah, an ɗaura auren Rahilah sai gata tana shirin zuɓewa a kasa, sai da aka tareta wani fitinannen kuka tasaka wanda ya taɓa zuciyar kowa a gidan, mukan ai ba'a cewa kome,           Shigar da ita Umma tayi ɗakin Mama Amarya wacce itama ta kunshe kanta a ban ɗaki tana kuka. Kwantar dani Umma tayi a bakin gadon mama,                      Buga kofar ban ɗakin Umma tayi,  sai gata tafito kanta a sunkuye tana goge kwallarta murmushi Umma tayi tace. "Gata nan, igiya ukun Aman ya ɗauru akanta, nayi iya nawa sai ki kara mata da wanda zaki kara, amma maganar gaskiya karki bari taga kwallarki dan zaki karya mata kwarin gwiwa,,"       Gyaɗa kai Mama tayi, sannan Umma tafita tsakar gida, inda tasamu ana shigo da kaya cike da mamaki, ganin Yayar Mamie Aman yasa ta sake murmushi tace. "Hajja Yanah kece a garinmu? Barka da zuwa, ku basu guri su shiga ciki."           Dariya Hajja Yanah tayi tace. "Malama Hasina,har yanzun kina nan da halinki na karɓan baki, fa mungode da abun arziki na bamu kyautar na musaman mungode."              Murmushi Umma tayi, cikin jin daɗi tace. "Ai bakonka sarkin ka, batun aure kuma karawa zumuncinmu karfine mune da godiya, wanda zai auri Yarka ai ya gama maka komi, a wannan zamanin da mazan suke tsada, mune da godiya bawai dan yaran sun mana yawa ba, sai dan nasan Hajiya falmata zata iya rike mana Rahilah."             (Da fatan kun fahimci maganar Umma, kalma ɗaya mai kunshe da harshen damo bawai dan yaran sun mana yawa ba, nufinta ba wai muna niman kai da Rahilah bane ko sauran yaran, sai tasan ko babu auratayya Hajiya falmata zata rike Rahilah a matsayin Yarta🔛)                                       Godiya sukayi sannan suka shiga buɗe kaya, ɗaya daga cikin Auntys ɗin Aman tace. "Ga kayan nan, amma bana lafe bane, kayan da muke na al'adace wanda akewa Uwar amarya da Uban amarya da danginta, bawai mun kawo dan ku biya mu baɓe, ai kun gama biyanmu tunds kuka ɗauki lu'ulu'u kuka bamu ko hka ma ya ishemu fatanmu nan da wata tara cif abin arziki ya sake taramu, dan mici daɗi, yanda take Husaina Allah yasa tana shiga ta juye mana, huɗu duk shekara muzo suna wallahi bazamu ki ba, ai abin daɗine haka."       Dariya akayi sannan aka musu godiya, tare da abin arziki Umma ta basu.       Har zasu fita,  Kanwar Baban Aman Hajja Qoise tace, "Mu dai bama bukatar, kayan ɗaki idan da gaske ɗaya muke, toh mun yafe, Yarmu muke bukata."          "A'a Hajja ku faɗa mana, inda za'a kai mata, kayanta koda bazatayi amfani dashi ba, itama tayi alfahari da kayan da iyayenta suka mata" Inji Umma,   Haka suka rabu cikin mutunci da fahimtar juna, Zama sukayi aka shiga ware kayan, bandir ɗin shaddane masu shegen tsada, sai atamfofi suma haka g wasu manyan liffaya, Abin gwanin burgewa, kowa sai san barka yakewa su Umma da Rahilah. **** "Wai duk wannan shirin na zuwa ɗaurin auren Aman ne, duk wancan munafikine ya koya mishi niman mata, Allah yasa bayi nasara akanka ba Ahmad." Cewar Hafsat da take kallon Ahmad na sanya wata muguwar yadin maza. (Wayyo mai nasara tara matanka yajanyo ana kirania da munahuki😜) Ganin yaki kulata yasa ta koma gefe, zuciyarta na raya mata tunda Aman yayi aure tabbas Ahmad na hanya, shima. Mikewa tayi ta isa bayanshi tana goga mishi kirjinta, juyowa yayi fuskarshi a haɗe ya tureta gefe, cikin dakakkiyar murya yace. "Karki fara tunanin bazanyi aure ba, dan matukar Ummi ta amince min, hmm" Takalminshi ya zaro ya ɗauki tissue ya goge sannan ya zura sahunshi ya fita. Tunda yafita ta rasa inda ke mata daɗi, sai safa da marwa akan auren ahmad tabbas zata kona gidan bashi ba hatta amaryan, sai ta babbakasu sai dai tare a jail. **** Ana gama aurin Auren Aman suka nufi gidansu, ta kofar baya suka shiga wanda Mamie tasa a buɗe sabida abokanshi. Da sallama suka shiga ɗakin, kowa ya nemi guri ya zauna, kallonshi suke daga shi sai dogon wando da kuma singlet, yana rike da kofin shayi. "Sannun Ango Husaina Allah ya bada zaman lafiya, kaima yabaka lafiya yanda zaka mike da kafarka." Cewar Mai Nasara, "Amin, Hmm dama idan kaji sauki akwai tafiya a gabanmu zuwa china, 4weeks xamu iya dawowa mubarka a can, ka karasa mana abubuwanmu." Kallon Ahmad yayi irin baka da hankalim nan, kauda kai yayi ya cigaba da zukar shanyinshi yace. "Ina bukatar passport ɗinta, dan zan tafi da abata ce." "karya kenan, mu da zamu kasuwanci kace zaka ɗauki mace aje da ita sai kace akanta zaka far..." "Ya isa haka, Yunus bana so kabarni nayi abinda nake so, kai kayi wanda kake so, matata ce fa don Allah ko ban samu mutunci ba, tunda ina sonta katayani mutuntata." Yana gama faɗar haka ajiye kofin yayi ya ɗauki towel ya shige ban ɗaki, bai fito ba sai da ya ɓata lokacinshi sannan ya fito, shigowa Aman yayi ya ajiye mishi ladar, shadda kala huɗi, farin cikin ya ɗauka yasaka bayan ya gama tsane jikinshi, ya shirya tsaf, bayan ya murza hularshi mai taken minister,. Cikin gidansu suka shiga nan akayi gaishe gaishe, sannan suka nufi, gidansu Rahilah kallon Mai nasara yayi kafin yace. "Ina son yan canji a hannuna, sabida shiga gidan biki sai da wani abu." Mai nasara vai ki ba, ya kaishi banki suka cire kuɗi sannan suka nufo gidanmu, inda akewa Rahilah lalle ja, mai zanen fulawa, dake manyane sai gashi sun mata raɗa raɗa. Muna ciki aka sheda angwaye sun zo, take gidan aka nutsu, suka shigo har ciki, aka fara gaishe gaishe, rahimah da take waje itace tasami ganinshi, ta window na leka naga ya faɗa, fuskarshi tayi fayau, sai murmushi suke dokawa. Juyawa nayi na kalleta yanda idanunta sukayi jajawur nace. "Rahilah!!" Haɗiye kukanta tayi tace. "Kin manta ko scndry ban gama ba, balle nasan ciwon kaina" "Haba Rahilah kefa mahaddaciyar alkur'anine fa, da wasu litattafan addini, mi zai ɗaga miki hankali." "Babu my three." xama nayi a kusada ina jin ana zabga musu godiya sake lekawa nayi nasamu suna rabawa yaran yayunmu kuɗine, ina jin Umma musu ya isa hk, nan sukayi godiya suka tafita. Bayan sun gama gaisuwar suka fita a kofar gida suka haɗu da Yayanmu nan Ahmad ya tambayeshi ko zasu sami kananun hotonta. Ce musu yayi su jirashi ya shiga cikin gidan sai gashi da hotunan, mika musu yayi godiya sukayi sosai, Sannan suka shiga motarsu, mikawa, Ahmad yayi hoton sannan yace. "Gashi nan ku naima mata, visa china, da kuma dubai ko ni ku nema mata na ko ina ma." Shiru sukayi babu wanda ya kuma kullashi. ....... Kayanta da aka kaiwa tela tun dawowarmu aka amso dan har ta cire lallen.. Mikewa nayi zan fita, Aunty Shukura, tazo ta fita da ita komawa nayi na zauna, ɗakin mama Amarya suka mai ita,sabida ɗazun bata iya ce mata kome ba har tasa aka fitar da rahilah. Tunda ta shiga Yayar Mama ta zuba mata ido, zama tayi kanta a sunkuye cikin hijab. Mika mata, kofin tea sukayi dakyar ta amsa, ta fara sha, nan suka haɗu suka mata nasiha sosai duk abinda ake Mama bata ce kala ba, har suka gama, kanwar Mama ce ta dafata tace. "Yaya Atika, kisa mata albarka dan anjima balallai bane a kawota." Gyaɗa kai Mama tayi sannan tace. "Allah ya Albarkaci rayuwar aurensu, da zuri'a ta gari ta kuma nutsu a ɗakinta shine alfarman da nake rokonta ,ta rufa mana asiri ta zauna a gidanta lafiya banda kawo kara, ta shanye ɓacin ranta, Allah zai bata madafa, sannan karki zama mai rokon abin hannunshi ki zama mai wadatar zuci da duk wani abinshi, karki zama mai yawan fushi Rahilah na rokeki ki zama daban a cikin Yan uwanki, ki zame mana abin alfahari, sannan ki zama mai yawan godiya ga Ubangiji, haka zai kara miki wadatar zuci, karki duba abinda yayiwa Iyayenshi ki ɗaura shi akan hanyar kyautatawa, yanda zai ji dukduniya idan bake ba, bazai taɓa jin daɗi ba, ki nemi Yardan Allah xaki samu yardan mijinki, ki nutsu ki nemi makamin da zaki masa illa dashi wanda duk runtsin in bake ba babu macen da take gabanshi, don Allah Rahilah karki sauya halinki karki zama mai yawan tona sirrin gidanki, karki zama me yawan faɗan sharrinsa, ki ɓoye sharrinsa ki kambama Alkhairinshi, kinga bani da lafiya karki sani kara damuwa akan wanda nake, idan kika min haka kin min komi a duniya jike Allah ya tsare a rike addu'a da azkar dan shine saiwan zaman gidan miji. Allah yayi miki albarka Husainata." Kuka rahilah take kaman idanunta zai fita, rarrafawa tayi jikin Mama ta zube cikin kuka take cewa. "Mamana ki yafe min, duk abinda nayi wanda nasani da wanda ban sani ba, nikam Mamana dole ne sai an kaini ni bana son tafiya na barki." Rungumeta Mama tayi itama tana zubda kwallah, sabida akwai wani sirrintacoyar shakuwa, a tsakaninsu shiga ɗakin mukayi. Ni da Rahimah muka kwanta muna kuka, ..... Bayan sallar isha aka kaita ɗakin Malam, bai ce matq kome ba sabida shima ɓoye damuwarshi yake, kanta na cinyarshi. Litattafan addu'o'i ya bata, sannan yace. "Gashi na baki abokan hira amma na manta ban baki abu ɗaya ba" Dube dube ya shiga yi, kafin ya ɗago ya kalleta Yace. "Rahilah ban gani ba. Kisan mi nake nima." Girgiza kanta tayi, murmushi ya sake mata tare da shafa kanta yace. "Hakuri!!! Ashe halittace da take cikin kirajenmu da jininmu,, bazan kuma cewa komi ba amma kiyi hkr da inda zaki shiga Allah ya kara miki Hakuri." Daga haka aka shiga fita dan motar ɗaukar amarya tazo, shaga ɗakin Umma tayi tace. "Malam ka gama ai?" "Eh Allah yayi musu albarka da rayuwar aure mai albarka sannan ya kauda kanshi" Sannan ya kauda kanshi, duk cikin Yaran gidanmu munfi shakuwa da malam. D'aki Umma ta shigo da ita ta sauya mata kaya tare da zuba mata turaruka, sannan ta naɗeta da liffaya, ta tattaro duk wani abin amfaninta, ta fito da shi,ina rike da wasu Rahimah ma haka, Umma rungume da Rahilah ta shiga da ita ɗakin Mama fir taki ɗaga, karshe Inhelarta ta nima ta shaka, aka fita da Rahilah, Gaskiya sun kawo mota, ba nawasa ba, motar mai nasara aka sakata, mu kuma muka shiga motar Ahmad, gaba Rahimah ta shiga, Ni da Aunty Hamdiya baya da shukrah, Tunda ta shiga ya zuba mata ido, sai da taji haushi tace. "Tafiya zakayi ko kallon halitta." "Izininki nake nima" kauda kai yayi ya leka yaga an gama shiga motar har da wasu empty. Sannan suka bi jerin gwano har gidansu Amma wanda ymyake cike da mutane, Bayan sun isa rike Umma tayi da zasu fita a motar Umma tace. "Ki nutsu sosai, ki kame kanki karki bari su gano wani makusa a tare dake." Haka suka fito, inda suka nufi cikin gidan abakin kofa Umma tace. "Kiyi addu'a sannan ki shiga da kafar dama, dukda ba gidan da zaki zauna bane naki yana g.a.r amma, kishiga da samun nasara." Kaman yanda Umma tace mata haka tayi, har cikin falon gurin Zama umma ta nema Rahilah ta zauna a kasa, cikin sauri wata ta kawo tuntumun ta ɗagata ta zauna akai, cikin raha matar tace. "Malama, ya kina ganin zata ragewa ɗanmu ɗumin jikinta, so take ya fara hango wata bayan ita." Dariya umma tayi, sannan tace. "Don Allah, Hajja Amna barni ina fama da jikoki ina ni ina fahimtar wasu sirrinku na Yan barno." Dariya akayi gaisawa akayi kafin Umma tace. "Hajiya Falmata ga Yarki nan, nakawo miki ita bazan tsawaita magana ba, amma zanji daɗin idan kika ɗauketa kamarsu Khalisat da Sakina, idan tayi kuskure kemai ɗaurata akan hanya ce, ni da atika ba sai munji ba, yarki ce ke zaki koya mata sanki dukda nasan idan mace takai mace, ɗan kowa natane ga Rahilah nan, bamu koya mata shan kayan mata ba, amma mun koya mata biyayya da yanda zatabu mijinta da kuma iyayenshi da danginshi don Allah idan tayi laifi ki sasanta kayanki, mun gode kwarai da gaske mun baku Yar mu bama fatar ku dawo mana da ita, burinmu a fita da gawarta, Eh sabida mun san mutuwa tana kan kowa, amma yarmu ta dawo mana babu aure zai taɓa zuciyarmu, amma idan kace a gidan aurenta ta rasu, wannan wani abin alfaharine.". "Mungode da sosai insha Allah zamu riketa gam, ita da barin gidan Aman aisai mutuwa dan ni na hango yan uku nan da wata tara, kaiii Falmata wallahi Yarinyar nan ta haihu baki kawota maiduguri ba zaki sha mamakina." Inji Aunty Innalo. Kanwar Baban Aman ce. Haka akayi ta barkwace, sai da Umma ta mike rahilah ta ɗago kai cikin tashin hankali tace. "Umma zan biku, na fasa auren ku mai dani gurin Malam." Idanun Umma ne yayi jajur, sannan ta ciro rikon da tayi mata, ta mikawa Aunty Innalo, Wani gigitaciyar kuka Rahilah tasake tana cewa ku mai dani gidanmu bana so. "Keeeeeeee. keee Rahilah maza haɗiye kukanki da maganar banzan da kike gasu Maryam Sajida ai." Luf tayi a jikin Innalo ta rufe idanunta tana sauke a jiyar zuciya sannan Umma suka fita,ɗakin su Sakina aka kaimu, tana rike da Aunty Inna. A hankali ta zaunar da ita, kifa kanta tayi, da cinyarta, ....... Bayan wani lokaci aka kawo mana abinci da kayan ciye ciye, ruwa kawai muka kurɓa haka muka kwana muna taya yar uwanmu kuka, **** Tunda ya dawo yake kwance sai juyi yake dan khalisat ta tura mishi videon kawo Rahilah mikewa yayi ya saka jallaɓiyar shi, gurin ɗaya na dare. D'akin da aka kaimu ya nufo, buɗe kofar yayi ya hangomu cure da juna, itace a tsakiyarmu shiga yayi a hankali cikin hikima da dabara yasa hannunshi ya ɗauke abarshi. Ya fito sabida kuka da ciwon kai da takwanta dashi yasa bataji anyi sama da ita ba. D'akinshi ya nufa da itayana sake murmushi.......... *Barka da Safiya😂 Duk wanda bai ji daɗi ba ta biyoni da bulala😂* *Yaseen nasha fura da nono ya kahe min jiki idan naga da hali zuwa dare na muku amma banyi alkawarin ba* 👐👐 [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋   _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...9*      Murmushi yake dokawa tsabar yaji daɗin satota, sai wani lumshe idanun yake irin Mamie kina can da mijinki nima na ɗauko matata.       Shimfiɗata yayi a tsakiyar gadonshi ya mike ya zare, jallaɓiyarshi tare da boxers ɗinshi., zama yayi ya shiga cire kayanta inda ya kara karfin Ac ɗinki, zubawa wadatattun kirjinta idanu yayi kaman ya fasa ihu yake ji, zare skirt ɗinta yayi har da undee, ya barta da pant da bra, ɗinta sannan ya laluɓe duvet ya rufa musu sannan ya rungumeta a kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tare da zubawa fuskarta ido, ɓalle mahaɗin bra ɗin yayi tare da zare mata, sannan ya shiga shagalinsa sosai ya zake yana aikawa Yar Umma da Mama aika, son rashin.       Cikin barci take jin bakon yanayi wanda yasata buɗe nauyayyun idanunta, jinta tayi jikin mutum batasan lokacin da tayi firgit ta mike ba, tare da karw kirjinta jikinta na rawa ta juya mishi baya,              "Rahilaaaaaah mijinkine fa, ni kike kokarin juya min baya. Kinsan tanadin da Allah yayi akan mace..."       Bai kai karshe ba, ta kifa kanta a pillow da ke gefenshi ta fashe da kuka, matsawa yayi har jikinta sannan ya janyota jikinshi ya shiga shafa bayanta har tayi shiru,           A hankali ya ɗagota, yana kallon fuskarta ta ɗan haske dake gefen gadon, harshenshi yasaka yana lasar kwallar dake zuba a fuskarta, a nutse dan dole ta tsayi da kukan, da kwallar bin fuskarta yake da harshenshi ya kai kunnenta, daga k'amk'ameshi tayi tana fidda wani gwauron numfashi, janye fuskarshi yayi ya juyata idanunta a rufe jikinta na masifar rawa, rumfa yayi mata sannan ya kifa kanshi a kirjinta masu tafiya da imaninshi(lem stop here kafin ace nayi disvirgin wata😂)              Sosai kirjinta suka ci ubansu, a hannun Aman, kashim miskin da aka mata wanka dashi ya kara masa kwarin gwiwa, duk inda zai kai hannunshi da bakinshi kamshin miski yake cin karo dashi , kuka Rahilah keyi mara sauti tsabar Aman ya wucce saninta, musaman da yasan yake son ɗanɗana kalar zumarta,(🙈) hannunshi yasaka ya kara nimawa kanshi hanya, amma Rahilah tasa mishi karamar ihu tana niman mikewa, mai da ita yayi yasa mata, (Yaren Novel)         Zaro ido tayi a gigice ta mike ya sake mai da ita, ihu tasaka tace. "Don Allah ka rufa min, asiri bazan iya."     Ganin yanda ta firgita, gashi ya ɗibo ruwanshi yana son kashe gobarar da ta taso masa. Gashi taki tsayiwa, dole ya janye daga bakin get ɗin dan har ya samu ta fara shiga, janyota yayi ya rungumeta tana jin (Yaren novel na zungureta) jikinta sai rawa yake, gashi tasa wutar ta kunnu goga mata ya cigaba dayi tana rike dashi, ya taji ya sauke wani ove speed ajiyar zuciya, sannan ya gyara mata kwanciya a kirjinshi yana shafa bayanta, shiru tayi, tana jin wani azaba a kasarta,                 Daga shi har ita babu wanda ya runtsa, ganinta da yake ba kaya shi yake kara mishi wutar fitinarshi, vest ɗinshi ya janyo wanda yake sider bed ya saka mata, har cinyarta ya sauka kirjinta kuwa basu gama rufuwa ba.       Haka ta cigaba da rungumeta, har aka kira sallah farko, mikewa yayi ya ɗauko skirt ɗinta yasaka mata sannan da under wear ɗinta, pant ɗinta da bra ɗinta ta ɗauka ya saka a kasar pillow sabida suma kamshin miskinta suke,                 Lulluɓa mata laffayarta yayi ya ɗauketa idanunta a rufe tana Jinshi,            Tun kafin a kira sallah mamie ta tashi suka nufi kitchen ita da yan uwanta suka fara aiki, fitowarta kenan zata kunna wutar falon domin wasu suyi sallah,         Motsi taji ta juya, mi zata gani Aman ne ɗauke da Rahilah, kauda kanta tayi, tana jinjina karfin rashin kunyarshi da karfin halinshi,      Cikin harshen shuwa tace mishi. "Ajiye min ita."     Cak ya tsaya, ya dire Rahilah a gefenta, sannan tace. "Kar nasake ganin ka a cikin gidan nan har sai na nimeka."    "Toh mamie." yace mata, sannan yabar gurin, ita kuwa rahilah kanta a sunkuye kwalla na zuba daga idanunta,              Kallonta tayi tace. "Muje ɗakina."                   Haɗe kafarta take son tayi amma zafin da kofar ke mata yasa dole take ɗan waresu a fakaice, tana tafiya a hankali har suka shige ɗakin Mamin.                   Tura kofa tayi ta rufe, sannan tace. "Zauna anan."      Zama tayi akan wani cusion mai laushi, tana ɗan karkacewa, (Yaseen da Aman ya faɗa ciki da naga karyan zama akarkace.)       Wani dogon riga ta ɗauko mai tsagu ta mika mata tace. "Jeki ban ɗaki ki saka sannan kiyi, wanka da alola hmmm wnkar fa na tsarki."   Da sauri ta shige bayin, murmushi Mamie tayi, tunda tashiga bayi ruwa ta tara ta shiga ciki tayi sitbath, sau biyu sannan tayi wanka sosai da na tsarkin da tasan ya hau kanta, koda tafito sanye da doguwar rigar nan, zani mamie ta bata, sabo gal, super nervo ta ɗaura da hijab tayi sallah, tana idarwa, taga mamie ta fita,     Kitchen ta shiga ta fitar da Turmeric ɗanyeshi, madaran gari asalin peak, Kanunfari clover, Citta ginja,      Garin madaran ta dama shi daidai sannan tajuye a tukunya, sai clover ɗinta, ta watsashi haka sai cittarta da turmeric ta kankakere ta bayan ta wanke kafin ta kankare ta juye a cikin tunkuyar,       Tasa musu wuta kaɗan suk cigaba da nuna, farfesun kayan ciki ta faɗashi ya nuna lugub, sannan ta juye a wani bowl, sai wannan madaran ta juye a jug, ya tacce  sannan  ta zuba sugar ta haɗa a tire,     Kallonta Hajja Amna tayi cikin wasan kanwar miji tace. "Ya Falmata ina zaki kai wannan haɗin." .   Hararanta Mamie tayi tace. "Fitinanen ɗanki, ya taɓa min y'a."        Cike da mamaki suka kalleta. "Toh sai me? Ba an ɗaura ba ko so kike ya zubawa zukekiyar buɗurwa idanu bayan lafiyanshi lau, gara ki koya mata jarumta dan yarona ba lusari bane."    Shiru tayi jin sun mata caaa.    D'akinta ta dawo ta ajiye tray ɗin a gaban Rahilah, buɗe mata bowl ɗin tayi sannan ta bata mika mata mug wanda ta cika da madara ta karɓa a hankali ta fara sha, sai da ta kusan shanyewa Mamie tace. "Ki ci abincin nayi abinda ya kawoni."     A hankali ta shanye madaran farfesun ce bata wani ci ba, ta dire bowl ɗin. "Cire hijab ɗinki da zanin."    Tace mata, haka ta ciresu kunyar mamie ya isheta, cikin basar da abin mamie tace. "Am not ur mother-inlaw, dan haka my dear ki sake jiki nayi miki abinda ya dace."                      Shafa mata dilke tayi daga cinya zuwa kafarta, daga hannunta zuwa kafarta, dai ta saɓule rigar ta mika mata wani zani, irin roban nan ta shafe mata bayanta, sannan ta ajiye mata tace. "Maxa ki shafa a jikinki ina zuwa."     Fita mamie tayi, a gurguje ta shafa akan cikinta zuwa kirjinta, sosai ga boons ɗinta da suke mata zafi.       Can sai ga Mamie nan, kasko ta kawo da gaushi kaɗan tasaka akan kujera yar tsuguno, sannan ta sake fita ta ɗauko wani kujeran wanda aka buɗe tsakiyarta, saka kaskon da tazo dashi tayi ciki sannan ta zuba turaren wuta, a ciki tasa Rahilah ta zauna akai, bargo ta ɗauko ta rufa mata taja kofar ta rufe.       Tun tana jin zafin har ta daina jin zafin wutar, a hnkl hayakin yake bin jikinta, yana ratsawa bata tashi a kai ba sai karfe bakwai saura, Mamie ta kaita tayi wanka da wani ruwa da aka zuba turare a ciki, gashinta kuwa lalle  aka kwaɓa aka shafa mata a kan tun five na safe, sai da zata shiga wanka ta wanke wani haɗin sabulu Mamie ta bata da sabon soso.         Sosai tayi wanka ta dirje jikinta , sannan ta kwanta a cikin ruwan yana bin jikinta idanunta a rufe a hankali ta fara raiyo abinda ya faru daren jiya ita da Aman, murmushi tayi, can ta buɗe idanunta tarrr sabida tuna yaren novel wato ayaba, a fili tace. "Na shiga uku, dama haka abin yake kutt ashe da wasa a gaba wallahi bazan sake barinshi ya ɗauke ni ba, dan nasan wancan Yaren novel ɗin ai kasheni zaiyi da ita."          (Sisters kunji Rahilah fa😂 Yaren novel)           Sai da mamie ta buga kofar ta fito, kanta a sunkuye mika mata hijab tayi tace. "Ki kuma ɗakinku, su Maryam Sajida na nimanki, Y'ata ki nutsu kiyi tafiya a hankali kar wani ya fahimci wani abu."     Kamar yanda Mami tace haka rahilah tayi har ɗakinsu, tana shiga yan uwanta suka rufa mata da tambaya gadon ta haye ta shige bargo daga ciki tace. "Ku kyaleni, Umma ta hanani magana".      Duk suka haye gadon cike da son jin ina ta kwana. Kuma me Umma ta hanata faɗa,      "Don Allah miye haka bazaki faɗa mana ba." Inji Rahimah kamar zatayi kuka,        Rufe fuskatar tayi da pillow sajida tayi wurgi dashi tace. "Fitsari na tashi yi, na samu baki ɗakin ina kika kwana."               Rufe idanunta tayi, taki magana sai jin muryanshi sukayi yace. "A gurina ta kwana" Karsowa yayi sanye da shirt mai dogon hannu, cream colour sai wando baki yayi kyau sosai, sauka sukayi cike da kunya bakin gadon ya zauna, janyota yayi cikin murmushi yace. "Cutie babu magana ne?"      Rufe idanunta tayi gam, hura mata iska yayi taki buɗewa kallon kwancicciyar eye lasheta yayi, sumbatar goshinta yayi yace. "Thank you for the last night."            Yana gama faɗar haka ya mike zai bar ɗakin can kasa yayi j muryanta tace. "A dawo lafiya."    Juyawa yayi yaga ta janyo pillow ta rufe fuskanta.       Murmushi yayi yace. "Allah yasa."       Fita yayi su maryama sajida suka ɗanneta, cikin son kanun labaran. "Hmmm faɗa mana, ya first night ɗin yake."    Inji Rahimah,        "Nifa barci nake ji, ku yan matan nan idan na faɗa muku, zaku iya lalacewa kawai ku sharw batun amma abin ba'a cewa kome dan naga zahirin Yaren novel."     Tana gama faɗar haka tajuya musu baya, can barci yayi gaba da ita, suma mikewa sukayi suka gudu gida, sabida Umma ta kirasu idan tasani xata iya saka musu kuka,       Sau uku mamie na lekowa ɗakin, bata tashi ba.           ****   Tunda ya isa gurin aikinsu yake ta doka murmushi, Ahmad ne yace. "Kaiii Ango, da alamu ka sha gara kenan."          Lumshe idanunshi yayi a hankali daren jiya ya shiga dawowa mishi, hango surata yake, ji yake kaman yaje ya saceta yayi ɓoye.       "Baxaka gane bane Ahmad akwai banbanci tsakanin kananu da manya, zan maka fatan samun irinta."        Tunda suka fara maganar mai nasara ya ɗago ya kallesu daga haka bai kuma ba, dan yasan sai ya iya janyo da baisan yanda zai da ita ba,    ...... Biyu da rabi, ta farka ta zauna yanzun kan bata jin kome, ban ɗaki tashiga tayi alola da wanka tazo ta gabatar da sallah, tana idarwa Mamie na shigowa, ajiye mata abinci khalisat tayi, ta fita zama mamie tayi tace. "Dauki madaran nan ki fara sha."     Kofin madaran ta ɗauka ta shanye, abincin mamie ta bata taci a nutse, tana idarwa ta mika mata, fruit wanda aka, aka zuba mishi zuma da madaara.         Sosai tasha fruit ɗin, sannan mamie ta shiga ban ɗaki ta haɗa mata ruwa tayi wanka wanda aka zuba sinadarin kamshi tana gama ta turata ciki,    Ta jima tana wanka sannan tafito, mika mata humra tayi ta cigaba da shafawa goga wanan share wanca, tsuguna anan, kafin su gama la'asar tayi alola tasake tayi sallah kafin me kwalliya tazo tayi mata, wani shegen lace aka bata tasaka riga da zani, royal blue, ɗinki buba, yayiwa rahila mugun kyau, ga kwallaiya,       Karfe biyar aka gama mata, sai gasu Sajida suma sunzo, tare da wasu yan uwansu, Walimah akayi a gidan,      Sai shida aka watse, shida da rabi su sajida suka bar gidan, inds suka rabu da kuka,     Karfe takwas Aman ya shigo ya gaida Mamie da yan uwsnta,      Mikewa yayi ya tafi falon Babanshi, a can suka zauna suka sha hiransu, shigowar Mamie da Rahilah ya ɗauke mishi hankali.           Tunda tashiga kanta da lulluɓe, ta gaida Abba bata sake ɗago kai ba, nasiha aka musu mai shiga jiki sannan mamie ta maida Rahilah cikin yan uwanta wato ɗakinta sabida Aman😂              Haka aman ya sato jiki zaui musu kdnapper Rahilah yasamu mamie ta toshe hanyar.             *****    A can gidanshi na g,r,a akayiwa  Rahilah jere dukda akwai kome cire na gidan akayi aja jera mata nata, suna fitowa, Hindu tace.     "Sannu karuwai, kunzo kunjera kayan karuwar kanwarkun ce, bayan yagama tsince budurcin tun a waje."7     Ta zata zasu tayata hauka ne sai taga sunbawa iska ajiyarta haka suka fita suka barta.       Babu wanda ya faɗawa Iyayensu dubi da halin da Amarya ke ciki. ......... Washi gari yan maiduguri suka fara shiri, sai ga kayan gara daga gidansu rahila.       Abin ya burgesu haka mamie ta ware musu nasu suka tafi da shi.       **** Sosai mamie ke gyara Rahila ciki da waje ta murje tayi kyau, musaman da take shan fruit           Kwana goma dayin bikin mamie ta koma, islamiya, dama tunda ta koreshi bai sake dawowa ba sai yau daga gurin aiki ya shiga unguwar sayayya yayo mata,    Murmushine ya kwace masa tunawa da yayi Cigaban page 9....         Kishingiɗe yake a falonshi ya saka laptop ɗinshi a gaba, yana buda abubuwan bukatar da zasuyi amfani dashi, a china wayoyi ukune a gabanshi ɗaya ce karama sosai, duk sauran biyun manyane.               Karamar cikin ce tayi kara ya ɗaga, ya kara a kunne cikin sanyin murya yace. "Barka da hutawa Alhaji."        "Yawwa Babana gani a kaduna abin arziki ya kawoni da fatan bazaka watsa mana kasa a ido ba, idan ka sami lokaci kazo gidan da Abokinka aman ya auri yarinya mun gama magana akan sauran Yan matan nida Alhaji Saminu bature Kawun abokinka mun nima muku auren Yan matan kai mun nima maka Maryam Sajida, ita Hassana Rahimah wa Ahmad, nan da wata uku."      "Hmm" iya abinda ya cewa Alhajinsu knn,   Yayi jifa da wayar ranshi a ɓace, *Ba dai yan uwan jinjiran da Aman ya aura ba, amma gayen nan anyi ɗan kutm ɗan iskan mutum yajanyo min reno.*     Abinda mai nasara yake faɗa knn yana nanatawa, karshe kashe laptop ɗin yayi ya mike zuwa ban ɗaki.           ****       Tuna baya...    "A gaskiya Hajiya anci mutuncin yaran nan da mahaifiyarsu, ni dama Bakar nake so mai nasara ya samu ko za'ayi dace ta sauya mana alkiblashi." Inji Mama kilishi.                  "Naji bakin cikin abinda ya faru, sam yaranmu aure suke ba tare da sunsan matan suka  dace ba dasu, kalli tijaran da Yarinyar nan tayi gashi abin ya juye mata ta kare da kishiya."      Haka suka cigaba da tattaunawa, har Alhajinsu Mai nasara ya shigo nan suka mika mishi bukatarsu na nimawa mai nasara auren maryam sajida,.           Zama yayi yasa aka masa bincike akansu sannan ya tafi nimawa mai nasara aurenta yana zuwa sai ga kawun Ahmad wanda Hajiya firdausi ta turoshi nimawa Ahmad auren rahimah an tsaida magana nan da wata uku.           ****    Bayan tafiyarsu muka shigo gida zama nayi a kusada Mama Amarya kaina a kafaɗarta nace. " Mama ku barmu muje gidan two mana,"          Murmushi Mama tayi cikiɓ kewar Yartata tace. "Babu ruwana, ai kinji abinda Malam yace."             Shiru mukayi Rahimah ta kalleni kallon geran kayan niman aure nayi nace. "Mama auren waza akuma."            Kai tsaye tace. "Keda Rahimah."         Mikewa mukayi sai ɗakinmu muka zauna, muna jimamin Rahilah ashe namu na tafe.            ****      Parking mota Aman yayi ya fito, a hankali sanye yake da london suit, wani dark blue har wani haske yake suit ɗin rigar cikin suit ɗin sky blue, takalmin kafarshi bakine sai a gogon da yake ɗaure a tsintsiyar hannun na arzufane,           Kwaso kayan yayi ya shige cikin gida, tana zaune a falon ita ɗaya tana cire lallen hannunta ya shigo da sallama, mikewa tayi ta fara kokarin saka hijab ɗinta,     Sannan ta amsa sallamar tare da cewa. "Barka da zuwa, Ya Aman."        Lumshe idanu yayi sakamakon karewa jikinta kallo tana sanye da, doguwar riga na English wear mai dogon hannu, karɓan kayan ta isa gabanshi zatayi ya ajiye a gurin ya rungumeta, tare da sunsunar kamshinta wanda yake tafiya da nutsuwarshi.    Kanshi ya ɗaura, a kanta yace. "Barka dai Cutie. Ya kwana biyu ko kiyi kewana, kin barni can inata azabtuwa da kewarki."          Shiru tayi kanta na kirjinshi, jin sautin bugun zuciyarshi take, a can kasan makoshinsa yace. "Taimaka min ki cire min wannan kayan nauyin, na gaji sosai."          Bottums ɗin rigar ta shiga cirewa,  dukkansu kanta asunkuye ɗago kanta yayi ya bata karamin sumbata a goshi, sannan ya riko hannunta suka cire nitie ɗinshi zarewa yayi ya ajiye a gefe, sannan ya riketa sosai yana kallon yanda ta rufe idanunta yanda gashin idanunta dana giranta suka kwanta, sai goshinta suma sun kwanta luff, gwani ban sha'awa.            "Yunwa nake ji," ya faɗa mata a hankali.               Sake shi tayi, jiknta na tsuma, sabida kwana biyu haka kawai take jin wani feelings sosai musaman idan ta tuna, ranar da ya rutsata sai taji tsigar jikinta na mikewa,                 Abinci ta haɗo mashi, da duk wani abun bukata ta kawo mishii, zama yayi tayi serving ɗinshi tuwon shinkafa miyar eguse, sai farfasun bindin saniya.        Zubawa cokalin da tasaka mishi yayi ido kafin ya ɗago yace. "Plss ki bani naci."    Mikewa tayi ta koma kitchen ta wanko hannunta, zama tayi ta shiga bashi abincin lomar farko ya rike mata hannu da hakorinshi.        Sakewa yayi ganin wani shu'umin murmushi da tayi mishi, a haka tayita bashi abincin, daga ya rike mata hannu sai ya tsiri tsotsan hannunta, a haka har suka gama ta kwashe kayan zuwa kitchan, wanke hannunta take sonyi amma sai ta tsinci kanta da lashe hannunta itama tare da tsotse hannun.     Rungumeta yayi ta baya, tare da saka kanshi wuyarta a hankali yace. "Kina son lasar hannunki shine baki faɗa min ba, nabar miki."    Yana maganar tare da goga mata hancinsa a wuyarta, rike hannunshi tayi gam sabida sakonshi dake shiga jikinta, juyata yayi ya haɗe bakinsu yayi ya shiga bata wasu irin kiss, wanda masu matukar shiga jiki.                      Zare hajib ɗin yayi ya wurga kasa, a hankali yayi sama da ita, sai ɗakinta ya direta a gado runtsa idanunta tayi, ɓalle shirt ɗin rigarshi yayi ya rufa mata, sosai yake juyata son ranshi,        Shiru tayi tana rike da kanshi da yake wuyarta, duk tafita hayacinta sabida maganin da Mamie take bata ya gama bin jiknta sosai, wani irin yanayi  take ji, mara misaltuwa dakyar take jan numfashi tare da rumgumeshi.     Jin karan get yasashi mikewa da sauri ya fita ya gyara kayanshi kafin mamie tashigo, zama yayi kaman maraya har mamie tashigo kallonshi tayi tsaf ta hango rashin gaskiyarsaa kitchen ta nufa taga Hijab ɗin Rahilah a kasa.    Fitowa tayi ta zabga mishi harara sannan tace. "Bana ce sai na nime ka ba,"              "Eh mamie na kawo mata wayartane." ɗaukar jakar yayi a ajiye sannan ya saka takalminshi yace. "Sai anjima." "Malam kuɗin turarena"     Juyawa yayi yace. "Ai tuntuni na turo miki."       Fita yayi yana murmushin saura kwana huɗu yayi kidnafi(😹)                 ****    Kusan kwana uku kenan tunda aka kawo tambayarmu da sadaki babu wanda yazo a ɓangare maneman. Duk mun addabi kanmu da tsoro da fargaba, kullum Nasiha Mama ke mana, domin Umma tace tayi mana bata da lokacin mana wani abu,      Gashi wani tsirfa ada ke mana nasamu lalle,yana gogewa zamuyu wani.                  .......      Zaune yake shidasu Aman yana son faɗa musu amma yasan dariya sasu mishi wayar Ahmad ne tayi kara, ya ɗauka, sabida ganin First lady.           Gaisawa sukayi da umminshi sannan yayi shiru sai murmushi yake dokawa, kallon Aman yayi godiya ya shiga zuba mata sannan ya katse kiran.          Cikin wani irin murmushi yace. "Kaiii mutumina, ashe mun kusan zama ango, kaji an nima min auren kanwar matanka."   Tsume fuska mai nasara yayi dan kar ahmad sakoshi cikin zance dariya Aman yayi yace. "Ina passport ɗin matata, tunda tafiyar ta amjima ce, gara na rike abuna a hannuna. Kafin nasatota."         Murmushi ahmad yayi sannan yace. "Ai bani ɗaya bane har da Mai nasara aka nimawa maryam." Mikewa yayi a fusace zai bar gurin Aman ya ɗaga murya yace. "Ango jaririya har zaka tafine Allah ya nuna mana karshen miskilanci."      Ko ɗaga kai bayi ba haka ya shiga motarshi yabarsu a gurin...             ......Karfe bakwai da rabi yana zaune a gaban Abbanshi suna hira Mamie ta shigo gaisheta yayi sannan yace. "Mamie ina son kai Rahilah, gida ta gaishesu naga kamar tana kewan gidan."..      Shiru tayi kafin tace. "Eh nima ɗazun nasameta tana kuka amma tace min wai babu kome."           Bari nasata ta shirya sai kutafi.       Mikewa  ta fita, murmushi yayi sannan yace. "Abbana nagode da bani wannan shawaran, kaga gashi ta faɗa tarkona."            "Karka nuna rawan jikinka akan tafiya da yarinyar kawai ka matse."    Dariya sukayi sannan Abbanshi ya cigaba da mishi nasiha har ta shigo tace. "Tana falo."     ok kawai yace sannan ya fita a falon, sanye take da wata faran atamfa, mai jar fulawa da Bakin, hijab dinta fari sai tayi kyau.       Sakata yayi a gaba suka fita, ya buɗe mata gaban motar ta zauna, sannan ya koma ya shiga, sai da suka biya kasuwar zamani yayiwa su Umma  da mu siyayya, sannan ya kawota har ciki suka ya shigo muka gaisa sannan ya fita nan muka sakata a gaba muna kallonta, ita kuma tana jikin Umma tana shagwaɓa dakyar tashiga ɗakin Mama nan kaman mi, ɗakinmu muka shiga, Inda Aunty gausiya ke ciki duk ta lalace babu me kulata sai Ya Hayat.     Auntynce take faɗa mata an turo niman aurenmu, sosai tayi murna har da ce mana. "Yara kun kusan shigowa, yasen  idan aka kama kirjin yarinya sai tayi jinya."     Zaro ido mukayi cike da tsoro anan take kwankatsa mana, ai kowannemu ya nemi maɓoya dariya tayi sosai har da rike cikinta.       Karfe tara na dare yazo ya ɗauketa, daga nan airport suka wucce, inda ya mika mata nikk'af, suna isa ta ɗaura suka shiga ciki tana son tambayarshi amma yaki bada fuska,           Kamansu ake jira, ganin yanda take ɗari ɗari yashi janyota kallonshi tayi a cikin nik'af ɗin yace. "Kalle hanya"..            A hankali suka shige cikin jirgin  ta rike mishi riga, zaunar da ita yayi ya ɗaura mata belt, ana gama sanarwa jirgin ya tashi.    Rike hannunta yayi gam, ɗaura kanta tayi a kafaɗarshi....... [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_ *BOOK ONE👈* *Page...10* Shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace. "Ki nutsu." Sake kwantar da kanta tayi, tare da sauke ajiyar zuciya tsavar tsoro ko runtsawa batayi batayi ba har suka isa lagos. Suna sauka ya shiga kasuwar zamani dake cikin airport ya saya mata kayan sawa sai na ciye ciye, da manyan rigunan sanyi sabida kakar sanyi ake a china, Tana zaune wata matashiya tazo ta zauna a kusada ita, bata ɗago kai ta kalle yarinyar ba, sai da tace. ""Sannu ko? Kema china zaki?" Gyaɗa mata kai Rahilah tayi, haka yarinyar tayita surutu, har Aman ya dawo ya zauna akusada ita ya riko hannunta, wanda suka sha gyaran mamie yace. "Cutie ga abinci." D'aga nik'af ɗin tayi xata mishi magana, buge hannun yayi tare da dalla mata harara, sunkuyar da kanta tayi, tace.. "Ya Aman na koshi." Murmushi ya cigaba dayi yana kallon yanda mai nasara yayi crossing leg yana karanta jarida. Cigaba yayi da lallaɓata dan ya fara hango botsarewarta, ta hanyar share kwallarta da yace miye na kuka sai ta sake kukan tana cewa ita kam ya maidata gurin Mamie. Ajiyar Zuciya ya sauke sannan yace. "Naji zan mai daki, amma muje kirakani satiɗaya zamuyi kawai." Can kuwa aka fara shirin tafiya, a first class Vip, suka zauna kome na gurin a tsare yake, bino bini yana kallon Ahmad da ya surkurkuce, Mutane na gama shiga, jirgin ya tashi nan ma, rungumeta yayi har jirgin ya dai daita asama. ****2:03Pm In China Karfe biyu da minti uku suka sauka a birnin Jon, na kasar china sanyi ake har da kankara, tun a jirgi yasaka mata rigan sanyi da takalmi safar hannun da na kafa, sai fuskarta yasa mata wani mask, mai nasara na ganin haka ya taɓa ahmad murmushi Ahmad yayi cikin karamar murya yace. "Na mishi uzuri dan ina ganin ni tawa jaririyar, ɓoyeta zanyi har sai na gama gyara mata sittings." Taɓe baki mai nasara yayi sannan ya kauda kanshi, koda suka sauka motar wani hotel mai suna royal hotel, yazo ɗaukarsi ɗaya nasu Aman ɗaya nasu Mai Nasara. Tafiya kaɗan suka isa, hotel ɗin, inda aka shiga ɗiban kayansu zuwa cikin ɗakunansu,a online Ahmad yayi musu booking, makullar ɗakunan yana, hannun masu kwaso musu kaya, koda aka buɗe ɗakin farko nasu Aman shiga yayi da matarshi wacce sanyi ya gigitata, ya kunna room heater. Kayansu ya karɓa ya jera a wardrob, sannan ya sake labulayen da suke ɗage, tana kwance a dukunkune ɗagata yayi ya ya gyara mata kwanciya ya shiga rabata da kayanta, sannan suka nufi ban ɗaki, wanka yayi mata idanunta a rufe, alola ya fita yabarta tayi, tana gamawa ta buɗe dirowar da ya ɗauki towe itama ta ɗauka kallon kanta tayi, ganin inda towel ɗin ya tsaya, take kunya ya rufeta taki fita sai da ya buɗe yaganta a tsaye. Riko hannunta yayi ya bata doguwar riga tasaka, sannan ta hau abin sallah tayi sallar asuba, sannan tayi Azahar, tana idarwa ana kawo musu abinci zama yayi suka ci, sannan ya mike yace. "Zoki tayani shiryawa, zan tafi meeting sai dare." Mikewa tayi ta ciro mishi wani suit, neavy colour, ta taimaka mishi yasaka, abin dariya sai da yabarta tazo gyara mishi nitie ya taɓo, boons ɗinta a zabure tayi baya cike da fargaba, murmushi yayi ya shafa kanta bayan ta mika mishi rigar saman, janyota yayi yace. "Ki shirya yau kina da bako." Yana faɗar haka ya janyeta ya shiga wanka da turaruka, sannan ya ɗauki abin ɗauka ya mata sallama gyara ɗakin tayi, sannan ta tattara sauran abinci takai falon ta ajiye itama shafe jikinta tayi da mai da yasayo mata, Ta shiga duba kayan da yasayo mata babu rigar arziki, sai dogayen riguna,taso sakawa sai taga rashin dacewar haka, wani riga ta ɗauka mara hannu, ta ajiye ɗaukar bra ɗin da yasayo tayi cike da mamaki tace. "Dama yasan size ɗina ne" Haka tasaka bra ɗin mara hannu sai tasaka rigar wanda iya karta cinya sai jan pant ta ciki, gyara gashinta tayi sannan ta ɗauki body perfume ta fesa, ta gyara ko ina sannan ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita, Bata tashi ba sai huɗu saura ta mike ta faɗa ban ɗaki, bata fito ba sai da alolarta, sallar la'asar tayi tana idarwa taje bakin kofar da ake nocking ta buɗe abinci aka kawo mata karɓa tayi, tazauna a falo taci, tana gamawa ta duba ɗakin ta zakolo alkur'anin a cikin kayanshi zama tayi tafara karatu. Bata ajiye ba sai da shida da rabi yayi ta ajiye ta faɗa wanka ta gyara jikinta, sallah tayi can ta shaki kamshinsa ɗaga kai tayi, ta ganshi ya shigo, rufe alkur'anin tayi taje ta amshi jakar hannunshi. Duk wata kulawa da taimakawa ta bashi, dukda hijab ɗinta yayi mishi shamaki zare hijab ɗin yayi yana kallon shigar tayi, riga da wando tight sun kamata rigar dark purple, wando whiter, har kana iya hango black pant ɗinta, rigar ma kana ganin bra ɗinta shima baki, Numfashinsa ne ya nime tsayawa cak, da yayi arba da yalwatattun kirjinta, wanda suke cikin ganiyarsu, sai ɗaukar ido suke janyewa yayi daga gareta ya zuba wardrob ya buɗe arabya gown ɗin da ya saya mata, ya ciro ya saka akan kayan sannan ya zura mata hijab ɗin ya janyota kan capter sukayi sallar isha, tare da shafa'i da wutir, bayan nan yasake jansu sallar nafila juyawa yayi ya dafe goshinta ya shiga karanto addu'ar da akeyi na ma'aurata tun daga nan jikin Rahilah ya fara rawa, Mikewa yayi ya cire kayan shi ya ɗauko towel ya ɗaura, tana zaune a gurin laptop ɗinshi ya kunna ya cigaba da aikinsa, "Idan kin gama ki kashe wutar ɗakin." ya faɗa mata. Dakyar ta mike ta cire kayan ta ajiye ban ɗaki tashu tayi wanka tare da saka rigar baccin da ta shiga dashi, fitowa tayi tana raɓe raɓe, har tasamu ta kashe wutar ɗakin yana kallonta a ranshi yace.. *Ki gama raɓe raɓenki yau dai sai nayi abinda nayi niyya* Zama tayi ta shiga shafa turarunkan jiki, da roll on, sannan ta kinkimo hijab ɗin ta saka. Murmushi kawai yayi, tana gamawa ta ja kafarta ta ahaye gadon ta kwanta, bai kuma bin kanta ba, dan aikin da yake, inso samune nan da sati biyu yabar garin. Addu'a tayi sannan taja duvet tun tana tsoron abinda zai mata har bacci yayi gaba da ita, Ganin yanda take sauke ajiyar zuciya sai yaji gwara ya kyaleta ta saki jiki dashi, dan baya son tsoron shi ya hanata sukuni. Yana gama aikin ya shiga duvet yayi yaja musu suka kwanta, rungumeta yayi ya cire hijab ɗin, ya gyara mata kwanciya a jikinshi. Addu'a yayi musu, **** Da asuba ya rigata tashi, zareta yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta, buɗe idanunta tayi ta zuba mishi tare da shigewa jikinshi, wani tunani ne ya zo mata tasake buɗe idanunta tags dagaske a jikinshi take. Da sauri ta bar jikinshi tana cewa. "Ayya kayi hakuri, walla..." "Hmmm badan Allah ya kwace ni a hannunki ba, da Allah kaɗai yasan irin fyaɗen da zaki min." Waro idanunta tayi cike da mamaki tace. "Ni ɗin?" "Eh ke ɗin, hmm kina gigin barci ina zaki sani." Sauka yayi daga gadon tana binshi da ido har zai shiga ban ɗaki tace. "Ya Aman dama mata suna fyaɗewa mazane." "Hmmm da Allah ya kwaceni a hannunki shine kike niman kariɓ bayani, ko baki ga yanda kika ƙ'amƙameni bane, Allah nagode maka da bata lalatani ba, tasani tafiya a ware...." Da gudu ta koma cikin bargon ta rufe kanta, tana jin yafito ta sauka itama ta shige bandakin. ..... Rufe alkur'anin yayi itama tasha addu'a gyara ɗakin tayi sannan ta shiga banyi ta haɗa mishi ruwan wanka, a bakin kofa sukayi kiciɓis turata yayi ciki, tare sukayi wanka dukda ta rufe idanunta bai hanata jikin aikin da yake mata ba. Haka suka gama wanka a shiririta da shirme suka fito, dukkansu ɗaure da towel, shiryawa yayi yau ma, cikin silver suit, kallonshi tayi tana murmushi tace. "Duk kayan da kasaka yana maka kyau masha Allah." Kallonta yayi itama tana sanya yan kune bayan tasaka qani dogowar riga mai gajeran hannun, english wear pink yayi mata kyau janyota yayi ya fesa mata turare, sannan ya zaro wayarshi dage gaban mirron ya ɗaukesu a hoto, tana makale a jikinshi kallon pink lips stick ɗin da ta goga wanda ya dace da bakin, sunkuyar da kanshi yayi ya sumbaci bakin sai da ya shanye tasss, tana rike da rigarshi gam, idanunta a rufe. D'agowa yayi ya sumbaci goshinta karan kofar yasashi zaunar da ita dan har lokacin, brain ɗinta nacan na ɗaukar kalar sumbatar da yayi mata, Abinci ya shigo musu da shi, a nutse suke ci amma ita kanta a sunkuye, har suka gama da zai fita ta bishi har bakin kofa tace. "Ubangiji yabaka sa'a ya albarkaci abinda kuka fito nima, Allah yadawo dakai lafiya." Kallonta yayi, zuciyarshi cike da wani farin ciki yace. "Amin, nabar wayata a ciki naga kin manta naki a gida, zaki ga password nasaka Cutie." Murmushi tayi tana cewa. "Nagode, adawo lafiya." Da sauri ta kintsa ɗakin ta ɗauki wayar, ta buɗe hotonta ta gani na ranar arbiya nit ɗin nan, haka tashiga gallary cin karo tayi da wasu hotunanta, wanda bata masan dasu ba. Zama tayi ta saka nomber wayarsu na gida, duba agogon ɗakin tayi taga 7:40, nasafe, da sauri ta danna kira amma yaki tafiya tunawa tayi suna wata kasar, dole tayi am fani da plus, sai +234 kawai ta jera nomber, ai sai gashi ya shiga. Amma ba'a ɗauka ba sake gwadawq tayi Rahimah tayi tana cewa. "Hello..." "Heyy Kina magana da Mrs Aman Mandara kin ɗauki haske, ko sai na miki bayanin Yaren novel." Ihu Rahimah tasaka tacewa. "Maryam Sajida zo ga Ms Aman Mandara takiramu da nomber kasar waje, wayo Allah a wata duniya kike." "A china mana garinsu masu gajejerun hanci. Ta fada musu. Ai Maryam sajida na zuwa suka kara hautsina gidan da ihu, ana hira dakyar aka bawa Mama da Umma, kan ɗaki ta shige ta sake ɗaura yarta akan service inda take cewa. "Kiyi kokari ki ajiye kunya da kawaici mijinki yana bukataemrki karki yarda kauyanci ya cuceki kuma, banda social media, a ynx ki bashi lokacinki, banda gardama dan zai iya ji miki ciwo, ki shanye zafin banda raki kinji ko banda kuma mita, dan haka yana sawa namiji tsanar mace, karki yarda kirokeshi kafin ya kwanta dake ko bayan ya kwanta dake, da fatan kin fahimce ni ko, banda sai kayi min kaza zan baka kaina babƴ kyau, rahilah idan ya kiraki a shimfiɗarshi ki amsa, banda son jiki ɗazun fa kayi yanzun kuma zaka sake a'a yana sa namiji ya gundura dake, ki taimaka mishi yayinda yake tare dake, haka zai bashi damar fahimtarnki rahilah banda barin gashin hammata, ko gashin gaba kiyi kokarin tsaftace gurin dan suna rike wari, haka ma cibiyarki tana bukatar kulawa ta musaman bakinki ma haka don Allah rahilah ki zamemin abin alfahari wacce da zaran na zauna zan buga misali dake, kinji banda magana sama sama, ina son ki xama shagwaɓaɓɓiyar, da yawan kuka ko wani irin abu amma kukan mai sanyi ba mara daɗi ba, wanda da zaran kin farq zaki birkatawa brain ɗinshi nutsuwa, ki kamashi da hikima banda shirme, shima dai shirmen nada amfani amma banda rigima dan kinga ya damu dake,,, Suwaye ne akaina haka ohoo kuma har daku nake, dan an kusan naku ku ɗauka dai banda shirme." Fitowa tayi ta mika musu wayar suka cigaba da hira da tambayarta ya suke ya Yaren novel." Dariya tayi suka cigaba da hiransu har ta fara hamma, sai da safe suka mata, tace. "An jima da karfe shida zan kiraku, dan mu yanzun safiya ce." Haka sukayi sallama cike ds kewar juna,mamie takira kunya ya gama mata dabaibayi, tunda ta gaisheta sannan mamie na mamie ta kara mata haske sosai akan yanda zata karbi mijinta ko a hannun wacece. ***** Kwalliya ta caɓa sosai, tun shida take raba idanun ganinshi har tara karshe bacci tayi a falon, sai shq biyu saura ya shigo, yana ganinta sunkuceta zuwa ciki,. Wasa wasa, suka daina haɗu, dan da tun hudu yake fita, bazai dawo ba sai sha biyu sai da suka ɗauki kwana huɗu sannan ya dawo da yamma, duk zaman kaɗaici ya dameta. Kallonta yayi tana sanye da vest ɗinshi da kuma wando iya cinya ta maida hankalinta kan waya tana game, kwace wayar yayi ya ajiye sannan yayi sama da ita, yace. "Kwana huɗu, rabona da naga kwayar idanunki, sai yau muje ki bani abinci dan yunwa nake ji." Dariya tayi sannan tace. "Ga abinci nan, sai na baka wani zauna kaci." "Eh nasani, amma ba wannan abincin ba, muje kigank." Dakin yawucce da ita, duk ya ɗaure mata kai, kayanshi suka cire sannan ya shiga wanka ta kintsa kayan tana jiranshi fitowa yayi ya ɗauketa sai bayi, turata cikin ruwan yayi suka cigaba da wanka, suna gamawa yayi waje da ita, a gado ya direta sannan ya lulleɓe su, Murmushi yayi yace. "Kin fahimci yunwar da nake ji." Shiru tayi idanunta a rufe. A hankali yake binta, ganin bata firgita ba, ko razana yasa shi kara kaimi, gurin murje kirjinta son rashi(😹 kar ace nayi disvirgin) Aman baiyi sanya ba, balle rahilah tace, lusarine sai da ya gigita mata lissafi yaga tq shigo hannunshi amna kuma tsoron da ra ɓoye ya fito fili dan yana jin sautin kukanta, komawq yayi gefenta yana sauke a jiyar zuciya, hannunshi na matsa kirjinta shiru tayi lakwas.. Bayan wasu mintotin ya mike tare da zare, towel ɗinshi ya mata rumfa da faɗaɗar kirjinshi, a nutse ya kai kanshi fuskarta tana jin yana addu'ar saduwa da iyali, ta runtsa idanunta shikenan tace a ranta, Kafin tayi wani tunani ya shiga nimawa kanshi mafita, sosai yake zungureta, har ya shige tsaf, kuka kan babu bakin yi, dan numfashin ma a wahale take iya fitar dashi, yana shiga ciki ya gigice dan yaji Yar malamai daban take da sauran matan, nutsa Rahilahshi yayi son rashin ya cigaba da sara da sassaka, sam Aman ya manta da Rahilah ba Hindu bace, dan haka idanunshi sun rufe, abu ɗaya yake yi kamar wanda aka ce mishi zai kare kuka ihu yakushi, ban hakuri duk Rahilah tayi shi, amma ina Mr Mandara bai san tanayi ba, sai kusan karfe sha ɗaya yajishi ya fara saukowa daga jirgin Damagaran zuwa barno birnin shehu, kamkame abarsa yayi yana sauke numfashi, tsabar ya sha tafiya, ainun. Kaman zautacce yake faɗin "Nya Raaaka, Rahilah ana hubooki, You are my every thing ina sonki rahila karki guje rahilah." A lokaci ɗaya Aman yayi mata yare harkala huɗu, Kanuri, larabci, english. Banda lumshe idanun wahala babu abinda rahila keyi dakyar tasamu ya kyaleta, tana kwance kamar ruwa tsabar gajiya kafin ya san abinyi tuni baccin wahala yayi gaba da ita, kallon fuskarta yayi wanda yayi ja, Sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar gajiya. [4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      _Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_ *BOOK 1👈* *Page...11*     Ban ɗaki ya shiga ya sakarwa kanshi ruwa, jin shi yake yafi kowa sa'a ina dama haka dace yake lallai yayi dace kuma zai kwɗaitawa abokanshi wannan garaɓasar da yasamu, a cikin yan kwanaki ya fahimci tarin tarbiyar da yake tattare da Rahilanshi Yarinyar da abokinshi ke masa kallon ya ɗabi damuwa da akayan reno sai gashi ta ɗauki renonshi a cikin lokaci kalilan, tasashi goge tabon da Hindu taiwa Mata, tasashi ganin kowacce mace da irintatta baiwar, ba tare da yabiya kwandalarshi ba.     An bashi hakk'inshi, murmushi ya sauke tuno irin juriyar da tayi saima kokarin ɓoye rakinta take, tunda ta tsorata na farko har zuwa duka da yakushi zuwa rokon datayi mishi, murmushi yasake sakewa. Tuna kalmominta da tace mishi. *Baka tausayina ne?, da baxaka barni hk ba kayi min rai wannan zafin ya isheni* "Cutie ina tausayinki ba iya nan ba har da kaunarni sai dai bazan iya barinki ba,, a sa'ilin sabida nima ina son daidaita nutsuwata dake ce, Nya Raaka my Cutie(ilove you my cutie)" haka yayi ta tunanin kasancewa da yayi da ita har ya gama wankan ya haɗa mata itama ruwa mai zafi.           Towel ya ɗauro ya fito, xuwa inda take ya yaye bargon sannan ya ɗauketa cak, yayi ban ɗaki da ita buɗe idanunta tayi tar akanta, zillo tayi zata faɗi ya ajiyeta cikin ruwan zafin k'amk'ame shi tayi tana sauke wani irin ajiyar zuciya zafin na ratsata, a hankali ta janye hannunta a jikinshi ta haɗe kantq da gwiwarta tayi shiru.           "Ko na tayakine?"          Girgixa mishi kai tayi, fita yayi kafin ya dawo ta ware kafarta yanda zataji sauki sosai ruwan yabi jikinta, ta mike dakyar tasake haɗa wani tana cikin wankan tsrki ya shigo a gurguje ta gama, rufa jiknta tayi ds towel tafi raɓa gefenshi zata fita.      A sace take kallon bedsheet ɗin da ya shigo dashi yana wankewa, ɗago kanshi yayi sukayi ido biyu da sauri tafita. Murmusawa yayi ya cigaba.         Goge jikinta tayi ta ɗauki rigar barci tasaka, sannan ta shafe jikinta da turare bayan ta gama ta haye gadon ta kwanta. A hankali kome ke dawo mata, har barci yayi gaba da ita.      Fitowarshi yasamu tayi barci...                  ****   A ɓangarenmu kuwa zaman jiran Rahilah ta kiramu dan ta fara tsegunta mana. Yanda yaren novel yake dan ma bama yarda ta ɗeɓe mana kome.    Jugum na zauna ina duba, risahla, babin wanka da hukunce hukuncensu nayi nisa sai ta sake faɗu min a rai, mikewa nayi na zaro wayarmu a chaji  na duba kuɗin ciki naga ɗari biyu ne, murmushi nayi na lallubo nombernta na kirata, ya shiga amma ba'a ɗauka ba, sai akaro na biyu, Aman ya ɗauka.     "Ina wuni." na gaishe shi,           "Lafiya lau, Maryam sajida ce ko Rahim..."        Kuɗine ya kare cike da bakin ciki na kalle wayar ina ji kamar na bugata da kasa. Tsabar bakin ciki tsaki nayi na ajiye ta.     Karanta naji na ɗauka jikna na rawa, na kara a kunena cikin sauri nace mishi. "Don Allah ina Rahilah take."     Ƙallon Rahilah yayi wacce take sauke a jiyar zuciya yayi, sannan yace. "Tana barci, bata jin daɗi ne."          Bakina na rawa nace. "Wayyo Allah na, mi yasameta haka don Allah tasha magani, ka tasheta ka bata magani. Na shiga uku na lalace..."            "Heey Maryam da sauki fa jikin nata, kawai zazzaɓine amma da sauki zuwa gobe zata kiraku."      Katse kiran yayi dan yasan ya tado mana hankali.    Mikewa nayi na faɗa ɗakin Mama Amarya nace. "Mama kinji wai Rahilah ba lafiya."      Shan jinin jikinta tayi, kawai tasa ɗago ciwon Rahilah wanda ni hankalina yayi mugun tashi.            "Waye ya faɗa miki ?" ta jefa min tambaya.         "Mijinta." na faɗa mata ina matsar kwalla.          "Allah ya sauwakka tashi ki bani guri hutawa zanyi." tace min fuskarta ko ya nuna alamun jimami, ko damuwa ba.      Fita nayi na zauna ina matsar kwalla, sai ga Umma da Rahimah ɓarkewa da kuka nayi na fadawa Umma ai Rahilah ce ba lafiya, tsaki tayi ta shige ɗakinta... ........          "Lallai Hindu baki da hankali dubi gidanki da kwancinki sai kace mashekarin jaki, wai kuma kina haukar kar wata ta aure miki mijinki yo koni da nake da lasisin juya Ahmad Wallahi gidana babu abinda mace zata nuna min, duba fa kayan jikinki tun na ranar arbiya nit ko  baki ji ba, ai dole ya ɗauke matarshi ya tafi da ita farka daga barci da kike inba hk ba lokacinki zai kure dan yarinyar tafiya da imaninshi zatayi." Inji Hafsa..     Shiru tayi bata ce kala ba, can ta cire kai tace. "Nifa ba wannan bane, matsalata ni haihu nake so yanda zan rike mishi wuya."    Kamar wacce ta faɗi mugun Abu Hafsat ta zaro ido tace. "Haii mee? Toh wallahi ban baki shawara ba, dan ni da kaina naje aka saka min implanner. Shawara ɗaya zan baki ki ci uban yarinyar sai ta gudu da kafarta, na faɗa miki dai."         Murmushin yake Hindu tayi sannan tace. "Karki damu."         Haka sukayita tufka da warwara, har dare yayi Hafsa ta bar gidan.      ****   Hararan Abba Mamie tayi cike da jin haushin labarin da ya gama bata tace. "Wallahi mr Mandara ka kyauta kenan yanda naga take taken D'anka nasan bazai bi yar mutane cikin laluma ba wallahi, kuma tausayinta nake."    Murmushi Dr Mandara yayi cikin dattako yace.     "Koma dai me nene Yar matarce, kawai ki taya su da Addu'a."             "Haka ne Allah ya basu zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba."           Haka suka kare hiransu.      **** "Ummi kina ganin baza'a sami matsala da Maman Jannart ba, ni tsoron kar wani abu yasami yarinyar mutane fa."     Inji Faisal kanin Ahmad.    Murmushi tayi tare da gutsiran apple ɗin dake hannunta cikin nutsuwa take taunawa, kallon Faisal tayi sannan tamao da idanunta kan hoton tv dake falon tana tauna apple ɗin har ta haɗiye tasakw gutsira sannan tace. "Babu Abinda zai faru da izinin Ubangiji kome kaga ya faru, dama can fararre ne,"    Gyaɗa kai yayi sannan suka cigaba da hira lokaci zuwa lokaci.     ****    Kwana uku Rahilah tayi tana jinya, kwana biyu yayi baya fita ko ina wayoyinshi a rufe, yanda su Mai nasara bszasu dame shi ba, a rana na uku suka zo suka tafi dashi.    Tana fitowa ta gyara jikinta sannan ta haye gado wayarta ta ɗauka ta kirasu Rahimah amma wayar a kashe.           ***    Satinsu Ahmad ɗaya suka dawo, su kuma Rahilah satinsu biyu suka tarkata sai Paris, inda zasu huta sosai suka zaga garin Paris, musaman gidajen tarihinsu, kwanansu biyu Rahilah ta fara zubda jini  wanda ya bata wahala,  sosai bata taɓayin ciwon ciki da mara ba, sai lokacin ita a tunaninta period ne sai da suka dangana da asibiti anan likita ya dubata bayan wani lokaci ya kalle Aman cikin harshen turanci yace. "Kuyi hakuri, kun rasa cikin jikinta wanda bai wucce kwana goma sha ɗaya ba, sakamakon shan wani abu da tayi."   Gyaɗa kai Aman yayi cikin sanyin jiki mikewa yayi zuwa ɗakin da take, yaja kujeran da yake kallonta cikin nutsuwa yace. "Mi kika sha? Ya zubar min da yarona ko yarinyata."     Kallonshi tayi sabida tsabar wahalan da tasha na wanke ciki tace. "Ya Aman!!! Bansan cikinka bane a jikina kawai mura ce ta dameni shine naga wani panadol a jakanka nashs guda huɗu kayi hakuri."    Mikewa yayi yazo har inda take ya rungumeta yana shafa bayanta yace. "Ya isa haka barku, ko wani guri na miki ciwone?"     Gyaɗa mishi kai tayi ta nuna mishi kan cikinta zuwa maranta.        Fita yayi sai ga likita nan yayi mata alluran bacci.             Bayan bacci yayi gaba da ita, kwananta bakwai aka sallameta wanda yayi daidai da ɗaukewar jinin.    Kin faɗa mishi tayi jinin ya ɗauko, sabida ta lura yanda yake gigita mata lissafi, da romancing.                Haka zai fita ya dawo ta narke mishi kamar bata da lafiya,a cikin yan kwanakin ya fita bai dawo ba sai azhar yana shigowa yasamu tana sallah.     Murmushi yayi ya kira ɗakin girki yasa aka haɗo mata fruit salad da, da zuma da madara.    Tana idar da sallah ta ganshi zaune, nan tashiga kame kane tare da narkewa har da yarfa hannunta, cike da kulawa da kuma dariyae dramanta yace. "Cutie! Mike damunki? Ko har yanzun ciwon ne."        Girgiza masa kai tayi alamun eh, dariya yayi yafita ya amshi kayan da yayi oda,   Yana kawowa ya ajiye mata, yace. "Maza ki sha, banda wasa."   Yana gamawa ya ajiye mata yayi gaba, abinshi. Kwalla ne suka sauko mata dan wallahi tasan Aman yau mai hanashi zungureta wani ikon Allah ta gaji da fitinarshi san taki sabawa da haka.       Bai shigo ba sai takwas na dare. Wanka yayi ya gabatar da sallah isha sannan ya cigaba da abinda yake kallonta yayi yanda tayi kalar tausayi yace. "Cutie ya daiiii."            "Ya Aman ince bazaka min da zafi ba, dan kaga tunda muka zo sau ɗaya kayi, wannan abun ya faru."          Kallon kayan jikin yayi yanda suka bayyana suran jikinta, "Zo nan My Cutie."    Ba musu ta mike zuwa gare shi ajiye laptop ɗin yayi, sannan ya zaunar da ita cinyarshi kura mata idp yayi cikin nutsuwa kafin yace. "I promise you bazai miki zafi ba, ki saki jikinki babu abinda zan miki na cutarwa,ko kina son na kira Umma na faɗa matane."    Ware idanunta tayi alamar tsoro, tana girgizs kanta kama hannunta yayi ya zura yatsar hannun cikin bakinsa ɗaya hannun yasaka a cikin boxes ɗin shi🙈 yana nuna mata yanda yake so, jikinta na rawa haka take mashi janyeta yayi ya ajiyeta yana sauke a jiyar xuciya, ita kuwa idanunta rufe tana jinshi ya ɗagata sama bai direta ba sai ɗakinsu, acan ya gama gigitata har ya samu damar raruke ta son ranshi dan bai, kyaleta ba sai da ya maida ita samanshi, anane ta fashe da kuka dan abin nashi yaki ci bare ya cinye dakyar yasamu ya sauko daga birnin daɗi rungumeta yayi duk fuskarta ta ɓaci da kwalla da zufa.        Can ya d'agota yana kallon kirjinta zuwa cikinta, murmushi yayi sannan yace. "Cutie banga abin kuka anan ba, amma ai ɗazun kamar ki cinyeni kikayi yanzun kuma kina kuka."     Matse maranta yayi hannunshi biyu a gurin tura mishi baki tayi tace. "Na gajine kai kuma baka gajiya da Abu ɗaya taya zan iya maka mu koma gida nikam kakoms gurin matarka."      Dariya yayi sosai sannan ya juyata yayinda yake samanta yace. "Hmmm wato ni akewa kora da hali, Yarinya baki zama kwarariya ba sai kin kware zan fara tunanin komawa gida."         ****    Kwanansu Mai Nasara goma da dawowa, amma fir yaki zuwa Ahmad ya tafi Katsina inda yaje sukayi magana da Umminshi da kuma kayan ds ya sayo,         Kwananshi ɗaya yq dawo yasamu Hafsa bata nan kuma ta rufe gidan, ɗaga wayarshi yayi yana kallon filin dake gefen part ɗinshi murmushi yayi ya kira wani abokinshi suka gaisa sannan yace. "Kazo kasa meni ina gida," Katse kiran yayi sannan ya kira Hafsat yace. "Hajiya Hafsa!! Yaron gidanki ya dawo ko zaki zo ki buɗe mishi gidan."              Kafin Hafsat tazo sa'ido har yazo nan suka shiga kewaye filin Ahmad na faɗa mishi yanda zai zana mishi three bedroom dake filin nada girma da faɗi, suna zaga filin Hafsa ta shigi gyale a kafaɗarta, sai hand bag ɗinta tana taunar chewgum. "My B..." wata uwar harara ya jefa mata, suka cigaba da magana da sa'idu, bayan fitar sa'idu yazo bakin kofar ya tsaya,     Jikinta babu kwari tazo ta buɗe kofar tace. "Baby sabon gini zakayi."      Dariyar renin hankali yayi sannan yace. "Kin karaya ne? Ai ginin amarya ne nan da wata uku ki tafi yawonki ita ta zauna min a gida ba iya haka ba, koda Make love nazo yi da ita, bazata min rowan jikinta ba dan haka ki kwana da shirin kanwarki tana zuwa."    Yana gama faɗar haka yayi, ciki a binshi da gudu tabishi kamar mahaukaciya tana ihu. "Wallahi baka isa ba, nasan wanda ya ingizaka, Yunus ne kuma sai naga bayanshi matukar ina raye sai na hana duk macen da zaka aura kwanciyar hankali."   Ina yasan tanayi ya shige ɗakinshi da sauri ta fita, tanufi  gidan Mai Nasara da motarta, tsabar hauka dukar get ɗin gidan tayi da motarta, sannan tafita gidan ta shiga dan duk masu aikin gidan sun fito sabida karfin bugun da tayiwa get tana ta shiga "ina munafikin annamimi azalumin mugu kamar yanda ka lalata kanka da niman mata shine zaka tura min mijina niman aure, tsbar mugunta da mugun nufi Allah ya isa kuma wallahi sai na haddasa muku babbar tashin hankali,"     Duk wannan masifar da take duk, babu wanda ya leko a cikin mutanen gidan asalima kwanciya sukayi, suks barwa iska  ajiyarta, Mai Nasara yana falonshi duk abinda take yana jin duk abinda take cewa.       D'aga wayarshi yayi cike da miskilanci ya kira Ahmad, dake yana banɗaki da sauri ya fito jikinshi duk kumfa ya ɗauki wayar, a nutse yace. "Malam wanka nake fa."      "Hmm! Bature kazo ka ɗauki matarka ta cika min gida da ihu, ni yarana ma basu dameni ba balle matana. Gashi duk makota kowa najinta."   "Innalillah...Hafsa! Ya zanyi da yarinyar nan ne ina zuwa." ya faɗa zuciyarshi na zafi da kona.     Komawa ban ɗaki yayi ya kwara ruwa yafito ya saka boxes ɗinshi da jallaɓiya, sannan ya fito suran key motarshi yayi yabar gidan aguje sai Unguwar sarki.             ........Yana isa yaga yanda ta mokaɗa kofar gidan da motarta a waje yayi parking motarshi ya shige ciki, yana jin ihunta zuciyarshi ta kai iya wuya yana shiga ba tare da ta ankara ba, ya kife mata marin da sai da takifa a kasa, sannan ya kara mata wani bayan ya ɗagota cike da hargagi yace. "Dan na kyaleki bayana nufin zaki taɓa min family and Friend ɗina bane, Mai nasara wani shashine na rayuwata dashi da Mandara, ina girmama al'amarinsu fiye da komi, kina ihu da hauka kina tunanin shi yasani kara aure, wallahi ni nasa kaina kuma kina ji kina gani sai na zauna da wata mace bayanke, daga nan ki wucce gidan Iyayenki du ɗaura miki tarbiyan da kika rasa."       Yana mikewa ya nufi cikin gidan yana sallama mai nasara ne ya fito mika mishi hannu Ahmad yayi cike da jin kunya yace. "Bansa..."            "Ya isa haka, hidiman mata sai a hankali damuwarta karka kara aure, toh ka hakura mana indai babu matsala tunda kace matsalarta yawo da rashin son danginka, zata bari amma ka mata kishiyar nan ba daɗi."       Kurawa mai nasara ido yayi cike da mamaki gyara zama yayi cikin nutsuwa yace. "Yunus!!! Nida Aman mun kasance da halinmu ɗaya yayinda kai ka banbanta a cikinmu bamu taɓa faɗa maka bane kawai, amma matanmu sun wucce tunaninka Mai Nasara duk macen da zaka je mata niman bukatar auratayya ta nuna maka ita bata son ka taɓa kaza nan take so ka taɓa, ba macen zama bace sai dai kayi hakuri da kai ban wai nace bana nutsuwa da ita bane, sai dai babu namijin da zai zo da bukatar karɓan hakkinshi mace tace kar ya taɓa inda zai ji daɗi, kaga Aman banyi bakin cikin aurenshi ba, sabida ni naga yanayin rayuwar gidanshi bai faɗa maka gaskiya bane amma shima yana cikin tashin hankali. Banda Ubangiji ya duba yanayin iyayenmu da babu abinda zai hanamu tafka zina,sai Allah ya dubi zukatarsu ya kule mana namu zukatar domin karmu faɗa halaka. Mai nasara kai gidanka kaine ka wargaza shi, mu kuma Allah ya bamu matane sabida mun cika son mace mai ɗaukar idananun alummah matan da duk inda ma zamu muna tare dasu, dan kar a rena mana, kasan mi Aman yace da yasan da akwai irin matar da yake tare da ita da ko da naira biyar bazai auri Hindu ba, sabida ya sami kwanciyar hankali nutsuwa iya tarerayar Miji, kulawa uwa uba bashi dukkannin abinda yakw bukata kuma zata tashi akan tsarin da ya kafata, duk yanda ya koya mata haka zata mike, babu gardama ko reni, kuma bazan ɓoye maka ba nayi farin cikin nima maka ɗaya daga cikin Yaran sabida zata yi kokarin sauta maka ɗabi'arka wanda matanka suka gaza gyara maka dan da ace tun fil azal kasami macen da ta mikar da kai, da babu amfanin tara mata kayi kokarin kaje kaga Yarinyar da aka zaɓa maka, karkayi tunanin an shiga persional life ɗinka ka duba al'amarin da idon basira."    Taɓe baki yayi cikin ko in kula yace. "Mu bar maganan kawai." murmushin takaici Ahmad yayi  ya mike tare da zira hannunshi cikin aljuhun rigarshi yace. "An jima mai walda zai zo ya duba get ɗin."            "Duk ɗan iskan da yazo min sai na saka yan sanda sun mishi rashin mutunci, jarabarsu ta mata ya kawota kuma ta bar gidan so ni bana kaunar damuwa."   Mikewa yayi yabar ahmad a tsaye ya shige abinshi fita ahmad yayi, zuciyarshi na mamakin halayar Abokinsu mutum sai kace mai tambutsai, koda ya isa gidanshi kintsa kanshi yayi cikin waganbari darka blue tare da takalminshi haf cover baki sai hularshi itama black, ya fito cikin wata prado black sai ɗaukar ido take,        Turare kuwa bai san wanda ya bulbula ba, ya kwashi wayarshi ya fito tare da rufe gidan.   Yana shiga motar mai nasara na kiranshi manna wayar yayi a kunne yace. "Ina jinka."    "Ina jiranka kazo muje naga jaririyar da ake maganarta."     Katse kiran yayi Ahmad ya sakw murmushi yace. "Munafiki zaka sani"   Sannan yaja motarshi zuwa anguwar sarki yana shiga gidan ya sameshi akan kujeran hutawarshi ya zauna, horn yayi mishi dakyar ya ɗago kanshi sannan ya mike shigowar motar makarantarsu Huda yasashi tsayawq dan ya kwana biyu bai ga yaranshi ba, da gudu mufida ta fito tayi kanshi ɗagata yayi sama yace. "Hajiyata kin girma yanzun samee kawai zan na ɗagawa sama."     Cike da kishi ta kalli Uban tace. "Dama ai mamanshi tace baka son mu."   Fuuuu tayi cikin gida, Huda ce ta karaso tace. "Daddy barka da dawowa, akwai magana idan kadawo dan naga Uncle Ahmad yanw jiranka,"   Murmushi yayi ya shafa kanta cikin jin daɗi yace. "First lady. Idan na dawo sai kixo kinji."   Gyaɗa kanta tayi ta tsaya har ya shiga mota, tana ɗaga mishi hannu,   Murmushi yayi cikin jin daɗi yace. "Duk namijin da yayi dace da Huda yayi sa'a a rayuwarshi."        "Bak'in tuwo mai fida farin tuwo kenan." Inji ahmad,     Sun isa kofar gidanmu, muna ciki aikin abincin dare, sai ga yaro ya kwaɗa sallama "wai Maryam Sajida da Rahimah sunyi baki a waje."         Ruwa ne a hannuna bansan lokacin da ya kwaɓe ba, a tsorace nace. "Kaii Nura anya nan ne."         "Kaii jeka abinka, kace suna zuwa."    Inji Mama amarya, Bansan wani irin tsorone ya shigeni ba, amma na tsinci kaina da fashewa da kuka, umma tana lazimi tana jin kuka na amma ko a jikinta, tsaki Mama amarya tayi cike da ɓacin rai tace. "Na rantse zan zabga miki mari sakarya kawai zaki wucce ki wanke fuskarki ko ya-ya."              Kallon Rahimah nayi tafito fiskarta tsaf har da kara kajol a cikin idanunta ni kuwa kuza kuza na ja hijaɓ ɗina na fito, Fita mukayi ina bayanta tana gaba har kofar gida, Ahmad na jingine  jikin motar shi kuma yans cikin motar, gaishe shi Rahimah tayi nima daga bayanta na gaishe shi. "Wacece Maryam Sajida."          Janye kanta tayi daga ɓoyar da nayi a bayanta, sannan tace. "Ko zamu iya shiga cikin gida."      Murmushi yayi cikin nutsuwa yace. "Baki da case, Rahimah Hassana ko?"   D'aga mishi kai tayi haka suka wucce suka barni ds ɗan iko a waje, tunda muka fito ya ɗago ya kallemu bai kuma ɗaga kai ba,sai da yaji  gurin yayi tsit sai masu wuccewa, sauke glass ɗin motar yayi yana kallona taɓe baki yayi, bai kuma magana ba nima kuma ban kalleshi ba,          Can naji muryanshi yace. "Mate ɗinki suna kokarin zuwa jami'a da burin cima nasara ke kuma kina nan kina tunanin aure,zan baki shawara kice baki sona dan ni banga mace a gurin nan ba, sai kwaila."    D'ago kaina nayi idanuna na cika da kwalla, tsuke fuska yayi tare da zabga min harara ya kauda kai taɓe baki yayi *ga irinta nan wai matar da zaka aura itace take kuka tsabar shagwaɓa*         Kankance idanu yayi yace. "Keee shigo mota."          A razane na kalleshi tare da girgiza kai kwalla na bin fuskana muryana na rawa nace. "U..m..m..a!!!"          Fusata yayi yace. "Kishigo ko nafito na ɗaukeki."   Zaga ɗaya gefen nayi jikina na rawa na shiga ban rufe kofar ba.        Wata uwar tsaki ya buga wanda yasa ni cusa kaina cikin cinyoyina ina shashekar kuka.            "Ki min shiru ko, na miki rashin mutunci."   Haɗiye kukan nayi naki ɗago kaina.     Tunda na shiga babu abinda ya kuma ce min har su Ahmad suka fito fiskarsu a sake alamun, kwalliya tabiya kuɗin sabulu, kallona yayi yace. "ki ɗago kanki ki kirkiro fara'ar dole dan bana son abokina yasan kinyi kuka, idan haka ta faru zan baki mamaki wallahi."     Haɗiye kuka na nayi na shiga murmushin dole, bai kalle ni bs yace. "Get out."    Kamar zan kifa nayo waje, har kaina na bige jikin kofar motar sai da idanuna suka sake hada kwalla rike gurin nayi, ina mulmulawa, da sauri Rahimah ta karasa dai dai ina ɓoye ruwan hawayen da suke shirin zubo min,         "Sorry Sajida, kin buge sosai ko?" Inji Ahmad,         Murmushin yake nayi dan idanuna sunyi ja, dan mugunta ko lekowa bayi ba....... [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      _Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_ *BOOK 1👈* *Page...12* Ganin Ahmad yayo kaina kaman zai taɓa ni yasashi fitowa, wani tsare gida. "Mr Bature don't dare touch her."    Cak Ahmad ya tsaya cike da mamaki, for the first time ɗago idanu yayi ya kalle Mai Nasara, aikuwa yasake tamke fuska, cikin wani irin iko yace. "Maryam zaki wucce gida."     Jikina ba laka, na shige Rahimah zatabi bayana Ahmad ya tsayida ita, buɗe bayan motar yayi ya fito mata da tsarabar da ya kawo daga, china sai wanda Umminshi tabashi ya kawo mata, dakyar ta amsa sabida tsoron iyayenta.               Ganin haka yasa Jikin mai nasara yayi sanyi, koda rahimah ta shige cikin gida, cewa yayi. "Kaiii ni store."          Kallonshi Ahmad yayi zai yace. "Kana son Yarinyar kenan irin wannan kishin?"            "Ko ɗaya bana sonta bana jin zan iya sonta kawai naga rashin dacewar kane nason taɓata, da fatan ka fahimce ni, batun kishi ni baya cikin agenda ne, dan banyi Imani da akwai soyayyar da zata sani kishin wata aba ba, musaman wannan jaririyar wacce komi kayi mata sai kuka." Ya faɗa tare da kauda kanshi.                Sahad store suka tsaya koda suka shiga, tsayawa yayi yana kallon kayan a hankali ya shiga min sayayya kamar hauka,  sai da  Ahmad ya dakatar dashi sannan suka biya kuɗin, kallonshi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace. "Ni ban gane ba, kana nufin duk wannan shirgin babu so a cikinshi."            Cak ya tsaya da wayar da zaiyi da Aman yace. "Amma kai kan anyi ɗan kutumar uba, Mi zan so a jikin wancar abar ne nama fasa kai mata."       "Ai baka isa ba, sai munje dan Ubanka." haka suka kaure da faɗa har kofar gidanmu sannan suka kira wani yaro suka mika mishi kayan da yayi mishi nauyi suka sake kiran wani suka bashi, tare da ɗan abin hasafi.    Yaran suka kwashe kayan suka bar kofar gidan,      ....... Tunda muka shiga gida nake haɗiye kukana, har nasamu damar shiga ban ɗaki, kuna fanfa nayi tare da fashewa da kuka na dafe goshina, nace. "Ni Maryam Sajida mike shirin faruwa dani ne? Haka daga zuwanshi sai matsala na shiga uku.."       Kuka nayi sosai sannan ina gamawa nafito bayan na wanke fuska nafito amma naki yarda nayiwa kowa magana, kayan Rahimah muka shiga buɗewa muna tayata murni nida Aunty Gausiya,, muna cikin haka sai ga yara da nikinnikin kaya wai nawa.       Aikuwa Umma ta fara faɗa sosai ita bata so, abinda suka kayi mana kiran mamie tayi ta faɗa mata, dariya tayi kawai tace. "Kyautatawa ne, ba renin bane"             "Nidai don Allah su daina nafi son, mutunci fiye da kashe kuɗin nan Allah yayi mana jagora."     Haka suka katse kiran, tare ds girmama juna.           .......   Zaune take a gaban Uwarta tans ruzga kuka ɗago jajjaye idanunta tayi cikin kuka tace. "Ammy kishiya fa, taya zan bar shi ya kwana da wata bayan ina ɗauke mishi lalurashi."     Harara kannwarta tayi cike da takaici tace. "Madalla wani shege ne zai ajiye mace irinki kina juyashi son ranki, idan yazo kice kar ya taɓa miki nonuwa sabida ke matar aljanna ce an halicce daga suffa na musaman gwara yayi auren, tunda kika gaza rike y'ar cikinkin Aunty na tattara al'amarinki na watsa gefe Allah yasa yarinyar da zai aura ta rabaki dashi har abada, kina ji kina gani mijinki yafi karfinki."    Tana gama faɗar haka ta juya tabar gidan ranta a ɓace.       Kuka Hafsat ta cigaba dayi kaman zata cire ranta duk iskanshi da takewa Ahmad tana masifar sonshi. " Hmm kiyi hakuri ki koma ki zuba mishi ido ni kuma zan san abinyi" Inji uwarta knn.          ****      "Hmmm namiji ba amana, ya kusan wata biyu kenan tunda yayi aure ya suka tafi da matar,ku bani shawara." inji Hindu a grp ɗin zubar gado.             💃💃💃💃     "Kice ansha dake kenan in nice kashe amaryan da mijin zanyi dan bazan raba makwanci da kowacce shegiya ba."          "Kaiii Nancy_Cool wannan ba shawara bace, kawai ki bata hakuri amma kyace ta kashe mijinta da kishiyarta." Inji Oum Walda,          Kafin kace me grp ɗin an  sake hira, wasu da shawaransu maikyau wasu, mara amfani.           Can Nancy tace. "Mrs Mandara ki bamu hoton shege mugani."     Jikin Hindu na rawa ta turo musu motar ranar wuninsu Rahilah.            A cikin min 1 sama da mata arba'in suka buɗe,       "Laaaaa! Malama Rahilah ce kishiyarki kuttt ta kare miki Mrs Mandara dan kin rasa mijinki." Inji Farisa,        "Kuttt Yar gidan Malama Atika kan uba dama itace kishiyarki babban bula uba, kuma ance ya tafi da ita kasar waje wani hauka ne yasa kika haɗa miji da Yaran gidan Malama hasina, duk cikin yaransu mutum ɗaya ce taki zaman aure amma tana cin bakar izaya, Malama Rahilah kuwa hmmm wayayya ce dan tafi yan uwanta rawan kaii kedai ki jata a jiki ku zauna lafiya matuƙar kika ce zaki shiga ki fita wallahi karshe kece zaki rasa mijinki dan Uwarsu a tsayw take akansu kuma bazata taɓa barin a cutar mata da yara ba, shawara kyauta..."          Ai duk wanda yasan Umma sai da yayiwa Hinduh kashedi da karta fara ɗaga hankalinta da nufin cutar da rahilah.    Can wata maman dady tace. "Ku da kuke bata hakuri kun manta Shi mijin ɗan Hajiya falmata ne, fa kuma auren ita Hajiya falmata ta nima mishi, indai har mace irin hajiya falmata zata nimawa ɗanta mace daga gidan Malama hasina ku tambayi mrs Mandara miye matsalarta da mijinta har uwar miji ta nima mishi aure, kiyi hkr@ mrs Mandara tayu ke baki sanni ba amma ni nasanki wallahi babu na mijin da zai iya da halinki kuma baxaki fahimci haka ba sai kun zauna guri ɗaya da Rahilah..."     Aikuwa Hindu ta fusata ta fara rashin mutunci sosai.       Manna mata hauka sukayi kowa ya samfee.                       ****    Bacci take idan kaganta zaka rantse irin halfcas ɗin nan ne a cikin wata biyu da barinsu gida tayi wani kyau ga kibar da ta haɗa, kumatun nan masha Allah, sake jan bargon tayi sosai ta cigaba da baccinta, Rahilah knn yanzun ko fita yawo bata so bata da wani aiki sai bacci, dan ynx bata da wani aiki da ya wucce bacci. Ga ɗan zazzaɓin da ya tasotaa gaba shi ya hanata walwala, yana tsaye akanta yaye bargo yayi, abinda idanunshi ya gani yasashi haɗiyar yawu.         Jin babu bargon yasata buɗe idanunta akanshi ai zubur ta mike, tayo kanshi tare da faɗawa jikinshi, tana goga fuskarta a kirjinshi riketa yayi yace. "Yau zamu koma gida, naga zazzaɓinki yaki sauka."         Ɓalle mishi  ɓotir ɗin rigarshi ta fara, rike hannunta yayi cike da damuwa yace. "Baki da lafiya, kinji yanda jikinki yayi zafi kuwa don Allah kiyi hakuri nima azumi nake.."           Kuka tasaka mishi tare da tsaga rigar baccinta jikinta na rawa ta shiga zuke mishi zip ɗin wandonshi, yana tausayinta amma ita sam bata tunanin haka, janyoshi tayi suka faɗa gadon sannun a hankali take binshi karatun da ya koya mata take mishi bitar kowani layi da kowani shafi da aya, sai da ta kawo mishi, cike da damuwa yace. "Miye damuwarkine ynz da son Ayi make love dake."      Idanunta da suka kankance ta buɗe cikin rawan murya tace. "Wallahi ban sani ba, amma kayi hakuri bazan kuma damunka ba."     Komawa gefe tayi tare da fashewa da kuka, tana dafe maranta wanda take jin kamar zai fashe, tausayinta yaji tare da zuba mata ido cikin nutsuwa ya xare kayanshi yayi mata rumfa da kirjinshi,  daga nan ta lumshe idanunta kwalla na zuba daga cikinsu.                     Duk wani abinda yasan zai kunnata sai dayayi, kuma cikin dace yasamu har tasake dawowa yanda ta fara, jikinshi na rawa ya ratsata, kallon fuskarta yayi wanda yanuna alamun hakan take so, shi kuma jin yanda ko ina na jikinta yayi masifar zafi har inda yake yasashi sassauta mata yabi da ita a nutse har dukkansu bukatarsu tabiya, kafin ya gama dai daita kanshi bacci yayi gaba da ita,   komawa gefe yayi yana kallon fuskarta cikin nutsuwa yaga yanda tayi fayauuu sai yar ramar da ya bayyana a face ɗinta ga kirjinta sun cika sosai,   Dafe goshinsa yayi yana kallonta wannan shine azuminshi na uku da yayi tana karya mishi dake ba farillah bane sai bai wani damu ba, mikewa yayi ya shiga ban ɗaki yayi wanka ya fito, ya shiga haɗa kayansu tsaf, sannan ya shiga ya haɗa mata ruwan wanka, cak yayi ban ɗaki da ita buɗe idanunta tayi ta fara mita, "Ni wallahi bana son haka, kuma sai ka kara min karatun dan bai isheni ba."                   Zaro idanu yayi yana mamakinta, bai kulata ba sai ma taimaka mata da yayi har ta gama wanka suna fitowa ya direta a bakin gado shiryata yayi fuskarshi a murtuke dan ya lura sam bata damu da kanta ba, yana gamawa yace. "Idan yayi miki muje.."     Mikewa tayi sanye da doguwar riga, ta fara takawa a hankali har suka bar ɗakin lifte suka shiga tana kallon yanda ya ɓata rai, rungume shi tayi ta baya tare da sake kuka, juyawa yayi ya rungumeta cikin rarrashi yace. "Baki da lafiya, yawan rough sex zai baki matsala ki bari muje gida sai muga likita kinji."              Lafewa tayi jikinshi har suka sauka, kasa buɗe kofar yayi suka fita daga hotel ɗin motar da zai kaisu, Airport na jiransu.       Tunda suka shiga ta kwanta a jikinshi har suka isa airport ɗin, daga nan suka zauna har jirginsu ya fara ɗiban mutane.               ****         Yau muka fara waec cikin nasara muka fito, dake mun fara da biology practical,  ni ɗaya na dawo gida ina kutsa kai sanye da hijab da nikk'af ɗina nasamu mata a cike.      Juyawa nayi na koma ta kofar falon Malam, na shiga akwatina guda uku na gani ɗaya purple, ɗaya Buberry sai ɗaya pink,    An ware kowani sit sai hira suke da barkwace har suka mike da niyyar tafiya, abinda na fahimta shine kayanmu aka kawo, ni da Rahila da Rahimah.    Dan naga har da yan uwan Mamie,             Bayan fitarsu nima nafito, ganin Aunty gausiya na shigar da kayan, na kauda kaina.     Zuciyata na cigaba da bugawa.              Ganin naki kallon idan kayan yake yasata  kallona.        *****      "Daddy kacewa Momy tayi hakuri nikan bazanje bodin schl ba don Allah fa." Inji Huda tana matsar kwalla.               Shiru yayi dan ya gaji ya rasa yanda zai mata, bayani ta fahimta shareta yayi ya cigaba da abinda yake gabanshi yana jin mikewarta tabar falon, shima ajiye abinda yake gabanshi yayi ya nufi ɗakin Balkisu, zama yayi abakin gadonta cikin nutsuwa yace. "Ki hakura da kaisu bodi ɗin nan tunda basu muradin haka."             Juya idanunta tayi ta sauke akan fuskarshi, taɓe bakinta tayi sannan tace. "Ai nagama magana, ana dawowa hutu zasu wucce turkish sai dai suyi hakuri."     Sam shi a rayuwarshi baya son musu ko taurin kai, shi yasa da yaga ta kafe dan ba jinsh zatayi ba ya bar mata ɗakin.      Taɓe bakinta tayi cike da iko tace. "Wallahi tafiya zasuyi."                Yana komawa falonshi ya turawa kowacce dubu ɗari shida shida, ba tare da yayi musu bayani ba,        .      Kamar an jefota haka ta shigo tana kallonshi cikin niman karin haske.       "Kuɗi nagani Abban samee."        "Eh na faɗar kishiya ne."    Daga haka bai kuma cewa ci kanki ba, aikin gabanshi ya isheshi ma,   Fita tayi fuuuuuu ranta a ɓace wannan karon wacce irin mace zai kwaso musu,            ****      Tsakanin Rahimah da Ahmad ba'a cewa komi dan luv ake bugawa na fitar hankali, gashi hafsa ta ɗaga mishi hankali da biko yana mata kwana, aikin gidanshi kuwa an gama shi dake akwai kuɗi a kasa.           ......       Asabar da lahadi bama zuwa ko ina gidan hajiya falmata muke zuwa ayi mana gyaran jiki inda ake ta bamu yayan itace kawai da dilke.           Shi yasa muke yawan amfani da nikk'af ɗinmu.      ****     Karfe biyun dare suka sauka a lagos, da karfe shida na safe suka bi jirgin kaduna.         Ahmad yaje ya ɗauko su, wajen tara nasafe, muna tsaka da karyawa ta shigo gidan dan bamu da jarabawar safe sai rana,    Muryanta a sanyayye tayi sallamah mikewa mukayi da gudu zamu rungumeta, ashe yana bayanta, mai da ita bayanshi yayi fuskarshi ɗauke da murmushi yace. "Bata da lafiya karku kada ita."    Kallonshi Mamie tayi ta watsa gefe tace. "Toh fito min da ita,"     Janyota yayi ya kaita gaban Mamie, zama yayi yana murmusawa,    Ita kuwa zuɓewa tayi jikin mamie tare da fashewa da kuka, duk sai mamie ta ruɗe tana tambayarshi lafiya.       "Ina nasani Mamie duk tasani a gaba da fitina gashi bata da lafiya nayi bayani taki ta fahimta, ki mata bayani bari naje  kinkinau, na gyara part ɗinta zuwa dare zanzo ɗaukarta."   Yana gama faɗar haka yafita,    D'ago fuskarta mamie tayi taga har tayi bacci, kare mata kallo mamie tayi a bayyane tace. "Alhamdulillah, Allah ya inganta." Gyara mata kwanciyarta tayi, tana shafa kanta. Kallonmu tayi da mukayi tsuru tsuru,    "Ku gama mu cigaba da gyaran ko."               **** Ya isa gidanshi lafiya falon hindu yaje ya sameshi ba sauki, lekawa yayi ɗakinta yasamu tana baccin asara.          Kyaleta yayi ya koma sider ɗin Rahila ya gyara mata komi tass sannan ya mike akan doguwar kujera sai bacci. Dan yagaji ainun.         ......    Tsaf ya shirya ya sanye da yadin boyel, ruwa ashe motarshi kiran honda ya hau, ya tadda ita sai unguwarmu tura yara yayi wai ana sallama da maryam sajida, inji Mai nasara.         "Ayya kace masa bata nan," Inji Mama Amarya.       Koda yaron ya dawo mishi da sako, bai wani damu ba ya kaɗa kan motarshi sai zaria...              ****     "Ina faɗa miki ki koma ɗakinki, akwai wata yar sakoto zan karɓa miki mukulin da zaki rufe shi, shi da ita sai gani sai hango."      "Don Allah Ammy waii yau zan koma kutt ai danasan da haka ina zan biye mishi."   A gurguje ta haɗa kayanta tabar gidan, ko sallama mai kyau batayiwa uwar ba, ta fita a guje.              .....    Tasane shi afalo yana zaune cikin sanɗa ta shiga ba tare da niman izini ba ta wucce ɗakinta wanka ta sheka tare da tura abubuwan da uwarta ta bata, can da suka jika ta saka wani rigar bacci ta nufi inda yake,    Duk yanda yaso kauda kanshi abin yaci tura tana isowa gabanshi ya maida takardun gefe yayi ya fisgota, bai kyaleta ba sai da ya kashe arna son ranshi tare da ya mutsa mata nonuwar da ta tsana a taɓa(😂😯 lemme close my mouth kar nayi divirgin ladies)       Ture hanunshi tayi cike da jin haushi tace. "Wai don Allah miye matsalarka da nonuwana ne."    Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya janyo wandonshi ya saka kafin yace. "A duniya ina son mace mai halittarsu kuma suna daga cikin abinda suke ɗaga min hankali hmm."            *(😂Wani wakar da walid yake wai idan baka gane karatu a islamiyarsu tankwali mai katon kai😹👌)*             "Ni kuma bana son ana taɓa min dan kasan hannu guba ce, musaman hannun maza duk abinda suka taɓa sai ya tashi aiki my Anacondo, plss ni bana son ana taɓa min su kaji Third legs."..        Jan hanciɓta yayi cike da mamaki sannan yace. "Kinsan sunayen romancer sosai amma baki san hakkinshi ba, ban miki alkawarin daina taɓa nonuwarki ba, dan ko yanzun sun bani sha'awa musaman banin nipples ɗinki."   Zai kai hannunshi ta buge tare da zura rigarta tabar mishi falon, tana mita ya cika taɓa mata abubuwanta tana shiga ɗakita tsaya jikin madubi tana kallon kanta dasu ɗin tsaki tayi tace. "Kayiwa kanka daga yau babu kari balle kasamin nonuwana zuɓewa." 😹 ......     Muna zaune har azahar sannan Rahilah ta farka, kallonmu tayi ta taɓe baki, mamaki ne ya kama mu, dan musan ba haka take ba kallonta nayi nace. "Rahiii mike damunki ko baki murna da ganinmu ne."     Aikuwa kamar wacce na zagi ubanta ta saka mana kuka, ga zazzaɓin da ya turmusheta amma dan tsiya kuka take kiran Mamie mukayi tazo itama takira Aman can sai gashi yazo,           Yana zama kusa da ita ta shige jikinshi, kallon Mamie yayi yace. "Bari nakaita asibiti."        Suna fita ya buɗe mata kofa ta shiga, yana tada motar tana saka hannunta a wandonshi buge  hannu yayi cike da masifa yace. "Mike damunki ne, always sex ko tunanin kanki baki."   Kuka ta fasa mishi da karfi har ya tsorota gidansu ya wucce da ita tun a falo ta fara wurgi da kayanta, tana kuka.     Dakyar yashawo kanta tayi sallah ta idarwa ta shiga matsa kafarta ɗaukarta yayi suka shige ɗaki, acan ya durjeta son ranshi tana shirin bacci ya kinkimeta sukayi wanka daga nan ya shiryasu suka nufi asibiti, bayani yayiwa likitan,     Kiran nurse likitan yayi aka tafi da ita wani daki inda suka ɗibi jininta da fitsarinta.    Sannan ta daw, hannunta na cikin nashi sai murza mishi hannuntake a hankali kallon likitan yayi yace. "Dr bata son cin abinci ko ruwa bata so, sai sex ni tausayinta nake ji."     Murmushi likitan yayi sannan yace. "Maybe cikine yake sakata haka, amma bari muga sakamakon."    Buɗe idanunta tayi ta kalle Aman tace. "Ya Aman"        "Mi kike so?" ya tambayeta,          "Koko da kosae."       Ta faɗa mishi a takaice, murmushi likitan yayi yace. "Mr Mandara matarka ta cika rikici ynx fa to 3 ina zaku samu kosai da koko."    Yana rufe baki nurse na shigowa mika mishi takardu tayi sannan ta fita dubawa ya shiga yi a hankali ya zaro glass ɗinshi yace. "Ina tayaka murna matarka nada, amma bari muyi scan sai muga wata nawa ne." Nuna mata gadon yayi ta haye gadon a hankali ya ɗiga mata gel sannan ya shiga goga abin amaranta yace. "Mr Mandara zoka ga babynka na  fivewks nd 3days." Shiru Aman yayi yana kallon baby, a hankali likitan ya kuna karan sai ga bugun zuciyar ɗan tayi.          Kallon Rahilah yayi ya marasa tacewa har aka gama ta goge cikinta zuwa maranta. Ta sauka a gadon rungumeta yayi cikin sanyi murya, yace. "Zan rayu dake, zan mutu dake Abadan-Da'ima zan kaunaceki fiye da kaina zan baki kulawa na musaman a rayuwarmu Rahilah Stay with me."   Rungume shi tayi tace. "Ina tare da kaii, tarayyarmu bazata zama mara amfani ba, zan baka duk wani kulawa sannan zan zame maka me kare maka ajalin soyayyarka, bazan barka ka ambaci Da ciwo a rayuwarka ba, zan Zame maka burin Y'a mace....."   Yasin hannuna yana ciwo🙆 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      _Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_ *BOOK 1👈* *Page...13* " Zan zame maka haske rayuwa, koda bazaka soni ba bazan barka kayi maraicin so ba"        "Mhhh Mr nd Mrs Mandara gashi kuje gida ku cigaba da amayar da kaunarku." mika musu takarda yayi, yana murmushi.    Juyawa Aman yayi yace. "Zuwa anjima zaka ji sakona."    Yana gama faɗar haka ya sunkuci matarshi yayi waje da ita, zuciyarshii fessss gani yake kamar yana barinta tayi motsi babynshi ne zata faɗo.    Haka sukayita ratsa mutane har suka fito gurin motarshi, ajiyeta yayi a saman motar ya ajiye ta sannan ya buɗe motar, dawowa yayi ta ɗauketa yasakata a gaban motar, ya zaga gurinshi ya xauna.        A hankali yake jan motar dan kar wani abu ya samita, suna tafiya taga mi yalo tace tana so ya saya mata na dubu, ɗaya akaje gurin mi kosai ya saya mata, kafin su koma gida ya cika motarshi da ledoji (😹sabi sabi)         *****        "Mmmm! Wai dama ko zaki faɗa inda ya dace a saka yarinyar can ne," yanda yayi maganar ce yaso bawa Mama kilishi dariya, tace. "Banda abinka toh ka haɗasu gida ɗaya mana."          D'ago kanshi yayi kaman wanda kunama ta harbe shi, girgiza kai yayi cikin rashin jin daɗi yace. "Mama da wani, ido zan kalle sauran matana nace musu ga yarinyar da na auro musu a matsayin kishiyarsu, tunda ina da gida a g.r.a kusada gidan Ahmad zan kaita can."    Cike da mamaki ta sake baki tana kallonshi, gyaɗa kanta tayi cikin nutsuwa tace. "Hmm duk yanda yayi maka,"       Tsab ta lura auren ne baya so, kuma bazai ce haka ba shine ya ɓuge da ware wani gidan dan ajaye amarya can,            Mikewa yayi ya fita, ita kuma taje tasami Hajiyarsu da maganar shiru tayi cike da takaici tace. "Auren ne baya so kuma zanga yanda za'ayi idan aka ɗaura sai ya sunce, barni da mutumin banza kawai." Sababi tayi tayi kamar zata cire bakinta,           Hakuri Mama ta bata, dan tasan hajiya akwai faɗa,            ****      Bayan sati biyu mun fito daga jarabawarmu ta karshe wanda ya ɗaukemu wata ɗaya, hotuna mukayi da kawaye nan muka mika musu ankon bikinmu, wasu suna ta murna wasu mamaki kaman yanda nayi a mkrntrmu haka Rahimah tayi itama, saura neco shi kuma daga gidajenmu zamu tafi.            Da wuri muka isa gida, rahilah muka samu da Umma da wasu daga cikin yayunmu gaidasu mukayi muma muka rama abinda tayi mana, ko kallon inda take bamuyi ba, abinka da mai juna biyu take idanunta suka kawo ruwa, kafin kace mi ta sake kuka, sororo Umma sukayi cike da mamakinmu taɓe bakin Rahimah tayi cike da jin daɗi tace. "Maryam Sajida muma mun rama, haka kawai yarinya mu rabu dake lafiya, ki dawo ki tsiro mana da rashin mutunci wai daga miki magana kika sake mana kuka irin ga mayun nan."      Dariya nasaka nace. "Eh bata fita a sahunmu ba mi muka sani ita kuwa tasan komi, shi yasa zata mana haka."    Mu biyunmu muke hiranmu muna dariya har yana fitowa tsakar gidan, aikuwa tasake kara karfin kukanta.            Haushine ya kama Umma ta biyo mu ɗakin cikin masifa, tace. "Kun bani kunya, wallahi mi tayi muku haka da zaku ɓata mata rai, Allah idan kuka bari raina ya ɓaci zan baku mamaki, marasa kirki kawai."      Fitowa mukayi, tana zaune takifa kanta da cinyarta tana kuka duk sai muka ji mun munzanta, tsabar rashin adalci mun gaza fahimtar Yar uwanmu  mika mata fura da nono Umma tayi tana karɓa karnin nonon yasata fara amai, duk sai muka ruɗe bandasu Umma zuwa nayi na tsuguna a gabanta, ina riketa idanuna cike da kwalla nace. "Sannu Hilah, mun saki amai ko."        Ruwa Rahimah tayi na mika mata ta wanke bakinta sannan muka ɗagata,zuwa ɗakinmu ta cire kayanta kauda kai mukayi sabida kunya dariya tayi tace. "Bazaku ga yanda babynku yasani kara zama super mama ba, ga kuma hot milk da nake samu akai akai, daga Yaren novel."            Ai da sauri ku nime fita tace. "Allah ku zo kubani riga, munafukai ai labarin dare nan na jiranku, Allah yara sai kunsha Anacondo na ratse da Allah zakuyi bayani da zabarmanci."    Doguwar riga muka wurgo mata da gudu muka fita muna dariya, ganin haka Umma tace. "Munafukai, wai mu zasu mannawa hauka."        Komawa ɗakin mukayi tana lafe akan fado kallonmu tayi tace. "Don Allah wayata da bag ɗina yana ɗakin umma, ina son kiran baby love ne."       Rahimah ce tafita ni kuma na nemi guri na zauna, dama yaya lafiyar kura balle kuma tayi hauka, Rahimah na shigowa ta amshi wayarta kiran Iphone, a hankali take duba wayar har ta ɗauko nomber shi.     "Hello! Baby i miss u."    Ta faɗa da wni narkakken murya, haɗi da lumshe idanunta.       "Hmm My cutie, ko nazo ne kiji ɗumina."           "Hhh yi zamanka but i miss u badly,l."            "Don Allah ki daina zautar dani mana."         Wani fitinanen nishi tayi tare da cewa. "Ai g...a..s..k...i..y..a n..a faɗa."   Yanda take jan maganar sai ya baka mamaki.                "Ohhh My Allah don Allah nazone, kin ɗaga min hankali."        "Hmm kawai kabarshi dan nasan yanzun kana gurin aiki."        "A'a don Allah My Cutie cire min kayanki na ganki keda Babyna."             "Ok rike wayar ko kuma ka kirani."    Katse kiran tayi tace. "Allah fita zakuyi dan hira zanyi da mijina, ɗazun suka bar garin nan sun nufi abuja, kuma nayi miss ɗinshi."          K'in fita mukayi, dake mun shahara da gulma.            Ban ɗaki tashiga ta kwara ruwa akanta tafito duk gashin kanta ya jike, dan tacire rigar ɗaura zani tayi ta zauna a saman gadon ta warware zanin ta kurawa wayarta ido can kuwa sai ga kiranshi take ta shi ga ɓalle bra ɗinta mun ɗauka da wasa take sai da muka ga da gaske zigidir tayi, suka cigaba da hiransu taɓa tuni muka rufe ɗakin muka barta ita ɗaya, kaiii Rahilah ta lalace haka sukayita misayar kalamai masu nayi da tada hankali. Duk suka rikita kansu, kaman da wasa yace. "Ganin nan zuwa."   Kashe kiran tayi itama ta ɗauki rigarta tasaka, sannan ta kwanta.          ***** karfe biyu da rabi sai gashi yazo tana kwance, cike da kewarshi ana ce mata yazo ta zura hijb mi hannu babu kaya a jikinta, tsabar jaraba idanunta sunyi kananu tace. "Umma munyi baki, yazo ɗaukana."     Dake dukda su Mama a tsakar gidan babu wanda ya kawo komi, sai ma fatan ta isa gida lafiya, dan ma sunga tana saurine umma taso bata wasu addu'o'i amma hana ta sunguci jakarta sai gurin mijinta,      Tun a kofar gidanmu aka fara tabargaza har suka isa gidansu Hindu na tsaye da hafsa suka shigo, bin motar sukayi da ido, ganinsu yasa hindu tace. "Karuwa, an fara nuna haline."     Dariyar karfin hali Rahilah tayi sannan ta ɗan gafe kafarta cikin niman rigima, tace. "My Man nifa bazan iya tafiya da kafata ba."          Kafin ya amsa Hindu tace. "Irin gidan boka, ba dole ba an wanke an bashi yasha yar iska mara kunya."   Dariya Rahilah tasake yi ta leko tace. "Ai idan na wanke na bashi ya sha bam cika cikakkiyar yar gidan boka ba, da kanshi zaisha abukace zai lashe kayanshi muje kasha karka bar ko ɗigo, idan mace ta yarda dakanta gobe ta kwace mijinta a hannun Yar iska karuwa ni kuma zan bar mata mijinta har abada idan ta kasa kuwa nayi gaba dashi."     Sunkutar ta yayi suka shige side ɗinta, hindu na ihu da cewa.. "Wallahi sai nayi ajalinki sai naga karshenku keda shi, munafiki da munafukar uwarshi duk sai naci kutum."            Ranshine ya ɓaci zai fita rahilah ta dawo dashi, inda ta zare hijab ɗinta daga nan suka manta da hindu mahaukaciya.             **** "Zanga inda Mai nasara zai sake tusa wata mace dan gidan nan na zaman mata uku,"" Inji Farida.        "Kutt aure zai kara lallai mutuminn nan bai da kirki ko shine kuɗin da ya turo mana, lallai kuwa a ina ya tsinto matar."     Inji Aneesah,       "Ina sani kuma,"             Suna tsaka da masifarsu Huda tafito sanye da legies ta ɗaura top akan yar rigar jikinta hannunta rike da goran dudu, dariya tayi dan tana jin hiransu tace. "Allah yasa matar da zai aura, ta kawo karshen matsalarshi dan na lura baku da lokacin Daddy ni haja yayi min dadi fa."           Rufa mata sukayi da magana cikin tsokana tace. "Insha Allah sai kun zama yankallo kuna ganinshi zai auro min new mom danku baku da wani anfani."   Tana gama fadar haka tayi komawarta ciki, duk wannan hayaniyar yana kallonsu dan shigowarshi kenan.     Mufida da take ɗakin karatu tafito ganinshi yasa ta tawo da sauri tace. "Daddy wai aure zakayi."                "Eh" ya bata ansa, a takaice.       "Wallahi ni bana sonta daga ganinta zata ɗauke mana kaine a ina zaka sakata."      "A gidana na g.r.a."       "Daddyyyyyy a wanan mansion ɗin zaka ajiyeta ita kaɗai bama damu ba, sabida baka sonmu wallahi na tsaneta kuma idan tazo dole tabar mana kai, i with not let her to take u away for us i hater her." Tana gama faɗar haka ta juta tabar gurinshi, dafe goshinsa yayi ya bar falon,        Wasa gaske matan mai nasara suka shiga zuga Mufida, da ta buɗewa Ubanta wuta, dan kar ya aure.      Tun abin bai damunshi har yakai, kanshi yayi masifar zafi tun ba'a a fara komi ba, Sun taso shi a gaba da fitina, sai da ya kare ranar ya fito musu namijin duniyarshi.       "Daddy ka fasa kawo wancan banza da kake son aurowa."           Dake haka suka zugota ta faɗa mishi.   Takaici da bakin ciki suka sashi, zare wayar chaji ya shiga tsula mata,ba kakkautawa sai da uwarta tazo da kanta ta kwaci yarta, tana mi kallon cikin idanunshi ita kanta sai da ta razana amma dan karfin hali tace. "Dan zakayi aure sai akace ka kashe min Y'a."         Dago hargitsatsun idanunshi yayi ya kafa mata, dole yasa tayi baya, tsawon shekara goma sha biyar bata taɓa ganin fusatarshi sama da yau ba, fita tayi tabar mishi falon da Mufida, tun kafin su isa side din uwar tace. "Ni ki sake ni, wallahi sai nasashi ya mata dukan da yayi min, kuma dole yakaimu can ɗin inda zai sakata."      Sosai Al'amarin Mufida yabawa balkisu haushi ta kifa mata mari ita ma, sannan ta tureta a gurin,      ........          "Hakuri shine mafita hindu matukar kika ce zakiyi faɗa karshe idan giyar amarci ya kwaso shi ya sakeki kinga ai kin faɗi ba nauyi."   Shiru Hindu tayi tace. "Hmmm yarinya karama ta haukata shi ya wucce." Haka suka rabu da Hafsa zuciyarsu ba daɗi dan itama ɓoye nata take amma ba wai tana cikin jin daɗi bane.                ****       A ɓangarenmu anata hidima, ba kama hannun yaro.      Ina kwance idanuna a rufe, sai ganin Yar budurwa nayi a kaina tashi nayi na zauna nace. "Sannu da zuwa." "Yawwa. Aunty Mom." Sam sai naji sunan yayi min girma, murmushi tayi sannan tace. "Baki ganeni ba ko? Nida Daddy muka zo, yana waje munzo da tela ne ki zaɓi style ɗin da kike so."    Duk sai na diririce na shiga ruɗu nace. "Toh bari na kawo miki ruwa mana"     Fuskarta ɗauke da murmushi tace. "Barshi kawai, muje."         Fita nayi na ɗiba mata ruwa na kai mata, kurɓa ɗaya tayi ta ajiye tace. "Muje ko."    Fitowa nayi na kalli Umma nace. "Hmm dama yazo ne, yace wai."      "Toh uwar shiririta mi muka ce miki bismillah kuje." Inji Mams knn,    Fitar da nikk'af ɗina nayi na ɗaura akan fuskana, zarewa Yarinyar tayi cike da mamaki tace. "Lallai gurin Daddyn nawa zaki da nikk'af ai wannan abin an daina show ɗinshi, muje haka kuma baki tambayi sunana ba, kinga ni dake na damu sai da nace ya kawoni gurinki."        "Kiyi hakuri hmm bansa ba fita haka ba." "Toh yayi....."    Kuyi hkr Daga yau zuwa friday zakuna hakuri dani....     [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      _Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_ *BOOK 1👈* *Page....14* "Allah ki ajiye nik'af ɗin nan sai kace ba Yar kaduna ba,muje haka mana."    Mai da shi nayi cikin hijab ɗina nabi bayanta kamar rak'umi da akala,           har gurin motarshi muka isa, suna tsaye shida wani matashi da alamun shine telan, kaina a kasa na gaidasu, telan ne ya amsa dan ko kallo ban isheshi ba, mika min album telan yayi yace. "Madam gashi ki zaɓe kalar da kike so."        Karɓa nayi jikina na rawa, ina satar kallon Mai nasara wanda ya juyar da fuskarshi wani guri daban, jan hannun Huda nayi muka koma gefe nan tayita nuna min, wasu style ni duk sai naji kayan sun bani kunya, sabida akasarinsu masu buɗaɗɗiyar kirjine ni kuma ina kunya sosai, da muka gama dubawa na mika mata album ɗin nace. "Wai duk wannan na meye."        Kallona tayi cike da mamaki sannan tace. "Baki san za'ayi dinner bane."       "Dinner gaskiya bazanje ba! Ki faɗa mishi asuke dinner dani."        Shiru tayi, tabar gurina wajenshi taje tace. "Daddy wai ita, bata son dinner ko za'a fasane sai a maidashi liyaffa, tunda haka ranta keso."   D'ago kanshi yayi, akayi dace nima na ɗago muka zubawa juna ido, kauda kanshi yayi yana mi taɓe baki ya kalli tela yace. "Ok kaji wai haka bai mata ba, zamu iya tafiya."               Baya telan ya shiga huda ta shiga gaba, takowa yayi har gabana kaman ance na ɗaga kaina sai a fuskarshi, sunkuyar da kai nayi kasa jikina ya fara ɗaukar rawa, kallona yake daga sama har k'asa kamar wanda akasahi maganar dole yace. "Kina da zaɓin abinda zaki yi ne? Dan matukar na tafi babu abinda zai dawo dani."       Tsabar na dirirince ban taɓa tsayuwa haka ba, sai gabaki ɗaya jikina ya ɗauki rawa bansan ya akayi ba na fashe da kuka, ina ja da baya.    Mamakin halina yake, yanda kuka bai bani wahala, kallon yanda nake ja da baya har na kusan faɗawa lambatu, kawai sai naji an finciko ni bazata na faɗa kanshi tare da cusa kaina a kirjinshi.           Runtsa idanunshi yayi hannunshi ɗaya na bayana ɗaya hannun ya dunkule shi kamar zau zabga naushi, saukar zafaffan kwalla daga idanuwana zuwa kan chest ɗinshi yasa shi ɗagoni ya ture ni sannan ya juya motarshi, yanda ya ture ni kuwa zuɓewa nayi a kasa, tare da sake kuka haka yaja motar suka tafi, yana lura da yanda huda ta kafeshi da ido.     Dakyar na mike na shiga gida, abin mamaki ina zare hijab ɗina Aunty gausiya tace. "A ina kika samu, turare mai karfi haka a tsorace na sunsuna hijab ɗin naji ai turaren mai nasara ne, ai kuwa nayi wurgi da hijab ɗin tare da zuba gwiwa na kasa nace. "Don Allah ki rufa asiri wallahi tsausayine ya rufta dani ya taimake ni shine, jikinmu ya haɗu da juna amma ni ba Yar iska bace."                Dariya tayi tace. " Ni ban tambayeki ba, kamshin ne yayi min daɗi da zaki min dogon turanci."                Tsabar ganin yanda na ruɗe dariya tayita min.            ****      Tunda suka bar kofar gidan mu yake satar kallon inda kwalla na ya jika mishi, yanayin da abin ya faru yasashi faɗawa wani yanayi  na daban, sauke drvn yayi ya wuccw gida da huda..                 ****       Sati biyu ya rage ayi bikin muna zaune da dare sai ga Rahilah tazo, tsiya muka shiga mata tana dariya,     Dakin iyayenmu tashiga suka gaisa sannan ta faɗa musu abinda ya kawota, shiru Malam yayi kafin yace. "Da fatan ba irin wanda akayi na watsewa zaku yi ba."     "A'a malam cikin shiga mutunci da kima zamuyi, kuma za'a kawo muku hotonan ma."           "Shi knn, kuje."    Godiya tayi sannan tazo ta samu muka fita,   sai da muka fita har mun shiga motar Mijinta sannan take faɗa mana abinda zamuyi, aikuwa nace bansan da haka ba,          Share ni tayi muka tafi.     A can muka sami Mai nasara da Ahmad wani ɗaki aka ware mana, muka shiga aka shirya mu, ba gurin ɗaukar hoto bane gidan saukar bakinsune anan muka sami mai kwalliyar,   Bayan wasu lokuta muka fito aka fara ɗaukar hotonmu, munyi mu uku munyi sai wanda mukayi da mazajenmu kowa da kalar kayanshi, dake bana jure shagali haka dakyar aka gama abubuwan dani.            Duk wanan bidirin da muke ko kallon juna bamayi, asalima yakan ajiye gefe guda.               Sai da aka kusan gamawa yace. "Ku bani guri a mana na karshe."       A birkice na shiga kallonshi komawa gefe yayi sukayi magana da mi ɗaukar hoton, sannan ya dawo gurina harara na yayi yace. "Sai nace ki tashi."   Mikewa nayi ina daidaita zaman gyalena, ina ɗago kaina nayi an fincikoni haɗe goshinmu yayi, lokaci ɗaya na dafe kirjinshi ina runtsa idanuna.                  Tare da rike rigarshi tam, ɗaukar hoton akayi a haka sannan ya tureni na faɗi kan kujera, haɗiye kukana nayi nasamu na bar gurinsu  wajen yan uwana naje na fashe da kuka,   Duk suka ruɗe harsu Ahmad ɗin yana fitowa suka tsareshi da tambaya ɗaga musu hannu yayi dan sun cika mishi kunne yace. "Ku tambayeta mana"   Yana faɗar haka yabar gidan muma gida aka dawo damu. Kallona,Rahimah tayi a nutse ina jan hancina tace. Wai mike haɗaki da shine? Na lura duk zuwanshi sai yasaki kuka, kema sanin kanki iyayenmu bazasu taɓa zaɓa mana abinda zai cutar damu ba, amma mi yasa kike kuka ko baki sonshine tunda kika rahilah itama ba son Aman amma yanzun kiga yanda suka koma kamar zasu cinye kansu, kece baki lura ba, amma kiga yanda yake ɗawainiya da ita kamar zai maidata cikinshi, tsabar so ki kwantar da hankalinki don Allah kar iyayenmu su fahimci halin da kike ciki."       Dafata yayi idanuna na kara cikowa da kwalla nace. "Rahimah wallahi tsoron shi nake ji, kuma duk zuwanshi sai ya min mugunta, ɗazun a can ɗin nan fisgoni yayi ya gwara min kaina da nashi, kinga gurin.".    Na nuna mata kwalla nasake cika idanuna.      "Wannan ba hujja bane, idan kika auna yanayinshi ba mai yawan kwaranniya bane haka Abban Chuchu ya faɗa min, suma suna son ganin yana walwala kamar kowa, amma haka ya tsarawa kanshi, ɗabi'arshi ce miskilanci ke ya dace ki shiga jikinshi ba shi zai shiga naki ba, ajiye wannan haukar zakiyi a gefe ki fara koyawa kanki rashin kunya, da wayewar dole, ki rage tsoro ki koyi tsiwa da wasu halin irinsu shagwaɓa, shirme kan ai nasan kece karshe a cikin gidanmu amma dole ki ajiye wannan sakarcin, ki zama jan wuya ki koyi iya kallon cikin idanunshi da rigimar dole yanda zaki canza mishi rayuwa amma ba ki xauna kina zare manyan idanu kamar mayya ba, idan yayi miki ki ɗauka ko ki ajiye a gurin. Ko gidanshi kika je matanshi suka ga baki da hikima da dabara zaki sha wahala dasu balle kuma shi namiji wanda ake kamashi ta hanyoyi da dama, ba yau Umma ta fara faɗar haka ba amma nayi mamakinki da kike zauna kina zubda kwlla akan namiji yana cusa miki bakin ciki tun awaje kenan kin nuna mishi baki da karfin kwatar kanki kenan hmm gwara ki ajiye tun wuri." Tana gama faɗar haka ta juya min baya abinta, dan har ta gama ban daina kuka ba asalima kaman kara min kaimi akayi.       ........Rike hannunshi tayi tana murmushi tace. "My Man kaje AuntyNa tana jiranka karmu shiga hakkinta."        Lumshe idanunshi yayi cike da jin wani iri, janye hannunta yayi yakai kan Maranta da ya fara tasowa, ajiyar zuciya ya sauke kafin yace. "Ina matukar son abinda ke kwance a nan da wacce take ɗauke dasu, Allah ya inganta min rayuwarsu nima nayi alfahari da nawa."       "Amin Ya Allah, ai da uwar da abin cikin duk nakane bana wani ba, kasan wani baya haihuwan ɗan wani, don Allah tashi kaje tana jiranka."          Dakyar da suɗɗin goshi ta tadashi yafita ɗakin, side ɗin Hindu ya nufa ko ina kace kace ba'a magana, haɗiye ɓacin ranshi yayi ya shige ɗakinta, a saman gado ya sameta tayi tagumi tana share kwalla,                Dakyar ya zaunaa bakin gadon yana kallonta cikin nutsuwa, bawai baya son hindu bane tsabar kazamtarta yasa yake kinta, janyota yayi jikinshi ganin haka yasa ta fashe da kuka bai wani damu ya dakatar da ita ba, saima zuba mata ido da yayi mikewa yayi ya ɗagata zuwa ɗakinshi,    Taimaka mata yayi tayi wanka ta gyara jiknta, sosai dan shi ya bi lungu da sako ya tayata cire gashin gurin da dattin sannan tayi wanka da taimakonshi, duk sai yaji yana jin ba daɗi dan tunda suka dawo taki barinsu a zauna lafiya, duk ranar girkinta a ɗakinshi yake kwana, taki ta nutsu ta gyara kuskurenta.                 Koda suka fito ba laifi da yajata suka raya daren abin takaici ko jimawa ba'ayi ba ta fara mita ta gaji,    A take rahilah ta faɗo mishi a rai cike da bakin ciki ya sauka bao ida abinda yayi niyya ba. .......         Tunda ya fita rahilah ta fashe da kuka, tare da rungume pillow haka take fama da matsanancin kishin Aman, dukda haka bata taɓa nuna mishi tana da zafin kishi ba, asalima da zaran ta ganshi take niman kishin ta rasa, kuka tayi mai isarta sannan ta mike ta shiga bayi tayi alola tazo ta fara sallah, ta jima tana kaiwa Allah kukanta da ya yaye mata kishin dake damunta.                Karshe a gurin ta kwana. .......                Kwanaki sun gangaro har saura kwana biyu bikinmu, ranar laraba Rahilah tazo da katon akwatinta kowa yaganta yaga mai ciki dukda bai fito ba amma tayi wani jaaa, sai kwaɗayin azaba musaman Ayaba dan tazo mana dashi yafi cikin laida bai baki da fari, kuma irin manyan nan ba kanana ba,     Tunda ta warewasu Umma ta shige ɗaki da sauran ko kallon yaran Yayunmu da suke ce mata Auntƴ zamu ci. Batayi ba asalima gyara kwanciyarta tayi ta ɓare ɗaya tana kallonmu ta shiga lasar ayabar. Sam bamu fahimcin iskancin da take nufi ba sai da ta mike zaune tace. "Kunga Yaren novel, duk ranar da kuka zama iskanka haka zakuyiwa mazajenku."     Zaro idanu mukayi da cewa. "Kamar Ya???"        Dariya tayi sannan tace. "Ku jakuna ba'ayin XxX ba tare da amotsa jiki ba dole kisan hanyar da zaki tadda mishi hankali, ko ce muku akayi kamar yanda bunsuru ke bin akuya haka ake abi....."     Allah bamu ji karshen maganarta ba, muka samfeee dan mun lura Rahilah ta lalace idanunta yayi mugun buɗewa, dama ya-ya lafiyar giwa..       ***** Gidan Mai nasara, a fakaice suka hura mishi wuta ta hanyar daina mu'amala dashi sai huda, sam bai wani damu ba dan ya bawa kowacce dama tayi haka,           Ana bikin saura kwana biyu ya shiga ɗakin Balkisu, ta zaune sanye da doguwar riga mai huda, shan y'ayan itace take, tunda ta amsa mishi sallama bata kuma ɗagowa ba, zama yayi kusada ita ya amshi bowl ɗin ya fara shan y'ayan itace hankalinshi kwance,    Sai da ya koshi sannan ya ajiye abin shiru ya ratsa tsakaninsu, riko hannunta yayi yana murza yatsun hannun tare da kallon fuskarta, ganin yanda take karɓan sakonshi yasashi fara wucce iyaka, bata wani damu ba ta mika mishi wuya suka kashe arna sosai, kallon fuskarta yayi a hankali ya shafa gefen fuskar yace. "Bansan ta inda zan fara faɗa miki ba, dukda na faɗa miki kwanaki zan kara aure kuma naga baki damu ba, shin mi yasa baki ɗabakka al'amurana a matsayin miji, baki tunanin wata ta shigo rayuwata ta sauya min ɗabi'a da halayata, karshe na karkata gareta zaki ji daɗi haka ko? Bana fatan tauyeku amma kuna wasa da hakkina, akala wata biyu zuwa uku knn da wata ta bani hakkina sabida kowacce ku tana busy, kowacce ka taɓa tana da abinyi yaushe zan kira kaina da magidanci, amma ba damuwa duk yanda kukayi ɗaya ne."      Shiru tayi ta rasa bakin magana, sai ma narkewa da tayi a jikinshi tare da kara rungume shi, ɗago kai tayi cikin nutsuwa suka kurawq juna ido, ajiyar zuciya suka sauke kafin, ta janye idanunta tace.. "Duk matanka ban taɓa jin kishin kowacce su ba, sai wannan da zata shigo, dan tunkafin zuwanta muka ga sauyi daga gareka, abin da na lura kuwa nan gaba zamu iya rasaka ma, nidai don Allah dan soyayyar da nake maka karka juya min baya, ina sonka."       (Hmmm cinibibi inji yara humm daga baya knn.)     Sam bai wani ji farin ciki ba, sai ma mamaki da tabashi sun jima a gurin kafin ya mike ya shiga ban ɗakinta yayi wanka ya fito, bai tsaya ba sai ɗakinshi kwanciya yayi yanata juyi, can ya lalubo wayarshi gallary ya shiga ya fara duba hotunan da suka ɗauka na bikin da zai gabato,         Yana zuwa kan namu ya tsaya cak zooming yayi, sannan ya taɓe bakinshi sannan ya kashe wayar.          ****     Ranar alhamis muka gabatar da taron lakca na mata, wanda yana cikin tsarin hidimar bikin wanda Manyan malamai na kungiyar da'awa suka gabatar a harabar makarantarmu, Ranar juma'a Yayunmu suka shirya kamu dan ban sani ba, sai da aka kawo min kayan nan na buga tsalle nace bazan saka kayanda rabin jikina a waje yake ba, karshe dai sai da aka ɗauko min alkyaba na ɗaura akan gown ɗin, haka suka gama shirmensu bansan mi sukayi ba,                 Muna dawowa aka fara mana kunshi, tunda na kifa kaina nake kuka, har aka gama min ban ɗago ba dake jan lalle aka mana,            Gashinmu a gida aka gyara mana dan bamu cika saloon ba amma an gyara manashi sosai.            Ranar asabar da karfe tara aka gabatar da walima, sha ɗaya saura aka ɗaura aurenmu Maryam Sajida Omer tare Yunus Muh'd Marafa.    Sai Rahimah Hassana Omer,tare da Ahmad Zailani Bature,    Ɗaurin auren da ya haɗa mutane da dama, ciki da wajen kasa dan har da abokan kasuwancinsu duk sun zo ɗaurin auren, baka iya gane hak'ik'anin gaskiyar abinda ke fuskar mai nasara sabida sanye yake da madubi,     Ana gama ɗaurin Aure aka  ɗaukemu Zuwa ɗanki Malam murmushi yayi sannan yace. "Toh mi zance musu bayan dai sunsan iyaka ta hakurin da na koya musu shi zance suyi bani da abinda yafi hakuri dan haka shi zance suyi tunda suka taso sun taɓa ganin wani abunda yafi hakurine a gidan nan dan haka suyi hakuri su zauna a ɗakin mazajensu lafiya."        Iya abinda yace knn aka fito damu,    Rahimah zuwa ɗakin Mama ni kuma zuwa ɗakin Umma, ina shiga na zuɓe a jikinta, kallon yayunmu tayi tace. "Ku fita mana a ɗaki."    Fita sukayi ina kwance a jikinta shafa kaina tayi sannan ta ɗago min kai tace. "Auta ina ganin ai nagama miki bayani tun a auren Rahilah kuma nasan zaki iya kome dan kare martaban gidan nan, auta wata rayuwa tana can tana jiranki gwargwadon hakurinki gwargwadon kimarki a ido mijinki, auta bani da haufi akanki amma ina da shakku aksn ɗabi'arki ta tsoron bak'in fuska, ki jajjirce ki zama jaruma kema aure ya kaiki ba tsoron wata ba, bance ki rena su ba, amma ban yarda wata ta nuna miki yatsa ki zauna kinakuka ba, koda wasa karki nunawa Kishiyoyinki bakya shiri da mijinki da zaran kika nuna musu baki shiri dashi da wannan abin zasu yake ki har kibar rayuwarsu, Auta so nake kizama fitar numfashin Yunus ki xama bugun zuciyarshi, so nake ki zama nutsuwarshi, ki zame mushi haske rayuwarshi autana ina son ki zama bango yayinda yunus ya ɗibo gajiyarshi ya jingina a gareki ina tsorataki da lalaci, ragonta, rashin iya magana, rashin ɗa'a, ban baki shawaran rabashi da kowa nashi ba, Maryam ki zama adila karki saka ido akan abin hannunshi idan yabaki ki nuna mishi godiyarki, sannan kice ya kara yawa Iyayenshi hidima, Auta bari na baki wani sirri karki taɓa yin sati baki nime wani abu kin bashi ya kaiwa Iyayenshu musaman Mahaifanshi da matar babanshi, auta kannen shi da sauran danginshi ki kyautata musu nina faɗa miki wannan da kanki zakice Umma abinda kika sani ga tukwaicinsa, ki daidaita rayuwarku sannan idan ya karkata ki dawo dashi kan hanya, Kiyi imani da Allah zai baki mafita da nasara akan komi Maryam Sajida ga wannan alkur'ani ne sai hisnul musulim, sune iya abinda zan baki, ni bana boka bana malam amma nayi imani da Allah Maryam Sajida ban umarceki da shan maganin mata ba, dan bai gyara komi sai ɓata aure kiyi tattalin kanki da lafiyarki musaman alauranki baya bukatar wani abu bayan ruwan zafi, Maryam!  Maryam! Maryam! Sau uku nakiraki ki nutsu dan akwai lokacin da bazan iya taimakonki ba, juriyarki da hakurinki sun isa su karɓeki, karki taɓa bijire mishi, matukar kinsan ba hakkin wata ya tsalaka ya kawo miki ba, ni dai na umarceki da ki zauna lafiya da kowa, banda saurin fushi da fusata Allah yayi miki albarka, yasa nan da wasu watanin an kawo minke ce dan sunan wanka Autana tayi girma ta zama mace koda yake da sauranki dan bakisan Waye zaki zauna dashi ba, aikin gabanki ki sannan waye Yunus."   Kuka nake tare da kamkame Ummata ina cewa. "Umma don Allah karku kaini na fasa zuwa ina son zama daku."..    Shafa kaina tayi sannan tace. "Hakuri zakiyi dan zaria za'a wucce dake, kuma ana jiranku Auta keda zaki zauna a garin nan miye na kuka kuma, idan kika samu kulawar mijinki mantawa zakiyi da Ummanki, maza tashi ana jiranki karki ɓata musu lokaci kinji autana."    Kiransu Shema'u tayi suka fitar dani, sannan aka kawo mata Rahimah kamar yanda tayi min haka ta mata, ashe mama amarya kan babu abinda ta iya cewa, sai  Allah ya baku zaman lafiya kinga halin da nake ciki ki zauna lafiya da mijinki nima shine nawa kwanciyar hankalin tashi kuje ana jiranku."        Aunty Asma'u da Aunty Hamdiya da gausiya suka tawo min, Aunty Shema'u da Aunty  Shukrah da Matar Ya hayat, suka raka Rahimah, katsina.     Rahilah kan bata bisu ba zaria ta biyo mu, dakyar aka rabani da jikin Umma aka sakani a mota........           *Ina taya dukkanin musulmin faɗin duniya murnan Sallah babba, Allah yasa'ayi lafiya ya bamu lafiya da zaman lafiya......Barka da Juma'a ayi shagalin sallah lafiya ina jiran ɗaukanina👌😹* #HWA....... #MATARSO........ #Mai_Dambu....... #Danban nake da sauran....... [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈* *Page.....15*    Mu Yan zaria tafiyar mintuna arba'in da biyar ya kaimu can,        Nan naga tarɓa na musaman yan uwan Mai nasara, da danginshi, wani irin hidimar biki suke kaman akan wannan auren aka fara biki a gidan.             Dan shagali suke sosai, a ɓangaren ango bai iso garin zaria ba sai karfe shida shima dan ance mishi, Hajiyarsu tace kar ya kuskura yaki zuwa Liyaffan da aka shiryane, shine ya ɗibo jiki tare da Yarshi suka tawo.     Koda ya shiga gidan dakyar ya aro murmushi ya ɗaura akan fuskarshi, idan kai mishi magana sai dai ya wangale maka jerarrun fararen hakoranshi, tunda ya shiga gurinta suka gaisa da ita da sauran Yan uwanta, ya fita zuwa gurin Mama kilishi suka gaisa muna cikin ɗaya ɗakinta, muka tsinkayo muryanshi, cikin sauri Rahilah tafito suka gaisa tace mishi. "Don Allah ka nimo min Ya Aman kace ya amanta dani ne, har yanzun bai kawo min aikar ba."         Jinjina mata kai yayi ya fita, tsaki yayi a ranshi yace. *Ai ga illar auren yaran yarinya karama tasaka kato a gaba da fitina, ayi kaza a bar kaxa, tsabar rashin kunya ko mi mutum zai samu a jikinsu,duk ranar da wanca Yar tayi  ta kawo min reni zaneta zanyi abuna.*        Yana fita kuwa sai ga Aman rike da katon leda yana niman wanda zai aika cikin gidan Hararanshi mai nasara yayi yace. "D'an iska ka haɗa gurbi da jinjira, ta rena kowa gani take kaman kaine kaje wai tana jiran sakon da tabaka."    Murmushi Aman yayi cikin jin daɗi yace. "Nifa ban rena mace ba. Sabida nasan amfaninta ainun, sannan kai da kake tunanin dan mu haɗa gurbi da ita hmmm, ina tausaya maka mai nasara dama can ina son Rahilah kuma akayi dace tafiyarmu ɗaya, ina samun abinda ban samu ba a tsawon shekarun aurena da hindu sai na renata, ina tausayawa ranar da zaka faɗa hannun Maryam Sajida idan duniya gatarka ce sai ka rena gatan da suke maka, kuma kaga jinjirata cikina ne a zaune a womb ɗinta karshe knn, ta ɗauke ni ta ɗauki gudan jinina." A kiɗime Mai Nasara ya ɗago idanunshi a waje yace. "Ciki!!!"     "Kwarai da gaske, wannan shine na biyu a paris tayi ɓarin sati ɗaya zuwa biyu, kaga da Allah yasoni da rahama shine ya kara min wani. Shawara kyauta ka dage ka shawo kan Jinjirar ka, in yaso ana mika maka ita ka buga.."   "Kaii bana son iskanci, tayita zamanta mana ji min banza namamajo kawai." Yanda mai nasara ke faɗa zaka ɗauka wani saɓo akace ya aikata, sororo Aman yayi yana kallonshi, can sai Huda tafito mika mata aikan  Rahilah yayi takai mata.       **** Muna zaune sai ga huda da sakon rahilah nan muka baje kolin ciye ciye, tana gama ci yaki zama dole sai da tayi amaye shi tasss, sannan ta dawo ta kwanta sake kiranshi tayi tare da fashewa da kuka tace. "Ya Aman abinda naci yaki zama nayi amanshi ka nimo min Ayaba gashashe, zanci."                "Ok Baby bari yanzun zan kawo miki kinji."   ....... Kallon Banza Mai nasara yayi  mishi cike da jin haushi yace. "Amma kayi girman banza ynz fita zakayi ka nimo mata wani abinci." "Kasan Allah Yunus zanci Ubanka, wallahi zan zabga maka rashin mutunci, yarinyar da laluran ciwo bai hanata ɗaukar hidimata ba shine zan wulakantata? Kasan hakkin mace kuwa akan mijinta, toh bari kaji hatta kishiyarta Rahilah tana kokarin sauke hakkinta balle ni, Idan har mace zata iya sadaukar da lafiyarta da rayuwarta gurin ɗaukar cikinka, kuma ta iya baka kanta dan sauke hakkinka dake kanta toh babu amfani tasami ciki daga gareta baka tausassa mata ba, sabida ai laluran ba zuwa tayi dashi ba, a gurinka ta ɗauka, Toh mi yasa ma nake ɓata bakina bayan duk matanka babu wacce ka taɓa mata soyayyar gaskiya duk katarasu ne dan suna sonka bawai kana sonsu ba, idan kayi dace da macen da kake so komi tayi bazaka kyamaceta ba dakanka zaka kai kanka inda baka zata ba banza wawa kawai." Yana gama faɗar haka ya kirata a waya yace. "Kifito ina jiranki."   Ba musu tafito, dakyar tun kafin ta iso yaje ya rungumota, har mota ya kaita daga nan suka bar gidan, inda suka shiga yawon niman masu saida gashashen Ayaba dakyar suka samu, daga nan wani hotel ya kaita.                 Wanka ya taimaka mata tayi inda suka lalace a gurin, koda suka fito bai ɓata lokaci ba, gurin ya lula da ita duniyar ma'aurata dan yasan inba haka yayi ba komi taci zata fitar suna gamawa wanka suka koma sannan ya zauna taga taci ta koshi har da gyatsa shafa bayanta yayita yi har wani barci mai nauti yayi gaba da ita, zare towel ɗin yayi yana kallon kirjinta da suka cika sosai gado ya mai da ita sannan ya zare towel ɗin ya shagala a kallon halittar matar shi. Wani sabon fitinar son kasancewa da itane ya bijiro mishi, a hankali yake binta har ta farka rike shi tayi gam har ya ɗago murmushi tayi masa cikin muryan barci tace. "Baka gaji bane."   Girgiza mata kai yayi da birkitattun idanunshi yace. "Ban gaji ba Raaka ina bukatar more."    Rufe mishi bakinsa tayi daga nan kuma ta ware akabawa Juna hakkin love. .........Tunda Aman ya tafi yabarshi da tunanin abinda ya faɗa mishi, a hankali yayi tsaki yafi sau goma kafin ya mike yabar gurin....                    ***** Yan katsina basu isa katsina ba sai biyar na Yamma, inda suka samu ana walima a gurguje aka shirya Rahimah aka fito da ita tayi kyau kuwa,.      Karfe shida aka tashi, dawo da ita bangaresu akayi, takwas daidai aka sake fita wank dinner wanda Yan uwanshi suka shirya a wani hotel, toh da aka kawo mata kayanta aka gama shiryarta  cikin doguwar gown fari mai ratsin pink da milk haka ma takalmin, a nutse tafito har inda motarshi yake buɗe mata akayi ta shiga, daga nan aka rufe kanta a sunkuye tace. "Ina wuni."      "Lafiya Princess, ya gajiya da jama'a."        "Alhamdulillah" Shiru ne ya ratsasu kallonta yayi yanda ta takure kanta,murmushi gefen bani yayi a ranshi yace. *Da alamu yau zan baje, amarcina.*                 Har gurin dinner suka isa, daga nan aka fara hidima har aka tashi karban key motar yayi a hannun Faisal yajaso sai gidanshi sake cikin gari, jikinshi na rawa yayi parking a  cikin gidan bayan an buɗe mishi gidan. Dake dare sosai, babu wani hayaniya ya fito da ita yayi suka shiga gidan.    Duk jikinta ya mutu, suna shiga falon ya sunkuceta yayi cikin bedroom da ita nan ya taimaka mata ta cire kaya, tana zuwa kan bra ta juya mishi baya ɓalle bra ɗin yayi, kamkame jikinta tayi, zuwa yayi ya rungumeta ta baya hannunshi nakan waist ɗinta zame under ɗinta yayi anan jikinta ya sake ɗaukar kerrrma kamar wacce aka watsawa ruwan sanyi.              Yana kai komi kasa ya juyota tare da kallon cikin idanunta amma ta rufesu gam kwalla na sauka daga samansu, bai ɓata lokaci ba ya kashe wutar ɗakin ya dawo kusa da ita, yana zuwa yayi ɗauketa cak sai saman gadon.          Abinda Ahamad yake kauna kirjin mace toh gasu nan yasamu, kamar zai haukace haka yake binsu sosai, dalilin da yasahi ɗaukota kenan. Amna ganin ya gansu sai yaji yana muradin raba manhaja da ita, sosai ya murza kirjin yanda ranshi keso ba tare da wani fargaba ba, ya tun kari fadar karshe da zai kaishi duniyarta sai mi jin yayi Yaren novel ɗinshi ta koma kamar zakaran da yasha dukar ruwan sama,     Sake gwadawa yayi yaga still haka ne, a tsorace ya ɗago yaga yanda ta rufe fuskarta tana kuka kasakasa, sake kokari yayi ta koma daga haka bata kuma ko matsawa ba, a gigice ya faɗa ban ɗaki yana shiga tana mikewa kamar itaba da sauri ya dawo yayi kanta koda ya tunkari Rahimah ji yayi sandar girmar tayi lakaf.   Jikinshine yayi sanyi ya janyota tare da rungumeta yana sake ajiyar zuciya cike da bakin ciki mike shirin faru da shi.     .......   A ɓangarenmu anyi liyaffa lafiya tunda muka dawo, Washi gari da safe aka fara gudanar da buɗan kai wanda ya haɗa cincinrindon yan uwa da abokan arziki, banga Rahilah ba ashe sun wucce katsina tun safe.          .......    A katsina, niman Rahimah aka shiga yi, can Faisal yake faɗa musu ai suna tare da Ahmad, shiru Ummi tayi ta shiga gurinsu Aunty Shema ta basu hakuri..  Basu wani damu ba akan haka dan burgesu tsarin Ahmad yayi.            ..... Da asuba ta rigashi farkawa a hankali ta xare jikinta zuwa ban ɗaki tayi wanka ta maida kayanta, ta fito kanta a sunkuye ta sameshi a zaune raɓewa gefe tayi ta tsaya, ɗago kanshi yayi tare da mika mata hannunshi a hankali ta isa gareshi zaunar da ita kan cinyarshi yana kallon yanda ta sunkuyar dakanta tana wasa da farcen hannunta da yake jurwaye da lalle ja da baki. D'ago kanta yayi yana jinjina girman matsalarshi aynx da take kan cinyarshi yana jin yanda abin tayi sanyi, wanda kuma ba haka bane dan tunda ta janye jikinta yajishi lafiya lau, tsoro da al'ajabi suka mishi diran mikiya.         "Kiyi hakuri na kawoki guri na dameki ko? Yanzun zan kaiki gida." Ya faɗa mata.        Maida ita gado yayi, ya shige ban ɗaki dafe goshinsa yayi jin yanda abin ta mike, tare da kulewar maranshi.      A daddafe yayi alola da wanka, yafito sallah yayi dan ya lura babu abinda zata rufa tayi sallah, yana idarwa ko addu'a baiyi ba, ya mike tare da cewa. "Preety muje gida kiyi sallah."       Gyaɗa mishi kai tayi tare da mikewa suka bar ɗakin bayan ta rufa da mayafin gown ɗinta.       ...... Cikin Yan mintuna suka isa gidan, a falo suka sami Ummi yana shiga dake shine a gaba harara ta banka mishi tace. "Allah Ahmad kafita idanuna, bana son ranshi hakuri, ina ka kaimusu yar mutane." Matsawa yayi ya riko hannuj Rahimah ya isa gaban Mommy ya danka mata ita, ko magana ya gaza ya juya a binshi, jikinshi a sake tsabar tashin hankali.      Mikewa Mommy tayi takai Rahimah ɗakin da su Aunty shema suke, da sallama ta shiga suka gaisa cike da kunya tace. "Gata nan ya dawo da ita ku bata duk wani kulawar da ta dace, bari na nima mata abinda zataci."          "Toh mun gode." suka ce mata, dake sun iya taya ɓera ɓarna take suka shiga haɗa mata ruwan zafi da yanda zata gasa jikinta duk kunya ya buwayeta, a haka tayi ta sake alola, dan babu karya kirjinta na zafi amma da tayi wanka taji daɗi sosai, tana fitowa tayi salla, tana idarwa tabi lafiyar gado dakyar taci abinci nan kowa ya damu ita kuma gajiyar matseta da yayine yasata barci dan bata samu barci ba.....          Bata tashi ba sai sha biyu nan ta mike tashiga bayi tayo alola tazo tayi sallah, sai a lokacin suka lura da babu wani sauyi na anyi wani abu da ita, nan suka shiga tambayarta ana haka Rahilah ta shigo take, ta zauna aka cigaba ta titsiye Rahimah banza tayi musu ta koma gado tayi kwanciyarta, mi Rahilag zatayi banda dariya har da cewa. "Hooo My Hassana an shiga kwaryan Manyan anyi Ayabar maza, faɗa min ya tafiyarki bata sauya ba."   Duka Rahimah takai mata, sannan tayi kasa da murya tace. "Banza babu abinda yayi min, kawai kirjina ke  min zafi, musaman kan boons ɗina."       "Hmmm Pratical aka fara, ki jira sauran aikin yana gaba."     Lumshe idanu Rahimah tayi sannan tace. "Hussainata haka Yaren novel yake." Wani shegen dariya Rahilah tasaka wanda yajanyo hankalin Yayunsu da Yan uwan Mama Amarya.        Ganin an tsaresu da idanu yasa suka shige bargo Rahilah tace. "Maybe garin ya raya sunnah dake kika tsorata kika ki ba."   Girgiza kai tayi tace..........   Barka da Sallah....Kuyi maneji kusan shagalin sallah ake, kuma ina son Bawa, *My Hero* lokacina dan kar na shiga hakkinshi na shiga naku.......shi yasa na saci jiki nayi muku typing...... [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈* *Page 16* "Kaiiii ba haka bane My half kawai naga da zaran yayi niyyar, toh bansan yanda zan miki bayani ba but akwai yar matsala wacce bata wani girma ba," Shiru tayi tare da barin zance dan bata ga wani amfanin hiranta sirrinsu ba. .......    Har akayi buɗar kai Ahmad yana nan sakaka babu laka a jikinshi,                Har washi gari da aka kamo hanyar dawowa gida dan yanzun yake jin abin sosai gabaki ɗaya y'ay'an halittarsa ta motse, kuma yaja bakinshi gum. ........    Muma da azahar muka bar garin zaria, muka dawo gida tare da huda, wacce ta makale min a unguwarsu Rahilah gidan yake kusa da juna muke, sosai.    An gama kintsa min gidan shida saura sannan kowa ya watse bayan sun min dogon nasiha bin miji.      Nayi kuka sosai bayan tafiyarsu, daga ni sai huda haka muka zauna har bayan isha, wajen tara muna zaune a ɗakina ya buga kofar huda ce ta mike taje ta buɗe kofar mika mata laida yayi yace. "Princess zaki xauna ne ko zaki gida."        "A'a daddy zan tafi idan kace na tafi."       "Nop jeki yi zamanki, mu kwana lafiya." ya juya da babban rigarshi.         .......      Rahimah itama suna gama mata abinda zasuyi suka ɗauketa zuwa gurin Hafsa a mutunce suka gaisa kafin suka ce. "Ga Kanwa nan mun kawo miki da fatan zaku zauna da juna cikin amana da amincin."    Dariyar renin hankali tayi musu kafin tace. "Ai ynz ba'a karɓan amanar kishiya zama tazoyi idan zata iya zama ga fili ga me doki Allah ya bada sa'a kowa tasa tafisheshi."   Tana gama faɗar haka ta mike tare da barinsu a falon.    Shiru sukayi kafin aka fita da rahimah nan aka mata nasiha,   Kafin suka watse kowa yana nazarin furucin Hafsa...         Aman da Ahmad suka shigo gidan, kallon Aman yayi cike da son faɗa mishi matsalar shi amma abin mamaki ji yayi harshensa yayi nauyi dan dole ya haɗiye maganar har ciki aman ya kaishi sannan yayi mishi saida safe, dan tunda suka iso yakai Rahilah gida tana kukan ciwon jiki.   Yana isa gida ya sami hindu tsaye taci uban ɗamara zatayi dambe da Rahilah sai zaginta take, ganin motarshi ta sake buɗe sabo masifar. Fitowa yayi ya kalleta sam baya son damuwa, yana isa gurinta ya riko hannunta suka shiga ciki yace. "Ke ba abin kunya bane, ace kina ihu da kishiyarki ai saita renaki." Buge hannunshi tayi cike da masifa tace. "Ai dole ta renani, tunda ka iya buɗe kafafunta ka shigeta ba dole taga kanta daidai dani ba, mi zan nuna mata wanda bata sani ba."   "Amma dai kanwarki ce tunda kinfita hankali da sanin ya kamata yarinya ce... "      "Kutt Mandara ni kake faɗawa matarka yarinya ce, idan da kasan yarinya ce wallahi bazaka taɓa shigarta ba, nice zaka rena min hankali kace yarinya ce sabida ga jaka kasami karamar karuw..." "Ya isa haka bana son kazamar kalmominki nan, eh naji nasami yarinya zan rena miki hankali Hindu dubeki fa, daga sama har kasa zo muje kiga yanda ake rayuwar aure." Fincikar hanunta yayi har falon Rahilah da take kwance barci yayi gaba da ita, falon sai kamshi yake   tsabar yaji turaren wuta da room fresh, ita kanta Rahilah wasu shegun sexywear ne a jikinta, ta kwanta dasu gashi taci wani mugun kwalliya, dukda ba girkinta bane amma  zaka fahimci tayisu ne dan faranta ran mijinta kallon Hindu yayi wacce ta mutu da mamakin yanda Rahilah ta koma, taɓe baki tayi ta juya abinta tabar musu falon, tare da cin alwashin sai ta wargaxa soyayyar da tagani a tsakaninsu.         Bayan fitarta ya isa gaban Rahilah ya ɗauketa cak har ɗakinta addu'a yayi mata, sannan yasaka hannunshi ya ɓalle bra ɗinta ya ajiye yafita, duk tana jinshi matukar ta motsa toh sai san yanda tajashi suka shiga hakkin hindu ita kuma bata burin haka.        .......     Bayan tafiyar Aman, ko leka ɗakin Rahimah Ahmad bayi ba, kwanciya yayi a ɗaya ɗakin,  abin duniya ya dameshi, tun Rahimah nasa ran zuwarshi har tayi barci.         **** Washi gari da wuri muka tashi, tun bayan sallar asuba na fara karatu har gari yayi haske, abinci aka kawo mana daga gidan Rahilah, mai kyau da daɗi.     Bayan munyi wanka muka ci nida Huda, muna zaune najiyo muryanshi, kafin kace mi har na kware mikewa nayi a guje nayi sider ɗina ina tari.       Dama kunune, kuma ba komi ya janyo haka ba tsabar tsoronshi da nake jine. Shafa kan Yarshi yayi tare da bina da ido taɓe baki yayi yace. "Queen nafita." Gyaɗa mishi kai tayi, yana fita tana shigowa daga jikin kofar ta kalleni hannunta harɗe da kirjinta tace. "Ban fahimce ba, kima nufi haka kema zaki bi layin sauran Matanshi Aunty Mom, ina murna Daddyna ya auro wayayya ashe mafarki nake, daga jin muryanshi har da kwarewa. A gaskiya bazan ɓoye miki ba Mahaifiya mace yake nima da zata gyara mishi rayuwa frm today dole ki fara hidimar gidanki, Aunty Maryam nasan kin girmeni amma ni nasan abinda daddy ɗina yake so mutum ne mi bukatar kulawa, so yake a kambamashi kamar wani sarki, so yake a nunawa duniya shi mutum ne, amna duk da haka yana da matukar adalci dan mutum ne mai ra'ayin rik'au, inso samune yana bukatar abincinmu na hausa, yana bukatar abubuwa wanda ni kaina bansan iya adadinsu ba, yau zan koma sabida gobe ina da exam zan tafi makarantar kwana, Aunty mom bana son na dawo nasamu baki kwace daddyna a hannun sauran matanshi ba, kaiii har da Mahaifiyata better ki daina tsoronshi dan ba amfanar dake ziyi ba."    Tana gama faɗar haka ta juya tabar min ɗakin jikina yayi mugun sanyi da abubuwan da tace, kuma gaskiya ne amma bazan iya ba.   .......     "Yar Malamai ya Amarci da fatan anyi kwanar amarci ko? Hey Ahmad naga Kwailarka kirjinta a cike yake kasamu yanda kakeso kuwa, dan nasan Yaran malamai akwai kamun kai, koda yake nasan virgin ce ma, amma ya kaiii matsayi toys ɗinka tayi aiki kuwa yanda ya dace, yanda naga kake rawan kan nan."     Kurrrr yayi mata da ido cikin nazarta abinda take faɗa musu idan ya fahimta tana da masaniya kenan da lalurashi, murmushi yayi ya mike rungumar ta yayi yana dariya yace. "A duniya akwai mace da xata iya da kayan aikina ne sama da Amaryata, tambayeta"        Juyawa yayi ya tsare Rahimah da take jin kamar ta fashe da kuka, yace. "Sugar faɗa mata yanda kikayi sucking penis ɗina, ki faɗa mata yanda nayita moving da slowing a vaginal ɗinki, Hooo Baby faɗa mata."            Murmushi karfin hali tare da mikewa ta iso gabanshi kaii hannunta tayi kirjinshi tana dariya tace. "Hmm ai faɗar irin abinda naji jiya a tare da kaii ɓata lokacinw nidai nasan koma Ya-ya ne naji daɗin da kowacce mace take ji, ai ka manta ranar Dinner da kayita squeezing boons ɗina ko ba haka ba, nasan kana sonsu kuma ko yaushe kashirya Am ready."   Fuuuuu tayi waje, ranta a ɓace, ganin haka rahimah itama ta nime barin falon, janyota yayi ya rungumeta ta baya cikin sanyi murya yace. "Karki sake barin kishiya ta nime rena miki hankali,naji daɗin haka amma bance a rena min matata ba."        Duk abinda yake faɗa hannunshi nakan na fulaninta, cike da jin daɗi amma tuna halin yake ciki yasashi saketa, yana zargin hafsa da sauri yabar falon,     Can kuryan ɗakinta ta shige tana kuka tace. "Ammy wallahi karya matar nan tayi miki, babu abinda mukulinta yake dan tun a katsina ya kusanci matarshi taci kuɗina abanza Allah ya isa min kona abin banza zanyi na shiga cin uban Yarinyar."    Komawa yayi ya dawo falo murmushi yayi ya zauna can jin motsinta ya sashi mikewa ya shige ɗakinshi yana kallonta, tafito da ashana da mukulin zata kona, fitowa yayi yace. "Bani.."   Ya mika mata hannu, ganin babu wasa a fuskarshi yasata mika mishi cikin sanyi murya yace. "Bani da hakkinki shi yasa kika faɗa abinda kika kula, idan nasakeki yanzun cewa za'ayi dan nayi sabon  aure amma ki zauna zan duba al'amarinki." Yana gama faɗar haka yabar gidan baki ɗaya, gidansu Aman ya nufa da maganar gurin Mamie ita ya iya bawa yayi mata bayani a takaice.     "Kaje gida zan kira Yayana nayi masa bayani, kuyita addu'a Allah ya azurtaku da shu'uman matane sai du'a'i." Godiya yayi mata yabar gidan, jikinshi yayi matukar sanyi.        ........Koda mai nasara ya isa gidanshi Fareeda da Aneesa ya samu a falo sunci uban kwalliya, da sallama ya shiga dakyar Aneesah ta amsa, fareedah kan tsaki tayi abinta.          Kaii tsaye ya wucce ɗakinshi, yana shiga yaga ko ina duk kura tsaki yayi ya ɗauki abinda zai ɗauka yabar gidan. Suna ganin yafito suma suka ɗauki mota tare da Mufida sai Gra.           Ina ɗakinshi na gama wanke bandaki na gyara gadon tare da haɗa burne nasaka turaren wuta, yana gama turara ɗakin nayi fitowata. Falon tattara takardun da ya watsar nayi, na zuba akan wani stool dake falon sannan na share falon na goge kuran, tana gamawa tafito sanye take da riga da skirt na blue lace, ta kima uban ɗaurin ɗan kwali rike da tsintsiya take, ta nufi kitchen, tana ajiye kayan hannunta ana dukar kofar shigowa falon da garammm.             Da sauri suka fito Fareeda da Aneesah tare da Mufida, sun tsaya cirko cirko, tsaki huda tayi ta koma kitchen tana yankq albasar da zasu ɗaura abincin rana.            Zaga gidan Aneesah take cike da bakin kishi tana kallon ko ina, tace. "Lallai kuwa, muna tare dashi yasayi filin ya fara ginawa shine zai bimu da sakayyar mana kishiya ya kawota ciki toh wallahi za'a lalata kowa ya rasa."                      "Hmm bari namiji ba amana wato ga bayinshi ya ajiyemu a gida kamar akulki shine ya kawo Yar malamai katon mansion ɗin zata kuwa ci Ubanta."   ...... Har gabana Mufida ta tako tana kallona cike da tsana tace. "Ashawo kawai, i hater you foolish nonsense kuma abinda kika bawa Daddynmu ya juya mana baya sai kinyi dana sani, bitch kawai, kalleki kamar mi gaskiya kwaɗayi da son abin duniya yasa parent ɗinki aura dake da wur....."     Tauuuu na ɗauke yar banza da mari, wanda yayi daidai da shigowarshi. Cak ya tsaya yana kallona tureta nayi, zata faɗi ya tareta yana min wani mugun kallo cikin kirsa da kisisina Fareeda tace. "Ikon Allah daga yarinya tace, tana sonki zaki hauta da bugu sai kace kin sami jaka, dan kin sami kan Ubanta sai ki lahanta mishi y'a gwara da kagani dai."   Kuka Mufida ta sake tare da rike gurinda na mareta, tace. "Daddy kawai nace tayi maka magana mudawo gidan nan ne shine kawai tace min ni ɗin banza ni ɗin wofi ta tsanemu har da Mommy, kuma idan muka dawo gidan nan sai tayi poising ɗinmu, ita ta haifa maka yara, tunda baka sonmu shi yasa ka ajiyemu a can ita kuma ka akawota nan..." "Ya isa Baby hold it."          Ta kowa gabana yayi ranshi a bace ya kifa min mari, sai da na zuɓe a kasa cikin zafin rai, yace. "Uban waye yace miki ina sonki ina son haɗa gurbi dake kinsan yanda nake girmama Yarana da zaki ɗaga hannu ki mareta banza irinki ne zan kira mace baki ga matana bane karamar munafuka." Sake ɗaga hannu yayi zai mare ni huda tace. "Daddyyyyyyyyyyy! Mi tayi maka da zaka bugeta daga zuwanta jiya jiya."     "Toh mother teresa dukana tayi kuma tace zata kashe ni, har tureni tayi fa aiga Daddy nan."      "Karya ne, da zata dake ki dani zata fara duka wannan wani irin bahaguwar Rayuwata, Wallahi sai na faɗawa Hajiyarka yau ba gobe ba, ku kuma munafukai azzalumai yana kanku wata rana, Am sorry mufida zaki girbi abinda kike aikatawa, for first time Daddy Am really hater you, bana sonka sabida kai ba adali bane, kamar yanda kake cewa baka sonta itama bat...." "Ya isa huda babu kyau, mahaifinkine kuma yana da ikon zarta dakowani hukunci akaina, nifa matarsa ce bana son kina shiga rigimarmu, yawan faɗarmu yawan fahimtar juna, karki sake ɗagawa mahaifinki murya indai nice na yafe mishi ko a gaban Ubangiji bana fatar ya kamashi da hakkina, ita mufidah kuma Allah ya shiryeta, Mijina haske rayuwata akwai abinda kake bukatane bayan haka a shirye nake na amshi hukuncika fiye da haka ma"           "Aunty Mom!!!"  Huda ta kira sunana cikin kuka ganin yanda na zuba gwiwana a gabanshi ina share kwallar dake bin fuskana......           😂😂😂😂😂😂 So min taɓi ango ya dafa Amarya kuyi hkr mu kare satin sallah a 3 readmore karku manta da hidimar sallah ake afuwa.... [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈* Page....17       Tsaki yaja min tare da juyawa ya zabgawa Matanshi harara, na mi ya kawoku juyawa suka a birkice sabida ranshi na kara ɓaci. Wuccewa yayi ya shige ɗakinshi zama yayi a bakin gado tare da dafe goshinsa, kanshi na kara zafi.            ...... A hankali Huda zo inda nake ta rungumeni, kuka ne ya kwace min wanda bansan iyarkashi ba.      Dakyar na mike na haura ɗakina dake sama akan kujera na zube na cigaba da kuka.              Kiran sallah azhar ya ɗaga ni nashiga bandaki, alola nayi fuskana na kalla a madubin ban ɗakin naga fuskana sun kumbura, musaman inda ya mare har hannunshi sun kwanta Girgiza kai nayi na fito na shimfiɗa abin sallah na fara, ina idarwa Huda na shigowa ta shirya tsaf cikin sanyi murya tace. "Aunty Mom zan tafi, gidan aikine a gabanki kici ko ta cinyeki ba lallai bane na dawo amma kafin tafiyata zan zo."   Tana gama faɗar haka ta fita da sauri, bin bayanta nayi sai na dawo na buɗe jakana na ciro kuɗi wanda nasamu a buɗan kai na sauko da gudu, tsabar karsu tafi ban bata wani abu ba,  duk hankali na yatafi da ita dan naji dirin motarshi.      Gummm naji bayan nasauko daga step, garin gyara rikon kuɗin naji nayi karo da abu baya nayi zan faɗi duk kuɗin suka watse, a kasa saura kiris na faɗi da baya sai ji nayi an rike k'uguna tare da tallafeni, a firgice na ɗago ina kallonshi nayi a tsorace.     Tunkuɗe ni yayi tare da buga tsak'i, tare da barina a gurin ajiyar zuciya na sauke tare da tattara kuɗin na sake fita a falon.       Har gurin motar na isa na kwankwasa glass ta buɗe tana murmushi nima mai da mata murmushin nayi sannan zuba mata, kuɗin cikin motar nace. "Don Allah kafin tafiyarki, ki zo mana."             Ƙallon uban tayi sannan ta juye gareni tace. "Aunty Mom nagode amma.."    "Kuna ɓata min lokaci."  baya nayi.ina kallonsu har suka bar gidan a hankali na koma ciki, kai tsaye falona na wucce naje na zauna ina tunanin gida gashi babu waya a hannuna. ......            Shiru motar tayi ko kallon inda yake takiyi tsakaninta da Allah take fushi dashi.      "My Queen am so sorry."      "Daddy bani zaka bawa hakuri ba, Aunty ce zaka bawa hakuri kuma kasaya mata waya dan bata da waya tun safe take cewa tayi kewar Ummanta da Mamansu, kuma tana son kiran hajiyarku maganar gaskiya baka kyauta ba, mace ce fa kuma idan da adalci ai bincike ya kamata kafara a gaban kishiyoyinta ka ɗaga hannu ka mareta, kuma tq baka hakuri wallahi in nice bazan baka hakuri ba, nasan ni Yarinya ce amma bazan taɓa barin a cutar dani ba, matukar ina da gskyana."      Shiru yayi yana nazarin maganar Y'arshi. A wani shago suka tsaya ya fita shi da ita, ita ta zaɓar min infinit Hot8 suna gama saya yaje ya saya min layin Mtn, ya saka a laida suka shiga motar,     A gida ya sauketa ya fita ko leka gidan baiyi ba, ya tafi gurinsu Aman.        ****           "Wallahi naga makirci kiga fa marinta yayi amma ta nuna a shirye take da wasu hukuncin yarinyar ta iya makirci wallahi in watace kowa sai yasan an taɓa ta."Inji Aneesah.       Taɓe baki fareeda tayi sannan tace. "Gulma dai ko? Ina makirci anan koda yaran malamai haka suke bazaka taɓa gane ana cutar dasu ba tsabar an cusa musu munafunci a ransu."       Shigowar Huda yasa suka fashe da dariya " Yar amarya har an korokine."                       Banza tayi dasu bata kulasu ba.          ........         Daga Gidan Mamie Ahmad ya wucce ofishinsu ya zauna jagwaf, lokacin Aman na waya Rahilah wanda kusan duk hiransu na manyan ne, dakyar ya iya katse kiran.                Hira suka taɓa sama sama, can sai ga Mai Nasara nan suka buɗe pagen hira kowannensu da abinda yake damunshi, Aman matsalar Hindu na niman faɗa da Rahilah, ga matsalar Ahmad da Hafsa, shi har tsoron tun karan Rahimah da niman wani abu dan gani yake matsalar na nan dan har ynx y'ayan marenanshi na motse suke haka na nufin da sauranshi knn.        Sai shida suka bar ofishin, kowa ya nufi gidanshi unguwar sarki Mai nasara ya nufa tun daga falo yaga babu kowa, kokarin leka ɗakunarsu yayi ya ɗauki abin ɗauka ya bar gidan.           .......     Ina kitchen girki nake haɗawa, kamshin miyar kuka ne ya daki hancinshi, amma dake namijin duniya ne sa kai yayi ya wucce.           Haka na gama tuwo miyar kuka, wanda na gani a cikin kayan jerena, tuwon semo nayi banyi tsamanin ko zai ciba na jera a kan dinne table na ɗauki nawa na wucce sama,    Wanka nayo da alola sannan na gabatar da salla, ina idarwa na zauna na ci abincina kewar Umma da gida ya dameni ina zaune a gurin ga ba waya a hannuna duk sai naji ni, daban dukda wayarmu ta haɗaka ce .       Tashi nayi na sauko kasa zan wucce, yana falonshi a zaune, tun da ya ɗaga kanshi ya kalleni bai kuma kallona ba labarai DW ya cigaba da kallonshi.                  Kitchen na shiga na tattara kayan da na ɓata nawanke tass sannan nagoge gas ɗin na juye sauran miyar a wani kwano silver nasaka a firij,        Kashe wutar kitchen ɗin nayi na fito, har zan gotashi yace min. "Keee!"   Cak na tsaya kirjina na bugawa kamar wacce aka kamani da wani abu, tsaki yayi yace. "Dalla kizo ki ɗauki abarki."   Juyowa nayi jikina na rawa, kamar wacce aka tsoma a ruwa a hankali na taka inda ya ajiye farin ledar mai tambarin Abul Hanif communication... D'auka nayi bakina na rawa nace. "Nagode."         Shiru yayi min, da sauri nabar falon zuwa ɗakina zazzage ledar nayi na shiga ɓare kwalin wayar na ciro naga gefe ga katin Mtn da Airtel kamar mahaukaciya na fasa ihu ina faɗin. "Alhamdulillah."         Yana kallonshi yaji ihuna ɗago kanshi tsaki yayi, ya cigaba kallonshi a ranshi yace. *Ji shirme waya aka bata fa, take ihu da yarinta idan kuma aka bata wani abu sumewa zatayi* girgiza kanshi yayi yana kambama girman yarantata, tuna karon da mukayi yayi ya dafe goshinsa," Wallahi  an gama dani nasan nan gaba cewa zatayi na mata wani abu." haka yayiya hasasho abubuwan da zan iya saka shi.               Jona wayar nayi a chaji bayan nasaka layukana mtn ɗine har da kati dubu da biyar har kati uku, kwanciya nayi a gurin ina yi ina leka wayar(😂sabon Waya) dakyar nayi isha na ɗauki alkur'anina na fara karatu sai takwasa na ajiye nasake leka wayata,(😎) a gurin na ɓingire da barci, karfe hudu na farka nayi alola na fara nafila har akayi sallar asuba, sallah nayi na cigaba da azkar har garin ya fara haske sai lokacin na tuna ashe ina amarya fa.     Matsawa nayi nazaro wayar a jikin chaji, zama nayi na kunna wayar yana sittings na mike zuwa gadona jakana na janyo na shiga niman takardun nomber mutane, ina ɗauka, Hajiyarshi na kira har zan katse ganin yayi safiya lokacin sai naji ana cewa. "Waye ne.?"          Cike da jin kunya nace. "Umma nice maryam sajida."            Murmushi tayi cike da jin daɗi tace. "Allah yayi miki albarka, Kinsami wayarce dan Yarki tace min baki da waya."        "Hmm eh jiya aka kawo min, ina kwana , ya gida dasu Mama."                 "Duk suna lafiya,da fatan babu matsala dai ko.?" "Eh babu komi, dama nakirakine mu gaisa."      "Allah yayi miki albarka ya baku zuri'a ɗayyiba, ayita hakuri wata rana sai labari nagode sosai Allah ya baku zaman lafiya."            Can kasar makoshi nace. "Amin" sai anjima na mata, nayi saved nomberta da Sweetmom, sai Nomber Mama kilishi itama mun jima tana min nasiha, ina gamawa nayi saved ɗinta da Our mom.          Umma naso kira sai nakira Mama Amarya, mun jima muna hira da ita sannan tabawa Umma nan na fasa ihu, sai da ta cire wayar a kunenta tace. "Uwata yaushe zaki girma."                Dariya nayi nace. "Ummana i miss you,""    Wallahi zama nayi nasata a gaba shiriri, sam namanta kaina dan na cire hijab ɗina da kuma zanin sallah fitowa nayi duk jelar kitsona ya sauka kafaɗa ita kanta rigar jikina ta wofice dan hannun bra gareta, kuma iyakarta gwiwa, ina zubawa Umma taɓara son raina, na manta gidan bani ɗaya bace.      Haka na sauko ina mita, tare da bubuga kafana a kasa, shi kuma yafito zai bar gidan ya sauke idanunshi akaina, cikin sauri ya kauda kanshi tare da barin falon da wani irin sauri gamm naji an rufe kofar falo, sai lokacin na tuna yanda na fito ai a 360 nayi sama har ina haki, kashe wayar nayi baki ɗaya, kunyace ta ɓoyeni a ɗaki har rana....     .......       Tunda Ahmad ya shigo gidan ɗakin Rahimah ya nufa, inda ya sameta rike da alkur'ani, zama yayi har takai aya, karɓa yayi ya rufe tare da ajiyewa.       Janyota yayi yana sunsunar wuyarta cikin sanyi murya yace. "Mi kika tanadar min, ina jin yunwa."     D'ago kai tayi tana murmushi, tace. "Coconut rice da veg soup , na tanadar maka."      Kanshi na wuyarta yana sumbatarta cikin shakar turarenta yace. "Saura kee kin tanadar min da kanki."   Dif ta ɗauke wuyata tare da rike hannunshi da tajisu a cikin rigarta yana murza abinda yake kauna daga mace, tsigar jikintane ke tashi a hankali ta zare hannunshi kanta na sunkuye tace. "Ina Off, kayi hakuri."      Matseta yayi cikin sanyi murya da tausayinsu yace. "A miki hakuri my Preety."    Shima abinda yasa bai damu ba sabida baiji wani motsin daga abubuwan aikinshi bane, ruwan wanka ta haɗa masa tare da cire mashi kayan sawarshi sannan tafita ta haɗa abincinshi da zai ci...         Koda ya gama masalaci yafita yaje bai dawo ba sai bakwai, sider ɗin Hafsa yaje ya kalleta gani yayi babu nadama a fuskarta sai ma wani farin ciki da take, bai zauna ba ya fita daga gurinta.        Komawa gurin Rahimah yayi, abinci ta gabatar mishi yaci suna hira har kusan goma ta rigashi tashi, taje tayi wanka, yanda ta barshi anan tasame shi yana barci dakyar ya tashi zuwa ɗakinshi, itama ta wucce ɗakinta tana mamakinshi.     Washi gari kuma ta rigashi tashi, ita ta tasheshi zuwa masalaci.                        .......       Dakyar nafito nimawa cikina abinda zanshi ci, har dare banji ɗuriyarshi ba, ganin nasaka abinci yaki ci sai banyi tunanin girkawa dashi ba, ina kwance bayan isha muna hira da Rahilah ta Whatsp sai gashi ya shigo a fusace, hantsilawa nayi tare da komawa  can kuryan kujera ina kerma, cikin fusata yace. "Ina abincina?"              "Hmm kayi hakuri naga jiya bakaci bane shine ban saka mak..."        "Dalla yi min shiru kazama dake ma, maza tashi ki girka min wani abincin ko na miki shegen duka." ya buga min tsawa da sauri na mike nazo na raɓa gefenshi doguwar rigace na material kaina babu ɗan kwali nayi kasa aguje garin sauri na zame tare da faɗuwa, ihu na tsala da sauri ya biyo ni, ranshi na kara ɓaci cike da sabon masifa yace. "Ki wucce ki min girki dan ko karyewa kikayi  bazan ɗaga miki kafa ba " Ina kuka haka namike dakyar na shige kitchen, jollop ɗin macaroni nayi mishi, ina gamawa na juye masa yana zaune akan dinne table,ina ajiyewa ya buɗe abincin da renin hankali yace. "Keee zo nan."        Gabanshi naje ina haɗiye kukana yace. "Bashi zanci ba, kisake girka min wani abincin."              Kuka na fasa mishi ina yarfe hannuna nace. "Don Allah daddyn Huda kaci wannan kafana na min ciwo."         Buɗe baki yayi yana kallona kafin ya mikewa , na shiga ja da baya har muka kure bangon gurin kallin fuskana yayi, sannan ya take min kafar da takalminshi, kasss naji kafar tayi, bansan kuka ko ihu rahama ne, sai a lokacin ajiyar zuciya na sauke tare da zuɓewa a jikinshi......... [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈* *Page...18*      Jin yanda na zuɓe a jikinshi ko motsi bana yi, ya sashi ɗago kaina a hankali yana kallon fuskana, a nutse ya gyara tsayiwarshi ya ɗauke ni cak, sai sama a falona ya shimfiɗani yana, kallona a fakaice dan zai iya cewa wannan shine kara farko da ya kare min kallo sosai tuno yanda ya ga nauko da safe yayi, kauda kanshi daga kallon jikina dan idanunshi da kwakwalwarshi suna son. Janyo mishi wani abu nadaban fita yayi ya barni ɗakinshi yaje ya duba, Deepfast maganin buguwa ko karaya yana ɗauka ya, buɗe firij ya ciro ruwan sanyi ya fito daga ɗakinshi.                   Sama ya hauro yana shigowa yaga yanda yabarni haka nake, kama kafar yayi yaja sai da gurin yasake kara, shafa min man yayi yana gamawa ya buɗe ruwan ya watsa min, amma ko gizau ya sake watsa min ko motsi banyi ba sai da yayi a karo na uku yaga babu alamar zan farka, tsorone ya kamashi lokaci ɗaya, kardai garin kiyayya ya kashe musu yar mutane Innalillahi...    Ya ambata, a hankali ya kifa kanshi a daidai bakina ya shiga tura min iskar bakinshi, yana ganin haka ya dawo kirjina ya shiga dannawa, take naja wani iska haɗe da fashewa da kuka.          D'an renin latsi hannunshi nakan kirjina yana jin motsinsu,gashi yayi musu kurrr da ido,(Jinjira mikayan Manyan) wanda naki saka musu bra (😯 ) yanda nake kuka haka suma suke buncing, buɗe idanuna nayi naganshi a kaina ai ban san lokacinda na sake fasa ihu ba, tare da mikewa a guje zanbar falon amma ya damkeni tare da zare min ido.                           Rintsa idanuna nayi da karfi tare da cewa. "Wayyo Allah na, nikan kyale ni naje gurin Umma na, dama kace kar na fara shigowa rayuwarka kuma gashi daga zuwa na zaka kashe ni."        Faucewa nayi zan gudu, abin haushi kafana ya hanani komi, zuɓewa nayi ina ja har bakin kofar zan fita.      "Allah kika bari nazo gurin karya ki zanyi babu abinda ya dameni tashi kiyi tafiya."       Yanda yayi maganar a hargagi yasami mikewa, duhu na gani nasake hantsilawa a gurin. Dr Nafisa yakira itace family dr ɗinshi ya faɗa mata tazo.    Sauka yayi falonshi har ta isa gidan jagora yayi mata, tare da nuna mata ni da nake kwaance a kasa, da sauri ta ajiye kayan aikinta ta ɗagani maidani kujera, dubani tayi sosai, sannan ta rubuta mishi magani da drip ya fita, shago ya sayo su yana kawowa ta makala min, sannan  a nutse tace. "Yallaɓe ko zaka ɗauko mata bargone a rufa mata, kuma don Allah a kiyayye abinda zai na razanata dan bugun zuciyarta yayi yawa, idan ruwan ya kare zata farka zuwa six na safe."   Tana gama haka ta haɗa kayanta, tayi masa sai da safe.                      Fita yayi ya dawo ɗakinshi yayi kwanciyarshi, har kusan sha biyu yana kwance ya rasa mike mishi daɗi.           **** Washi gari ina farkawa na cire ruwar dan naga ya kare, dakyar na shiga ban ɗaki nayi alola nazo na gabatar da sallah a zaune ina gamawa na koma gado zan kwanta dan har lokacin bana jin daɗin jikina ga tsoron da yasami mazaune a zuciyata, fitowa nayi da niyyar rufe kofar falon sai gashiya turo kanshi.       Juyawa nayi da sauri ina jan kafa na rufe kofar ɗakina gam ina sauke ajiyar zuciya, ganin haka ya sashi juyawa tare da taɓe bakinshi dama lafiyata yazo gani kuma ya gani.            .......Haka zamana a gidan ya kasance bana yarda mu haɗu, abinci kuwa kala uku nake ajiye mishi kuma dan niman rigima ba ci yake ba, haka zan kwasa na rufe fuskana na kaiwa maigadin gidan dukda ina zuba mishi, na shi.              A rayuwarmu zan iya cewa Rahilah itace kawai batasan damuwar aure ba, dan ko Rahimah Ahmad kaurace mata yayi, haka ta kirani tana kuka ina kuka, dukkanmu babu wanda zai iya tona sirrin gidanshi dakyar muka rarrashi juna tare da cewa mu sake ɓoye sirrin kanmu.        Satin shi ɗaya na daina jin motsinshi da komi nashi a lokacin kafana ya warke,.ɗakinshi naje na kwashe tarkacenshi na share ɗakin da wanke bayin kananun kayanshi na zauna a banɗakin na wanke tass, hmm ashe mutumin nan yana shigo ina wanke kayan tunda yaga falonshi da ɗakinshi an share an goge yasan ina ciki.             Tsaye yayi a kaina fuskarshi a gimtse yace. "Wani shege ne yace ki shigo min ɗakina, Okk kinzo na baki abinda maza kebawa mata ne."   A hargitse na zaro ido tare da sake bom short ɗinshi da na ɗauraye su. Ja nayi da baya cikin rawan murya nace. "Wallahi."          "Zoki fita."     A nutse na fara tafiya aikuwa ya fincikoni tare da kaini saman gadonshi yana murmushin mugunta, yace. "Ku yan matan yanzun har kunsan bin namiji ya sosa muku inda yake kaikayi toh bari na baki dan kar gobe kice zaki kaiwa wan..."              Maganarshi tayi min zafi dan haka na manta da tsoronshi na tureshi da iya karfina nace. "Wallahi gidanmu ba'a taɓa samun mazinaciya da aurenta ba balle kuma budurwa duk abinda zaka min kayi min amma karka taba kimar iyayena."          Ina gama faɗar haka na sauka daga gadon nafita da gudu, dansai yanzun nasan abinda nayi ban kuma barin mu hadu ba, dan nasan huɗuwar babu alkhairi.     Shiru yayi yana mamakin abinda nayi mishi taɓe baki yayi yana jinjina kalar rashin mutuncin da zai karta min, (Oho dai)                 D'akinshine dai bana zuwa sai na rufe gidan nake gyara ɗakinshi.             **** Zaman ba daɗi wallahi, ga Huda bata sake zuwa ba, ina zaune ranar sai ga yan makarantarmu sun zo, anan muka baje ana hira, mika min time table ɗin Neco sukayi......              Shiru nayi ina dubar takardan dan nasan ba lallai bane ya bar ni naje, haka na dubawa suka ce min naje na amshi nawa,da zasu tafi nayi musu alkhairi har suna godiya.        Zama nayi ina nazarta alamarin, gashin sunce nan da sati biyu za'a fara, wanda yayi dai dai da fara azumi.            .......       Matsalar Ahmad ya ta'azara ainun, dan ba karamin fita hayacinshi yayi ba, mukulin anyi nasaran karya na jikinshi, Abin damuwar shine yanda suka gaza gane mike faruwane.               Zaune yake a gaban Umminshi wacce Mamie ta labarta mata komi, mika mishi ruwan addu'a tayi, wanda anyi shine dan karya samu da sihiri.           Sha yayi tare da bismillah. Shiru tayi tana kallonshi duk ya fige ya lalace, ajiyar zuciya ta sauke sannan tace. "Yau kace zaka koma ko?"       "Eh Ummi." ya bata amsa a takaice, "Toh ga wannan kaje dashi kusha tare da Rahimah, Allah ya baku lafiya."     "Amin" yace, tare da mikewa ya ɗauki galan ɗin ruwan addu'ar wani jaka ta nuna mishi tace ya kaiwa Rahimah,    Godiya yayi tare da mata sallamah,              **** Koda ya iso gida ya bawa rahimah sakonta da yanda zasuyi amfani da maganin godiya tayi, ta ɗauki jakar da Ummi ta turo mata dashi tarkacen kayan matane sai wasu yan kunaye da azurfa da warwaronsu.         .......         Allah gwanin Iko a cikin kwanakin mai gyaran fulawar gidan yazo gyara su sabida daminar data kutso kai ya gamada fulawar kawai ya shiga nome gidan, garin haka ya tono wani leda mai ɗauke da awasu abubuwa har suna wari, buɗewa yayi ya zazzage a kasa, Y'ayan marenan saniyace da kuma na taure, sai gaban saniya da kuma wasu layu sun yi tsutsa har sun bushe,  gurin megadin gidan yaje ya nuna mishi aikuwa suka ɗibi fetir suka cinawa abun wuta.              **** Ahmad na ofice ya yanki jiki ya faɗi a gurin, asibiti aka nufa dashi inda akasamu ya farka amma baya hayacinshi zama Aman da Mai nasara yayi, komawa gefe Aman yayi yana hiran luv da Rahilah wanda duk hiran ta batsace da iskanci, daga yace yana miss Hq sai yace ina ma da yana kusa yayi sucking, dukda a hankali yake maganar tsaf a kunnen mai nasara, jin yayi Aman zai lalata shi ya mike yabar mishi gurin, 😂.        Ahmad bai farka ba sai la'asar shima da wani masifaffen sha'awa ya farka, sauka yayi a gadon yafita daga ɗakin, suna baranda suka hangoshi ai hanzarce suka rukoshi zuwa ɗakinshi, aka kira likita ganin za'a alluran barci yace. "Karku min allura lfyna lau kawai Ina bukatar matata ce, don Allah."                  Ganin kamar basu yarda dashi ba ya ɗaga musu rigar ai da sauri likita ya sallameshi, me Aman zaiyi banda dariya mai nasara kan gaza magana yayi yana mmakin abokanshi.       A kofar gidan Ahmad suka tsaya, Aman yace. "Aci Hafsa a hankali kar...."    Duka ya kai mishi yace. "Dan Ubanka, abincine ita da zanci a hankali, mugu toh Yau ni zan fara angwancina zan maka bayani idan mun haɗu."               Lumshe idanu Yunus yayi tsigar jikinshi na mikewa, hoton ganina da yayi da rigar barci yake dawo mishi,, kallon Aman yayi wanda ya nufi Gra,              "Kaiini unguwar sarki." ........         Ahmad na shiga gidan lokacin Rahimah tana chart damu a grp ɗin 3Star, sai hiran batsa Rahilah ke mana tare da turo mana wasu document na salon kwanciya kala kala.                 Cikin dariya tace. "Maryam Sajida, wallahi a cikin make luv nafi son Ya Aman yayi sucking ɗina dan nafi haukacewa."      Hoton ɗan biri na tura mata ya rufe fuskarshi nace. "Des gal you pass my power🙈."      Dariya Rahimah tayi tace. "Chaiii Rahilah kin zama abinda kika zama."      "Hmmm Idan na kama Ya Aman ko Allah fyaɗe zan mishi dan kwana biyu yana gurin Madam, bazan kyaleshi ba."                 Zaro idanu mukayi 😱 tare da ɗaura hannu kanmu.🙆      Nace. "Allah na tuba, ni dai karki je ki taɓo mana Babynmu Ayya kekan kin gama buni."        Fisgar Wayar Rahimah Ahmad yayi bayan ya gama kallon chart ɗin bata sani ba, yace. "Muje kiyi min fyaɗe kinji."     Kunyar shi yasata mikewa tarw da mishi barka da dawowa, zatayi magana ya saɓata a kafadarshi sai ɗakinta, direta yayi, akan gado yana kallon yanda ta rufe fuskarta, a hankali yake shafa fuskarta zuwa kirjinta, mikewa yayi ya cire rigar jikinshi da wandon ya rage daga shi sai bom short, ɓalle botirin rigar jikinta yayi yana kallon kirjinta,        A nutse ya shiga bin kirjin da wani zaffafar sakoni, dake tasaba da yayi mata haka, sam bata kallo komi ba, sai da ya gigita Yar Mama Amarya sosai ya manta da cewa ita ɗin ba Yar hannu bace, sai gashi ya daddage ya jefa kwallon farko a raga, wanda yasata fashewa da kuka tare da yarfe hannunta,            Hannunshi na kirjin can kuma yana aikin zungureta, tare da sarafata ta kowani siga, dan ya manta da ita ɗin yarinya ce karama ba irin hafsa ba, tun rahimah na kuka wiwi har ta daina sai ajiyar zuciya da kwalla,               Sosai ya durje musu yar mutane, sannan ya koma gefe hannunshi na goshinta ganin yanda ta haɗa zufa  sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar ta zunguru, rungumeta yayi yana shafa bayanta tare da kalamai masu daɗi gyara kwanciyarta yayi tare da sake rungumeta tsam.              Barcin wahala ne yayi gaba da ita, dukda la'asar ce bai hanata barci ba dan ta gaji ainun ko Hafsa bai taɓa gurzanta haka ba, kuma ba laifinshi bane daɗine ya kwasoshi har yakaishi inda bai tsamani ba.                 *****         Koda Aman ya kaishi gidanshi, da Aneesah suka haɗu har ta dawo aiki kallon kayan jikinta yayi, riga da wandone sun kamata, har zai wucce yace mata. "Yau wacece take da girki a cikinku."               "Fareeda ce." ta bashi amsa kallon Agogon yayi ya nufi ɗakin Fareeda tana fama haɗa lissafin kuɗaɗenta.       Ya isa gabanta jikinshi na wani irin tsuma, dan daga ita haf vest, da mini skirt, riko hannunta yayi ya mikar da ita suka shige ɗaki, gabaki ɗaya jikinshi rawa yake sumbatarta yake kaman ma haukaci, ita kuma k'ikam ta tsaya mishi abin tausayi, a haka mai nasara ya biya bukatarshi babu wata taimako daga gareta, asalima haushi ya bata akan mizai zo ya rusa mata lissafinta(😂) [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* *Page.. 19* *MAI NASARA!!!* kaii da mutanen Maryam😂 -------------________----------------- Tsaki yaja tare da mikewa yabar ɗakin, zuwa nashi ɗakin sakewa kanshi ruwa yayi a hankali shirmen da nayitawa Umma a waya da yanda ya hango nake kuka da shiriritane yake bin brain ɗinshi baki ɗaya. Dakyar yayi wanka ya fito kayanshi ya saka ya suri key ɗin motarshi. ....... Kiran sallah magrib yasa Ahmad ɗaga Rahimah da zazzaɓi ya rufeta zuwa gefe, ya sauka zuwa ban ɗaki ruwa ya tara mata, yazo ya samu har lokacin bata farka ba amma jikinta na rawan sanyi, cak ya ɗauketa zuwa ban ɗaki ya tsomata a ruwa ajiyar zuciya ta sauke tare da wani siririn kwalla ya sauko mata, jinta take kaman wata daban kusan tare sukayi wanka muka fito da kyar nake taku, dan tsabar tsokana ware kafarshi yayi cikin zolaya yace. "Wayyo Allah na, bana so ka daina min,gashi na daina miki amma ke kin min fyaɗe." Rarumo pillow tayi ta wurga mishi tare da bubuga kafanta a kasa a sakalce tace mishi. "Sai na fadawa Ummi." Rigarshi yasaka yana dariya yace. "Bayan kin lalata mata salihin yaronta." Haka sukayita musayan kalamai har ya fita itama kaya tasaka, riga da wando crazy rigar a farke wando ma a farfarke kamar ba ɗazun ta gama shan sandar girma ba(😂). ***** Lokaci ya tafi ga azumin da ya karato ga necon da yataso a gabanmu, nayiwa Yan uwana magana kowacce tace batayi ba, Rahilah laulayin da take yasa Aman sake biya mata a wani mkrnt, Rahimah kuwa wani tafiya ya tasowa Ahmad akan aikinsu tare zasu tafi har da Rahilah dan Aman shima zaiyi tafiyar dan haka dukda matansu zasu tafi mai nasara na cikin tafiya amma koda wasa bai bada fuskar da abokanshi zasu mishi maganar zuwa dani ba. Ana saura kwana biyu azumi dan za'a fara lahadi, monday muke dq pratical na Chemistry, ran juma'a sai gashi da kayan masarufi an kawo har kitchen aka jibge min, ina zaune a kan dinner table ina son faɗa mishi maganar zuwana mkrnt ne amma yana fitowa muka haɗa ido mikewa nayi na ajiye ɗan not akan table ɗin da biro akanshi. Ya gani sarai yaki dubawa yayi ficewaeshi. Ina son amso time table ɗina ganin yaki duba sakon da na turo mishi ni kuwa nasaka katon hijab ɗina da nik'af natafi king's acadamy sunan makarantarmu kenan naje nayi komi na cikin nutsuwa na dawo dan an kusan zuwa sallar juma'a... Ina dawowa na ware unifoam ɗina na gogesu dan riga da wando har kala huɗu sai skirt ɗaya, takalmina wanke na goge. .......Ashe yana barin gidana Zaria ya nufa, inda yaje yasami tarin karanshi da Aneesah da Fareeda sukayi na baya musu adalci ya wareni a gida daban su yabarsu a wani gidan da bai kai nasu ba, dan a zauna lfy Alhajinshi yace yasasu su koma gidan bayan sallah. Bayan yabar zaria da asuba suka bar kasan zuwa Italia. ........ Ina nasan sunyi tafiya sai da muke chart dasu Rahilah tace min gasu a Roman, har da hotunarsu ta turo min, hmm na maida hankalina kan exam ranar monday aka fara cikin ikon Allah. Muka sami sati ɗaya, mukayi nisa a exam dan ma ba kullum muke zuwa mkrnt ba, sai da muka sami sati uku, Ga ruwan da aka fara shi ya hanani walwala, amma a haka nake tafiya ranar talata ina can ya dawo yasamu bana nan, tambayar mai gadin yayi yace mishi ai ina tafiya makaranta, shiga gidan yayi ya zauna ranshi na kara ɓaci fita bada izininshi ba. Hadarin da ya tasone ya sashi haurawa ɗakina ya duba kayan makarantana yaga sunan makarantar. Fita yayi aka fara tsuga ruwa, lokacin muka gama Englis Oral, duk mukayi cirko cirko sabida karfin ruwa aka shigo mana da Essay agurguje muka fara cikin abinda baifi awa ɗaya ba muka gama, fitowa wasu sukayi sabida ruwan ya tsaya nima na ɗauki nika'f ɗina nasaka da babban Hijab nafito, bamun isa bakin get ba, sai ga sabon ruwa da gudu muka fito, wnda yayi dai dai da isowarshi bakin get sam bansan motar ba komawa gefe nayi ruwan na sauka da feshe haka duk ya jika min kayana, jagab sai ɗiga nake kura min ido yayi kirjinshi na mishi zafi matarshi ce haka tafito duk sauran ɗalibai maza na kallonta, bai san lokacin da ya buɗe motar tare da zuro kafarshi waje ba, kaina a sunkuye naji an finciko hijab ɗina wanda ya zame baki ɗaya sabida karfin fincikar, Cak yaja ya tsaya tare da juyawa kallon juna mukayi naja da baya jikina narawa, kallona yayi yanda rigar makarantar mai dogon hannu ya kamani gaban botirin yaki haɗuwa haka na barshi, sai farin vest ta cikin rigar har yana hango bra ɗina pink, dan gabaki ɗaya hijab ɗin suka fita, idanunshine ya sauka akan skirt ɗin wanda ya wucce kwanjina, sai farin skintie da nasaka, da takalmina toms, ruwa ake kaman da bakin kwarya, zare italian suit dark blue ɗinshi yayi ya rufa min sabida ganin yanda na kare kirjina ina, janyoni yayi ya sakani a motar ya shiga shima muka bar mkrnt, gudu yake shararawa a titi kaman zai tashi sama Allah kaɗai ya kaimu gida, yana parking yayo waje tare da zuwa ya buɗeni riko hannuna yayi nakuwa cacumeshi na shige jikinshi ina kuka, jin jikina cikin nashi yasashi tsayawa cak, yana kallon yanda gashin kaina suka rufe min fuska, dan a kunce suke na kamasu da bam, Ganin zan hanashi sukuni yasashi ɗagani cak, yayi cikin gidan dani ihu nake ina faɗin. "Wayyo Ummana zai kasheni wallahi bazan kara fita bada izininka ba, don Allah kayi min rai bazan sake ba. A cikin falonshi ya direni, ya haɗani da bango ya tattara karfinshi ya matse, hannunshi na ksn hips ɗina rike rigashi nayi, a tsorace, na zaro ido jin abinda yake min, dan zuge min skirt yake, ɗayan hannunshi yana kokarin turawa cikin rigana, a firgice na ɗago kaina nace. "Don Allah karka min haka, Wallahi ni Yarinya ce." "Hmmm yarinya ce take fita babu izinin mijinta bari na nuna miki yanda ake girmama babba." Wato mai nasara bai kyaleni haka ba, sai da ya shiga min tafiyar tsutsa tsakanin cibiyana da kirjina, ɗaya hannunshi yana bayan rigana yana kokarin ɓalle bra nayi maza na tunkuɗen shi amma yasake jibga min nauyinshi, ɓalle min bra ɗin yayi, cikin kuka da ihu nake masifa ina cewa. "Don Allah kayi hakuri." "Hmmmm." iya ce min, sakamakon ɗaura kanshi da yayi akan wuyana,, jin harshenshi a gurin yana bin gurin har fuskana. Ji nayi kaman bazan iya tsayuwa ba,, sauke harshenshi yayi akan bakina tare da cilla min cikin bakina, a gaggauce nace. "Yau ashirin da biyu ga watan ramadan, karka samu faɗawa fushin Ubangiji." Cak ya tsaya tare da tureni na zuɓe a gurin cikin masifa da borin kunya yace. "Munafuka kinji abinda sauran na sake kamaki kin fita babu izinina hmm abinda zanyi miki sai yafi wannan muni." Barina yayi ya wucce ɗakinshi, inda ya cire kayanshi yayi wanka,*Alhamdulillah* yace a ranshi dan ba dun na tuna mishi ba da babu abinda zai hanashi aika aikata da wancan jinjran yarinyar, tuna yanda Ahmad suke sheke ayarsu da matansu bayan an sharuwa yasashi jin kewar gida ya dawo yasami abin mamaki, a ranshi yace. Wato hijab ɗin nan ragewa mutane kallon tashin hankali yake, ashe yarinyar nan hmmm kayane a ɓoye a hijab dukda matanshi suna yafa gyale, ko Aneesah da take aikin bank da ɗan galalen hijab ɗinta ga skirt ɗinta mai tsagu a baya bai taɓa jik zafinta ba, amma yau farko da yaji rashin barinmu mu karasa exam kafin biki, yanzun haka karfin maza da suke makarantar suka kashe kwarkwatan idanunsu, tudun kirjin ya tuna wanda sa yake musu kallon wannan acuci mazan nan ne ashe ba su bane dan yaga zahiri babu a cuci banza halittarce haka, idan baiyi karya ba, zai iya cewa nafisu Rahilah cikar halitta. Dafe goshinsa yayi yana mamakin wnn tunanin da ya fara, tsaki yaja ya fito.... ......... Dakyar na mike tare da tattara kayana da yayi nasaran zubar dasu a gurin na haura sama, wnka nayi na fito na gyara jikina ina abinda ya faru ya dawo min, tsoro ne ya cika min ciki, kallon hips ɗina nayi na warware towel ɗin ina kallon boons ɗina da suka sha matsa a hannunshi. Maida towel ɗin nayi na ɗaura na mike niman abinda zan saka a jikina sai ganinshi yayi sai da ya shigo ɗakin sannan yayi sallama, a diririce na janyo hijab zan saka ya fincike ya wurgar zuɓewa nayi kasa tare da kare jikina, tsaki yayi yasa hannunshi ya zare towel ɗin, tare da ɗagoni, numfashi ya sauke tare da kurawa jikina ido, rufe nawa idanu nayi gamm. Jikina na kerma kaman wacce take cikin ruwan sanyi, duk ilahirin jikina rawa yake, Ajiyar zuciya ya sauke tare da juyawa zai bar ɗakin yace. "Daga yau kar asake saka min skirt ɗin Unifoam in ba haka ba kuka da tsoro bazai hanani yin abinda nayi niyya ba." Aikuwa yana fita na zube a gurin ina kuka irin wannan cin mutunci da mi yayi kama, tunawa da nayi umma ta hanamu zaman kasa yasani mikewa nasaka kayana. ***** Tun daga ranar na ajiye makarantar na rufawa kaina asiri duk abinda ake bukatq na credit nayi subject biyar ɗin da ake nima toh sai na zauna a gida, sallah saura kwana uku sai ga huda wai murna kamar nayi hauka, bazan iya faɗawq kowa matsalata ba amma ganin halayar yarinyar na bata labarin abinda babanta yayi min. "Wow Aunty Mom daddy zai faɗa hannunki dole ki koyi abu biyu ki daina tsoronshi kuma ki koyi rashin kunya, ai nasan shi ba dutse bane wata rana dole ya nemi abokiyar haɗi, kee nifa Aunty Mom banki a aurar dani ba, dan Wallahi mijina zaisha gata, ynz nazone ko zaki zaria sallah kinsan lokacin da natafi ashe su turkish tsarinsu daban ne har an farq karatu, ynz ma hutun sallah aka bamu, ina Ss 1 kinga yanda na haɗa ganga kuwa, musaman inda na faɗi sunan daddy Sai kiji ana cewa Yar young billonia ke kuma mrs Young billinia dole mu shiga next level, Ki shirya muje boutieq, mu tsinto kayan yakin daddyna, hoo sorry next week su Mommy zasƴ dawo nan gidan banji dadi ba amma karki damu." Haka tasani muka fita bayan taje ɗakin ubanta ta karɓo Atm, Ayya mutumin ya zaucce dakyar yake sauke azuminshi, tsaba yayi ido biyu da kayan jinjira.(😂) Drivensu ta kira yazo ya kaimu kasuwa inda muka sayi kayan snack da wanda zamu kai zaria, sai turarika da kuma hijabai da muka sayawa su Hajiya da Mama, Sadau boutiq muka shiga inda yarinyar nan tayita jidar kaya kamar hauka, dakyar muka dawo gida muka yi abin buɗa baki, muka jera tarigani hayewa sama ware min wani guntun wando tayi, kaman wanda aka kwato a bakin kare ga rigar mai hanun vest, sai top shima crazy ana gab da shan ruwa ta zauna ta tsara min makeove, mika min kayan tayi ina kallonsu na zaro ido cikin dakewa tace. "Kafin wadancan tsofin su shigo nake son ki ɗauke zuciyarshi, common saka na baki bindigar da zaki harbe min tsohona" Sakawa wando nayi ta mika min bra, sai rigar iya cibiyata sai top ɗin jin iska na shigata ta mazauni na juya ba dan nasa pant bada magna ya lalace, Turare ta fesa min, sannan ta kalleni tace. " Nasan miskilin Uban nawa yana falon kasa, wancan takalmin zaki saka so nake karan takunki ya faɗa mishi gaki nan fitowa kince na fito da dabino na barsu a kitchen kije ki kai mishi, kuma dole ki shirya cinye tsoronki karki yarda ya renaki jeki kuma kiyi sheke d bombom nan gaba kece zan fara gani kafin shi." Haka nafito ina tafiya a hankali, ina mamakin yarinyar wacce da na tambayeta a ina taga wannan kara'in tace a English novel, Ina saukowa yake jin kwass kwass!!!!!! Karan ce tasheshi, yasa shi ɗaga kai, Yaseen sai akan santala santalar cinyoyina, zaro ido yayi ni kuwa tsoro ya turnikeni kamar najuya, amma jin muryan huda a bayana yasani saukowa har kitchen bin bayana yayi da kallo. Dabino na ɗauko da salad na kai falon na ajiye mishi a gabanshi tare da ruwan ɗumi. Juyawa nayi cike da jin kunya da tsoro, duk ya sussuce sai lumshe idanunshi yake, tare da haɗiye mugun yawo. Murmushi Huda tayi hangoshi da tayi yana bin bayana da ido, tace. "Daddy You enter our hand, zaka biya marin da kayi" saukowa tayi tana duka murmushi tazo inda yake, tace. "Daddy ya kaga Aunty Mom kwalliyar tayi ko?" "Mmmm" Ya iya bata amsa, "Biyan kuɗin kwalliyar zakayi fa." zaro ido yayi waje............ [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* *Page.. 20* "Daddy baka ce komi ba sai hmm kuɗin kwalliyar zaka biya" ta sake faɗs mishi, Can kasar makoshinsa yace. "Ok my Queen nawa ne?." "Yawwa My luvly Daddy kwalliyar tayi maka knn, bada 500k shima dan karkace mun karɓi dayawa da sai na me ajiye da kerarriyar mata haka, wacce idan bollywood ko Hollywoid suka ganta sai sun maida ita celeb." "Ya isa huda an kusan shan ruwa, ya faɗa a dakile. .... Bayan shan ruwa muna buɗe baki har dashi a falon, zare jiki huda tayi ta koma sama, dama kafin ta tashi ta matsa min da cewa. "Aunty Mom kicire top ɗin nan naga kina zufa zafi ya dameki ko" Yanda ta takura min nasan da manufarta sai na biye mata na cire ina cirewa ta amsa ta ajiye a kan kujera, shine ta sulale ta gudu ta mai dani wata karuwa a gurin. Abincin yake ci amma idanunshi na kaina, gashi ya wani kasa ya tsare sai ka rantse da Allah hankalinshi baya kaina nan kuwa miskili yana kallona. Ina gama ci na tsame hannuna na kasa da kaina ina jiranshi ya gama, har aka kusan sallar isha bai ce min ya gama ba ni kuma kunya ya addabeni ɗago kaina nayi naga hankalinshi na kan france24h. Mikewa nayi na shiga tattara kwanikar, nakai wasu kitchen na dawo zan ɗibe wasu yace min. "Ina son coffee idan nadawo sallar tarawee zan sha." "Hmm" nace mishi, Ina durkushe zan naɗe kafet ɗin da muka ci abinci a kai sai naji kafarshi a tsakankani cinyata, firgi na mike a razane ya kuwa ya sharɓeni na zuɓe a jikinshi, amma ɗan renin hankalin cigaba yayi da kallonshi, aikuwa na fasa kuka tare da yarfe hannuna ina son sauka daga jikinshi. "Wayyo Allah na Huda kizo daddynki zai karyani, ya fasa min kashin kafata, dan ka ganin ni Yarinya shi yasa kake zaluntata kuma na yafe maka." Haɗiye yawo yayi yana kallon bakina, cikin inda inda yace. "Hmm! Ko toh bari na fasa bakin kukan banzan sai naga yanda za'a cigaba da kukan." Aikuwa na shiga zille mishi da kuka kasa kasa, so yake ya sumbaceni ni kuma naki firrr, cikin rigima nace. "Wallahi bazaka ɓata min jan bakina ba." "Ai haka ne fa, toh tashi min ajiki mara kunya, kuma sai na ɓata jan bakin." Kokarin mikewa nayi naji ya zuge min zip ɗin wandona a razana nace. "Don Allah ka ɓata jan bakin banda nan." Dariya ce ta kamashi sosai, amma amadadin yayi sai ya sake murmushi, irin na matsoraciyar karya. Aikuwa ba jan bakin ya ɓata ba, cinye jan baki yayi har bakina na zafi, saida na ɓallo hawaye idanuna a rufe ina rike da rigarshi gam, bansan mike shirin faruwa dani ba, sai jin Mai Lucky ya juyardani zai ɗanne kaina aikuwa na tsalla mashi kuka nace. "Ni ɗin banza har na isa nakira kaina da matarka, mu yan matan yanzun bamu da kunya karama irina zan ɓata lokacina a aure bayan mater ɗina suna jami'a da hig schl" kuka na saka mishi, jin shi nayi ya mike bai kuma juya ba ya bar falon, haɗe kaina da gwiwa nayi nasake kuka mai cin rai ma nasara yayi min abubuwa dayawa, a yan kwanakin nan sosai nidai ban ɓata mishi rai dan kar ya mu'amaleni ba nayi ne dan tuna mu'amaleni ba. "Aunty mom ya zaki lalata min aiki, waye ya faɗa miki daddy ta haka zaki kamashi lallai baki san halinshi ba, ai ynx kin mai da min aiki fresh, tashi muje." Mikewa nayi ina zuge wandona, **** Washi gari fita mukayi sai yamma muka dawo, munje lalle da kitso abin buɗa baki muka haɗa, muna gamawa tayi kwaɓin cake ni kuma nayi donut, A oven tasaka donut ɗin muka ɗauko kaji muka wanke muna hira yanyankashi tayi, yanda huda ke aiki mamaki tabani nace mata. "Daddy Queen a ina kika koyi girki haka." Rausayar da kanta tayi cikin dariya tace. "Aunty Mom a gurin kukunmu, abincin gargaji a gurinsu Mama kilishi." Sosai nake mamakinta, duk munyi busu busu, haka muka,jera mishi kayan buɗa bakinshi ko kallona bayi ba. A kitchen muka yi buɗa bakinmu. Bamu bar kitchen ba sai sha biyu da arba'in, yana zaune a falon har muka fito Huda tace. "Daddy mu kwana lafiya, yawwa tafiya bikin sallah zaria har da Aunty fa." Gyaɗa mata kai yayi muka wuce, ɗakina nabar mata naje ɗaya ɗakin nayi nq fito sanye da rigar barci ruwa nake son sha sai na tuna da,zoɓo da sauri na sauko tare da takalmin bedroom, Shiga kitchen ɗin nayi na buɗe firij nasha zoɓon na koshi, zan rufe firij ɗin kawai naga mutum a bakin kofa saura kiris na fasa ihu, sai kuma na rufe kofar na kashe wutar kitchen shima yazo kashe wutar kitchen ɗin ne yaga shigowata, kunna wutar yayi yana kallona daga kasa har sama, takowa ya shiga yi, har cikin kitchen ɗin hannuna ya riko yana kallon lalle, taɓe baki yayi ya kai hannunshi kan kitsona, sai da tsigar jikina suka mike, Jingina yayi da jikin firji ɗin ya janyoni jikinshi yana sunsunar Humran da nashafa, a hankali maganar da na faɗa mishi jiya ya dawo mishi a hankali ya zareni daga jikinshi ya bar kitchen ɗin. Tun daga ranar ban kuma gane mishi ba, wani sabon miskilanci ya kara, har ranar sallah da aka kawo mana kayanmu muka nufi zaria, abincin da nakai da kuma turarukar da nabawa Mahaifanshi yayi musu daɗi. Da dare akazo kwanciya nan Mama kilishi ta bani wani haɗi da madara nashanye sannan ta korani side ɗinshi ɗakin Hajiya na koma naje zan kwanta murmushi tayi cike da kunyata tace. "Maryam tashi kitafi gurin mijinki nima gurin nawa mijin zani." Wani bamu kamar guba tabani naci, nafita duk kunya ta kamani tura baki nayi naje falon nasameshi shi ɗaya, A babban kujeran falon na kwanta, yana gama abinda yake ya tashi yabar min falon, hadirine ya taso aka fara iska, witar gidan ya ɗauke. Wani uban tsawa akayi da gudu nafarka na shige ɗakin dake kusa dani na haye gadon, bansan da mutum ba shima tsawarce ta farkar dashi, daga barcin da yake ya tuna dani a falo, ji nayi an laluboni, aikkuwa na fasa mashi ihu ( nifa ban gajiya da kara😎) Toshe min baki yayi ya janyoni jikinshi, nan jikina ya shiga rawa "Relax my dear babu abinda zan tsinta a kwailar jikinki." "Toh ni kyaleni na sauka kasa bantaɓa kwana a kusada namiji ba." Matseni yayi da jikinshi, Dan dole nayi shiru a tare muke sauke ajiyar zuciya, dakyar barci yayi gaba dani, shi kuwa gaba ki ɗaya na kuna mishi danjan shi sai shafa baya yake har aka fara ruwa dakyar barci yayi gaba dashi ina makele da Mai Lucky na. Da asuba kuwa ya rigani tashi kallon fuskana yayi a hankali yake shafa fuskar har na fara buɗe idona shagala yayi da kallon Eyelasher na, wanda suke cike kuma a tsatsaye gyara murya yayi cikin dakewa yace. "Tashi kinzo kin makale min, kamar kinsami wani mijinki nidai ba mijinki bane, eyye dan idan na kyaleki a cikin gidan Iyayena ɓatani zakiyi kisani jin kunyar su." Zaro ido nayi na mike, sai lokacin na ga ashe duk kusan tumbur na kwana rigar barcin ta yaye, gani na kanenaye shi, kirjina na gogan nashi a kunyace na sauka a gadon yace. "Gulmamiya kinzo kin ɓata min rayuwa shine zaki gudu." Ban kuma jin batunshi ba na fice a side sai gurin hajiya da take sallar raka'atun fijr, nima alola nayi nazo na fara muna gurin har aka kira asuba, muna idarwa muka sunkuya azkar har na fara gyangyaɗi nuna min ɗaya ɗakinshi tayi na mike naje na kwanta tun da nashiga nake sinsino kamshinsa, a katifar nayi masauki tuni barci yayi gaba dani, Koda yazo gaida ita sun ɗan taɓa hira ya tashi ya shige ɗakin wanda nayi kanekane a tsakiyar gadon, fasa shiga yayi yana juyawa yaga babu hajiyarsu a falon shiga yayi ya gyara min kwanciya sannan ya raɓa gefena ya kwanta tare da maidani jikinshi ajiyar zuciya na sauke shima kuma haka, barci sosai mukayi har aka fara shirin zuwa fada muna ɗakin muna barcin asara Alhajinsu ya shigo da shirinsa yake tambayar Mama kilishi da " Rukayya ina ɗanki." "Ai tunda ya shigo bayan ya dawo masalaci ban kuma ganinshi ba Yaya ko yana ɗakinshine?." Ta tambayi umma wacce kunya ya hanata sakat, dakyar tace. "Yana tare da Maryam sajida kuma ina tunanin barc...." "Toh ai ba damuwa haka ma yayi, idan ya farka yasameni a fada," yayi gaba abinshi, Murmushi mama kilishi take doka, cike farin ciki ta goge kwallar dake shirin sauko mata tace. "Yaya kinga ikon Allah, daga xuwa ta fara sauya alamura kaii wannan abu yayi min daɗi." Murmushi hajiya tayi daga nan basu kuma cewa komi ba. ........Wayyo Allah na sami katifa a tunanina ashe, jikin mai lucky ne sai kara shigewa nake, barci yayi daɗi, kusan sha ɗaya saura ya farka ganin yanda na shige, agogon ɗakin ya kalla ya rasa yanda zai rabani da jikinshi, kawai sai ya cusa hannunshi cikin rigana, yana min tafiyar tsutsa buɗe idanuna nayi dakyar ganin hannuna na zagaye, da wuyarshi ga fuskana a gurin yasani wartsakewa babu shiri dan abinda yake min zai kunce min tunaninane. Mikewa zanyi ya dawo dani, tare da matse ni yace. "Waye ya aikoki ɗakina, dan gulma kinzo kin wani manne min, ana ganinki kamar wata musulman kwarai nan kuwa tantiriya ce ke ɗin, ji yanda kika sakaleni." Oho nifa maganar bata bani haushi ba, asalima mamakin yanda yake zare magana yake, ɗago kaina nayi tare da tura bakina gaba nace. "Nifa kazo kasamu a dakin kuma kace waye ta aikoni, ince yanzun ma hannunka ba wani guri yake kokarin zuwa ba." Zaro ido yayi cike da mamaki yace. "Hmm bari na tura hannun nawa inda basu sani ba." Hmmm gulmame haka da wayo yayita latsani son ranshi, da nagaji nasa mishi kuka dan yana murjeni yana yaɓa min magana, wai. "Oho ni Yunusa dama haka kike ban sani ba, kinji namiji a kusadake sai wani rufe idanunki kike ke gaki, yar hannu toh kwalelanki dan babu abinda zanyi da yar karamar budurwa irinki, kwaila ma irin mi namiji zaiji a jikinki indai ba ɓatawa kanshi lokaci zaiyi ba." Dan renin hankali, yana matse kwaila yake wannan maganar, kuka nasaka tare da tureshi nace. "Sauka min a jikina kaje gurin iyay...." Shiru kake ji, kwallq kuwa suka shiga wasan tsire a idanuna, Hmm mai nasara ya damki bakina sai taunesu yake yanda yayi mishi hannunshi kuwa, sunki barin aika aika. "Aunty Mom nifa na gaji, ki tashi ki tada Daddy an fara hawar sallah." Inji Huda. Breaking kiss ɗin yayi can kasar makoshinsa yace. "My Queen gamu nan zuwa." "Ok daddy kuhanzrta dai." Shigowar Hajiya taji yanda yace. "Ok" Tasan halin ɗanta sarai ba haka muryanshi yake ba jan huda tayo waje ta dangware kanta tace. "Amma anyi shashasha, wace ki je musu kai amma dai rukayya Allah ya kintsa mana ke." "Amin Hajiyalle." tana gama faɗar haka ta juya abinta. ........ Dakyar ya ɗaga a kaina tare da sumbatar goshina, duk naji ni daban kamar akwai abinda ke bin jikina, "tashi ki haɗa mana ruwan wanka." A kunyace na mike, na shige ban ɗakin na haɗa ruwan zan fito har ya shigo, sunkuyar da kaina nayi, dan na ganshi ɗaure da towel. Riko hannuna yayi muka shiga ruwan a ciki ya zaren min rigar jikina kifa kaina nayi a kirjinshi haka muka ɓata lokaci a gurin, da shirme. "Malama bazaki kyaleni ba ana jirana fa a fada." D'ago kai nayi ina kallon fuskarshi, idanunshi a lumshe kamar bashi yayi magana ba, kuma ya matse ni a jikinshi. "Zaki daina kallona ne ko ya-ya." kutt lallai ma kuwa, fuuu na mike a cikin ruwan zan fita ya maidani ciki tare da wani tsare fuskarshi ciki ciki yace. "Kin manta bakiyi wankar tsarki ba, kuma naga kin." Ai wallahi bansan lokacin da nafita daga ruwan ba, na tsaya a gaban shower na sake ruwa nayi wanka, jinshi nayi a bayana ya zagayo hannunshi ya ɗaura a kuguna, tare da goga kirjinshi a bayana da sauri na gama wanka, dan naga wannan mutumin ba kirkine dashi ba. Ina gamawa na ɗauki towel ina ɗaurawa ya kunce ya wani ɓata fuska yace. "Jirana zakiyi nima nayi nawa." Juya bayana nayi ina kunkuni har ya gama ina jin hannunshi ya buɗe kofar muka fita, rigar barcina na fita daga ɗakin huda na samu a falon Umma ta ɓata rai, kallon a gogon nayi cikin rarrashi nace. "Kiyi hakuri ba laifina bane nima." "Ok muje mu shirya dan an rigada an fara wasan." Tace min, A gurguje mukayi kwalliya inda na muka saka lace, golder sai tamin ɗauri bayan ta gama min kwalliya, nace. "Ina hijab ɗina." Zaro idonta tayi waje, cike da mamaki tace. "Toh babu saka hijab sai alkyaba, dan kinsan Daddy shine wakilin Alhaji kuma duk wani wakili yana zuwa yakan je gaban matarshi ya nuna mata bajinta da iyawarshi akan doki kuma asalima daddy ɗan wasa polone kinga ta ko ina ya iya sarafa doki don Allah Aunty Mom nuna mishi kema zaki iya abinda sauran matan suke dan zaki gani da idonki." "Toh ja'ira sai kufito ko, dan bakwana zamuyi ba garin damina ne." Inji Mama kilishi. Alkyabana kalar milk ne sa ratsin golder muna fitowa shima ya fito da uban shirgi bayan yasaka farar shadda, ya ɗaura shakwara akan na dark blue akan janfar. Sai rawanin da yayi inda aka kafa mishi hular akabi da naɗi sosai, sannan aka ɗaura ɗamara ajikinshi na wasu kyaƙekyalen yadi mai ɗauƙar ido. Ajiyar zuciya na sauke tare da janye idanuna akanshi, "Woww Daddy kaga yanda kafito kaman saraki kuwa Aunty mom don Allah zomuyi hoto." Jan hannuna tayi ta ciro wayarta ta mannani da jikinshi, itama ta koma gefenshi muka ɗauki hoton sai da Sulaima Ya shigo, tsaki yaja cikin masifa yace. "Amma Wallahi baka da kirki kasan tun yaushe muke jiranka wato ga maraina wayo kazo kana ɗauƙar hoto yayi maka kyau." Ina jim lokacin da ya tura hanunshi cikin alkyabar ya lakuci kwiɓina, sai da na zabura tafiyar shi yayi yana isa bakin kofa ya juyo ya kashe min ido, sunkuyar da kaina nayi nace. "D'an renin latsi." Suna fita muma muka fito, motar Alhaji yabar mana, muka tafi a ciki, dakyar muka sami gurin parking inda ake taron muka isa kowani mai rawani wanda matsayinshi babba bane a fada da gurin zamansu. Haka ma sauran wakilan sarki da wakilansu, kujeran Wakilin Marafan zazzazau aka nuna mana wanda matarshi xata zauna da iyalanshi, kowani wakili haka ake basu duk shekara Huda ce ke zama a gurin sai gashi wannan shekaran na zauna ita ta zauna kusadani, nan muka cigaba da kallo, a hankali wakilan suka shiga kai gaisuwa, Janyo wani pink warm Huda ta ajiye a gabana tace. "Aunty Mom yanzun zaki ga yanda Mata ke nunawa mazajensu luv." Can ana fara wasa na shiga ganin salon a gun matan mamaki ya hanani na fahimtar komi daga wacce idan mijinta yazo zata tashi ta kai mishi ruwa, sai masu tura yaransu, ana haka Sulaiman yazo a guje matar shi Safina ta mike ta kaimishi ruwa da fanta, Buɗe kular Huda tayi ta ciro lemon power horse, ta mika min, murmushi tayi tace. "Ga Daddyna can, yakusan zuwa amma zai kai gaisuwa ga sarkin zazzau." A sukwane ya tawo da dokin inda yayi tirjiya a gabanmu, takobin hannunshi ya wurga sama, yana kallona. Cikin sauri huda tace. "Sumbaci hannunki ku hura mishi iska plsssssss" Jikina na rawa na kai hannuna bakina na sumbata tare da hura mishi, kafin takobin ya iso Mai Nasara ya amshi sakona tare ds zillewa yacafke takobin yaje gaban sarki hannunshi ɗaya da takobi ɗaya damke da abinda na aika mishi yana, kuma bai rike linzamin dokin ba ya mika gaisuwarshi, kowa ya razana da ganin abinda yake aikatawa toh ya za'ayi masanin dokine. Yana mika gaisuwar, ya kamo linzamin ya dawo a guje ya juya yasake tafiya ya sake dawowa, da wani irin gudu yacewa. "Mazaje kaiwa Gimbiya Maryam Gaisuwar bada kyautar da tayi." Aikuwa shaiɗanin dokin da gudu yaxo ya daga kafarshi sama yana aniniya da gaisuwa a gaba, Ihu Huda tayi tace. "Tashi ki mika mishi ki buɗe bakin ki kurɓa, ki nuna kin amshi gaisuwarsu." Buɗe lemon nayi sai da naje kusadashi na kurɓa har jan bakina ya kewaye bakin tin ɗin, Mika mishi nayi, karɓa yayi tare da murza hannuna, da sauri na janye hannuna, kafa kanshi yayi ya shanye tare da zagaye ni da doki, duk sai naji kunya ta kamani, sauka naga yayi daga dokin yazo gabana dan na kasa ko motsi, riko hannuna yayi, in passionately ya rike ya kain har inda nake zaune kwalla ce ta dauko daga idanuna ya sauka a hannunshi. "No need." Ya faɗa min da wani irin murya, hanky ya ɗauko a aljuhunshi ya goge min kwallar ya sunkuyo da kanshi daidai fuskana yace. "Karki soma ɓata min kwalliyana dan zan biya kuɗinshi har da kari." Yana faɗar haka ya juya ya haye dokinshi, Yar banza huda ɗaukarmu tayi a hoto ta ɗaura a Instargram, Face Book, da Whatsp. Taging ɗin hotan tayi tace. "Masoyan shekaran 2019, My Daddy nd Aunty Mom." Sannan tayi wasu rubutu akansam hotunan... **** Aman sun tafi maiduguri suma acan sukayi sallah, yana cikin kallo wani abokinsu ya kirashi cike da tsugudidi yace. "Kaiii Yaushe Yunus Marafa ya fara luv ko zama da kune jeka page ɗin Huda Mai Masara na instagram nima yanzun Fatima ta nuna min." Wato matarshi. Kashe kiran Aman Yayi ya kuna data, Pagen huda ya fara lekawa dan yaga mai nasara yana yan rubuce rubuce idan yarinyar tayi posting kuma dake tana da hankali bata ɓata wayonta ba yasa abokan uban suke tofa albarkacin bakinsu. Rike baki Aman yayi cike da mamaki, daga hotunan da mukayi a gida har wanda ta ɗauka a gurin taron. Rahila ya taɓa ya nuna mata, zaro ido tayi cike da Mamakina Yaushe Sajida ta wayw haka... Copy ɗin hoton tayi ta tura a wayarta itama ta ɗaura A status tare da rubutu kamar haka. *Tabbas ada kallon sukuwa muke mata A yanzun kuwa sai dai Mu kirata da Sarauniyar Shekara, idan aka sami gaurayen wayewar Addini dana zamani toh ba makawa akan iya sauya wasu alamuran gareki our beloving Sister happy Sallah* Duk wani pic sai da ta ajiye masa rubutu kafin tayi send, Take yayunmu suka shiga comments Ya kabir da ya dawo gida, ɗaukar hoton yayi ya mikawa Mama Amarya tana gani tasake murmushi Umma aka mikawa, gwalesu tayi, ta cigaba da hidimar gabanta. Amma a kasar zuciyarta ita kaɗai tasan yanda take ji. Rahimah da taga hoton ai da tayi kuka dan farinciki. ***** Ana cikin hawar aka fara ruwa, ya sauko kamar da bakin kwarya dole aka tashi sauka yayi daga doki ya bawa saminu ya kai mishi, filin polo dake garin zaria. Mikewa mukayi, sabida ruwa mota yakawo ya ɗaukemu gida yaje ya sauke huda, dan Mama kilishi zata shiga fada, sannan ya juya damu filin polo. Ina son magana amma tsoro ya hanani cewa komi. Dama kwarin gwiwar huda ce ke bani. Muna shiga ya rage kayanshi a motar sannan yasa hannu ya zuge min alkyabar jikina, mai da kaina nayi jikin window, yana gamawa ya bud'e mortar ya fito, kofana yazo ya bud'e sannan ya mika min hannunshi NA mika mishi nawa ,a hankali ya janyoni waje, Inda ake ruwa kamar me, faɗawa jikinshi nayi sabida karfin ruwan rufe kofar yayi ya saka gannunshi ya sunkuceni sakala hannuna a kafaɗarshi nayi ina kallonshi. "Don Allah karki cinye ni ki kalli gabanki." Abinda ya faɗa min kenan nayi maza na sunkuyar da kaina, ina rike dashi. Har bargan dawakan muka je ya fito da mazaje, bayan ya sauke ni. Sirdi yasaka mishi sannan yace min. "Zo nan." Tsoro da faɗuwar gaba yasa nakasani kasa motsawa zuwa yayi ya sunkuceni ya ɗaurani akan dokin, a jiyar zuciya na sauke bayan ya hau bayana. Kaɗa linzamin dokin yayi ya zaburemu da gudu, k'ame wandonshi nayi, jin haka da yayi ya kai kanshi kunnena yace. "Ki rike sirdin yar kauyen Damagaran kawai." Ina rikewa yasake min a tsoroce nace. "Daddyyy bazan iya ba." Hannunshi nakan kuguna yace. "Idan na kwaɗa miki mari zaki sani kaman kirike linzamin." *.............Idan da hali zan iya ce muku barka da juma'a ya iyalanmu da yarorinmu, Allah yayi musu albarka nagode da jimirin bin Matar so sai Monday Insha Allah😂* [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* Page....21 Jikina ne ya ɗauki rawa, sakamakon, yanda yake kara gauraya min sabin hayalarshi. Ga baki ɗaya narasa mizanyi kwalla ne ya cika min ido bakina na rawa nace. "Daddy nifa ban iyawa." Ina jinshi ya saukar da zif ɗin rigana, ya sumbaci bayana, yarrr nayi aikuwa naja linzamin dokin kamar zamu faɗi. "Wayyo Ni Yunus kashe ni zakiyi, idan baki iya abu ba ai kya faɗa min, amma baki nemi hallakawa Huda Babanta ba, Yarinya kinji daɗin namiji shine kika zaucce nidai na faɗa miki ni ba sa'an aurenki bane, ki nemi dai dai dake, zaifi miki dan nan gaba zan rabu da ke ne, na nemi Babbar mace ba kwaila ba." Raina yayi masifar ɓaci wato duk wannan abinda yake min, ba shine yake ba nice ma nake. Dukda karfin ruwan da ake bai hanani ware murya nayita zuba mishi kuka da ihu ba. "Wallahi ka saukeni, kaje kanemi Uwar matan kuma muna komawa gida nabar gida....." Jin hannunshi yana saɓule bra ɗina ne, tare da murza nipples ɗinsu yasani komawa jikinshi na sake linzamin dokin tare da rintsa idanuna gam, ina kokarin rike rigarshi. "Karasa rashin kunyar mana, tunda ni sa'an yinkine,." Yana gama faɗin hk ya sanya harshenshi cikin kunena, ajiyar zuciya nake saukewa akai akai, "Mazaje tsaya a gurin motarmu gimbiya ta gaji," cak shaiɗanin dokin ya tsaya, sauka yayi ya gyara min rigana, sannan ya saukeni ya kama linzamin dokin zai maida bargansu kama wacce aka sani aikuwa nabisu. Yana kaishi gurin shima dokin ya nufi gurin matarshi goɗiya, shafa bayan dokin yayi ganin yanda dokin ke shinshina wuyar matarshi, juyawa nayi cikin sauri yace. "Malama kinga tsaya." Share shi nayi na kara aguje, tsawar da akayi yasani tsayawa cak. Yana zuwa ya sakalo hanunshi kan cikina yana murmushi, yace. "Allah nagode maka, da ka dakatar mun da ita." Zamewa nayi daga jikinshi na sheka a guje, bai ce min komi ba saima tawowa da yayi, a nutse. Yana zuwa ya buɗe motar nima buɗewa nayi na shiga ciki. Duk na jike, Kallon agogowan wayarshi yayi yaga karfe ɗaya da rabi. Jan motar yayi bai tsaya ko ina ba, sai Saban garin zaria a can yana da gida babba. Anan wani sa'in yake sauka, shiga yayi da motarshi bayan an buɗe mishi har kofar da zai shiga dakai falon yayi parking. Fitowa yayi ya buɗe inda nake yace. "Ki saka alkyabar." Sakawa nayi jikina na rawan sanyi, na fito buɗe gidan yayi da wani ɗan mukuli da na gani ya ɗauka a motar muka shiga har lokacin ruwa ake, hotunanshi na gani na polo. Birjin babu adadi. Tsayawa nayi ina kallonsu har ya haye saman inda ɗakinshi, sai atishawa nake akai akai. "Keee Jinjira!!! Zo nan." D'aga kaina nayi na kalle shi na juyar da kaina wani gurin daban na cigaba da kallon hotunan. Sake maimaita kiran yayi, ni kuwa ya bani haushi nasakai zan fita daga gidan ashe ya rufe kofar fita zamewa nayi ina kuka sosai,kamar wata karamar yarinya. Yalura da yanda ya bani haushi sai gashi ya sauko har inda nake ya cincinɓe ni. Zai haura dani sama. "Ni Wallahi na gaji ka sauke ni, haka ai kana guzumayen matanka kaje kayi yanda kake so dasu, ni kuma jinjira ka mai dani gurin Ummana ta cigaba renona, Wallahi an cuce ni, an haɗani da wanda bai san darajata ba, sai wulakantani yake. Kamar wata aba mara daraja ka sauke ni nace." A tsakiyar ɗakin shi yayi min ma sauki ya shiga cire min alkyabana aikuwa na shiga kare kaina ina kuka. Ganin na ririke mishi Hannunshi faucewa yayi ya wurgani gadon cike da zuciya da zafin rai yace. "Ina wasa dake ne? Eyye dan kinga ina taɓa jikinki shine zakina min abinda kika gadama, ance miki jinjira ur very stupit, nonsense kawai, kina min rashin kunya any how wato dan ina taɓa wasu teenage nononki shine bari ki renani ko, na lura tun ranar da na fara kaina hannuna kike fara min rashin kunya, bari na haɗako da ummantaki tunda itace kike ganinta da girma." Wayar shi da ya shigo da ita, ya kunna bansan inda yasami nomber Umma ba, ya kirata suka gaisa cikin laluma sannan yace mata. "Umma don Allah ki tambayi maryam kowani abu na mata, wallahi ta reni a cikin kwanakin nan rashin kunya take min soɓ ranta ga bakakken maganganu." Mika min wayar yayi ya shiga wanka, ya barni a gurin. "Allah Ubangiji ya shirya min ke Sajida ni zaki watsawa kasa a idanu, kisa mijinki a gaba da tashin hankali Yaushe idanunki suka buɗe kika fara zaginshi, wato kina son rabani da rahaman Ubangiji shine kike wulakanta mijinki nagode kiyi yanda kike so, bazan hanaki ba Allah ya gani na fita hakkinki akan zaman takewar Aure." "Umma walla..." Katse kiran tayi, na fasa ihu ina yarfe hannuna, ina cewa. "Wayyo Allah na, na shiga uku na lalace." Wankanshi yayi a nutse ya fito ganin ina kuka wiwi, bai kalle ni ba yasaka kayanshi zai fita ya wurga min wani shirt ɗinshi a leda yafita. Dakyar na fada ban ɗaki nayi wanka na gyara jikina nazo nasaka rigar wacce iyakarta gwiwana wandonshi nasaka na ɗauki alkyabar na gyara nayi sallah, Ina idarwa na cire wandon dan tayi min ruwa(Yawa😂) Cire alkyabar nayi na kwanta a gadon ban ja bargon ba na cigaba da kuka, kafafuna na kasa, idanuna na sama . A haka barci yayi gaba dani. Ina cikin barci ya shigo ajiye min jakar kayan da yasayo min, tare da na abinci, kauda kanshi yayi ga kallon cinyoyina da suke waje, sabida rigar bata da wani mara ba da tsirara dan iya sama ta rufe, kasar kuwa ba's magana. Komawa kasa yayi ya zauna inda ya zurfafa tunaninshi a kaina, *mi yasa na rena shi? Wato dan yana taɓa ni ne nake faɗa mishi magana in ba haka ba mi yasa nake masa rashin kunya, toh ma mi yasa shima yake taɓa jikina, shidai bai taɓa jin komi akan mace ba, amma da zaran zai zauna kona minti ɗaya ne sai yaji ya taɓa jikina?* Wani ɓangare na zuciyarshi yace mishi. *Just having sex, with her zata daina maka rashin kunya* "A'a ina bazaiyu ba, ai child abuse ne, kamar Raping ne yarinyar da kaɗan ta girme y'ata ta fari zan kwanta da ita Allah na tuba yaushen zan sami nutsuwa da ita, zan barta dai takai nan da 19 mu gani lokacin takara girma amma yarinya kamar lomar tuwo ce zanyi mole ɗinta Allah ya kiyayye min." Abinda yayita ji knn, akaina kwanciya yayi a dogon kujera yana mi buɗe data wayar shi, ...... Kaman ance ya duba Whatsp ɗinshi sai ga sakon, Aman da Ahmad hotunan ɗazun suka turo mishi tare da ce mishi. "Allah Angon jinjira, irin wnn murmushi." Inji Aman. Ahmad kuwa wanda yafi kowa cewa yayi. "D'an iska mara mutunci, ka hanamu sukuni da maganar jaririya ashe kaine ɗan banza mi hannuna yake a kugun jinjira mai dear better wake up, duniya ta sauya irinsu ake nima dan murjewa da kuma samun nutsuwa dan Ubanka munafiki gulmame har da saka mata hannu akan waist." Rufe datar yayi ya mike zuwa sama, dan dubani. Ni madai ciwon mara ya farka dani, tare da saukar Period ɗina bana wani ciwon mara, amma wnn karan, gaskiya ina ciwonshi dan wanca da nayi kafin sallah ni ɗaya nasha dungure na, wnn kuma ma haka. Farkawa nayi na dafe maran da ke juya min sosai, ga jinin dake sauka da ɗan karfi cinyoyina sun kama min, ga baya. Juyi nake ina birgima duk na ɓata zanin gadon da jini. Yana shigowa idanunshi ya haska mishi, abinda nayi sam bai tunanin banda lafiya ba, kawai yana zuwa ya fincikoni ranshi a ɓace. "Wannan wani irin kazamta ce, zaki ɓata min bedsheet da jini kinsan zaki fara shirmenki shine ko ki faɗa min, sabida tsabar rashin kunya, kazamar banza kazamar wofi sai tsabar rashin kunya bata iya kula da kanta ba." A hankali na buɗe idanuna akanshi, murmushi nayi na zare rikon da yayi min. A nutse na juya na zare zanin gadon ina tafiya jinin na bin kafana, ɓata ɗakin nayi gaba ɗaya ranshine ya kara ɓaci. Fincikoni yayi ya ture ni kofar ban ɗaki yana nuna min yatsa. "Yau zan baki mamaki." Zare belt ɗinshi yayi ya rufe nida duka, kaina a sunkuye banyi ihu ba, ban kuma motsa ba Yunus ya sani a gaba yayi min shegen duka tare da ɗauko tsintsiya da mopping stick ya wurga min. "Tashii ki goge min, ɗakina banziya kazamar wofi." Tashi nayi na mike jiri na ɗibana, dakyar na ɗibo ruwa a banɗaki, ina fitowa na shiga goge mishi ɗakinsa ina kuka, ban ɗakin na koma na ɗauko pant ɗina ɗanye haka na saka, dan tare jinin dake zuwa. Jakar da ya kawo min na,cire doguwar riga na saka, hijab na gani na saka na fito abuna a falo na,same shi ko kallonshi banyi ba nasaka zan fita wani mugun ciwo kaina yake min, dakyar nake ɗaga kafana. "Kee ina zaki." ya daka min tsawa, ko gizau banyi ba nasake murɗa kofar aikuwa ya buɗe nasaka kaina na fita ruwan ya tsaya sai duhun da garin yayi, haka nasa kai na fita abu. Wani sabon ɓacin raine ya kamashi ya fito daga cikin gidan da sauri, yana faɗawa Mai gadin gidan "karka buɗe mata kofan" Cak na tsaya cikin masifar ɓacin rai na shiga jijjiga kofar, ina kuka mai matukar cin zuciya dan har kirjina zafi yake, fincikoni yayi tsabar ɓacin rai da bakin cikin da ya k'uma min, zuɓewa nayi a jikinshi na suma. D'aga ni yayi ya kaini cikin gidan, shimfiɗani yayi akan kujera ya watsa min ruwa duk hankalinshi ya tashi, ajiyar zuciya na sauke juya mishi baya nayi ina kuka. Yana durkushe ya rasa abinda ke mishi daɗi, bai kuma sai abinda zai min ba. "Tashi na kaiki gida." Mikewa nayi ba musu, ya fita ina biye dashi har gurin mota, muka shiga, muna isa gidan na buɗe kofar naji a kule juyar da kaina nayi ina kallon kofar motar, Kuka dan nake ne ya tsananta, dan dole ya buɗe na fita bin bayana yayi da ido jikinshi yayi matukar sanyi danasani mara amfani yake. Dafe goshinsa yayi ya fito dan shima sara mishi kanshi yake. Duk abinda nake karfin haline dan garin dukana ya shauɗa min belt ɗin akan boons ɗina ciwo da zagi suke min, a hankali nake kokarin haɗiya kuka amma zafin da jikina yake ya hanani haka, da muryan kukan nayi musu sallama, Hajiya da take kitchen ta fito tana kallon yanda nake share kwalla, ga haske lantarki da ya gauraye gidan shi ya nuna mata fuskana da tasha mari. Ta kumbura sintin. "Maryam kece da magaribar nan." Da gudu huda ta fito ta rungume ni, aikuwa ta fama min boons ɗin wani marayar kuka na saka mata tare da janyeta daga jikina ina dafa bango. "Innalillahi, Lafiya mike da munki Aunty Mom?" Duk lokaci ɗaya tayi min tambayar, girgiza kaina nayi na kasa magana sai kuka dakyar nace. "Don Allah ku kaini Ummana." Jikin Hajiyarsu ne yayi matukar sanyi kamar an watsa mata ruwa ganin yanda na jingina, da bango kuma na mike zubur, ina dafe bango da hannuna. "Rukayyah." Hajiya ta kwalawa Mama kilishi kira, da sauri tafito tace. "Lafiya Yaya." "Dauketa ki duba min lahanin da yayi mata yarinya tafita da fara'a ta dawo da kuka har tsayuwa ya gaggareta duba min ita kar ya kashe musu Y'a yasani kunyar Ubangijina, na rashin kyautatawa mutanen da suka mutuntamu." Rike hannuna Mama tayi muka nufi ɗakinta, murtata tayi da na cire kayana. Girgiza kai nace. "Mam..." "Cire min kayanki nace, bana son gardama." tace min kukan da nake ne ya karu dan bana son haɗa shi da mahaifanshi. Muryan Umma muka ji tana cewa. "Ki cire Abinda Malama Hasina zata miki shi muma zamu miki," "Mama jikina ya ɓaci fa." "Eh zamu gyara miki." Inji Mama zare hijab ɗin nayi ta amsa sannan na shiga kokarin cire rigar jikina, tuɓ daga cinyoyina shatin belt yayi musu sannunku(😜) har na cire rigar na kare kirjina dashi, jikin Hajiya ne ya ɗauki mugun rawa, janye hijab ɗin tayi taga yanda boons ɗina suka kumbura ga layin belt ɗin a kwance. Hijab ɗin ta maida min, ta kalle Mama tace. "Kisashi ya sake musu Yar mutane ko kuma Nayi mishi Allah Ya isa." Janyo hannuna tayi muka fita ɗakinta ta kaini ta haɗa min ruwan zafi wanka, nayi sosai sabon pant ɗin kayana tasa huda ta kawo min da ledar Always wanda basu rabuwa dashi sabida baki. Ta miko min, wanke na jikina nayi na gyara jikina, nafito mika min wani doguwar riga tayi mara hannu nasaka, ashe shigana ban ɗaki take faɗawa huda,abinda Ubanta yayi kuka tasaka ta faɗawa Hajiyar irin zaman da muke a cikin wata ɗaya zuwa biyu, har da marin da yayi min nan tashiga yiwa hajiya famfo na lallai ayiwa Daddynta mugun horo dan ya sani a gaba, kuma ba haka yakewa Iyayenta ba. Cika hajiya tayi fam, tana jiran mai taɓata. Kunun tsamiya ta kawo min dazafinshi na amsa, cike da kunya nace. "Nagode Hajiyarmu." "Dama irin zaman da kuke kenan baki faɗa min ba ayi mishi iyaka dake ba kin zauna kamar mara wayo yana dukarki miye amfanin haka dubi yanda yayi miki lahani, sai kace mara galihu wallahi banji daɗin haka ba." Kasa nayi da kaina cikin muryan kuka nace. "Hajiya nice nayi mishi laifi, shi kuma ya fusata ba sai kinyi fushi da shi, bazan kuma ba ki bashi hakuri." Mamakine ya kamata, juyawa tayi ta fita, ....... D'akin mama kilishi ya shiga tare da dafe goshinsa, kanshi a kasa. "Yanzun Yunus abinda kayi ka kyauta sami yar mutane ka zaneta haka, aiko huda ban taɓa ganin ka taɓa lafiyarta wato ga baiwa, wacce aka maka dole ka zauna da ita shine kasa belt ka zaneta, Yayi kyau sai kaje ka sami hajiyarku da takardan sakin Maryam dan tace idan baka saketa ba zata maka Allah Ya is..." Manyan idanunshi ya ɗaga a razane ya zuba mata, jikinshi na rawa ga wani bugun da zuciyarshi keyi yace. "Mama yanzun akan dukar hajiya zata min Allah ya isa?" "Yo kashe musu y'a zakayi muna kallonka duka har kan nono, tsabar rashin hankali zaka kashe musu y'a tashi ka fitan min a falo kaje kuma ka bata sakin Yar mutane babu abinda ya dame ni, tunda kai baka san kara ba ai duk abinda Maryam zata maka bazaka taɓa ɗaga hannu ka daketa ba, amma dake kai bakasan darajar da muka nema maka ba shine ka zane musu y'a. Har gudanawa Maryam take yarinyar da shekara uku tabaiwa Huda. Ashe yanda ka daketa zaka iya dukar huda haka ni fitar min a falo." [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* Page....22 Tashi yayi jikinshi yayi sanyi sosai ganin rashin dacewa dukar da yayi min yake, ɗakin Hajiyarshi ya nufa huda na ganinshi ta mike ta shige inda nake. Shigowar Sulaiman da magunguna yasa shi ɗago kanshi mika mishi hannu yayi suka gaisa, sannan shima ya zauna fitowa Huda tayi cikin murmushi tace. "Uncle Man ka kawo magungunar Aunty mom ɗine." "Eh gashi akwai, Neurogesic shi ana shafa shine a bugu kowani gurin dake ciwo sai wannan magungunar su na ciwon jikine, Wai ita Maryam ɗin mi yasameta ne haka.? Dan hajiya taki min bayani sai dai tace min na kawowa Maryam maganin ciwon jiki dana sha da na shafawa." Tura baki tayi tare da kauda kanta ga barin inda Uban yake tace. "Daddyne ya mata dukar mutuwa gata can a ɗaki sai Amai take, cikinta da kirjinta kamar zasu fashe da ciwo, Nima Allah yasa wani yayi min irin dukar da kai mata kaji yanda abin yake." Tana gama faɗar haka ta juya ta shige ɗakin. Ina cikin bargo sai rawan sanyi nake, ɓalla min maganin tayi ta bani sannan ta guda na shafawar ta mika min ta fita a hankali na kwaɓe rigar na shiga shafawa da farko akwai sanyi sai da ga baya zafin ya fara ratsani, kuka nake wiwi, tare da cire rigar sabida zafin inda na shafa man. Shigowa yayi ɗakin, ya tsaya a bakin kofa maganar da Sulaiman ya gaya mishine yayi matukar kashe masa jiki. Tsurawa kirjina ido yayi yaga yanda suka koma ga sabida sunsha dukarshi. Takawa yayi har bakin gadon ya zauna, ɗago kai nayi muka haɗa idanun, jan bargon nayi na rufe jikina. Ina ja da baya. Janye bargon yayi, tare da tsare ni da ido yayi, sannan ya kai bakinshi ya fara hura min iska, wanda yake ratsa raɗaɗin da nake ji, ajiyar zuciya na shiga saukewa dan nafara jin dama dama. "Yunus zaka fitan min a ɗakina, kafin na saɓa maka kaje Yarinyar da ka zalinta tabarka da Allah, kuma ka sake musu yar mutane kafin kabar garin nan ko kuma na makaka kotun musulunci a maka shegen dukarda kayi mata. Get out," Inji Hajiyarshi. Zugwai zugwai ya fice bai iya ce mata komi ba yana fita ta koma kaina cike da masifa tace. "Sannu lusara ya gama jibgarki yazo zai lallaɓaki, har da barinshi ko Maryam ke wacce irin mutun ce da bazaki rama abinda aka miki." ..... A hankali kuka na yake fitowa, kaina a kasa nace. "Toh bansan yanda zan rama bane, kuma tsoronshi nake ji." Tsaki tayi cike da masifa tace. "Kwatar kankine sai nakoya miki, ko tsiwar ma baki iya ba, Amma Malama ta cutar dake ainun, wallahi wannan wani irin tarbiya ce haka da yaro bazai kwaci yancin shi ba. Toh zauna zan koyq miki yanda zaki rama." Tana gama faɗar haka tafita tabar ɗakin, ni kuwa na cigaba da kukana. Ban kuma ganinta ba har barci yayi gaba dani, cikin barci naji kaman ana lasar nonuwana a hankali, ina buɗe ido sai akan Mai Nasara kurr nayi mishi a hankali naja da baya tare da juya mishi baya. Haurowa yayi samar gadon ya shiga janye bargon bance mishi komi ba na barshi ya janye, nace. "Kazo ganin illar da kai min ne? Ko kazo latsa kazama ce, banziyar wofi, Hhhhh Yunus kenan kana taɓani yanda kake so kuma bai hanaka faɗa min magana ba, dukda haka bai maka ba kasa belt ka zane ni dubi yanda ka maida min da nonuwana wai in tambayeka kasan darajar Aure kuwa? Kasan darajar Mace kuwa? Duk wanda yasan wannan darajojin bazai taɓa wulakanta mace ba, daga Yau kasake taɓa jikina Allah ya isa min, kaje kasan darajar mace kuma dan rashin kirki Har Mahaifiyarka tace karka kara zuwa inda nake ka ɗibe kafafunka kazo dalla fitar min a ɗaki, taɓa ni da akayi na kwanaki akaci bulus ban yafe ba, kuma Aurenka ko ta masifa ce banayi koda shine abinda zanyi na karshe a rayuwata dalla fitar min a ɗaki wanda baida yakana kawai." "Sajidaaaaaaaaaaaa" ya daka min tsawa wallahi sai da cikina ya kaɗa, amma na wani ɓata rai tace. "Saura zare belt a zaneni, tunda na faɗa maka magana hotiho kawai lusar.." A fusace ya ɗaga hannunshi sama kuma ya gaza saukewa, murmushi nayi nace. "Try it mana! Wallahi ka gama dukana kenan, kuma ka kuskura kace zaka taɓa ni! Ka taɓs aurenka dan dama sai ka sake dan ni ba baiwarka bace, tunda na taso Umma bata taɓa dukana ba, balle Malam wanda muka gado hakuri a gurinshi, kafita bana son ganinka in kuwa kaki zan maka ihu k'orto." Haushi ne ya cika shi ya fisgo ni tare da haɗa bakinshi da nawa aikuwa na kama lips ɗinshi na ciza, ya maza ya ɗaga yana huci nace. "Da kenan kaci banza kana taɓa ni zan nuna maka ni jinjirace mara mutunci get out Yunus dama ban taɓa jin sonka ba balle kuma sha'awarka an cuce ni an haɗa ni da tsohon hannu comman love bai iya ba sai dukar mace ai wannan jahilcin tun 1999 Ka daina kai da ka dawo dashi kaje gurin tumakan matanka subaka abinda kakw bi a jikin kazama." Tsaki naja mishi na shige ban ɗaki dagani sai Pant dama rigar na zameta, oho dai na canza always ɗin na fito da gayya, nake tafiya ina girgiza nonuwar da ya taɓa lafiyarsu, jarababbe idanunshi na kai na haye gadona na kwanta, nace. "Kwlelen kare da hantar kura." Na gyara kwanciyata addu'a nayi na shafa. Yau naga masifa sam kamar mara zuciya ina kwanciya shima ya cire rigarshi ya kwanta a bayana har da ɗaura hannunshi akan nonuwar, "Kan Uban can, Ni zaka renawa hankali ka jibge ni akan nonona kazo ka nanuke min, kayi na kuɗinka " na mike zubur. Na ware murya nace. "Wayyo Allah na, xai kashe ni Hajiya kizo, wayyo Umma na shiga uku na lalace, karka sake dukana wayyo, Wayyo ku taimake ni Mama kizo na shiga uku na banu Huda." . Gabaki ɗaya na birkita gadon da shikanshi na tukunkuye shi, ta yanda kowa yazo zai zarge shi. Aikuwa dake dare yayi sai ga Mama da Huda, a guje sun danno ɗakin, ina ganinsu na fauce a jikinshi har ina hatsilawa, gashi babu kaya jikina zanin gadon Huda taja ta rufa min, sunawa Mai nasara wani irin kallo. Gashi na cika musu kunne da kuka, Hajiyace ta shigo ɗakin cikin rawan jiki taxo ta rungume ni, nace. "Hajiya dan girman Allah ki maidani gurin Ummana bata taɓa dukana ba, Amma daddy ya same ni kamar jaka, indai haka ake auren na yafe ban taɓa ganin Malam ya daki su Umma ba, amma yana shigowa ya rike min kunnena na shiga uku nafasa auren sai na fadawa Ummana." Shiru sukayi har shi gyara muryan Alhajinsu yasa su juya da baya, yace. "Lafiya?" "Hmm Alhaji na zata zan iya kashe wutar kiyayyar da Yunƴsa ya kunnawa zuciyar Maryama, ashe ba haka bane, ynz ma ya shigo zai kashe musu yar mutane Alhaji mugun dukar da Yunusa yayiwa Maryama, Ko Yarsa gata nan bai taɓa mata ba ya farfasa mata jiki ya ilata musu Y'a don Girman.Allah kasashi ya sake musu y'a tun a cikin mutunci kafin ya janyo mana abinda zamu gaza kare kanmu a idon duniya." Yana zaune a bakin gado ya haɗa kanshi da hannayenshi, ya rasa abinyi. "Ku fito." Inji Alhj. Koda suka fita kayana aka barni nasaka, sai a lokacin ya mike yasa rigarshi gabana yazo ya rungumeni a hankali yace. "Nagode maryam Sajida, Amma bazan sake ki ba ko da zan rasa komi nawa ne, zan fanshe shi dake koda kuwa da numfashina aka saka akan ki zan bada, amma ki sauya tunani rabuwarmu ba sauki." Shafa min cikina yayi zuwa cibiyana yana min tafiyar tsutsa, rike hannunshi nayi gam, ina sauke numfashi dakyar nace. "Na,shirya rabuwa dakai ta kowani fuska." "Karki yi abinda zai ɓata miki suna da rayuwa kina kasa da sha takwas, kuma kina harin zawarci, bayan baki san daɗin auren ba." "Kai sanin daɗin aure ya dama, ina dai dai da nashirya rayuwata kamar kowa, kuma kaga duk namijan da zan aura sai aureni a ɓagas ne yana min kallon rogo ina masa kallon kitse, tunda namiji bai take ni ba don Allah free me Mr Mai nasara." Ina gama faɗar haka na fita ina murza idanuna da fake kwallar munafinci, da sauri na raɓe jikin Huda dama jikina da zafi take ta zabura tace. "Aunty Mom kin sha magani kuwa." cikin fida wani munafikin kwalla nace," kunne ne yake min guɗa." "Innalillahi....Alhaji ka gani ko na shiga uku ni Hauwa'u kashe musu y'a zaiyi fa." Inji Hajiya. Kallon rashin Yarda Mama tayi min, irin anya Maryam, sunkuyar da kaina nayi jikina na rawa dan ba ɗabi'armu bane karya kuma ba'a ɗauramu akai ba. Fitowa yayi a sanyayye, ya nemi guri ya zauna kanshi a sunkuye. Kallona Alhaji yayi cikin lallashi yace. "Maryama!!! Mi ya haɗaki da mijinki," Kallon Huda Mama tayi tace. "Takwara bamu guri." Mikewa tayi jikinta a sanyayye ganin yanda ubanta ya koma lokaci ɗaya, Gabaki ɗaya jikina ɗaukar rawa nayi ina kallon fitar huda, sunkuyar da kaina nayi, cikin kuka nace. "Baba nice na fasa mashi laptop ɗinshi wanda yake abubuwan kasuwancinshi garin yin game, kuma ya hanani ɗauka da yazo ya tambaya nayi mishi rashin kunya Amma wallahi baxan kuma ba karku faɗawa Ummana, zatayi fushi dani." Na karshe maganar cikin kuka da yarfe hannuna, ina kuka wiwi. Zaro ido yayi yana kallona, cike da mamaki, murmushi Mama kilishi tayi sannan tace. "Alhaji ta tashi kawai taje, gurin Huda sukwana sai mu karasa maganar dashi." "Tashi kije." Ina mikewa tsabar tsoro kamar zan hantsila yayi maza ya mike zai tare ni, na faɗa jikin Mama by mistake na fama nonon kara nasaka tare da dafe gwiwarta na kifa kaina, ina sauke ajiyar zuciya kuka nake sonyi amma ganin yanda duk suka ɗaga hankalinsu ya sani mikewa ina murmushin dole nafita, "Wallahi Yunus ka cuci kanka, dube yanda tayi karya dan ta kareka nayi Imani da Allah ba abinda tafaɗa bane ya faru mi tayi maka har kayi mata wannan dukar, fama kirjinta tayi fa, Gaskiya Alhaji kasashi yasake musu y'a dan girman Allah dan dole muje asibiti su duba kirjinta." Hajiya ta karshe maganar tana share kwalla. "Koni ma na yarda da maganarki dan babu sisinshi a auren mune muka mishi kuma matar tamuce dan haka mun fasa ya sauta kawai." Inji Mama kilishi, "Yunus Mi ya haɗaka da iyalinka kai mata irin wannan dukar, asanina kai mutum ne mai hakuri da biyayya da kuma bawa kowa hakkinshi. " Inji Alhj, Gyara zama yayi cikin sanyi murya yace. "Wallahi sharrin zuciya ce, kuma yarinyar ta cika fitinane bansan mi zan mata bane, kuma gata bata da wni wayewa dan sauran Yan uwanta su Fareeda ai ba'a taɓa jina dasu ba, abinda na.lura shine akwai gidadanci a tare da ita, amma ayi hakuri zan makaranta kuma gaskiya Alhaji ayi mata magana ta daina wannan kukan banzan da rashin kunya." Ba Hajiya da Mama ba hatta Alhaji sake baki yayi yana kallon Mai nasara cikin takaici da bakin ciki, murmusawa Alhaji yayi cikin dattako yace. "Toh ba damuwa mun ji korafinka shi knn ko akwai wani damuwar bayan haka." Girgiza kanshi yayi alamun babu, gyara zama Alhaji yayi cike da mamaki da dariyar wautar Yunus, "Toh Yunus ko xaka iya bani takardan Maryama, ina son nanda karshen shekara na bawa Sulaiman Aurenta dan bazamuyi wasa da rasata cikin zuri'armu ba duk macen da tasan rufawa namiji asiri ba matar da za'aki bane, Idan mukayi dubi da kirsar Annabi Ibrahim (A.S)da matar Annabi Isma'il(A.S) lokacin da Annabi Ibrahim yayi zuwarshi na farko bayan barin Hajra da ɗanta sai yasami Annabi isma'il yayi aure, sai ya sami matar yace. "Baiwar Allah ya halin maigidan nan yake." Nan tashiga aibanta Annabi Isma'il, ai yayi kaza bayi kaza ba, tana gamawa, yayi mata godiya da zai tafi yace mata. "Idan mai gidan ya dawo kice ya sauya kofar gidan nan bai dace da gidan ba." Bayan mai gidan ya dawo wato Annabi Isma'il ta faɗa mishi wani tsoho mai kama kaza mai kala kaza ga abinda yace, aikuwa Annabi Isma'l yace mahaifina ne kuma yana min ishara da na rabu dake." Next zuwanshi yasamu Annabi isma'il yayi wani auren daga zuwanshi matar ta tarɓeshi ta shiga mishi alkhairi da kyautata mishi haɗi da faɗar alkhairin Mijinta ta ɓoye sharrinsa ta nunawa kowa mijinta na kyautata mata sama da komi..... Ban kawo maka wannan maganar dan ka zauna dole da Maryam ba dan nima nafi son ka saketa nabawa sulaimanu, ita shi zai iya zama da ita komin muni halinta, dan nasan shi ɗin mai biyayya ne da muradin Iyayenshi. Sati biyu jal na baka kawo min takardanta kaje ka zauna da wayayyun matan, sannan kuma kar na kuma ganin kafarka a cikin gidana indai ba da takardan saki ba, tashi ka tafi Allah ya bamu alkhairi." Tashi yayi ya fita jikinshi a sanyayye, dan bai wani ji ba daɗi ba. ........Ni kuwa zafi jikina yayi sosai amma na boyewa huda har tayi barci amma ni na gaggara barci. .......Shiru Alhaji yayi kafin yace. "Miskili yana sonta bai san yanda zai janyo hankalinta bane amma bari muga gudun ruwanshi." Mikewa sukayi kowa ya nufi inda zai kwana amma nikam barci yaki idanuna. Har aka kira sallar asuba a lokacin jikin yayi zafi fiye da jiya, dan nonon sun kumbura sabida famasu da nayi ga zogi azaba, tun ina kuka har na daina na lumshe idanuna koda Huda ta tashi taɓa goshina tayi tajishi da zafi ta fita ta kira Mama, suna zuwa aka fito dani, shirya jikina sai da huda ta taimaka min, aka fadawa Alhaji,, asali bansan miye duka ba a rayuwata ba, kuma dukar da yayi min a kirjina ya haifar min da ciwo ga jikina da yayi mugun tsami. Dakyar muka fito zuwa gurin motar Alhaji, dai dai shigowarshi daga masalaci kenan, tsura min ido yayi tare da lasar bushashiyar laɓɓashi, ɗago kaina nayi idanunmu ya sarkafe da juna, kwalla ce ta zubo daga idanuna na kauda kaina, shiga motar mukayi na kishingiɗa ina sauke ajiyar zuciya. Yana son magana Amma Mama kilishi ta tsare gida, haka muka fita muka barshi a gurin, wani asibitin kuɗi aka kaini take, aka shiga bani taimakon gaggawa, daga allurai da drip. ......... Muna fita shima ya haɗa shirginshi sai kaduna...... ***** "Kaii Abban Chuchu baka gajiya ne da abu ɗaya nifa cikina ya fara ciwo." Inji Rahimah da take kwance a jikin Ahmad bayan ya gama murzeta son ranshi, a gidanshi dake Cikin gidan iyayenshi a garin katsina Dariya yayi sosai sannan yace. "Yarinya zakiyi bayani ma raguwa kawai amma kina kokarin taimaka min gurin samin nutsuwa, nagode Rahimahta." K'amk'ame shi tayi tana murmushi, rungumeta yasake yana shafa abinda yake bala'in so a jikinta ganin haka ta gyara kwanciyar yq cigaba da yin hidimarshi dasu. **** A garin maiduguri cikin Rahilah ya fito sabida bata da jiki, zama tayi a gaban Mamie tana cin abincin da aka mata da safe Mamie sai murmushi take cike da jin daɗi tace. "Rahilah, ina Aman banganshi bane." Murmushi tayi kanta a sunkuye tace. "Mamie ai yana sama, aiki yake a can yasa baki ganshi ba." "Kema yunwar cikinki ya koroki da bazan ganku ba sai rana." Inji Mamie, dariya Rahilah tayi, kawai. Dukkansu suna cikin farin ciki da jin daɗi. ......... Ya isa garin kaduna karfe bakwai da rabi ya tattara al'amarina ya watsa gefe, ya shiga hidimar gabanshi. ........Sai da na kwashi kwana biyar asibiti, aka sallameni, nan huda ta shiga haɗa kayanta zata koma, kamar nace zan bita amma nayi shiru, dakyar muka rabu ita kuka ni kuka, haka na dawo kamar kurma. Bana zama a cikin mutane sai a ɗaki, dakyar nasami wayata na kuna kullum ina online, muna hira dasu Rahilah amma ban faɗa musu abinda ya faru ba dan nabarshi a sirrin gidana. **** Sati ɗaya babu shi babu dalilinshi, har aka shiga sati nabiyu aka cinye kwanakin, da yamma Hajiya takirashi cike da masifa tace. "Kaiii Yunus kafita idanuna ka turo min sakin yar mutane wato ga dattawan banza ko nabaka nan da kwana ɗaya kazo min da takardanta ko nina zo maka." kashe kiran tayi abinta. .......Yana zaune a office takirashil, lumshe idanunshi yayi cike da tashin hankali yake jinta, idanun nan kamar jan gauta, Aman ne yace. "Mr Marafa lafiya?" Tashi yayi ya zauna dakyar ya iya faɗa musu halin da yake ciki, shiru sukayi Ahmad yace. "Ka daketa kuma, sabida tana Period taɓata maka ɗaki, Mai nasara, lallai da kaine da Hafsa da ka harbeta." Nan ya faɗa musu abinda tayi mishi na rufe mishi datayi zaro ido sukayi, murmushi yayi yace. "Kuma naki saketa, ina kallonta da abinda tayi ni kuma naxe mi? Gaskiya baka kyauta ba, gwara kasake musu yar mutane gari da yawa mayye baya cin kanshi, zata sami wanda zai riketa tsakani da Allah, wai ma kai miye matsalarka da itane kaga yanda Yan uwanta suke kokarin kyautatawa Rayuwarmu." "Rabu da ɗan iska, don Allah ka saketa zan nimawa wani cousin broda na aurenta kuma kaga shi ba anan yake da zama ba ɗan kwallon Real Madrine kuma karamin yaro dan 29 ne bakai da kake niman 42 ba, zai iya janta nisan zango har sau uku ko hudu." "Zanci abu kazan kazanka shege ɗan iska, matar tawa kake faɗa min wani namiji zaiyi sex da ita har sau hudu a dare billahilazi sai naci Uban tsinane." Inji mai nasara, take yashiga fasa duk wani abu na cikin office ɗin, ya fita zuwa gidanshi, yana zuwa yasami gidan a rufe nan ya tambayi maigadi ina matan gidan, shiru mai gadin yayi kafin yace. "Ai sun koma gra nazata kasani ne, yau sukayi parking." Jan motarshi yayi yana huci sai yaci mutuncinsu, Yana isa gidan ya sami falon kaca kace, Sameer ya hargitsa kuma yana kai a tsaye uban na shigowa ya kalleshi shekeke, ya cigaba da ɓarnan shi. Ranshine ya kara ɓaci sakamakon hango kitchen ɗina abuɗe anyi kaca kaca da komi na ciki kamar an basu ajiyar, Ajiye jakarshi yayi ya haura sama, dukkansu suna ɗakinsu sai Balkisu da take kishingiɗe. Rike k'ugu yayi cikin azalazaliyar ɓacin rai yace. "Wani shegene ya baku izinin dawo gidan nan ba tare da sani ba, kuma wata Yar iskace ta shiga kitchen ɗin Maryam Sajida." Shiru tayi cike da mamaki yaushe mai nasara ya zama haka,ta lura tun dawowarsh sallah a zaria yake niman abokin mutuwa ya rasa, sai tayi shiru tana kallonshi. "Nice nan na shiga kitchen ɗinta, kuma akan yarinyar da aka cusa maka kake wannan zage zagen sai kace wani sonta kakeyi yarinyar da nasami labari ka mata dukar kaw...." "Ya isa wucce kije ki m gyara inda kika bata kafin naniki dukar mutuwa." Ya faɗa mata azafaffe. Kallon reni Fareeda tayi mishi kafin ta taɓe baki tace. "Bazan gyara ba." Sam baisan mi yasa tunda aka ce mishi ya rabu ds Maryam yake jin haushin kowa ba, fincikar hannunta yayi suka sauko kasa ya wurgata kicin ɗin yace.. "Minti goma ki gyara kafin na shiga jikinki." Dariya tayi tare da cewa "Hehehehw yeenanaye, Kana taɓani zan baka mamaki,har ka isa kace zaka taɓa ni kai namijine da zai nuna ikonshi a gidan nan toh bari na fada maka wallahi idan ka duke wancar jakar ka kwana lafiya ni bazak..." "Tabbas bazan taɓa ki ba, amma kije gidanku sai nazo" "Karya knn wallahi sai dai kai kafita min a gida dan nice mai ɗa namiji, a gidan banza lusari kawai." Runtsa idanunshi yayi, nutum ɗaya ce takira shi da lusari yayi hakuri bayan ita bayq jin zaiwa wani hakuri a kirashi lusari ba. Buɗe idanunshi yayi wanda suka ciko da kwalla yace. "Kije na sake ki saki ɗaya................" "Wayyo Allah na, ni kasaka" Yunus ya faɗa da karfi " get out." Take kowa ya kama kanshi, kitchen ɗin ya shiga yana kallon yanda aka hautsina komi, take jikinshi yayi matukar sanyi, sana ya koma ya buɗe ɗakina yasami Mufida sai hautsina ɗakin take, Harɗe hannunshi yayi a kirji, yace. "Kin mata ajiya ne." Juyawa tayi a tsorace, tace. "Babu." a shagwaɓe, zuwa yayi ya kamo kununta ya murɗa sai da tasaki fitsari aikuwa ya falla mata mari, ihu take tare da kuka yace. "Ki ɗauko mopp ki goge mata ɗakinta kuma ki maida kayan if not." Fita yayi daga ɗakin, yana jin cin kaniyar kows duk wanda ya kawo mishi wargi. A daren ya shirya zuwa zaria bai faɗawa kowa ba. **** Ina kwance bayan sallar isha ina bin kira'a sheik Abdul rahman sudais. Idanuna a lumshe dake hajiya da Mama sun fita ɗazun gaida wata yarsu da aka kwantar a asibiti. Ban ji sallamarshi ba sai ganin mutum nayi a kaina mikewa nayi salati. Zama yayi akasar kafet ya zuba min ido, tsuke fuskana yayi cike da tsiwa nace. "Mi haka zaka shigo kan mutane babu sallama, ayi magana ka rufe mutane da duka." na karshe maganar tare da murguɗa bakina. Murmushi yayi sannan ya mike yazo inda nake zaune yace. "Su mutane har nawane a gurin da ban gansu ba." Hannunshi naji yana turawa cikin zanina na tureshi tare da ɓata fuska nace. "Bana son iskanci, nayi magana a zane ni da belt." Matsawa yayi sosai ya shiga kokarin haɗe jikinmu na kai mishi duka a kirji tare da tureshi, amma ko gizau saima kokarin sumbatar bakina yake naki tsayawa. "Shika musu yar mutane" Inji Mama mikewa yayi yana sosa kai yace. "Kun dawo lafiya." "Lau ina sakin yar mutane yake " Ta mika mishi hannunta, "Mama don Allah kuyi hakuri mana magana baya wuccewa ne yanzun na bata hakuri fa." "Dake mune sa'anka shine zaka rena mana hankali fitar min a falona." Gurin Umma ya nufa itama tayi mishi koran kare, Alhaji na dawowa ya haɗa mishi nashi zafin, kamar zaiyi hauka kuma yana binsu da suyi hakuri amma firr suka ki kulashi sai ma koranshi da sukayi, Washi gari da ya shigo basu amsa gaisuwarshi ba sai mika mishi hannu alhaji yayi cikin tashin hankali yace. "Alhaji kuyi hakuri bazan iya ba." "wallahi tunda ka iya faɗa mana nakasunta na rashin wayewarta sai ka saketa ko kuma na baka mamaki ka bani takardanta" "Alhaji wallahi bazan iya ba, ka taimaka min kuyi hakuri." "Tashi kabar min gida kar na kara ganinka sai da sakinta ko kuma na baka mamaki mutumin banza, kawai." Hmmm kamar mahaukaci haka ya koma a cikin kwana biyu, Ahmad da Aman sun zo Alhaji yaki kulasu saima koran da yayi musu, ina ɗakin hajiya sanye da 3qtr, da riga mai dogon hannu amma kirjin a buɗe. Ya shigo dakesu hajiya suna falon Alhaji suna hira. Kaina yayo kamar wani kura, ko tsorata banyi ba, niman taɓa ni zaiyi cikin tsiwa nace. "Anga banza, ko? Toh baka isa ba koda wasa ka taɓa ni sai na maka ihu." "Wai mi kuke sonayi ne, na basu hakuri sunko abokaina sunzo sunki, Don Allah mi zanyi muku ne na gaji da izayarku ni kizo mutafi, gida." "Babu inda zani, koda zan tafi gidan iyayena zani." Shiru yayi, kafin nace wani abu ya saɓeni a kafaɗarshi, yayi waje dani. A tsakar gida muka haɗu dasu Hajiya ina cewa. "Sauke ni babu inda zan bika ai kasan da haka ka min shegen duka." "Sauketa!!... Kuma sai ka saketa yanzun ko nayi maka Allah ya is." A razane na sauko a kafaɗarshi na kare shi ina girgiza kai kwalla na zuba idanuna nace. "Hajiya Ubangiji muna masa laifi ya yafe mana, balle kuma mu ya mu, yan adam." Zubewa nayi a gabansu tare da fashewa da kuka nace. "Idan Iyayena suka ji haka wallahi Umma sai ta zare ni a cikin Yaranta horon yay...." "Tashi ki bani guri, sake kine sai yayi fa. Kuma na baka nan da awa biyu ko kuma na maka Allah ya isar. Kema ɓace min da gani." . Da gudu na mike zuwa ɗakin da nake na rufe, shi kuma ya fita... *****Washi gari da safe Mama tasani a gaba sai kaduna Gidan Mamie ta faɗa mata komi, sannan tayi min nasiha tare da nuna min dalilinsu na haɗa mishi zafin kai..... 😂😂😂😂😂😂 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* Page....23 Duk sai naji ba daɗi wallahi abinda akewa Mai nasara yayi yawa, tunda na dawo kaduna nake kuka amma a ɓoye ga wasu mahaukatar gyaran da Mamie ta min. ....... Zaune yake ya buga mugun tagumi, duk ya tara uban kasumba kamar wani mahaukaci yayi shiru miskilancin ya sake ka ruwa fiye da, baya magana ake amma yaki magana kuma akan kasuwancinsune. Amma ko ɗaga kai bayi ya kalli Ahmad dake bayani ba. Cusa hannunshi yayi cikin sumar kanshi da ya tara, yaki komi fa, banda wanka da sauya kaya Yunus baya komi dan kyamar ɗakinshi yake babu mai gyara mishi, ga gidan ya koma tankar gidan mutuwa dan daga Aneesah da Balkisu kowacce ta shiga hankalinta, sai iyayen fareeda da suketa bibiyarshi ya mai da ita firr yaki sauraransi. Karshe zaria Ubanta yaje sukayi magana da Alhajinsu yace. "Kyale shi ta koma ɗakinta laifi yayi muka hukuntashi, shne ya dira akanta kuma ya kamata su kiyayye abinda zai shiga tsakaninsu na rashin fahimta tunda kaga ya iya saketa toh matukar suka cigaba da shige masa zai botsere musu." Da haka sukayi sallama koda mahaifinta ya dawo ya tambayeta mi ya haɗa su da Yunus ta shiga kame kame karshe dai ya fahimci bata da gaskiya take ya sunketa yayi mata tasss sannan yace. "Kamar yanda kika zo da kafarki haka zaki koma babu me maidake." Haushi ya cikata gidan kawarta kubra taje ta faɗa mata. "Hmmm ke kina ganin mi ya sauya shi lokaci ɗaya, mutumin da bayi magana shine har da saki." "Hmmm dan nace ya daki jakar Amaryanshi, kuma na gaya mishi magana fa dan har lusari na ce mishi." "Tashi ki tafi gidanki bazan iya rakaki ba, sabida baki san darajar aure ba mi kika nima kika rasa, komi na rayuwa Allah ya baki shine kikewa kanki bakin ciki tashi ki koma Allah ya tsare na gaba." ***** Yau ta kama sunday, ɗakina ya koma da zama dan shine a tsaftace zama yayi yana shakan kamshin turarena wato Jameela, ya rasa ta inda turaren yake fitowa, kamar ance ɗaga pillow. Sai ga Bra da pant ɗina, wanda na cire ana saura kwana biyu tafiyarmu zaria zan sakasu na ajiye nasaka wasu da Huda ta nuna min, dan har na fesa musu turare. Lumshe idanunshi yayi ya janyo su, tare da ɗaura akan fuskarshi damke yayi yana jin wani irin kewana a jikinshi da jininshi, tuna yanda yake shakar kamshin a jikina, babu abinda ke gigitashi yasaka kanshi a kirjina ga kamshi da ɗumin jikina, ji yayi kanshi zai kunce magana ya shiga yi shi ɗaya yace. "Miye take dashi da sauran basu dashi? Mi nake ji a jikin tane? Banda kuka da reni mi tasani?" Take wani gefe na zuciyarshi yace mishi. *Nutsuwarka da kwanciyar hankalinka duk suna gareta, tana da abubuwa da kai baka san dasu ba, hakuri, juriya, duk ta haɗa ga kyakyawan mu'amala, itace zaka taɓata bata ce maka wani abu ba ka tashi ga barcin da kake, ka dubi kanka ka dubi ɗakinka mana, kaima gudun hijira kayi sabida kaxamtar matanka tunda gashi babu wacce tayi tunanin gyara maka da itace kuwa kai kanka har saurin ka dawo gidanka kake..* Mikewa yayi ya dafe goshinsa sauka yayi a gadon, ban ɗakin ya shiga ya ɗauki shaving cream ya shafa a kasumbarshi ya shiga haskewa, yana gamawa yayi wanka ya fito.. Bai zamd ko ina ba sai ɗakinshi ya,zaro shadda sabuwa gal fara sol,yasaka sannan ya ɗauki bakin takalmi ya zura sama sama ya gyara fuskarshi ya fita daga ɗakin, yana fitowa falo ya cikaro da Fareeda, kara tsuke fuska yayi cikin masifa yace. "Uban waye ya baki izinin dawowa?" Sunkuyar da kanta tayi tana kokarin ɓoye ɓacin ranta tace. "Alhajin Zaria." Raɓa gefenta yayi ya fice, gidan Aman Yaje ya kirashi a waya lokacin yana fama da Hindu tayi wanka sai rena mishi hankali take, kuma baya son zuwa ga Rahilah dan karsu shiga hakkin Hindu. A mota yasami Mai nasara, gyara zama yayi yace. "Allah ya taimaki wakilin marafa, Mi kake bukata." Banza dashi yayi kamar bazai magana ba ya juyar da kanshi, har na wani lokaci. Harzuka Aman yayi cikin jin haushi yace. "D'an iska lokacin da ka daketa kasan zaka shiga ukune ai na faɗa maka jinjira bata da sauki ni zan fita dan yau hutu ake tunda baka da abin fada." Buɗe murfin kofar yayi, maza mai nasara ya rike shi. "Mi yasa ku baxaku fahimci halin da nake ciki ba? Mi yasa kuke jin zafina? Koma mi nayi ban kamaci wulakantawarku ba, duk matsalarmu iri ɗaya ce, amma mi yasa kuke ganin laifina." Juyawa Aman yayi cikin tausayawa yace. "Eh laifinka muke gani, sabida ka gaza hakuri da yar sha bakwas, amma kana zaune da yan talatin da wani, Yunus bazan ɓoye maka ba kai ka lalata rayuwarka da na gidanka, kuma daga auren Maryam wasu halayarka naga ka ragesu, musaman rashin sake fuska, haka kawai zaka zauna kayita murmushi kai ɗaya, kana son Maryama amma kake bawa kanka wahala." "Kaii Wallahi ko sau ɗaya bana sonta, dai ina jin ba daɗine akan rashinta, ka yarda dani." Wani irin kallo Aman yayi mishi, me ɗauke da renin sense, ga soyayya kuru kuru har da rantsewarshi taɓe baki yayi ya buɗe motar zai fita. Mai nasara yace. "Aman kaima juya min baya zakayi?" Murmushin gefen baki Aman yayi sannan yace."Kowani cuta da maganinshi sai dai mituwa ce babu maganinta Yunus You are in love amma kake musanta min magana well zan baka shawara kaje zaria ka samo kanta idan haka ta faru zan baka final shawara." Yana gama faɗa haka ya juya yafita, Jan motarshi yayi sai zaria,nan ya tarda kwandon bala'i har sai da ya kusan zubda kwalla. "Wato dan ka maida mu marasa mutunci shine muka nemi sakin kaki bada ko Yunus ka bani sakin Yar mutane ko na saɓa maka, wai shin mi kaida Mutane ne abokan wasanka har kana sake ɗayar matarka muda muka ce ka bamu sakin maryam sai ka saki Fareeda toh bani takardan Yar mutane mara mutunci saɓo tumaki ɓallo jaki bani, kaje mugun halinka ya taimakeka.".. Shi kanshi abin duniya ya dame shi, muka ya kasa magana mikewa yayi ya bar falon Alhaji, zuwa falon Hajiyarsu nan yayita raba ido bai gani ba, Karewa mikewa yayi zuwa ɗakin hajiya ya sami ɗakin Wayam, babu ni babu alamata. Gurin Mama ya dawo tace. "Kazo dubawa kotana nan ne? Toh mun ɗagata daga gidan nan kafin ka shiga rayuwarta." "Amma..." "Dakata fitan min a ɗaki kaje can..." Fata fata suka mishi dawows kaduna yayi ya kira Aman ya faɗa mishi, halin da Yake ciki. Dariya Aman yayi yace. "Ka wucce gidansu kasami Iyayenta da maganar, zaka sha mamaki yau duk inda Maryama take a chest ɗinka zata kwana.". Kashe kiran yayi ya nufi, tudun wada, a kofar gida yayi parkin ya tura yaro akan mijin Maryam ya zo. Ya kabiru ne yazo ya shiga dashi cikin gidan, aka shimfiɗa mishi taburma ya zauna, gaisawa sukayi da Umma da Mama. Cikin nutsuwa ya faɗa musu halinda yake ciki, tare da nuna musu shine da laifi amma iyayenshi sunce ya sake maryam don Allah ayi hakuri bazai kuma ba. D'aga labule umma tayi taga karfe biyu da rabi, kallonshi tayi kafin tace. "Zuwa karfe shida na yamma Kabir zai kiraka." Godiya yayi sosai sannan ya tashi zai tafi ya ciro kuɗi zai ajiye tace. "Yunus ɗauki abinka, mu y'a muka baka ba abin hannunka muka duba ba." Duk yanda yaso ta amsa amma fir suka ki karɓa koda suka fita da Ya kabir sun taɓa hira har zuwa matakin karatu, mika mishi card ɗinshi yace. "Kazo da takardunka, dama muna niman wanda zai zauna mana a kamfaninmu na Abuja kuma mun samu." Godiya kabir yake kaman yayi ihu dan murna, haka sukayi sallama, ....... A cikin gida kuwa ɗaukar waya Umma tayi takira Mamie suka gaisa, cikin tsautsayi Mamie tace. "Maryam Sajida, duba min miyar nan nakan gas," "Toh Mamie" Aikuwa kashe kiran Umma tayi tasaka hijab dinta sai gidan Mamie, muna tsaka da hira mamie na faɗa min.Umma takira fa, take naji yan hanjina sun kaɗa. Muna cikin maganar ta shigo da sallama bayan Mamie na b'oya. Tunda tayi sallama suka gaisa Mamie ta kama hannunta suka shige ɗaki,har kusan la'asar basu fito ba. Koda suka gama kai ruwa rana, suka fito wani mugun kallo tayi min sannan tace. "Rahilah da Rahimah kowacce tana makale a ɗakinta dan.rufin asiri shine dan kuskure irinta ɗan Adam kika, fito zaki kashe aurenki Hmmm Maryama ki zauna ai daɗin abin bake ɗaya na haifa ba." Tana gama faɗar haka ta juya kan Mamie tace. "Yanzun Yunus zaizo ɗaukarta." "Wayyo Allah Umma kashe ni zaiyi." "Allah ya jikan wanda ya rigamu gidan gaskiya, karewar kasheki ya jefa ki cikin rami." Kuka nasaka da ihu har da birgima haushi ya kamata ta samu tayo kaina ta shiga niman dukana mamie ta shiga tsakaninmu tace. "Wai don Allah ke baki da zuciyane dukarta yayi fa har akan nono kuma ana hukuntashi kice zaki maida mishi da ita." "Hajiya Falmata knn mata dubu nawa maza suka na kasa, kinga sun taɓa barin gidajensu, yayi kuskure kuma ya gane hakan da yayi bai kyauta ba, tunda ya iya zuwa gurinmu ai yasan mune zamu saurareshi ba tare da duba girman abinda yayi ba, ki fahimceni akwai hujjana nayi haka, Wallahi matukar maryam ta koma ba zai taɓa ko farcenta ba, ina faɗa miki gaskiya ne ai ya kawo kanshi inda bazai iya fita ba, wallahi na ratse miki da Allah idan har maryam Yunus ya taɓata toh bani ce na haifeta ba, ta shirya zai zo yanzun." Fita Umma tayi, na cigaba da kuka, Mamie na rarrashina tare da nasiha, Umma tana isa gida ta saka kabir ya kirashi yaje ya ɗaukeni, a gidansu Aman. Yana gurin cin abinci amma haka ya mike yabar abinci, bayan ya biya, Kayana tsaf Mamie ta shirya min tare da karamin wasu turaruka tace. "Mamanku na zaria tace na haɗa miki, kiyi hakuri zaki ga ribarshi nan gaba." Muna cikin haka yayi sallama, kuka nasake, taramu Mamie tayi har da hannunka mai sanda. Daukar jakana yayi duk biyu ya fita dasu, ina kuka mamie ta rakoni har jikin motar, tayi mana fatan alkhairi. Muna fita, tunda muka hau hanya nake kuka, mai mugun karfi kaman zan cire mishi kunne, parking yayi a gefen titi, ya zuba min ido, ina jinshi ya kamo hannuna na fauce cike da tsiwa nace. "Dalla malam shika min hannuna, Musa a fiska fir'auna a zu..." Jnyoni yayi da karfi ya shiga sumbatar fuskana, aikuwa na ware muryana na fasa ihu, matseni yayi da jiknshi, yana sauke a jiyar zuciya. Fitina nasaka mishi sosai dan haka yaja motar muka bar gurin, muna isa gidan na shige abuna nabarshi da dakon Kayana, kafin isa cikin gidan na share fuskana, sabida haɗuwa da nayi da Sameer. Ina shiga nasamu tumakin sun zuba min ido irin."Maaaaaaaaaaah) ɗin nan dariya nayi a raina nace. *Kaiiii Amma mutumin nan ya kurewa iskanci maneji, duk tulatulan matan nan na shine." A fili nake dariya ina kallonsu na haye sama abuna, ina shiga falon sama na haɗu da wata bijimar saniyar, a kwance tsabar mulki sau ɗaya ta kalleni murmushi tayi min nima na maida mata da shi. Buɗe ɗakin nayi naganshi a rufe, lekawa nayi cikin sakaltaciyyar murya nace. "Daddy ɗakin a rufe yake fa." Gani nan zuwa, haka kawai naji a raina na bashi wahala zare hijab ɗina nayi dama rigar da ake min dilke ne, mara hannu, sauka nayi har inda yake na kalleshi da kyau na kalle step, dai dai fuskarshi naje har da d'igelgel nace. "Wallahi goyani zakayi kuma ka ɗauki kayan dani." Zaro ido yayi nima na ware mishi nawa tare da tura baki nace. "Zan kira Hajiya kuwa." Ba musu ya juya na ɗanne bayanshi, tare da aza kaina a kafaɗarshi nace. "Kasam mi na tuna, hawa dokin da mukayi." Mikewa Farida da Aneesah sukayi cike da mamaki kuma ya ɗauki bags ɗina, "Barka tulatulai kunsan sha'anin auren Yarinya karama knn musaman jinjira irina wacce bansan komi ba sai Yunus mai nasara ko My sweet bom." Shiru yayi ya haye dani sama, muna zuwa kofar ɗakina na dira dan ina jin kunyar Balkisu, ko ba komi Mahaifiyar Huda tace. Buɗe kofar ɗakin yayi na shiga ciki na fasa ihu tare da cewa. "Home sweet home, muaaaaa mai room nayi miss ɗinku." Tuɓe rigar nayi babu bra sai pant na shiga ban dakina na fara wankewa, sannan na fito na cire zanin gadon na gyara na share ɗakin, mika nayi a gabanshi tare da kallon fuskarshi a raina nace. "An daina latsani a bati." Towel na ciro a wardrob na ɗaura na fito karamin falona na gyara tass, sannan nabi falon da ɗakin da turarukan wuta sannan na wucce ban ɗakina nayi wanka. Yana ɗakin, ni kuwa ina fitowa na zare towel ɗin na shirya akan idanunshi. Wani mai Mamie ta haɗa min ina shafawa jikin boons ɗin na shafe tasss abuna na tashi doguwar riga mai tsagu har cinya nasaka, da zan fita na kalleshi nace. "Mr Man dasaka nayi ne a ɗakin." Firgita yayi ya dawo hankalinshi, durkusawa nayi nasaka belt ɗin takalmina dan flat ne mai belt. Sannan na fito nabarshi, kitchen ɗina na nufa na zauna na gyara komi na ciki. Sannan na ɗaura abinci, dai dai cikina sai gashi ya sauko wani tsare gida yayi shi nan baya son wargi ni kuwa na sake tsuke fuskana na cigaba da aikina dan na bar irish ya soma lalacewa dan ma yana kasanr. "Zaki gyara min ɗakina." ya faɗa min, na ɗago da xumar mai da mishi magana naga inuwar mutum a dinner area mikewa nayi nazo na sumbaci fuskarshi nace. "Ɗaukeni ka kaini ɗakin, ko kuma na fasa." Ɓata rai yayi sosai na baya son reni, "ɗazun bana goyaki ba, ynz kuma na ɗauke ki, mi kike nufi." "Eh toh sai nakira Hajiya na faɗa mata, kasa umma ta ɗsukoni bayan kunmin shegen dukan" na faɗa mishi babu wasa a fuskana. Irin abinda ya tsana knn, kuma gashi nan za'a rena shi, ɓata fusks nayi tare da ta karkarewa na zabga ihu. "Wayyo Allah na...." Saɓani yayi kawai a kafaɗana, ya jingina kanshi da Ukwu, ɗina aikuwa na ɗaura kaina akan hannuna, nayi tagumi kamar yanda Piona tayiwa shrek, da ya ɗaukota daga gidan da aka ajiyeta. Haka muka wucce su Aneesah har ɗakinshi ya kaini ya jbgeni a gadonshi nayi maza na sauka ya fincikoni tare da matsaeni da kirjinshi yana tsare fuska, tura mishi baki nayi nace. "Nikan ka kyaleni lokacin da kaxaneni bakayu tunanin zaka zo kana lallubar jikina ba, sai yanzun, dan ka ganin ni karama shine kake cutar dani, tunda nazo gidanka nake zubd...." Tsit kuke ji, gam na rike rigarshi tare da rintsa idanuna, kwalla ne suka shiga sauka a idanuna, gyara min kwanciyar yayi jikinshi na rawa, taɓ nace a raina. Lokaci ɗaya Mai nasara ya gigice, niman rabani da kayans yake, nayi maza na dakatar dashi da sauri, "Kaga nifa ban isa ɗaukar namiji ba, hallo dai ni kazama ce.gashi na renaka bayan ka kusan haifana na don Allah ka rabu dani Mai Nasara Free me mana, dolene sai ka taɓa ni." Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya janye daga jikina, ina hango inuwar mutum ya gillama, tashi nayi na shiga gyara ɗakin, yana zaune a bakin gadon ɗakin harna gama nace zan gyara gadon ya mike, ban ɗaki na shiga naga yanda komi yake zaune da gindinshi fitowa nayi cikin tsiwa nace. "Kawai period nake kasa bulala ka zane ni Inner wear ɗinka ma sai nice zan wanke maka." Tsura min ido yayi a sanyaye. Bai ce komi ba na cigaba da cewa. "Wallahi karka kuma kirana kazama dan kaima Babban kazamine, sai anyi magana kaita kallon mutane kaman anyi maka karya." Cizon lips ɗinshi ysyi tare da kishingiɗa ya ɗaga min gira ɗaya, komawa nayi ina mita har na gama wankewa na fito da shanyar nabi ta kitchen ɗina akwai kofa naje inda na ɗaura igiya na shanya mishi kayansa na dawo, ganin gas ɗina nayi a kashe naga an juye abincin da ns girka dukka. Karan spoon naji asama na haura Aneesah da Fareeda suka juye abincin suke ci. Zuwa nayi na fauce abincina cike da tsiwa na juye nayi kasa dashi, tsabar ina cike dasu, na zauna na juye abina na cinye. Na rufo kitchen ɗin. ***** Zaman gidan mai nasara wani irin rayuwa akw mai kama da ta dabbobi karku ga laifina dan na faɗi haka,babu addini sai boko zalla shima dai samakal, wani karamin banasaren ne, Wani tashin hankalin da na fara fuskanta shine da zaran mun keɓe dashi zanga inuwar mutum a gurin a ɗakina ko anashi ko kitchen ya biyo ni dan ya sani wani abu za'a bibiye mu. Ranar na shiga gyara mishi ɗaki, dake ɗakinshi akwai karamar korido, inda yake ajiye shoes ɗinshi. Mura ke damunshi na masa farfasun kan rago, sai tea irin namu na yan nijar na kai mishi, sai kuma ruwan da zaisha magani, ina zaune ya mike na kawo mishi brush ya wanke bakinshi a wani roba na maida toilet, ina fitowa naga mutum a window komawa ban ɗaki nayi na taro ruwan zafi, na surka nazo na watsa a window dama na faɗawa Rahilah tace haka Hindu ke mata, sai da ta watsa mata ruwan zafi ta daina, Aikuwa mufida ta fasa ihu. Tare da yarda abu, da gudu ya fita yasamita fuskarta ta rike ga Tap ɗin Aneesah a kasa tana ɗaukarmu a video, ɗaukar tap ɗin yayi ya shiga duba ciki hotunarmu dashi da abinda yake min ne, a ciki komawa yayi da baya ya jingina da bango kamar zai faɗi nay maza na amshi tap ɗin, wasu kwalla ne ya cika min ido, na mika mishi tap ɗin zan fita yayi maza ya maidani cikin ɗakin yasa key ya rufe ni. Dama ihun karya ce, tuni ta fita da gudu, munafukan na zaune a falo. Ya fito daga shi sai wandon shadda, fara abinda na fahimta dashi mutum ne ma'abocin saka fararen kaya ko kaftani zai saka da farar riga zai haɗata. Sai farin singlet ya fito, ya mikawa Anesah tap ɗinta yace. "Ku bani wayoyinku da laptop ɗinku, ynx nan kuma mata ta kuskura ta goge wani abu takwana da sanin abakin aurenta." Mikewa sukayi kowacce ta mika mishi wyar kuma yabisu ya amshi, laptop ɗin ya shiga bincike abin takaici Aneesah ta ɗaura hotonmu a Whatsp tana faɗa musu kunga wani romantic. Duk abinda yake min, ajiyar zuciya yayi sannan yace. "............3186k kuka samu kuyi maneji zamu jone gobe😂😉 Iyalan Inna Wuro masu kaunar Raruka.........😂 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈* Page....24 ....Murmushi bakin ciki yayi yace. "Daga yau na haramta muku fita ko ina sai kun faɗa min mi yasa kuke ɗaukar sirrin gidana, kuke ɗaurawa A media idan kuma bakuyi magana ba zan baku mamaki, sannan miye hujjarku nasaka Min Y'a irin wannan halin na rantse da Allah sai na baku mamaki, kune baku san halina ba, amma ku tambayi Maryam tafiku sanin waye ni." Yana gama faɗar haka ya juya ɗakinshin, ina zaune a tsakiyar gadon na tusa kaina tsakiyar cinyoyina ina kuka,, sosai ranshine ya kara ɓaci yayi waje sama yayi inda ɗakin balkisu yake sameta a kan a yanda tasaba zamarta a karamin falonta mufida na uwar ɗaki.    Shiga yayi ganta a rakuɓe tana ganinshi ta fara kuka, sai ya rasa mi zai mata kawai, sai ya kyaleta yafito ya tsaya akan balkisu yace.       "Allah ya baki amanar Yaranki dan su zama hujja gareki ba hujja akanki ba, amma sam baki san da haka ba."   Yana gama faɗar haka ya juya yabarta a gurin.   .......Shigowa yayi ɗakin ya hauro gadon, tare da rungumeni yayi sosai na sake fashewa da kuka tabbas Mai nasara baya kaunata yafi sona yafi son Iyalinshi akaina.         Sai da muka kwashi sati kusan biyu bana iya sake jikina da kowa dama kuma kowa tsabgar gabanshi ya isheshi.                  Zaman gidan ya gundireni sosai bana son shiga harkan kowa sai na gabana.          Shima bayida lokacinmu dan tunda ya warke ya fara tafiye tafiyen kasuwancinsa.             ***** Na zata matsalar ta kare min, tun daga wancar lokacin ashe da sauran rina akaba, abinda ake min shine sai ina kwance ko ina karatu za'a kure radio a gidan, ans jin majujala, ko ayita ihu da hayaniya.                  Sau biyu ina musu magana basu saurare ni ba, sai na daina zama a falona sai na shige ɗakina.           Idan na fito kuwa Aneesah tace. "Wallahi da kafarki zaki bar gidan nan dan sai na saki kuka. Kamar yanda kika ja min aka hanani zuwa aikina."         Murmushi nake mata na wucce abuna,          Bansan tsiyarsu takai haka ba, sai da suka rutsani a kitchen zasu dake ni, kowacce da bulalarta, sai gashi kaman wanda aka turo shi. Wallahi na gama tsorata sosai amma dake makiraine sai suka san yanda suka ɓoye abin sukayi nidai da Allah ya kwace ni na haɗa girkina suka fita, ina gamawa na saka mishi na wucce ɗakina.      Sam shima ya sake dawo da halinshi na, miskilanci da masifa dan kuskure kaɗan zanyi zai balbaleni da faɗa da nuna min kasawata, bansan ya akayi ya kyalesu suka koma bakin nimansu. Sam bana jin daɗi dan latsani da yake yanzun ya daina,            A ɓangarenshi kuwa lokacin da ya karɓi wayar Fareeda nan yaga, abinda suke faɗa akaina na cewa.. "Wallahi wannan tauye hakkine akan mi zaku barshi ya auri yarinya karama ya lalata mata rayuwa, ai child abuse ne, gata yar karama ina zata iya ɗaukar laluranshi, kema ai..."      Haka sukayita hiran duba chatt ɗin yayi sosai yaga yanda wasu suke kushe abin,( karku manta dama yana mata kallon jinjira)             Da wannan tunanin yazo ya sameni har ɗaki yace. "Ina takardun makarantarki."          Mikewa nayi na bashi na jamb ɗin, ganin sassaucina fuskarshi nace. "Daddy don Allah ina son nayiwa ɗalibaina magana suna zuwa gidan nan muna karatu asabar da laha...."    Wani kallo yayi min wanda yasani haɗiye maganar da nake, tamke fuska yayi sannan yasaka kai yafita.   Tun daga ranar ban kuma gane mishi ba. Sai dai su sani a gaba matanshi suyi ta min dariya gidan yasake watsinewa baka gane wacece mai girki. Da zaran yunwar bukatar mace ta kamoshu toh zai tunkari duk wacce tayi mishine.           ****** "Kana nufin tunda ka dawo da ita babu abinda ya haɗaku." Inji Ahmad,          Ya mutsa takardan hannunshi yayi cike da damuwa, yace. "Ya zanyi mata? Ya kuke so nayi mata? Yarinya ce fa, har yanzun bata cika 18 ba, bazan iya ba wallahi." "Toh ka sake musu yar mutane kans gasata, matanka suna gasata babu amfanin zaman haka tunda babu adalci a zamanku." Inji Aman yana tattara kayanshi, "Haka zaku ce, bazaku bani shawara ba." "Toh wani shegen ka ajiye zai baka shawara, kasan duk cikinmu kafimu shekaru mai nasara wani irin taurin kaine da kai haka, mace ma sai mun faɗa maka yanda zaka sarafata toh ka zauna mu ajiye matsalolin gabanmu mu kashe naka, banza nan d'an iska wallahi baka san darajar Aure ba, kasaketa Na nimawa Faisal tunda baka sonta shi nima aure yake nima mace ta gari."  Inji Ahmad,         Mikewa yayi jikinshi har tsuma yake, ya tattaro kwalar rigar Ahmad tare da kai mishi duka, Aman kuwa ya kara tunzurashi yace. "Wallahi sai kasaketa nima ina da ɗan uwana dake sonta, kasake musu yar mutane mugu azzalumi ma cuci, gidahumi kawai kuma daga yau zan zare hannun jarina a cikin kamfaninka."               Cak ya tsaya cike da wani irin fargaba ya juya ga Aman, idanunshi na cika da kwalla bakinshi na rawa, ya nuna Aman da ya tsaya. Aman Yace. "Yess zan cire hannun jarina sai me kaima Ahmad kacire mu kyaleshi wanda bai san darajar Iyayenshi ba kasake musu Yar mutane, kuma zaka sha mamaki kana saketa yau za'a ɗaura Mata aure da Faisal, Wawa jaki kawai."               "Eh nima zan cire hannun jarina ka zauna kai kaɗanka kamar mayye."     Zuɓe gwiwarshi yayi a kasa tare da dafe kirjinshi dake mishi nauyi, tari ya shiga yi har da gudan jini da sauri sukayo kanshi tare rungumarshi Aman yace. "Munyi haka ne dan ka fahimci halinda kake ciki, badan mu kaga maka lalura ba."          "Abokaina ina sonta, Ina son MaryamSajida, ku daina cewa zaku haɗata da wani dan zan iya mutuwa, karku rabani da mata...."    Kan Uba idanunshi kafewa yayi a tsorace suka saɓe shi sai motar Ahmad, asibitin Al-kalman suka kaishi. Take suka karbeshi cikin gaggawa aka shiga duba shi,            Sun samu numfashinsa ya daidaita, har yayi barci.                  Gurin likita suka je ya zare madubinshi yace. "A gaskiya tension sun mishi yawa ga desire dake damunshi sosai ga jininshi da yayi mugun hawa don Allah ku daina sakashi a damuwa."        Rubuta musu magani yayi da karin drip.             Zama Ahmad yayi a gurin mai nasara Aman ya tafi sayo magani, daga nan kuma ya tawo gidanmu, ina ɗakina jikina duk yayi sanyi kamar mara lafiya naji sallamar Aman. Hijab ɗina na sura nayo kasa. Tun a step muka gaisa ban karasa cikin falon ba, yace min. "Ina yan uwanki suke?"         "Basu nan sai Mamansu Huda. " na bashi ansa. "Toh kice tazo muje mai gidan bai da lafiya yana asibiti."        Bansan lokacin da nace. "Muje mu ganshi,wayyo Allah mike damunshi? Muje naga jikinshi."      Tausayina bashi yace. "Ki mishi girki, zan tafi da Maman huda amma zan dawo ɗaukar abincin sai mu tafi tare."         Kuka nasaka mishi na koma sama na faɗa mata kamar bazata tashi ba tasaka Gyaletanta babba tafito, kallonta nayi kamar zance wani abu sai nayi shiru kasa na sauko nazo narasa mi zan mishi.         Komawa ɗakina nayi na kira Umma ina kuka nace. "Ummana, Daddyn huda baida lafiya mi ake dafawa mara lafiya."        Shiru tayi kafin tace. "kiyi mishi kunun gyaɗa, sai faten wake da hanta ko da koda, kiyishi yayi ɗan kauri Allah ya bashi lafiya, toh miye na kuka ya isa kijw kiyi mishi yawwa ki haɗa da aleyawu."       Zuwa nayi na fara aikin dole sai da natafi babban kitchen na ɗauko hanta, da alayahu nazo na karasa faten kunun na markaɗa gyaɗar a bledan nayi mishi na zuba a flast. Wanka nayi nasaka atamfa riga da zani sai hijab da nik'af ina jiranshi. Ganin yaki zuwa kawai nakira Rahilah na faɗa mata ina kuka, kashe wayar tayi ta kirashi ta fada mishi can sai gashi ya ɗauko Rahilah muka tafi,          Tsabar tashin hankali gani nake kamar nawa yake, muna shiga ɗakin har ya farka dama basket ɗin yana hannun Aman, da gudu na nufi gadon inda yake jingine da pillow na faɗa jikinshi tare da fashewa da kuka, rungume shi nayi ina kuka, ɗago kanshi yayi ya kalle Aman da Ahmad, murmushi suka mishi tare da gyaɗan kansu.         Sanya hannunshi yayi ya kara rungume ni, fita sukayi har da balkisu suna fita na cire nik'af ɗina na fara kokarin sumbatarshi,  rike fuskana yayi yace. "Nutsu don Allah karki min fyaɗe, ina gadon asibitine yanzun ki lalata musu komi." kwace fuskana nayi na shiga sumbatar bakinshi, da duk karfina.                   Idanuna a lumshe, yana kallon yanda kwalla ke bin fuskana, saka hannunshi yayi yana goge min, sake bakinshi nayi na kwantar da kaina kirjinshi ina jin bugun zuciyarshi.             Shafa kaina yayi cikin nutsuwa yace. "Daga zuwa sai kuka, sai kiss toh don Allah zuwa an jima karki ce zakiyi disvirgin Daddyn kawarki fa."       Dariya nayi tare da kai mishi duka nace. "Daddy Maza ma ana disvirgin ɗinsu ne? Wannan abin da ban dariya yake."                  Ina jin hannun shi ciki rigana na ɗago kaina nace. "Wai don Allah mike damunka, dan naga kamar ba ciwo kake ba, tunda ga hannunka da basajin magana sun fara aikace aikacen sirri."           Cire hannunshi yayi yace. "Yar kwaila kawai ciwon kirjine, amma da sauki  bani abinci sannan hannuna da ake ganin laifinsu, daga zuwarki kika shiga lalata min baki banyi magana ba kuma ban damu ba shine hannuna suka rama min, sai ace nayi ɓarna toh zanci abinci kafin nayi tunanin cin mai abinci." Kamar sokuwa na kalleshi sannan nace. "Toh abincin ma bai isheka ba sai kaci mai abinci taya knn." Kunshe dariyarshi yayi sannan yace. "Mai dear bani abinci ko." Zuba mishi abinci nayi ya fara ci, yana murmushi, can yace. "Kin kora min mutane fa, har da matata." Tura bakina nayi cikin niman rigima nace. "Nifa sai ka faɗa min taya zaka cinyeni, kuma ni ban koresu ba." Nik'af nasaka nafito zuwa waje kamar munafuka, wayam na gani komawa ciki nayi na wurga nik'af ɗin nace. "Sun tafi fa."..     "Toh dama tsayawa zasuyi daga zuwa sunga zakiyi fyaɗe su gudu ba dan basu son ayi bincike ya faɗa kansu." Cire hijab ɗina nayi na shiga buga kafana akasa nayi kanshi ina buga hannunshi, cikin sakalci nace. "Daddy amma alluran magana suka maka ko" "Eh toh har da alluran cinye masu tambaya duk suka min." Komawa gefe nayi ina mamakin shi yana gamawa na taimaka mishi yayi alola ya gabatar da azhar da la'asar.       Yana idar da addu'a yace. "Rufe kofar kizo nan."                Mikewa nayi naje na rufe kofar buɗa min hannunshi yayi na shige jikinshi ajiyae zuciya na sauke,  sosai na makele shi muna hira a haka har na soma fahimtae yanayinshi ya sauya sosai, ta hanyar birkita min lissafi. Dakyar na shawo kanshi ya kyale ni sai da na fashe da kuka tukun ya kyaleni.    Shiru yayi yana nazarin abubuwa da yawa, musaman yanda yake min kallon baby maganarsu Fareeda ce ta sake dawo mishi ya shiga kare min kallo, kafin ya kai bakinshi kunena yace. "Maryam zaki iya..." Sai kuma yayi shiru yana kallona ganin naki buɗe idanuna yasashi fara min cakulkuli aikuwa na fara dariya har ina niman faɗuwa a gadon kallona yayi yace. "Na kiraki baki amsa min ba." D'aga mishi gira ɗaya nayi sannan nace. "Zama da ma ɗaukin kanwa...."      "Tohfa yaushe Zabarmawa suka iya hausa haka ban sani ba?" Injishi. "Daddy kenan shafa kaji."         Jin inda hannunshi zai koma yasani mikewa da sauri dan naji ana buga kofar gyara hijab ɗina nayi ina dariya nace. "In ba tsoron ba kataso mana."     Lumshe idanunshi yayi yana jin wani nishaɗi na ratsa shi yace. "In ba tsoron ba ki tsaya mana."      "Kutt." nace bayan na murguɗa mishi bakina, nace. "Lallai ma, kalan ka zubar min da aji na ina yar 17yrs saura two month na cika 18yrs kuma sai ka shirya min birth."        Haka kawai jikina ya bani tumakan shine suka ɗibo jikinsu ina buɗewa kuwa suna min kurrr da ido basu hanya nayi Fareeda ta bangaje ni. Duk akan idanunshi bai ce komi. Komawa gefe nayi ina kallonsu sai iyayi suke nan suna jajjanta mishi, idanunshi na kaina.        Zuwan su Rahimah nace mishi. "Daddy zan bisu zuwa gida."        Basar dani yayi suka cigaba da hira da matanshi, tare dasu Ahmad ni da Rahimah muka fito waje dama yana amsa musu yana ganin mun fita, ya gintse hiran ta hanyar lumshe idanunshi tare da harɗe hannunshi a kirji dole duk sukayi shiru Ahmad da yasan kwanan zance, dariya yayi sannan mike. "Toh mukan zamu tafi, amma ina ga kaman da maryam zamu tafi a sauk..."            Wani irin kallon banza yayiwa Ahmad, wanda yasashi gintse maganar da yake.       Dariya yayi ya fita, har yakai bakin kofa mai nasara yace. "Dan Uban mutum ya tafi min da mata sai na nuna mishi karshen iskanci."             "Allah Angon jinjira toh ka daɗe baka yi iskancin ba, kuma tafiya da ita zanyi."       Lumshe idanunshi yayi yaki magana, har ahmad ya gama dariyar shu'umancinsa ya fita daga Fareeda har Aneesah sun cika fam, sai lokacin ya tuna dasu sake nanike fuska yayi irin kar wata tayi min magana,(Kaiiii Jama'a Yunus na buga Game a gidanshi.)              Shiru sukayi suna kallon Ikon Allah, ganin har yanzun ban dawo bane, yasa shi mikewa ya zauna sosai dama a kishingiɗe yake, ya kuma zubawa kofar ido, can ya ɗaga agogon dake ɗaure a hannunshi, ya kalla ya maida yayi haka yafi a kirga can sai gani na shigo, ajiyar zuciya ya sauke tare da galla min harara ya tsume fuska.    Niman guri nayi na tsaya sabida irin kallon tuhumar da yake min. Aneesah ce tayi karambani cewa. "Ai na kika tsaya? Wato dan yana kwance shine bari ki fara yawon tazub..."            D'ago kaina nayi cike da mamaki ina kallonshi, amma ko yace kala asalima kauda kanshi yayi kamar bai ji abinda tace ba.      Murmushi nayi cikin nutsu nace. "Eh toh da kuma haka, abinka da tashin balaga, na saba da tsohon zuma shine nake tunanin ko idan na fita zan sami sabon jini wanda zai min full tan....."         "Maryam!!!!!!" ya daka min tsawa, kallo ɗaya nayi mishi kwalla suka cika min ido sunkuyar da kaina nayi, ya juya ga Aneesah cikin masifa da kishi yace. "Wani ɗan iskane  yace ki mata magana ina ruwanki da ita, akanki take ko niman gidan zama ku tashi kubar min asibitin ke kuma ki zauna kifaɗa min inda kika jiyo wannan maganar."               Fuuuuu sukayi waje, suna fita na fashe da kuka, sosai sabida cin mutuncina da akayi kuma bai wani ɗauki wani mataki ba, zamewa nayi na kifa kaina da gwiwa na na cigaba da kuka, na cika mishi kune.     "Mi kike nufi, da kika ci kin je niman sabon jini ne, eyye zaki bani amsa ko sai na nuna miki yanda tsohon jini yake."      D'ago kaina nayi naganshi a tsaye a kaina, mikewa nayi na tattara kayan abincina da pose ɗina na saka kai zan fita a ɗakin ya finciko ni, ranshi nakara ɓaci cikin sababi yace. "Mi yasa kika renani ne? Mi na rageki dashi da har ban sami kimar aure ba, maryam da na zuba miki ido baya nufin bansan mi nakeyi ba komi nake ina da hujja da matakin da zan taka."      "Really! Toh cika ni na koma gida, na gaji wallahi su tumakin matanka baka iya tsaresu da faɗa zsai ni da zaran nayi laifi sai faɗa sai duka ko fincika dan ka ga Mahaifiyata tana tsawata min shi yas...." Make min baki yayi da yatsar hannunshi, yana tsare ni da manyan idanunshin nan masu matukar, kaife da aikan sako.                  Tsalla mishi kuka nayi tare da tsalle, ina yarfe hannuna sosai kamar wacce aka yanka na fasa mishi kuka, jin damshi a bakin na taɓa aikuwa nayi tozali da jini, zaro ido nayi na kara fashewa da kuka nace. "Sai na faɗawa Hajiyata ka fasa  min baki, wayyo bakina wayyo ciwona wayyo jinina zai k'are."            Tissue ya ɗauko ya goge min bakina, yanzun baya jin haushin abinda nake sai ma dariya nake bashi, gani dai da girma amma sakarcin da nake mishi ko yar goma sai haka,                Mai dani bakin gadon yayi na zauna yana goge min bakina.              Ban daina kwalla ba, har ya gaji yace. "Keee baki gajiya da kwalla ne, kiyi a hankali dan ba lallai ki rayu da wannan idanun naki masu kama da na maciji ba."                      Turo bakina nayi bayan na murguɗa mishi, nace. "Toh ina ruwanka dani, kaga idan na auri wani shi zai nima  min magani har na wark..." Sake ɗane min bakin yayi, nayi kwalkwal da idanu dama hawayen fake ne, rike bakin nayi ina niman kukan amma sunki zuwa, dariya yayi ya dangware min goshi yace. "Munafuka wato kukan ma, nimanshi kike dole Anya Maryam kina tsoron Allah kuwa."               Hararanshi nayi na cigaba da niman kukan kwallar taki zuwa haka na hakura na zuba tagumi, zama yayi a bakin gadon ya kwantar da kaina akan kafaɗarshi yace. "Naga Jamb ɗinki amma naga kin cika zaria ne, shine nayi tunanin nima miki medicine ki karanci ɓangaren mata da yara, wata rana zaki yi alfahari da haka."      D'ago kaina nayi cikin nutsuwa nace. "Nikam bana son medicine, kawai kabarni na cigaba da koyarwata a gidan asabar da lahadi ce fa, sau biyu a sati Kuma kaga akwai lada  me gwab'i"           " Ban ki miki ba, maryama kawai ganin Rayuwar aure yana bukatar gogewa ta ilimin boko da Addini..." " Inji ka ba, amma ai wayewar Addini itace wayewa kuma rayuwar gidanka ba rayuwar addini a cikinta asalin kazamar rayuwa ake, kayi hakuri fa gaskiya zan faɗa maka duk matanka sun ɗabbaka boko fiye da Addini, ka ga shigar da kowacce  keyi kamar ba matan aure ba, akwai wasu sinadarai dake cikin jikin Y'a mace wanda lullube jikin mace yake kara musu garkuwa, amma matanka sun rasashi ta hanyar buɗe jikinsu Daddy ka fahimci wani abu matsalar gidanka ba daga ko ina bane kaine kayu creating ɗinshi amma kayi hakuri duk ranar da ka shirya muyi magana akan haka zamu duba matsalarka da na matanka." Ina gamawa na shige ban ɗaki nayi alola, nafito nayi sallah magrib.      Shima alola yayi yazo ya gabatar da sallar, sosai maganata yake damunshi.          Wayata na duba naga har lokacin babu wanda yayi tunanin kawo abincin dare, Umma na kira nace mata babu abincin dare tun narana da na kawo. Faɗa tayi min akan mi yasa ban koma gida nayi girkin ba, sai na jira wani ya kawo min bayan nima na iya.               Ina zaune akan kafet sai gasu tare da Malam gurin tara na dare, nan Umma ta ajiye mana basket ɗin muka gaisa sannan sukayi mishi ya jiki, sun taɓa hira sannan suka tafi.   Zaba mishi tuwon semo miyar egusi, sosai ya ci har da kari, yana gamawa nima na zauna zanci yace. "Kawo nabaki Yar babyn Umma."     Tura mishi baki nayi cikn masifa nace. "Baby tana cikin Rahilah, nima addu'a nake nima. Allah ya bani cikin na tarerayi abuna cike da soyayya da kaunarshi."          Dariya ya gintse kamar da gaske yace. "Kika son cikin ne?"       "Eh mana waye zaiki kyautar Allah, nibisu Rahilah na basu wata huɗu fa kuma gashi itama Rahimah har tasami nata cikin, wai idan nace musu toh ni yaushe zan sami cikin sai suyita min dariya wai har yanzun ban girma bane, shi yasa nske wauta."          Kifa kanshi yayi a hannunshi yana dariya har da tintsirawa ya ɗago kai, cikin nutsuwa yace. "Kinyi karama da ɗaukar ciki maryama namiji ma ai sai mara imani ne zai far miki shekarunki sun kasa dayawa, ki bari inda kika shiga 20yrs sai na nima miki ciki ko nima zan san yanda ake nima koda kasar waje ne sai na je dan niman ciki."             "Don Allah  Daddy da gaske kake, lallai kuwa da na caɓa, kaga kuwa zan shirya mishi abubuwa dayawa idan yazo." Nan nayita shirya mishi sakarci da shiririta da shirme.       Shiru yayi yana kallona, a zuciyarshi yace. *Maryam bazan taɓa barinki ɗaukar ciki ba, bazan taɓa niman hakkina ba sai kin isa wacce zata iya ɗaukar damuwar namiji*        "Daddy baka ji ba, nace taya ake ɗaukar ciki?"  lumshe idanunshi yayi tare da murmushi yace. "Toh Maryam taya zan sani bayan nima ban taɓa ɗauka ba sai dai na ajiy.."      Shiru yayi yana kallona, sabida jin zai ɓaro babbar magana, can yace.. "Baku yi biology bane, kuma ai naga ke yar sciences class ce, kuma shime kike tambayana."       Shiru nayi tare da mika nayi hamma nace. "Daddy mubar wannan maganar a ina zan kwana."      Kinsan karfe tara likita zai shigo zoki kwanta a kan cinyana.            "Nifa bana son kwanciya a jikin namiji dan..." turo kofar da likita yayi sai da na duba agogo yana zuwa ya mishi allura da bashi magani. Sannan suka fita.        Tashi yayi ɓa gyara gadon sannan ya koma, jan kujera nayi na kwantar da kaina akan gadon.     A hankali ya mike ya ksshe wutar buɗe idanuna nayi naji ya kara karfin Ac, cak yayi sama dani ya kwantar dani ya raɓa gefena, tuni barci yayi gaba dani a jikinshi sai da yaga barcina yayi nauyi sannan ya mike ya fita zuwa ofishin likitan, nan ya zauna yayi mishi bayani halin da yake ciki shiru likitan yayi sannan yace. "Zan baka maganin da zai rage maka kaifin desire ɗinka in ba haka ba gaskiya zakwai matsala kuma ai naga kana da amarya aiko?"       Murmushi Mai nasara yayi sannan yace. "Tayi karama da yawa, idan nace zanyi wani abu da ita wallahi xan cutar da kuruciyarta kaga kuwa banyiwa Huda adalci ba, dama takai 19 ne da sauki amma 17yrs ba sai next month zata kai 18 haba dubi al'amarin dukda tana da abinda na jima ina nima amma ban taɓa jin naraba da kuruciyarta ba, kamata yayi yanxun tana kokarin shiga jami'a."    Yanda mai nasara yayitawa Dr Femi bayani sai ka rantse da Allah bayahude isra'ila ne tsabar tsantsauran ra'ayi shifa har yau bai taɓa ganin kuskuren da suke takawa a gidanshi ba asalima, ganin kaman freedom ne shiyasa yake son sauya min ɗabi'a irin nasi.     Dukda likitan kirista ne sai da ya jinjina bokon Mai nasara yana da shekaru haka yasami karamar yarinya ɗanya jabga ina zai bar banza tasha shi, magani ya rubuta mishi. Sannan ya fita, bayan fitar Mai nasara likitan yashiga tunanin yanda zai haɗu dani.                    Zama yayi yana hango yanda nake tafiya dukda hijab ɗina har kasane bai hana shi, shaiɗaniyar zuciyarshi hango mishi ni ba.         Koda ya dawo kwanciya yayi ya tura hannunshi cikin rigana tare da sauke ajiyar zuciya.     ........Da asuba kuwa ina ganin yayi wanka cike da bin didigi nace. "Daddy Wanka da safe, haka lafiya kayi wanka."        Murmushi yayi ya tadda sallah yana idarwa sai ga Dr Femi ya shigo allura yayiwa mai nasara, ya koma bakin gado ya zauna kallon da likitan yake min yasani komawa kusada mai nasara na lafe. A hankali barci mai karfi yayi gaba dashi. Gyara mishi kwanciya nayi ina kallonshi, sai yayi kamar zai buɗe ido sai kuma ya rufe.         Ban san likitan na dakin ba sai danaji an yaye min hijab ta baya tare da rarumana, ina juyawa na falle ɗan iska da mari dariya yayi ya shafa gurin ya sumbata.           Cikin gurɓatacciyar hausarshi yace. "Yaro mijinka yace bazai pumpi ɗinka ba kaga ni zanyi maka kuma na baka kuɗiiii."        Yana magana yana lasar bakinshi bansan lokacin da na kare kirjina ba tare da ɗaukar karfen da ake karin ruwa nace. "Idan kayi gigin taɓa ni sai na kasheka kuma sai nasaka an kona asibitin, baka san waye yake kwance bako zan yi maganinka." Duk wannan hayaniyar ds muke yana jin mu, kusan mintuna ashirin muna kaura rikice, ji nayi an janyoni juyawa nayi naga Msi nasara ne  yarda karfe nayi tare da juyawa na rungume shi ina son kuka, "Shiii maryama ya isa haka ai jinin mijinki ba kowa keda irinshi ba, duk karfin magani mintuna aagrin yake a jinina ya gama aiki,  Dr Femi ka gama aiki a garin kaduna salin alin kabar garin nan dan dama asibitin bana ka bane ɗaukar ka Dr Zulaihart rano tayi tayi kuma ka gama aiki daga yau."      Zuɓe gwiwarshi yayi yana rokon mai nasara,amma fir yaki karshe koranshi yayi daga ɗakin, jin yanda nake kuka mi cin rai,    Shiru yayi wato abinda kai ka rena sai Allah ya nuna maka cewa, wani na niman kamar wanda kasamu bai samu ba.          *Wallahi Rayuwarmu akwai gyara ainun gashi mai nasara ya rena maryam akan bazata iya ɗaukar nauyinshi ba sai gashi Allah ya nuna mishi arne yana niman kamarta bai damu ba, koda karfin tsiya zai raɓeta ba iya mai nasara kaɗai keda Wannan halayar ba anfi samu a cikinmu Matan hausa don Allah karku ɗauki Abin burgewa na Novel ku ɗauki darasin dake ciki, awallahi ya tsunmi ba ɗaya bane sannan rayuwar novel ba dukka bane reality dukda akwai true amma mu tuna cewa ba dukkan abinda muke nima muke samu ba musamsn rayuwarmu na Arewa komu ma Marubutan nan muna fuskartan kalubalen rayuwar aurenmu kuma wasu suna tunanin cewa abinda muke sawa kamar dagsk ne A'a ba haka bane nagode sosai da bibiyar labarin👏👏👏* [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈*        Sorrƴ for the typing erorr. Page....25       Sauka yayi daga gadon jiri na ɗibanshi ya ɗauki hijab ya saka min, kallon yanda na makale a jikinshi naki rabuwa dashi yasa shi kara rungumana, wayata ya amsa ya kira Aman rahilah ce ta ɗauka ya ce. "Kicewa Aman yazo yanzun."    Toh tace. Takira Aman da yake  bangare hindu, ta faɗa mishi da sauri ya nufi asibiti  koda ya isa ganin yanda nake kuka gashi na makale mai nasara, sai abin ya bashi mamaki yace. "Man lafiya?"     Dakyar mai nasara yayi mishi bayani. Hmmm tashin balagan tsintsiye fita Aman yayi yaje gurin babba likintan yayi mishi bayani abinda dr Femi, kuma yau zaisa a rufe asibiti.   Kafin seven na safe manya da kananu na asibitin sun taru ana meeting, dakyar aka shawo kan Aman dan Mai nasara yace sai kotuce za rabasu da dr Femi.              Su kuma asibitin suna ɓoye maganar ne dan kar siyasa tashiga a rufe musu asibiti musaman da suka san Waye Mai nasara.        Abinda sai da aka haɗa da Mahaifin Aman sannan suka hakura, har lokaci ina jikinshi dan gani yake ko ya-ya ya kyale ni wani zai kaimu hari.     Karshe dakatar da Dr Femi akayi na wata shida da hanashi albashin watanin.     Can gurin 8 aka kawo mana kunun tsamiya, da soyayyen dankalin turawa sai farfesun zabuwa ina jin kamshi na dira a jikinshi dan kamshin girkin Mama Amarya ce,  gaida ya Kabir nayi wanda yazo ganin gida dan aikinshi a abuja ne, hira sukayi da mai nasara da Aman bayan tafiyar Ya kabir, Mai nasara ya wani tsuke fuska, yana hararana kuma abinci nake zuba mishi fa,              "Kee dawo nan."     Ya buga min tsawa, sake abincin nayi na koma jikinshi na lafe, har da kifa kaina a kirjinshi suka cigaba da hiransu.   Abincin da banci bakenan shima kuma bai ci ba, nayi barci har Aman ya tafi bai tashe ni ba.     Sai kallon fuskana yake yana shafawa a hankali.              A cikin kwanaki huɗu da mukayi a  cikin asibitin, naga kayan takaici dan tsakani da Allah mai nasara ya hanani walwala a gaban mutane. Wani shegen kishi ya tsiro mara ma'ana. Ranar na rakasu Mama Amarya da suka zo gaishi, na jiyo zan koma cikin asibitin sai ji nayi ance. "Maryam Omer Hayat."    Juyawa nayi naga Uncle Mustapha na makarantarmu, cikn sakin fuska na gaidashi nace. "Uncle waye kazo dubawa."     "Mata ta ce tahaihu shine na kawo musu abinci."      "Ayya muje naga matartaka."    Haka muka tafi har inda aka kwantar da matar ina zuwa naga babyn naɗe a showel pink ɗauka babyn yayi ya mika min, na kalle matan na gaisheta ina murmushi nace. "Masha Allah barkallah."    Addu'ar da akewa jarirai nayi mata sannan nace. "Uncle babyn da Mamienta take kama fa bada kai ba."            Dariya yayi sannan yace. "Allah ko?ke waye kika kawo asibiti?"      Mikawa matar babyn nayi cikin kunya nace. "Mijina ne ba lafiya, amma ina ganin anjima zamu sami sallama," Sake kallon pink lips ɗin babyn nayi, "Ayya Allah ya bashi lafiya, zan  bi ki nagaida shi." yace min, Sallama nayi musu sannan muka fita har ɗakin da mai nasara yake, cikin mutunci suka gaisa da uncle yayi mishi ya jiki, a fakaice kuwa hararata yake da wutsiyar idanunshi, har uncle ya fita na mishi rakiya waje tare da godiya yace. "Dama Yunus marafa ne mijinki, Ah na tayaki murna dan mutumin kirkine." Gyaɗa kai nayi tare da godiya, sannan ya tafi ina shiga ɗakin yace min. "Koma inda kika fito."    Kallonshi nayi cikin rashin fahimta nace. "Kamar ya?"    Na tambaye shi.   Banza yayi dani, dan yaga zan rena mishi hankali.        Shiru nayi na nemi guri na zauna, amma ranshi na kara ɓaci.      Yo ni wallahi ban fahimci haushi yake jiba sai daya sake min magana a hasale. "Tashi ki koma gurin sabon saurayin da kika yo, wato ni zaki mai da ɗan iska shine har da gayyato min kato kaina, hmm Allah ya bani lafiya zamu haɗu a gaban Ummanki." Sororo nayi sannan na taɓe bakina na ɗaga kafaɗata nace. "Wannan damuwarka, ban taso naga ana abu mara kyau a gidanmu ba balle afara a kaina, daga malaminmu yazo gaisheka sai ka nemi jifata da wasu maganarka marasa daɗi,su matanka da suke fita kusan tsirara baka taɓa ihu akansu ba sai ni da nake sanye da hijab da nik'af toh ba damuwa bari naje gurin sahibin ruhin na......"                    Bansan wani irin tsalle yayi ba, sai jinshi nayi a kusadani yana huci. Dama kunsan wakiliyar tsoroce jikina ne ya ɗauki rawa.            Zare hijab ɗin yayi cikin wani mahaukacin kishi ya haɗi da bango ya shiga kokarin, ladabtar dani ta hanyar ya mutsa min jiki da zaffafan sakonshi. Dake ina jin haushi sam banji komi ba sai dai shi da ya gama shirmenshi ya kyale ni, a gurin.         A ranar ya nemi sallama, muka nufi gida tun a hanya na ajiye ɓacin raina na shiga hankalina.      Koda muka isa gidan, ko ina ba daɗin shiga dan ma Ahmad yana sauke mu ya juya, murmushi nayi ganin falon har zai wucce nace mishi. "Yau zaka ga amfanina."    Na haye sama, wanka nayi na sauya kaya dama nakan zo gida ɗaukar kayana, ko wani abu.               Gyara ɗakina da falona nayi na sauko kasa na gyara kitchen, na ɗaura taliya jallop da irish, sai bushashen kifi na haɗa zoɓo nasaka gwaiba da Qcumbe,  gabaki ɗaya gidan ya ɗauki kamshi da turarena da girkina,          Saka zoɓo nayi a firij nasaka hijab ɗina, na fita waje gurin drvn gidan na bashi dubu ɗaya nace. "Don Allah malam, yahya ko zaka sayo min bevi mix da tiara, na dukka kace su haɗa maka kaloli daban daban." Karɓa yayi cikin mutuntawa ya fita, bai ɗauki mota basai nacewa Mai gadin ya kirashi na bashi kuɗin mashi yana lekawa ya dawo yace. "Hajiya har ya tafi." gyaɗa kai nayi na juya, sai akan idanunshi wallahi sai da gaba ya tsinke, Fareeda na tsaye a gurin, nazo na wucce bin bayana suka ina shiga falo yace. "Maryam wallahi kina kure ni fa, zan miki shegen duka."       "Toh kayi hakuri bazan kuma ba." nace tare da wuccewa kitchen ɗina, kumfa naga yana fitowa a cikin tukunyar girkina buɗewar da,zanyi kamshi morning fresh ya dake ni. Lumshe idanuna nayi na sauke girkin na kashe gas ɗin, ajiye abincin nayi yayi sanyi sannan na juye a leda, nasaka a kwndon shara.         Wanke tukunyar nayi na ɗauki wata yar karama na dafa indomie da kifin dan raina naso na juye a filet na zauna jiran tiara na kaman ance na ɗauko zoɓon na duba shi kuma gishiri aka zuba min, wankewa nayi na zubar na fito kan dinner table na zauna ina cin indomie dan rashin kunya sai ga Sameer yazo wai "kee ki bani abincin da kike ci."              Murmushi nayi na ɓoye bacin raina nace. "Kaje kitchen ka ɗauko fork kozo muci." Dariya yayi sannan yace. "Ashe kina da kirki ai Mommyna da Mufeeda suka zuba miki morninig fresh da gishiri a cikin a bincinki."    Juya idanuna nayi irin ba damuwar nan zomuci.        Kallon Uwarshi nayi wacce ta buga mishi tsawa sai da Uban yafito dake tarbiyan da suka aza yaron akai knn yace. "Mommy ai ba karya bane morning fresh kuka zubawa bakuwar Dddy a cikin abincinta, har da drink ɗinta kuka sak..."       "Sameee."     Kallonta Mai nasara yayi cike mamaki, yace. "Ki biyo ni ɗakina." Ba musu ta bishi, ban san mi ya faru ba sai dai yanda na gan take tafiya yasani shiga ruɗu. Mi yayi mata take tafiya kamar Yar kaciya.             A ɗakinshi kuwa da ya kirata girma da arziki ya fara mata magana aikuwa ta shiga mishi ɗanye kai shine ya murɗa ya biya bukatarshi tare da doka mata gargaɗi, da kuma horon fita ko ina sai bayan sati biyu.                  Ina zansan wainar da suke toyawa ba, sai dai sun fito min ta inda ban tsamanta ba, dan har takai Mufeeda takan iya kallon idanuna na tace min karuwa,        Ranar a gabansu Fareeda ta faɗa min. "Karuwa kawai wacce take kazamta da Daddy ko an ce miki banga kina saka bakinki na nash...."     Faɗuwar abu muka ji a bayanmu ashe ya shigo gidan, wayarshi tana cikin vibrater zai ɗauka yaji abinda yarshi take faɗa sai da wayar ta tarwatse gida biyu, kaman zaki haka yayo kan Yarinyar ya shiga kwallo da ita tare da fincikar wayar kayan kallo ya shiga zabga mata inda yake shiga bana yanke fita ba, shegu munafukai guduwa sukayi, tun yarinyar na kiran Mommy kozo daddy zai kashe har tayi shiru bai fasa, haka uwar yarinyar tazo ya haɗa da ita da gudu tabar gurin.                    Bayanshi naje na runguma tare da kwantar da kaina nace. "Mai hakuri yana tare da Allah, duka ko zagi bashine tafarkin shiriya ba, addu'a da kai wa Ubangiji kuka shine jigon shirya, sai tarbiya tasamu yanda ake bukata." Tsit ya tsayar da dukan tare da juyawa ya kamo hannuna ya kalle ni, cikin wani irin murya ya buɗi baki zai magana amma ya kasa, ɗakinshi na mai dashi na zaunar dashi, ruwa na ɗibo mishi na bashi yasha. Sannan na xauna ɗaura kanshi yayi akan cinyata jin ɗumin ruwa yasani shafa inda nake ji a she kwalla yake zubdawa.          Shafa kanshi na shiga yi, har naji yana sauke ajiyar zuciya, zuwa wani lokaci naji shiru kwantar da kanshi nayi a pillow na fita waje, babu wanda yayi yunkurin zuwa gurin yarinyar wacce ta suma, ruwa na ɗauki na watsa mata, ta fasa kara tare da ɗaga hannayeta, mikar da ita nayi na kaita ɗakina na haɗa mata ruwan wanka tana dawowa hankalinta taga nice.. "Muguwa azzaluma, karuwa na faɗa miki na kuma faɗa miki naga lokacin da Daddy yake taɓa nononki mayya...."    Bansan ya fito yabiyo ni ba, sai ganinshi nayi a tsakiyarmu, sabon kuka ne ya kamata, ya riko hannunta wanda tsabar rikon sai da tasake fitsari ya kaita ɗakin Uwarta ya cillata kan balkisun da suke Waya da Mama kilishi tana faɗa mata, abinda Yunus yake musu tunda na dawo gidan,                           Tsabar karfin cillata da yayi sai da ta bugu da center table take goshinta ya ɓalle da jini Balkisu tace. "Mama kinga ya kashe min, dan bai san darajarta ba."        Zama nayi ci kuka a ranar toh idan banyi sirri da mijina ba dawaye zanyi wato har yarinyar ta gano irin abinda yake min ysr shekara goma fa, na shiga uku nace.    Shigowa yayi na goge kwallata zama yayi kusadani, yana shafa bayana, ganin balkisu mukayi ta cilla mishi wayarta ɗauka yayi yaji Muryan Hajiya tace. "Gobe ka haɗosu kuzo zaria.".      "Toh hajiyata" Ya kashe wayar, kunnena ya laluba yace. "Kina son mukoma gurin mazaje mu hau doki."      Juyawa nayi ina mamakin yanda yake boye damuwarshi murmushi nayu tare da jan hannunshi na naɗe cikina dasu na kwantar da kaina kirjinshi ina dariya kwalla na sauka, jin bugun zuciyarshi har yana ratsani, gyara  rikon yayi tare da sauke a jiyar zuciya, kwalla ke sauka a idanunshi zuwa ka faɗata, ina ji kuma ina gani, bazan iya hanashi ba, sabida wannan itace hanyar da zai rage damuwarshi, ta zubda kwallar kwanciya mukayi.     Yanayin ya tafi da halin da muke ciki kuma na fahimci wani abu guda shine, yunus nada matukae fusata da zafin zuciya, amma kuma mutum ne mai iya shanye zafin da kona, juyawa nayi na kalleshi ina goga hancina kan nashi, nace. "Daddy"        "Shiiiiiii! Am ok."        Gyara kwanciyana nayi ina wasa da gargasar fuskarshi, ina kuma karewa farar fuskarshi da tayi ja, a yau a hankali na tsotsi bakinshi, na kalleshi har lokacin idanunshi rufe, sake yu nayi bai buɗe ba, sai da nayi mai karfi ya buɗe shanyayyun idanunshi wnda suka kara rinewa, rike kaina yayi yana bina yanda nake mishi a hankali na shiga gwada mishi irin abinda yake min, buɗe idanunshi yayi yace. "Maryam bari haka ya isa am not in mood."      Janye jikina nayi na juya mishi baya, tare da fashewa da kuka, yayi yana sauraron kukan nawa, wanda yake kokarin fasa mashi dodon kunne, janyo ni jikinshi yayi ya juyani yana share min kwalla, dakyar ya iya buɗan bakinshi yace. "Miye abin kuka kuma, kinsan bani da lafiya, ga yawan tension ga jigilar aiki ga damuwar iyali maryam da wanne dan ji, gaki kina min kallon mara adalci suma wayancan suna min kallon haka, yakuke son nayi ne? Ko so kuke kuga na faɗi hawan jini ya likani da kasa ko, yanzun kiga abinda mufe..."                   Rufe mishi bakinshi nayi da yatsar hannuna, ina kallon cikin idanunshi, nace. "Tun fil'azal kaine ka lalata gidanka da hannunka, Daddy baka ɗauki mace da kima ba, bata da wata daraja a gurinka kasan sabida mi yasa haka?"      Girgiza min kai yayi cikin sanyi jiki. "Sabida dukkanmu babu wacce ka gani kake so, duk lika maka mu akayi babu wacce ka bugi jiki ka nime aurenta dan kana sonta sai dai Hajiya susaka ka cire kuɗi su haɗa maka komi kai dai tsakaninka da mace ku haɗu bayan aure ko ba haka bane? Idan ta sami ciki magana ya kare dan zata haifa maka yara, daga nan ta haihu dama bata ita kake ba ta ɗanka ne kuma ta sauke magana ya kare, zaga zuba mata kuɗi tayi rayuwar freedom ko ba haka kace ba? Daddy knn, ka ɗauki yahudu da nasara ka lika a rayuwarka ka ɗauko *Al'adun wasu* (Aunty Batul Mamman) ka ɗaurawa rayuwarka san baka yarda da komi ba sai Rayuwar bature babu addini a ginin gidanka, wanda ya dace ka tsawatarwa basu kakewa ba sai wanda kasan ko kara kasaka bazasu gifta ba kayi nazari da kyau babu amfanin aro abu a wani yaren da ba addini ba, dan ni Musulinci shine Yarena Addina."           Zame jikina nayi dan ganin kamar yayi barci, murmushi nayi me ciwo duk surutun da nake mutumin nan ashe barci yake ma abinshi. Fita nayi na sauka kasa, na fara girka abinda zamu ci, ina cikin girkin naji an finciko ni juyawa nayi takuwa sa hannunta ta kife ni da marin a kiɗime na riƙe fuskana zata kara min na rike hannunta, cikin kuka nace. "Wallahi sabida huda zan kyaleki amma badan haka ba, da sai na rama akan mi, kina jin ciwon dukan da yayi mata kika gaza tsayawa ki kwaceta ba, kika gudu idan da ke uwar gaskiya ce tsayaqa zakiyi dan karɓan rayuwar Y'arki amma kika gudu kin haife Yara amma baki san miye suke ba, Yar shekara goma amma tasan mi ubanta yake aikatawa kin bar Yarinya tsakanin kishiyoyi tana kara kaina, wallahi Allah bazai barki ba kuma kika kuma kara taɓa ni zan miki hauka, babu abinda ya dame ni miji kike aure nima shi nake aure baki da hujjar taɓa lafiyata."                Wurga hannunta nayi na cigaba da aikina, sororo sukayi suna kallona wato basu yi tsamanin zan kwaci kaina ba, gashi sun zugota so suke ta kamani da duka wato ga jakarsu.                  Yana zaune a kan kujeran Dinner table yana jinmu, juyawa sukayi duk sai da suka razana tsabar tsoro da firgici, wato a duk lokacin da suka shirya min kata'i sai Allah ya turo min shi. Idan mutum yaga tagumin da yayi sai cikinshi yayi ciwo sabida dariya, lumshe idanunshi yayi ya zauna ya buga tagumi, fuska a sake kamar bai ji komi ba haka suka fito kamar munafukai kowacce ta ja tsintsiyar kafarta zuwa ɗakinta,        Suna fita na fashe da kuka, sosai dan sai da na rufe kofar kitchen ɗin na zauna a kujerana ɗan tsuguno, na sunkuyar da kaina kasa ina kuka, tashi yayi ya shigo yazo bakin kofar kitchen ɗin ya murɗa hannun kofar ya leko da kanshi, yana kallon yanda nake yanda na cusa hannuna cikin gashin kaina, wnda ɗan kwalin ya warware.                         Shigowa yayi ya jingina da kofar yana kallon yanda nake kukan, takowa yayi har gabana ya durkusa  ya jima sosai kafin ya ɗago kaina, juya fuskana yayi yaga yanda yatsun balkisu ya kwanta a kuncina sai yaji ranshi ya soma ɓaci, mikewa yayi ya juya yabar kitchen ɗin ba tare da tace min kala ba.        A hankali na mike nima na wanke fuskana na karasa chinese fried rice, da qcumbe juice sai peppe fishi, na juye su na, jera a ture na wucce dasu sama, na baza a falona.       Na tashi na rufo kofar na faɗa ban ɗaki nayi wanka, sosai nazo nasaka riga da skirt na roba, wannan atamfar roban nan, dai na 1500, yaji ɗinki sosai dan sai ka kure mishi kallo zaka fahimci robane(😂 Toh ynz wata sai tace akan mi matar mai nasara zata ɗaura wuta sallau, ku duba gidan da Maryam tafito kuma ma yanzun matan masu kuɗin ɗaura roba suke balle mu talakawa musu ɗauƙar rayuwa high class)                 Zama nayi na ɗaura ɗan kwalin kamar yanda zahra buhari take ya zauna min sosai(Not ɗaurin zahra buhari ba sabon trender bane sunan ɗaurin dacan Maryam Babangida, muna yara dashi Dear Mama take kahe mana Babanmu yasin kuwa😂 Allah ya mata Rahama yasan can yafi mata nan kyawawan da alkhairin da abinda ta bari muzame mata, haske akabarinta, Amin Ya Allah)        Kwali na ɗauka na murza a idanuna wanda suka jeme da kuka, sannan na shafa hoda sleek a fuskana, zubawa madubin ido nayi, jin ana buga min kofa yasani mikewa dakyar nafito, buɗe kofar nayi ina kallonshi sanye da dark brown kaftani trouse da farar janfa kana hango black singlet ɗinshi ya zura hannun da ya buga kofae a aljuhun wando ɗaya hannun yana shafa kanshi, tsayawa nayi ina kallonshi daga sama har kasa, kamshin dior na shaka turarenshi bansan lokacin dana lumshe idanuna ba, sai da ya gyara murya yana wani munafikin murmushi, tare da kashe min ido ɗaya. "Zaki bani hanyane ko zaki tsaya kallon Daddyn kawarki." Buɗe mishi kofa nayi ya shigo falon, nima nabiyo bayanshi na zauna  akan kujera dake kallon nashi, kallon abincin yayi ya kalle ni, na fahimci abinda yake nufi dan haka na mike tsam nayi serving ɗinshi, zan miki ya riko hannuna yace. "Zauna muci."     Kallonshi nayi ina jin zafinshi da haushinsa kasa nayi da kaina nace. "Na koshi."        Tura min abincin yayi zai mike, da sauri nace. "Kayi hakuri zanci."            Saka spoon ɗin nayi hannuna na rawa na ɗibo zan kai bakina ya riko spoon ɗin zuwa bakinshi, haka nasake ya kuma juye abincin bakinshi take na fahimci abinda yake nufi ina ɗiba zan kai bakinshi, falauu Aneesah ta shigo babu sallama.     Bai ɗago ba kuma bai fasa karɓan abincin ba, sai da tazo tasa hannunta ta ɗauki kular, ya ture hannuna ya kama hannunta, ya amshi abinci. Naga tashin hankali a duniya ban taɓa sani mutum mai shiru da rashin magana wutane ba sai a lokacin yana ajiye kular ya mike da hannunta wallahi sai danaji karan kashin hannun,  zuɓewa tayi sumamiya take na fasa ihu nayi baya jikina na wani irin rawa, babu tausayi babu komi yajata, har tsakar falon da kowa yayi cirko cirko, ya wurgata ya shigo falona ina ganinshi na fara ja da baya, jikina na rawa.          "Zoki karasa bani abincin ban koshi ba." Ya faɗa kamar bashi ba, girgiza kai nayi nace. "Bazan iya kaci kawai."                Mikewa nayi yayi, nayi bayi tsabar na razana dashi saura kiris nayi karo da show glass ɗina na turaruka, yayi maza ya rikoni ajiyar zuciya na sauke tare da tafiya baya zan zuɓe, na tsorata sosai dan ko dukar da yayi min bai sani jin tsoronshi ba kamar karya hannun Aneesah kamar ba Y'ar uwarshi ba.        Dauka na yayi ya kwantar dani akan kujera ya tashi, ya ɗauko ruwa akaramin firij ɗin falona ya buɗe ya watsa min, firgit nayi na mike naja da baya zan hantsila, ya rikoni sosai, yace. "Ki fahimci abu ɗaya, ni bana komi sai da dalili baki min komi ba akan mi zan taɓaki, kuma nayi alkawarin bazan taɓa barin wata taci mutuncina a gaban kowa..."         "Mi yasa zuciyarka bata iya sarrafa fushinta?"       "Sabida ni mutum ne kamar kowa, bana son ka taɓa ni indai ina kiyayye maka."             Kuka nasaka tare da maida kaina nayi ina kuka, ya zuba min ido.              "Gaskiya ina jin tsoronka.".        "Ba damuwa tunda ni bana tsoronki kawai ki bar kukan ya isa haka ki shirya mufita." Kamar zance bazani ba sai nayi shiru, abincin da bamu karasa bakenan, ya fita nima na tashi na shige ɗakina na sako hijab ɗina, na fito, duk suna tsaye sunkuyar da kaina nayi sabida karfin kallon da suke min, na sauka da sauri ina jin mufida tana cewa. "Mayya karuwa, me bin maza kawai." Uku uku na haɗa step ɗin na sauka, kallona yayi tare da guntun murmushi, nima na maida mishi na wucce ganin yayi gaba,        Shiru nayi ina nazarin, gidan Yunus da abubuwan cikinsa, bashine matsalata ba a yanzun matanshi ne matsala, dan bana ta mufida.          Yawo mukayi a garin kaduna, har gurin cin abinci ice cream da su snack, kan da chocolet munyi kayanshi kallona yayi, yace. "Ko xaki gaidai da ummankine."      Zaro ido nayi cike da murna har na manta ɓacin ran da nake fama dashi nace. "Don Allah da gaske, kace wallahi"            Girgiza kai yayi, yana kallon hanya rike hannunshi nayi ina wani blush da fuskana. Jan hancina yayi, na zaro ido nace. "Karka cire min hancin."                 Hanyar unguwarmu ya nufa sai yayi parking ya kalle ni yace. "Haka zamuje musu hannu rabbana."   Ina hango gida, yana shirin min bukulu raurau nayi da ido ina niman kwallar da zan sauke mishi, dungureni yayi yace. "Magulmaciya ba hanaki zuwa zanyi ba, kawai ba daɗi muje musu haka mu koma idam muka dawo daga zaria sai na kaiki ki wuni ko?"     Sunkuyar da kaina nayi tare da gyaɗa mishi. Jan motar yayi muka koma gidan mun sami Mahaifiyar Aneesah da kannenta sun zo, da me ɗori, sai ihu take.    Taɓe baki yayi yace. "Umma alti ina wuni." Yanda ta tsare gida irin bana son tsurku.          "Yanzun Yunus gigin auren budurwa ce tasaka karya hannun Yar uwarka." ta wurga mishi tambayar.              Juyawa yayi ya kalleni ganin inata gaishesu basu amsa ba sai kallon banxa suke min.        Gyara muryanshi yayi ya kalle step ya sake kallona, kafin ya buɗe bakinshi na kama hanya. Ciki da mamaki suke kallona, har Mahaifiyar Aneesah zama yayi, akan ɗaya daga cikin kujerun falon yayi crossing leg, yayinda ya zuba hannuwanshi sama kujeran.             Ya lumshe idanunshi bayan ya ɗaura kanshi saman kujeran, yace. "Malam mi gyara baka gama bane? Kuma ya,zaka shigo min gida kai tsaye idan nasaka aka kamaka waye da gaskiya."       Mutumin bai iya bada amsa ba ya haɗa shirginshi yayi waje.            Yana jin fitar mutumin ya ɗago kanshi kallon Munira da Juwairiya yayi, irin kallon kuma ku bani guri.    Tura baki sukayi tare da tambayar Aneesah ɗakinta, faɗa musu tayi suka hauro sama gyara zama yayi ya saka hannunshi akan fuskarshi yace. "Umma alti!!!" har sau uku, cike da mamaki take kallonshi, murmushin  takaici yayi ya mike ya tafi ɗakinshi ya kunna wayar Aneesah da ya kwace ya buɗe mata abubuwan da ta ɗauka namu, sannan ya kunna systerm ɗinta ya nuna mata, Sannan ya kashe yana murmushi wanda zaka san *Da ciwo a rayuwarshi*  mikewa Ummaalti tayi ta kwalawa Munira da Jawairiya kira, da sauri suka sauko fita tayi har takai bakin kofa tace. "Kayi kokari mada iya hannun ka karya, banyi tsamanin saki baxai biyo bayan laifin ba, duk abinds ka yanke dai daine." Tana gama faɗar haka tayi waje cike da kunya da ɗan danasanin, zuwanta da maganar da tayi mishi.              Ina zaune ya shigo har lokacin fushi nake dashi dan yaki kaini gurin Ummana, amma a haka alewar tsinke ne a bakina, yana shigowa na kauda kaina, tare da zare alawar lasa, sannan na maida bakin, sake cirewa nayi na lasa cike da jin daɗi, amma zuciyata ba daɗi sam, ɗaukar ledojin yayi ya fita dasu, ya kaiwa kowacce ɗakinta, a wulakance suka kalleshi.    Koda ya dawo ya mika min nawa na amsa nace. "Allah ya kara buɗe."               *Allah ya haɗamu gobe a zaria😉 dan mai nasara ya zama abin tsoro* [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 _Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_ *BOOK 1👈* Page....26 Murmushi yayi tare da fita a ɗakin har ya kai bakin kofa nace. "Daddy Abincin dare mi kake bukata." Shafa cikinshi yayi a tsanake, yace. "Babu sai dai ko fruit salad." "Toh ba damuwa zaka zo nan ne ko na kai maka ɗakinka." "Eh ki kaimin ɗakina." Ban ɗaki na shiga, sai ga period ɗina wanke jikina nayi na fito na duba pad ɗina na koma ban ɗaki nasa, tun kafin yayi min nisa na nemi magani nasha. Na sauko kasa, kitchen na shiga fara ciro fruit ɗin firij ɗin na zauna na wankesu tass sannan, na fara yankawa na zuba a blender na markaɗesu, madara na ɗauko na fasa peak na juye akai, sannan duba ruwan da nake sakawa yayi kankara na fasa na zuba duk na markaɗesu, murmushi nayi dan a gurin huda nagani. A wani bowl na juye, na fito na wuccesu suna kallona, na kauda kaina zuwa inda nake tafiya. "Insha Allah sai kin rabu da Daddyna dan bai taɓa dukana ba sai zuwanki mahaukaciya kawai." inji Mufida, shigewa ɗakinshi nayi ina sauke ajiyar zuciya a koridonshi, sannan na shiga. Da sallama na shiga yana zaune akan kafet yana aiki da computer ɗinshi, zama nayi na ajiye mishi a gabanshi, kallona yayi yace. "Thank you." Jan bowl ɗin yayi ya fara shan salad ɗin yana wani lumshe idanunshi, kwanciya nayi na ɗaura kaina akan cinyarshi, ina chatt da wayana can na fara zabga mishi shirme, wani yayi dariya wani yayi shiru har yasha ya rage, kallonshi nayi da ya ajiye bowl ɗin nace. "Har ka koshi." "Hmmm kin cika min ciki da abu ba dole na koshi ba." "Kaii faɗi gaskiya Daddy kaci daɗi kana wani cewa na cika maka ci." "Eh toh zan faɗi gaskiya amma bari na duba wani abu anan." Cakulkuli yake min sai da na fara tari ya kyale ni yace. "Yar nima, mara kunyar karya." Kwalkwal nayi da idanuna ina niman munafukan kwalla sunki zuwa, hakura nayi na cigaba da dariya, Ki ɗauko kayanki wanda zaki saka kaman kala biyu haka, sai na shan iska irin wanda kika saka a azumi nan, dan zaki rakani ina tunanin daga zaria zamu tafi har cotouno." "Allah ya kaimu" Nace. "Amin Yanzun fa xaki kawo kayan zan shirya." Mikewa nayi na fita suna inda nabarsu. Suna ganina suka fashe da dariya. Sosai ban kulasu ba sai da na isa bakin step nawa na farko zuwa na uku kawai sai tsantsi ya kwasoni dib, na sake salati, dariya suka cigaba dayi har ya fito ganina ina son tashi na kasa ya sashi isowa da sauri ya ɗagani, zama nayi ina jin ɗaci. Kallonsu nayi nace. "Allah ya ganar daku gaskiya amma kun wucce inda ya dace, Wallahi idan baku fita harkana ba zaman gidan nan sai yafi karfinku, marasa hankali kawai." [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋      *BOOK 1👈*          Page....28                Shiru yayi jikinshi yayi matukar sanyi, shi dai abinda yake ji akaina daban ne da sauran sai dai baya jin zai iya zuwa ga abinda zuciyarshi ke tilasa shi, dukda mallakinshine ni ɗin.                 Janye jikinshi yayi  bayan ya ja hancina, yace. "Baki da kunya kin wani makale ni sai kace wacce kika sami wani pillow common my dear zoki ci abinci."                  Karamin murmushi nayi wanda ya karawa fuskana kyau nace. "Allah ko Mai Nasara? Ji bika kato da kaine zan makalewa kasami jinjiran yarinya sai juyata kake son ranka, ko ba haka ba."                         Ware idanunshi yayi nima na kashe mishi nawa nace. "Iya gaskiya na faɗa maka babu karya ciknta, sai gaskya tsiraranta."       Rike baki yayi yana wani gyaɗa kai kaman kadangare, sai ya bani dariya har ina rike cikina, nuna shi nayi da yatsar hannuna nace. "Ɗaddy!! Kaga yanda kake kuwa hmmm."         "Karki bari na kamaki, dan zakifu kowa wahala sai na kashe bakin rashin kunyarki nan.       Murguɗa bakina nayi na fashe da dariya har ina tafa hannuna nace. "Yo..."          Ganinshi nayi a gabana, cak na haɗiye tsokanar ina kallonshi cikin tsoro nace. "Daddy Am sorry, bazan kuma ba Allah yana tare da masu hakuri kaga ni har ynz am still baby."                 Sama gado yayi dani na fasa mishi ihu sai da ya toshe kunenshi, ganin haka na zille zan sauka ya kamoni, tare da jibga min nauyinshi.        A nan idanuna suka rena fata, dan ji nayi kamar ya ɗaura min aiki.             "Kayi hakuri ban kumawa."         "Karya knn ina kyaleki zaki kara min wani."       "Da gaske nake."              Haka ya gama tumurmushime ni son ranshi kafin ya kyaleni dan yace shi ynx kukana baya damunshi kaman da.               ****    Kwanaki goma mukayi kuma kowacce kwana sabonta kanta take da abubuwan Al'ajabi ga dai miji nasame shi amma banzar aqidar Yahudawa ta kama zuciyarshi ko nace ra'ayi rikauu.                 Ranar da muka cika sha ɗaya muka bar garin bayan munyi tsaraba, sosai har dasu Umma Hajiyan zaria kowa dai, ya samu.            Mun sauka a lag daga nan muka bi jirgin kaduna, muna isowa Aman yazo ɗaukarmu sai tsiya yake mashi,  yaki magana sai murmushi kawai.              Koda isa gidan mun sami Aneesah, gaida ita nayi a mutunci tare da tambayarta ya jikinta.     Taɓe baki tayi tare da yatsina fuska tace. "Sauki."          "Allah ya baki lafiya."     Amin tace min,             Sosai nake kallon ramar da tayi, shigowarshi ya kafeta da ido, cike da mamaki yanda ta rame ta zabge, a cikin kwanakin ds basu fi sati biyu ba.                         Zama yayi a kusada ita tare da riko hannunta mai lafiyar Yace. "Neesah mi yasameki haka? Ko kinyi ciwone?"            Narkewa tayi a jikinshi tare da gyara kanta a kirjinshi, satar kallona yayi yaga sam ban sauya fuska ba saima tausayinta da nake ji.              "Mai nasara cikine, na six wks amma nayi abortion ɗinshi sabida wahalar karta min yawa ga ciwo a hannu ga wahalar laulayi, ga rashin zuwa aikina."     Shafa kanta yayi cikin tausayawa, yace. "Sannu haka da kikayi shine dai dai, kuma ya kamata ki nemi wani abun kariy......"             "Daddy!!! Kai da kanka kake kara mata kwarin gwiwa dan ta zubda kyautar Allah, wannan wani irin rayuwa ce kuke yi a gidanka, Cikin da wasu suke nima kasa kasa, har ɗakin Allah suke zuwa suna kuka Allah ya basu haihuwa, Anya kayiwa ɗan tayin da aka cire adalci wallahi Allah bazai kyaleku ba."      Sam ya manta ina falon ya zauna suke maganar cikin.       ......Tsawa ya buga min, tare da mikewa kamar zai cinye ni, lokaci guda jikina yayi matukar sanyi yanda yake faɗa min magana har da kirana jahils shashasha, wannan kalmar tasani kuka musaman jahilar,.saukar da kai nayi.           "Kayi hakuri mantawa nayi manzon Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gareshi yace. Karda kashi ga abinda babu ruwanku, sannan a gaba kuma yace Imanin ɗayanku baya cika har sai ya sayawa ɗan uwanshi abinda yasaiwa kanshi kuyi hakuri dan mu rabauta tare ne yasa nayi magana amma Insha Allah bazan kuma ba. Kayi hakuri Daddy."            "Wucce ki bamu guri, sai kinyi abu ki koma kamar na Allah nan kuwa kinfi kowa salon munafucin da kinibibi, Don Allah kace  tabar min nan kaina ciwo yake "                D'ago kanshi yayi ya kalleni tun bai karasa abinda zai fito bakinshi ba, na bar falon har nakai step yace. "Waye zai kwashe miki kayan? Ko baki ga halin da nasami Aneesah bane,oya sauko ki kwashe.?               Kamar zan fasa ihu haka na sauko nazo na kwashi kayan, na wucce da nashi ɗakinshi, nawa kuma nakai sama. Cire kayana nayi na shiga gyara ɗakina, ina gamawa nayi wnka da sllah, sannan nazo niman abinda zanci.    Duk sun halarra a falon, har da balkisu sai hira suke dukda akwai rashin sabo amma na fahimci anyi haka ne dan a nisantani dashi, kuma hakan ce ta faru.         Shinkafa da miya nayi sai salad, da zoɓo. Ina gamawa na zuba mishi nashi a warm na ajiye akan dinner na kwashi nawa zuwa sama, babban kuskurana shine rashin faɗa mishi na gama amma ai nasan dukda haka yasan na gama girkin tunda, sau biyu yana ɗaga kanshi ya duba ni daga falon sai ayi dace mun haɗa ido.              Ina zaune a falona nasaka abincin a gaba, sai ga Mufeeda ta shigo ko sallama batayi min ba, ɗago kaina nayi tare da murmushi nace. "Lafiya mufeeda?"              Tsaki tayi min, sannan tace. "Ki sauka da abincinki kasa daddynmu nakiranki, yaran talakawa kawai."       Lumshe idanuna nayi sabida kaifin maganarta tafi ta reza ko wuka.         Tana gama faɗar haka tafita, shiru nayi ina nazarin kiyayyar da suke min, wanda nidai Allah ya gani bana nufin cutar dasu amma a hakan suke kokarin ganin sun kuntattamin.             D'an zaman da nayi a gurin ba tare da tashi naje naji sakonshi ba, ya sake ja min fitina.           Daukar abincin nayi na sauka kasa, yana zaune akan table ɗin sai juya abincin yake da cokali, duk sun yanyame shi, kallona yayi dan dama idanunshi nakan step ɗine, yayinda suke ta zuga shi ya cika fam fuskarshi har wani ja tayi, tunda na kalli cikin idanunshi na hango wutar bala'i sai na shiga nanata kalmar Innalillah...da wasu addu'o'i har na isa gurin. Lumshe idanushi yayi bayan ya shaki kamshin turarena, mutum ne mai masifar son turare dan matukar zai shaki kamshin turare yakan tsinci kanshi da samun nutsuwa.            Buɗe rinanun idanunshi yayi, ya sauke a kaina. Shiru yayi ya cigaba da juya cokalin, araina nace. *Hali zanen dutse, yau kuma miskilancine ya motsa*              Duk suka shiga hankalinsu dan basu san irin hukuncin da zai min ba, amma in so samune basu ki yayi min shegen duka ba, tunda mugun laifi nayi.             Can da nagaji da tsayuwa nace. "Daddy ka kirani, kuma kayi shiru. "     Yanda nayi maganar in low voice ya sashi ɗago kanshi ya kalleni, sannan ya mai da idanunshi kujeran dake kusadashi.               Nufinshi na zauna ajiye abincin nayi wnd na sauko da shi akan table, zama nayi ina kallonshi. Tura min filet ɗinshi yayi ya janyo kular shimkafar da ta miyar, ya zuba a wani filet ina kallonshi a nutse ya fara cin abincin, sai da yayi spoon uku sannan yace. "Kici nagabanki."               Jikina ne ya ɗauki rawa, duk suka zuba min ido. D'ibar abincin nayi a cokali nakai bakina, wani masifaffen yaji da gishiri suka kama min, kan harshena da bakina baki ɗaya rike bakina nayi zan mike ya maidani ta hanyar take min kafana cikin fushi yace. "Sai kincinye kuma kika kuskura kika dawo min dashi zan miki dukar da sai kin kwanta a gadon asibiti."                     Dakyar na haɗiya tare da jan kofin ruwa nakafa kaina, aikuwa na fara amai. Wnda yasashi dole barina na mike, gashi na kware numfashi na ya ɗauke cak, zuba gwiwa na nayi kasa ina fincikar numfashi, dukda hankalinshi a tashe yake ganin halin da nake ciki, maganar da Fareeda tayi yasashi kauda tausayina da yake ji ya faɗi abinda yake ranshi. "Laaaa cikine ashe da ita."        Aikuwa ya juya ya dalla mata harara, yace. "Ke kika mata cikin, wannan Yar yarinyarce zata iya ɗaukar ciki ko ta ɗauka zubda shi za'ayi dan bata da hankali da nutsuwar renon wani yaro itama yaushe ta reni kanta, kar na kuma jin wannan maganar, dan ni ban ɗauketa a mata ba ina kallonta a matsayin Y'ar cikina ne."        "Indai haka ne. Toh kar takuma shiga d'akinka ko kuma tayi maka girki, dama bason girkin Johson kake ba sai ta karɓi aikinshi, da kuma kula dani tunda kaga bani da hannun da zan iyayin komi." Inji Aneesah.      D'aga kai nayi ina kallon yanayinshi, kuma ina jiran abinda zai ce sai kawai naji yace. "Ok haka yayi ma"                           "Wallahi baxanyi ba."       Na faɗa kai tsaye,         "Mi kika ce?" ya tambaye ni.        Shiru nayi ban kula shi ba, riko hannuna yayi ya haura dani sama, nomber mama kilishi ya kira ya faɗa mata, abinda nayi mishi mika min wayar yayi, ya fice a ɗakin.          "Maryam ya muna yabanki sallah zaki kasa alola, ko kina son Malama taji abinda kikewa mijinki ne, yau kuka dawo amma zaki haɗa mishi rigima da matanshi, ai balkisu ta faɗa min komi don Allah ku xauna lafiya kece karama kece kuma za'a sami matsala dake, toh ki nutsu kar ya kuma kawo min karanki."      Cikin kuka nace. "Insha Allah..." ban iya magana ba sai kuka.      Kashe wayar tayi, na rasa mike min daɗi. Ummana nakira a wayata, na cigaba da kuka tanq jina bata kashe ba, nima ban kashe ba sai kuka kawai nake mata sai na buɗe baki nace Umma sai kuma kuka ya kwace min, munfi awa guda kuma batayi min magana ba, saida taji ina ajiyar zuciya sannan tace. "Yau ɗaya danaji muryanki cikin kuka, toh ki maida kukanki nafili zuwa kukan zuci karki kuma bari kukanki yafito. Kiyi hakuri dan ko kin faɗa min damuwarki toh ba makawa, hakuri zan baki da kuma nasiha, maryam kowani mutum da irin nashi kaddaran kowa hakuri yake da zaki tambayi Rahilah ko Rahimah miye matsalarsu zasu faɗa miki, dikda kulawar da suke samu bai hanasu shiga damuwa ba, Maryam kasancewarki mace matar aure bazai hanaki fuskantar kalubale ba, ina ga ko iya haka nabarki kin fahimci abinda xance miki shine hakuri idan shi kikawa laifi ko yayi miki kije ki bashi hakuri, idan kuma abokan zamankine ki basu hakuri yau kaine gobe bakai bane kiyi hakuri wata rana sai labari."                        Tana gama faɗar haka ta kashe wayar, kifa hannuna nayi saman goshina da yayi min nauyi, tunda muke wayar naji kamshinsa amma ban damu da na katse wayar ba,                Duk yana jin abinda umma tace min, dan haka ya shigo ya ɗauki wayar zai fita a hankali nace. "Kayi hakuri ban sakewa."          Murmushin gefen baki yayi sannan yafita.                             ***    Akala wata biyu kenan zaman gidan Yunus na shirin fin karfina, ana cikin haka hidimar sallah laya tazo, ana sallar saura kwana biyu Huda tazo da farin cikina nake ganin karewar wasu matsalar, ashe wutar matsalace zata kuno min, dan tsakanin ɗa da Mahaifi sai Allah tunda Uwarta ta kitsan mata magana a ɗaki shi knn ta daina shiga damuwata, ga Aneesah da kullum sai taci min mutunci. Karshe ta haɗa ni dashi ya ci min mutunci sosai.              Abubuwa sun min yawa, dakyar wata labara ya barni zuwa gida, cike da farin ciki na haɗa kayana tsaf na bar gidan, sai gidan Aunty Shema'u.     Tun da ta ga yanda nazo tasan ba lafiya, dake anyi salla ganin yanda nake zare ido yasa ta tirkeni da tambaya mi ya kawo ni.              Sunkuyar da kaina nayi kwalla na zuba daga idanuna nace. "Aunty nagaji da zaman aurene."              Sallamar matar abokin mijinta yasata amsawa tare da juyawa ta kalli kofar falon da bakuwar zata shigo.                 Da fara a matar tashigo ta nime guri ta xauna, gaisawa sukayi sannan nima na gaisheta,                  Dawo da hankalinta kaina Aunty Shema'u tayi tace. "Auta mikika ce."           Ta zuba min ido, rike bakina nayi nasake mai maita mata, abinda nace. "Bata bincike ni ba, ta shiga min faɗa min faɗa, ainu ita da bakuwarta. Ka basu ji ta bakina ba suka min tass, da yamma tayi suka sauke ni a gidan. Ji nake kamar na gudu nabar gidan duk na kare nafita hayacina. Haka kwanaki suke tafiya cike da abubuwan al'ajabi.                Tunda suka ga sun kasara tsakaninmu sai kowacce ta fecce ta cigaba da uzurin gabanta, dama da suka nemi shiga tsakaninmu haɗe kansu sukayi inda suka amshi dutyn su gurin kulawa dashi, bashi duk wani hakkinshi da duk wani abinda zan mishi, suka ɗauka.    Girki kuwa nice keyi duk gidan a kullum zanyi sau biyar a safiya, wai takaitawa nayi, dan kowcce da abinda take so. Gana yaransu daga falon sama zan fara shara har falon kasa, ɗakinshi kuwa shida kanshi ya haramta min shiga cikinta.           ......Ada nake kallon matsalar gidan labcecciyar amma a yanzun bana damuwa da kowa, na tara kowa na zuba a gefe, har shima na tarashi a wani gefe guda.                   Kimanin wata huɗu kenan ina cikin damuwa, Allah cikin ikonshi ya sauki rahilah lafiya, inda ta haifi ɗan namiji.                  Anyi haihuwar kwana huɗu, sannan nasami labarin haihuwar dan yasani sai da yakai duk matanshi suka ga baby,    Ina zaune a gurin cin abinci suka shigo, suna raha. "Ai Maman Huda nayi mamakin yanda matar Aman ɗin nan ta haifi katon yaro haka, koda yake bazanyi mamaki ba, tunda ai mace ce zata iya ko muma ta gidan nan da tasami Mai nasara ai itama haihuwar zatayi."      Shiru nayi ina shan fruit, nan suka juya suna kallona tare da fashewa da dariya. Toh ya zanyi tunda ya kwace wayar, haka sukayita hiransu,         ..... A can kuwa kowa mamakin rashin zuwa na yayi tun Umma na kawaici har ta kalli Ahmad tace. "Ahmad wai Maryam bazata zo bane, yau kwana huɗu muna asibiti dan ma Haihuwar tazo da matsala, da lafiya ta haihu ai sai dai kowa yaje ya dubasu a gidansu."               "Kiyi hakuri Umma zan duba shi, tunda naga ya kawo sauran tayu ita ya kawota daga baya." ya faɗa mata,   Koda yasami Mai nasara da maganar biris yayi bai kaini ba, har ana gobe suna sai ga Mamie.            Sun sani a gaba shida matanshi suna tsigeni,dan nayi musu abinci gishiri yayi yawa, ina durkushe sai kuka nake.       Ta danno kai da sallamah, basuji ba dan zuciyarsu ya raja'a da mugun nufi,            Yana zaune matan sun zageye ni kowacce da abinda take faɗa, Mamie tashigo gidan, tsayawa tayi a bakin kofa tace. "Sannunku da kokari"     D'ago kai nayi na kalleta bansan lokacinda kukana ya kwace ba, mikewa nayi tace. "Koma ki zauna."          Komawa nayi muryana na tashi a falon, cikin ko in kula ta kalleshi da ya sauka akan kujeran yana gaida ita, dakatar dashi tayi sannan tace.     "Ai nasan haka kawai Maryam bazataki zuwa duba Rahilah da ɗanta ba,sai sa dalili da Ahmad yayi maka magana kayi shiru ashe kana azbtarmu da Y'a ce,,ba zan faɗawa Iyayenta abinda kayi mata ba, dan nasan bazasu iya hukuntaka ba, sai dai ka kiyayyi ranar da zata kwaɓe maka, da iyayenka da iyayenra zaka nemi damar sulhu bazaka samu ba, domin duk wanda aka gina mishi zuciya da kuntatawa toh tabbas yafi kowa fusata, Sajida jeki ɗsuko kayanki da zakiyi amfani dashi gobe suna."          Kallonshi nayi a hankali, na girgiza kai nace. "Mamie bani da lafiya, ki bata hakuri zanzo bayan suna." Wani irin kallo tayi mishi me cike da tsantsar ɓacin rai tace. "Allah ya kara miki hakuri."            Tana faɗar haka tafita, mikewa nayi na koma ɗakina, na zauna ina kuka, ga koshi ga kwanar yunwa.         Shigowa yayi ya buɗe wardrob ɗina ya shiga ciro min kayan da zansaka. Duk sun min yawa, ina kawa zasu nemi faɗuwa. Dalilin ramar da nayi yasa shi kin kaini, kallona yayi bayan ya ciro wani doguwar riga ya mika min yace. "Idan muka je kowa ya tambayeki mi yasameki kice baki da lafiya ne idan naji wata magana bayan haka zaki gamu da ɓacin raina"             Shiru nayi bance komi ba, ya ajiye min kayan kallonshi nayi cikin sanyin murya nace. "Wallahi babu inda zani, kawai kaje bana son magana, ai na faɗawa Mamie bazanzo ba."     "Kina hauka ne ina magana kina cewa bazaki ba tashi." ya daka min tsawa, sam banji komi ba nace. "Na rantse da Allah wanda rayuwata da mutuwata take hannunshi baxan je ba, kawai karabu dani, idan kuma ka matsa na fita toh bazan dawo ba na tafi kenan, dan zan faɗawa Iyayena bazan dawo gidanka ba."        Cike da takaici ya fincikoni ya shiga zare min rigar jikina ina kokarin, kwatar kaina sai da yarabani da kayana ya zuba min ido, zai kai hanunshi kirjina nayi baya tare da jan zanin gadon na kare jikina nace. "Mi zakayi da sa'ar Yar cikinka, ko zubda kima."               Fauce bedsheet ɗik yayi ya shiga niman saka min kayana ina tirjiya, nidai banga amfanin saka min kayan ba, dan da wayyo da dabara yagama matseni tass toh ya jima baiyi ba,  yau kuma an fake da guzuma an harbi karsana. Ya more watanin hudunshi da bai taɓa ba.               Yana gama shiryani ya fita, abinda nake jira knn nasawa kofar falon key na barshi a jikin kofar, nazo na ciki ma haka. Dama akan abinci rana ne, banyi na dare ba, na kule kaina.      Da yazo yayi bugun duniyar nan naki buɗewa, karshe yace zai kira Umma fitowa falon nayi nace. "Sai ka faɗa mata kace nayi abu naki kaga indan taxo da kanta zata ga irin uƙubar da kuke gana min kaida Iyalinka idan kuma Mama kakira itama sai tazo taga halin da nake ciki."              Jin haka ya sauke murya ya shiga rarrashina, har da kawo min misali da halayar mata nagari daga kan Nana Asiya har zuwa kan nana Fatima, yanda nake masa kallon holuko ashe yasan abinda yake, dakyar nafito muka tafi gidan mamie dan acan rahila take, koda muka fito ban kula matanshi ba, da suke  jefa min magana ba.            Muna isa gurin motarshi sai ga Mufeeda da gudu, zan buɗe gaba ta bangaje ni yayi kaman bai gani ba, na koma baya na zauna.           Har muka isa kofar gidan su Aman wai yana jiran abuɗe mishi, nayi wuf nafito na rufe mishi kofarshi nayi cikin gidan. Da sanyin jiki na shiga falon Rahipah na zaune ana mata lalle Angon karni ya kasa ya tsare, da ɗanshi a hannu, tun Mamie na magana har ta zubawa Aman ido, dan babu ruwanshi da kunya,             Ganin Rahilah fess da ita yasani jin kwalla ya cika min ido a hankali ta buɗe min hannunta na faɗa ciki ina kuka, sosai Nace. "Hilah kiyi hakuri bani da waya bani da hanyar da zanzo gurinki, infact komi."           Sai na kuma cusa kaina a kan cinyarta, ina kuka sosai shiru Aman yayi yana nazarin abinda nace, shigowar mao nasara da Mufeeda yasasu ɗago kai tare da amsa sallamarshi.                     Kallona yayi yanda na ke kwance cinyar Rahilah ga Aman ya zuba min, ido yasashi ɗauke wuta. Munafikin kishinsa ya motsa.              D'agani Rahila tayi bayan ta ja hijab ɗinta ta rufe jikinta gaisawa sukayi, sannan ya amshi baby yana hararana.       Buɗa bakin Mufeeda tace. "Halin munafurcin da aka saba shine akazo a nuna a duniya dan niman suna."           Shiru falon yayi banyi manakin jin haka ba dan tana tsakiyar manyan mata, dole ta faɗi haka, kuma kalmar da fareeda ta wurgeni da shine kafin mufito shine har ta rike tayi amfani dashi.     Sai ga kunya ta kama shi kamar ya nutse kasa, mikewa Aman yayi yace. "Yunus muje ina son muyi magana."        Dan koda Mamie ta dawo ta gaya mishi abinda ta gani ga kuma abinda yarshi tayi min, mika min Yaron yayi tare da take min sawuna lumshe idanuna nayi kawai.    Bayan fitar uban muma muka dasa hiranmu, wanda muka ki ɗago komi dan yarinyar, tsaki tayi ta fara zagina. Kallo ɗaya Rahilah tayi mata, cikeda ɓacin rai tace. "Kul idan zakiyi rashin kunyarki kije gidanku idan kuma kika ki zan miki shegen duka,, kuma naga Ubanda yaisa ya rama miki, kema Maryam kika kyale wannan yar aban take miki ɗiban albarka kina matar ubanta." "Allah kiyayye daddyna yayi using ɗin wannan karuwar."  Mami da qasu bakinta da suke ɗakinta tare da Rahilah da suke falon duk suka zaro ido waje.        Murmushi yake nayi sannan na mike  tare da barin falon, kitchen na nufa nasha ruwa nafito. Mamie da kawayenta sai salati suke suna karawa, fitowa Mamie tayi ta kira Mai wankinsu. Tace. "Maza kira min Aman."        ..... "Yunus mi ka ɗauki Maryam har yanzun bata ci darajar iyayenta bane da zaka zauna da ita. Yanzun akan idanunka Yarka take faɗa mata magana babu faɗa balle tsawatarwa." .   "Ka ga Aman nifa dama bason Maryam nake ba nayi tunani da nazari sai naga ashe kawai sha'awarta nake ji kuma yanzun ina taking drugs Alhamdulillah ai duk matsayinsu ɗaya ne, aurene ya banbantasu da Yaran da na haifa amma ni Maryam bata cikin tsarina dan munyi magana na fahimtar juna dasu Aneesah kuma sun bani shawara, kamata yayi na barta tayita musu aikace aikac.."      Zuciyar Aman ce take bugawa kamar zata fito waje. Sai Sha'ibu mai wanki yace. "Yallaɓe kazo maza inji Mamie." Da sauri suka nufi cikin gidan.              ......D'aukar ɗan yaron nayi wanda yake rikici, nasa Hajiya Yabi ta ɗaura minshi a baya na goyeshi ina jijjigashi, Yau gani ɗauke da Yaron Rahilah sai kwalla ke sauka a idanuna, ina ɗan tap ɗinshi har yayi shiru. Ita kuwa mufeeda sai wuliwuli take da idanunta, shigowa su kayi lokacin mi lalle tagama Mamie tq mika mata kuɗinta,            "Lafiya Mamie gamu."        Nuna mishi Mufeeda tayi tace. "Haka abokinka ya shahara gurin tarbiya, ku tambayeta mita faɗawa Naryam."    Kallon Yunus Aman yayi cike da takaici yace. "Mamie bazan ji mai maici ba, ni ina ganin mi zai hana tunda kece kika musu jagora gidansu Maryam kisashi ya,sake musu Y'a ai babu dole rayuwa tana da zabi wallo kyakyawa ko mummuna, akan mi zaka rike musu Y'a kana cutarwa sai anyi magana kafi kowa shi damuwa watanin baya har zubewa kayi baka da lafiya sabida munce kasaketa mu nemawa yan uwanmu, Yanzun kuma kace tayi yarinya karama. Har shawara kayi da matanka suka ce ka bata aikace aikace ba tsaran aurenka bace, Ka ɗauki Yarka kafita mana a gida Maryam kuma insha Allah gobe zan faɗawa Iyayenta komi, su san halin da take ciki, Ai dama Mami kece kika kaita Zaria,fine gashi nan ta dawo gida. Kuma abinda na fahimta babu Iddarka akanta, Alhamdulillah sakinta baxai gaggara ba."       Yana gama faɗar haka ya buɗe kofar ta nunawa Yunus da yafitan musu a gida. Kallona Yunus yayi, wanda yake nufin zo mutafi. Shiru nayi narasa makama, "Sunce goyan kibishi."        Inji Mamie. Jikina nane ya ɗauki rawa, haka na kwance yaron ina kallon, Rahilah da take kuka nima nake shirin kuka, "Amma Mamie."       "Barshi ba,damuwa duk yana cikin rayuwar aure."        Ina sauke yaron mamie ta jani zuwa ɗaki, shiru tayi haka ma yan uwanta  sukayi shiru, wani bokiti ta ɗauko da wasu tarkace, Wata Yar uwsnta ta mika min wani Humrah mai suna shu'umar Humra na Ha'uwa'u Jidda Aliyu Usman, wanda ake kawo mata daga Sudan. Ta mika min.      Haka suka haɗa min kayan cass na fito nasiha tayi min ta rakoni  har jikin  mota,           Aman ya rigashi fita, gidan Ahmad yaje, suka shiga tattaunawa, dariya Ahmad yayi yace. "Ka rabu da shege gobe zamu mishi final, insha Allah xoka rakani."       Hmmm ai kuwa tsiya suka kula mishi tun a yau dake gobe idan anyi raɗin suna akwai liyafa na maza.                  Koda  mamie tazo inda yake tace. "Kaji tsoron Allah."           Tana faɗar haka jikinshi yayi sanyi muna fita ya kama min masifa ko ina sai na faɗawa kowa sirrin gidanshine, shiru nayi bance komi ba tunda naji abinda ya faɗawa Aman na gane bana tsarin yunus, kaddara da rabon aure ya kawoni gidanshi..      Koda muka isa gida, na fita da kayana. Shima haka dan bazan je sunar gobe ba, dukda monday ne sunan. D'akina na nufa na zauna, ina mai cigaba da zurfafa tunanina mi yasa Yunus ya rena min matsayina na mace.    Haka na gama lalluɓena ban sami komi ba, dan haka nayi kwanciyarta ban fita ba,        Girkin dare kuwa take away yayi musu, ina kwance ya turo mufeeda da nawa tana zuwa ta wurga min, tayi waje yanda ta jefa min haka ya shigo yasamu, kallona yayi a fusace. "Abincin ne zaki wulakanta min dake baki san darajar nima ba"             "Ni bansan abinci bane, tana zuwa ta cillamin tayi waje, da ni da ita ai kaman Yarane kaga hankali da nutsuwa bai wadaccemu ba amma kayi hakuri tunda kana da matsayin mijina kuma kaman Ubana kake."   Sauka nayi kan kujeran nayi na ɗauke abincin. Na ajiye akan center table,           Tsaki yayi ya fita daga ɗakin.               **** Washi gari sai gashi sanye da farar shadda, ya shigo ɗakina lokacin har na gama abin karyawa nazo nayi wanka, na gama shafa humran da Kanwar Mamie ta bani knn, ya shigo uwar ɗakin ya ɗauki kamshi humran kallona yayi cikin riga da wando pakistan blue black, mai ratsin whiter flower sai stone, fuskana babu make up kwali na saka kawai, kallona yayi tare da diriri cewa, sabida karfin kamshin humran ɗin, ciki ciki yace min. "Zan tafi liyafa kika ce baki zuwa sunan ko"         "Eh." nace mishi,      Yana sauka ya samu Fareeda zata Abuja, maganar kayanta da aka kawo ta can, sai Aneesah da ta sakalo. Jakar aikinta yarama sun fita, Hamshakiya Balkisu tana ɗakinta.              Kwanciya nayi dogon kujeran falona dan nagama da komina hutawa kawai zanyi.        ****        An raɗa sunan Yaro da Mahmud Aman Mandara, a masalacin unguwar sai walimar da Angon karni ya shirya wnda su uku sukayi shiga ɗaya,, anci an gyatse, tsakanin Aman da Ahmad akwai mugun kuli, dan dariya suke kawai.           Tunda aka gama walimar a kamfaninsu mutane suka watse Mai nasara ya zuɓe a kujera,  jinshi yake a takure baki ɗaya, kallon agogon office ɗin yayi yaga karfe goma da hansin da bakwai, kwanciya yayi, yasaka hularshi Kan fuskarshi yana me ɓoye halin da yake ciki.    Su kuwa sukayi biris dashi, har kusan sha biyu, da ya ga abin na iya shafar lafiyarshi sai ya mike cikin dauriya yace. "Guys bari naje gida kaina na ciwo."         "Toh Allah ya sauwaka," Inji Ahmad dan har lokacin fushi Aman yake dashi.        Fita yayi cikik rashin kuzari ya fita,             .......Ina fama haɗa abincin rana, naji dirin motarshi, har shigowarshi gidan, ɗakin balkisu ya nufa nan ya zube akan gadonta tare da zuba mata ido, matsawa yayi jikinta ta wani zabura tace. "Wai Lafiyarka Yunus nifa bazan iya da matsalarka ba, kaje kayi hakuri yanda kasa ba plss am not in mood."      Zaro ido yayi cikin damuwa kafin ya karya wuya ya shiga rokonta, Allah da Annabi amma fir taki gashi yanayinda yake ciki kara tu'azara yake, cikin masifa yace. "Zina kuke son na fara ko mi? Ni da hakkina sai nazo ina rokonku, Kee nazo gurinki sukuma sauran basa nan gurin wa zanje."           "Oho dai ni kan bana ma Sallah kaje inda kasan zaka samu amma ba dai nan ba."       Takaicine ya kusan sanyashi fasa ihu haka ya sauko daga sama ko kallon gabanshi bayayi, ina tsaye na kure Mp 3 wanda yake ɗauke da Karatun alkur'ani,          Ina bitan suratun nisa'i, tsayawa yayi yana kallona cike da sabon tashin hankali, "Maryam Sajida."     A tsorace na juya da cewa. "Na'am!!!"           Iska ya fesar tare da juyawa yace. "Ki same ni a ɗakina."        "Wayyo Allah ni Maryama mi kuma nayi mishi." na faɗa,        Kashe wutar girkin nayi na wucce dakinshi, tsayawa nayi a bakin kofa, tare da jan zuciya na murɗa hannun kofar na shiga ɗakin, na tsaya a bakin kofar ina jin saukar ruwa, tuna lokacin da nake shigowa ɗakin domin yin gyaran cikinsu yanzun kƴwa ɗakin ya koma Matattaran datti, tsince kayashi nayi na kasa, na gyara kasan fitowa nayi na ɗauki tsintsiya da parker na koma na shiga sharewa, ina cikin sharan yana fitowa daga ban ɗakin, ɗaure da towel.              Sunkuyar da kaina nayi na cigaba da aikina, ga baki ɗaya tsigar jikinshi mikewa yake, wai a hakan yaki yake da zuciyarshi dan kar ya kaishi inda zai baroshi.                   Har ta inda yake na share, na fitar waje zuwa korido ina faman haɗa, sharan sai ji nayi anyi sama dani, ihu na kwala, tsabar tsoro dan bansan mi nayi mishi ba, abu ɗaya kawai yake ji yasami nutsuwa ko wacce irice ya rabuda abinda ke damunshi.           Gadon ɗakinshi ya kaini, ya ajiye ni, tare da rufa min, a tsorace na mike ya maidani ya tara min karfinshi, ada can ai ba haka yake min ba tunda yana ɓata lokacinshi gurin taɓe taɓe, yau kuma babu haka shi kawai abinda zai fiaheshi yake nima, ni kuma, na gaza fahimtar haka na shuga kokarin kwace kaina..........😬 Heyyyy Ku cixan ta inda Zan warke.......😂 *Alhamdulillah na gama Book 1 Yau tohfa Anya Maryam Zata kawo gyara Gidan Yunus? Shin Mi yake shirin faruwa ga Tsarin Yunus na aqidarshi? Ya Gidan Aman Tsakanin Hindu da Rahilah? shin wani irin zama suke? Ya zata bar kazamta da hidimar social media ta rungumi mijinta kamar Rahila? Ya batun Ahmad da Hafsa tunda yace bazai saketa ba ba shin zata saduda a zauna lafiya da ita? Ya batun ɗabi'ar Mufeeda, shin taya mai nasara zai tankwas mufeeda*         *MATAR SO*    BOOK 2       "Dr Kayi mata allura har yanzun bata kai stage ɗin da ya ka mata ɗauki yaro a cikinta ba"     Dafa shi nayi cikin kuka nace. "Don Allah karka zubar min da cikina ina sonshi na yarda kasakeni xan fanshi rayuwarshu da aurena na gwamace zama nayi renonshi a gidanmu amma karka rabani da abinda nake so..."     "Bazan taɓa yafe maka ba kuma wallahi bazan koma gidanka ba kajee na tsaneka, ai ka gama kashe sonka a zuciyata bana son ganin fuskarka aurene ko jaageni zasuyi sai suyi"     "Kasancewata Matar da Yunus ya zalunta tare da cutarwa bazai hanani begenshi ba, Ina zan kai yaran da ya tafi yabarni dasu Ummana, Nifa ina jin Yana raye Allah ya nesantamu ne sabida kuskure da mukayi"                Ga kaɗan daga cikin book 2 Allah ya haɗamu zuwa monday Insha Allah mu ɗaura da sabon labari...... Taku har kullum....       Mai_Dambuuuuuuuu😍 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Yan grp ɗin Matar So.... Dedicater To Hafsat Abubakar💋 *BOOK 1👈* Sorry for the typing erorr. Page...27 Tunda muka ɗauki hanya kirjina ke duka, tara tara idan nayi dubi da aika aikan da mai nasara, ganin yanda na takura kaina yasa shi, riko hannuna ya riko hannuna ya cigaba tuki. Gashi dai tuki yake amma murza hannun yake, "ki nutsu bana son tsoro ko fargaba tambayarki za'ayi ba cinyeki zasuyi ba." Kwallar da suke kokarin sauka ya lakato yace. "A'a fa, karki fara asaran kwallark." Karfe goma muka isa amma su tun tara, suka isa zaria abinda yasa muka ɓata lokaci mun tsaya shirme, a hanya dan kuka na sanya mishi sosai shine ya tsaya a gefen hanya yayi shiru dan shi rarrashin wahala yake bashi, tunda bai iya ba kuma bazai ce zai fara koya ba. "Toh miye amfanin kukan naki, ko ance miki kukanki zai miki wani aikine dalla kin cika min kune da wasu muryanki mara daɗi nan, sai an taɓaki kice kin girma nan kuwa babu wanda ya kaiki yaranta, oya my frnd ki min shiru ko na ɓala miki haɓa." Ina jin haka na haɗiye kukana mika min tissue yayi wanda ke cikin motar, na goge fuskana da sukayi gaje gaje da kwalla. ***** Koda muka isa gidan nan ne jikina yayi sanyi ganinsu duk a falon Hajiya, har kasa na durkusa na gaishe da hajiya cikin jin daɗi tace. "Zo nan ko xaun, Ya gida da ruwa." Kunya duk ta dabaibayeni na mike zuwa inda take na zauna a kafet, tayi tayi na zauna a kujeran naki, dole ta hakura , Shigowa yayi da basket ya dire dan ya shiga ɗakin Mama kilishi bata nan sai ya shigo ɗakin hajiya, ganin inda na zauna murmushi yayi shima ya zauna kusadani. Har Mama tafito daga falon Alhaji tace. "Ku shiga maryam kam ta zauna a nan, tunda karan na Mai nasara ne, subhanallah mi yasami goshinki yayi haka." Murmushi yayi ya gyara tsayuwarshi yace. "Ga mahaukatan da suka zuba mata ruwa a step ta fado." Tsuru tsuru sukayi jin abinda Mama zata ce, kaɗa kai tayi suka fita zuwa falon alhaji, can duk sun watsa aka kuma cewa naje. Tunda na shiga na zauna tsakanin hajiya da Mama, na kifa kaina, akan cinyar mama, sabida girman maganar da suke faɗa Inji Balkisu tace. "Alhaji tun kafin shigowar yarinyar nan Yunus ya sauya, ya fara dukar Mufeeda Alhaji dubi irin dukar da yayi mata sai kace akanshi aka fara auren budurwa ai dukkanmu a haka ya auremu amma bai wulakanta kowacce mu bai sai dan ya auri yarinya karama wato gigin amarci na walagigi dashi." Duk kusan magana ɗaya sukayi sai na Aneesah da ta nuna hannunta shedai.. Shiru falon yayi da suka gama maganarsu, kallonshi Alhaji yayi yace. "Kaji abinda matanka suka ce." "Eh Alhaji, a matsayina na wanda nake shiga hatsari ba dare ba rana, nayi yawo ciki da wajen kasar, dan niman abinda za'a saka abakin salati. Alhaji dani dasu waye zai tsaya akan tarbiyan gida, nasan nauyin ba nasu bane su daya amna taya zan je nagama watangariri na dawo, na nime abinda zan kawo musu dai dai da ruwa sai na rokesu, balle su bani abinci, Alhaji a bar batun haka, dan idan nace maka zan buɗe maka sirrin gidana toh wallahi daga nan kowacce gidan iyayenta zata wucce..." Shiru yayi sannan ya cigaba da cewa. "Alhaji mufeeda a watan sha ɗaya zata cika shekara goma sha ɗaya, amma an wayi gari Aneesah da Fareeda suna turata har inda nake ta ɗauko musu, hotonmu na sirrin nida Maryam, Idan ban karyasu ba Alhaji zuba musu ido zanyi suna cutar dani, abin da ciwo sosai na zaneta amma a haka najitake cewa maryam karuwa mayya aitaga ina wani abu da Maryam." Dif falon yayi shiru, babu mai kwakwaran motsi sai sautin shashekar kuka, wanda mama ke shafa kaina. Da nayi shiru. "Ko akwai kuskure a maganar da Yunus yayi?" Jifa musu tambaya alhaji yayi, duk suka sunkuyar da kai kallona yayi yace. "Maryam tashi ki tafi." "A'a Alhaji tambayesu mi tayi musu suka watsa mata ruwa ta faɗo daga matakala." Kallon Mama kilishi yayi da ta juyo mishi fuskana, wanda goshin yake kule. Kallonsu yayi Fareeda tace. "Allah ya huci zuciyarka, wallahi sharrin shaiɗan ne." "Tashi kije maryam" a hankali na mike nabar falon, ɗakinshi na falon hajiya na buɗe na shiga na gyara tsaf na baje hakarkarina a gurin. Bayan fitata alhaji ya mike, " ina jin kunyar Yarinyar nan Maryam shi yasa baxan iya magana a gabanta ba, tunda kuke da Yunus ya taɓa, zane ɗayarku?" Duk suka girgiza kai yace. "Madalla, tunda kuwa haka ne toh ashe yana kimanta darajarku yana cin mutuncinku a gabanta?" Girgiza kai sukayi. "Madalla! Kunyi mata abu ya nuna tafiku gaskiya" duk sukace a'a. "Akan mi yasa bazaku fahimci girma ya ke kambama muku ba,, Aneesah da Fareeda nan kuka zo nasa baki Mai nasara ya haɗaku gida ɗaya baku yarda da wareku da yayi ba, aka zo ya sake ki fareeda nan falon Mahaifinki yazo yana rokon arzikin ki koma, ba dan yunus nake wannan maganar ba sabida ai nasan waye shi, idan na kyaleku dashi kune zaku wahala ina magana ne akan maryam, sannan da rashin sanin ciwon kai ku ɗauki sirrin gidanshi har a media bayan kun lalata mishi Y'a kunyiwa kanku adalci," Shiru sukayi girgiza kai yayi ya kalle balkisu yace. "Mulki da jin kai ko? Balkisu kin watsar da hakkin da Allah ya ɗaura miki na haihuwa da reno, tarbiya badan tarbiyan huda daga nan tasamu ba da Allah kaɗai yasan yands zata koma. Amma ki sani duk wannan abinda kike mahaifiyarki ba hka tayi miki ba, bana son yawan magana amma zan muku magana kuji tsoron Allah a zaman takewarku. Kai kuma sarkin fushi ana taɓa ka, sai hukunci idan ka bi na matanka toh wata rana duk sai kakareraya kowacce ka zubata a ɗaki kuma ginin gidanka kaine ka fara rusata, dan haka sai ka mike ka gyara, tunda kaga abinda ya faru da idonka kuma ina kara baku hakuri da juna dan duk rayuwar akan hakuri yake.." Faɗa yayi musu har da zuba min ruwan da sukayi na zame, bansan tafiyarsu ba sai da naji ana shige min jiki na buɗe ido, akan kyakyawan fuskarshi na sake mishi murmushi, mai damin yayi ya sake shigewa jikina har da cusa hannunshi cikin rigana. A jiyar zuciya na sauke, tare da lumshe idanuna ko zancigaba da barci amma ina, shagalinshi yake sosai sai da naga zai nemi wucce iya cikin murmushi nace. "Nifa Daddy ina hutun sallah." "Ok zanyi maneji haka." Abinda na fahimta da Mai nasara, yanda yake zagewa yayita latsani yakan sashi mantawa ni yarinya ce, sai na mishi wani abu. Kuma sai na kara ganewa jikina na da matukar amfani a gurinshi musaman da kowacce matanshi basu da lokacinshi, dan ko a zaune muke toh ina jikinshi yana wasa da wasu gurare ko muma gashin kaina, haka yakara min fahimta duk wani abinda nake dashi sune mafarkinshi da muradinshi dan yands xai ɓata lokaci yana cusa hannunshi a wasu guraren har sai na gaji na fara kuka. "Tashi ki rakani "yace min Mikewa nayi nasaka hijab na ajiye na tura mishi bakina cikin kunkuni nace. "Sai ka gyara min bra ɗina da ka ɓalle min." Ba musu ya dawo bayana yasaka hannunshi ya mai damin, sannan ya sakala hannunshi a kuguna yana goga min, gashin fuskarshi a wuyana, saka hijab ɗin nayi, najuya ina kallonshi tura mishi baki nayi cikin mita nace. "Sai zuwa an jima kace ai ni yarinya ce nan kuws dubi yanda kake son mai dani, duk ka...." Kara tsayi nayi na janyo kanshi na kasara maganar da nayi niyya rike ni yayi cike da mamaki, "Dama kin tafasane ban sani ba." "Eh mana Daddy lokacin ds naxo gidanka ba haka nake ba, hannunka dasuke aikin sirri sun mai dani kamar wata babba nan kuwa ni karama ce." Kallona yake cike da mamaki yana jinjina abinda nace. Murmushi yayi a ranshi yace. *Yarinya knn, wato hannuna sun karawa kirjinki girma zamu haɗu later.* D'age mishi gira nayi kamar yanda yake min, girgiza kanshi yayi yace. "Toh ai gwara hannuna yasaki ki girma in ba ur still baby." Buɗe bakina nayi ina kallonshi cike da mamaki cikin, tura bakina nayi na kama bubuga kafana a kasa nace. "Wallahi ni ba, baby bace baga Rahilah da Rahimah suna da ciki ba sai nice zaka kira baby na fasa raka ka,ma." Zaro idanu yace. "Toh naji ki rakani ban sake kiranki baby kinji ko baby." Kwalkwal nayi da idanuna dan na fara hango yanda zanyi ambaliyar kwallah abin dariya sai ya tsare ni da ido, shima yayi rairai da nashi kallonshi nayi na fashe da dariya tare da faɗawa jikinshi. Sumbatar goshina yayi, yace. "Muje." Daga ni sai side bag nabar hand bag ɗin a ɗakinshi. Koda muka fito muna dariya ganinsu hajiyarshi yasani komawa bayanshi cike da kunya janyo ni yayi yana magana kasa kasa. "Bana son gulma kin gama lashe musu ɗ'a kin wani fito kina makalewa a bayanshi." Kamar nace kasa ta buɗe na faɗa ciki dan kunya, "Mama, barmu tafi fada da Maryam ta gaida Baba chiroma." "Toh ku dawo lafiya." Fita mukayi nidashi ni dai kunya na buwaye ni, amma shi ko a jikinshi. **** Filin polo muka je, inda ya fito da mazaje. Kallona yayi sannan yace.. "Da fatan kin gyara jikinki karki ɓata mana jiki nida dokina." Cikin kunkuni nace. "Yau ma hala dukana zakayi idan na ɓata muku jikinku." "Ni rufa min asiri indai baso kike Hajiya ta hanani wacce take lasheni." Dariya nayi har da mingira kaina nace. "Daddy Yanzun kaima kana jin tsoro daman." Fisgoni yayi na faɗa jikinshi in style yana kallon cikin brown eyes ɗina yace. "Dole naji tsoronsu, tunda sun bani aikin da bakowa zai iya shi cikin sauki da." Goga min hancinshi yayi, yace. "Kina da abubuwan ban mamaki a tare dake, bayaga kuruciya ina ilimantuwa dake maryam da fatan zakiyi hakuri da yanda nake." Juya ido nayi nace. "Kaga ni ban fahimci komi ba, kawai ka manta, ina ce jiya jiya nan nake maka magana har da manna min hauka kayi barci." "Shi yasa kika tashi kika fita ai da ban biyo bayanki ba da jibganki matana zasuyi dan kin sace musu miji." Janye jikina nayi cikin wani borin kishi nace. "Haushinsu nake ji, dama nice kafara aura da wallahi babu wacce zata shigo min gidana dan ina." D'aga ni yayi sama ya ɗaura akan dokin k'amk'ame jikina yayi yana hawa ya zare min hijab ɗina, ya wurga saman motar shi muka shiga sukwa a filin, tun ina tsoro har na sake muna gudu muna taɓa hira, nike surutu shikan hannunshi yaren surutu yake sai da na gaji na buge hannun nace. "Malam ya isheka haka, haba ka gallabeni da taɓayya, kai kenan hannunka bazasu nutsu ba sai taba nan shafa can wallahi zan kai karanka gurin Alhaji." Wani lakuta yayi yayi min naja linzamin dokin ya ɗaga kafa sama, "Kaiii Mazaje, sauki mana." Ya dakawa dokin tsawa, Sauka yayi ya kama tafiyar a tsorace nace. "Daddy!!! Wallahi faɗuwa zanyi zoka sauke ni." Juyowa yayi cikin murmushi har da gyara tsayuwarshi yace. "Rashin kunyarki ya kaiki gurin alhaji, kafin yasan ina taɓayya kinga dokina ya murkushe miki bakin kai kara." "Ayya baby ce nifa, ban gilma ba har yanzun am still baby." Dariya yayi min sosai, yana kallona sai da yaga ina kuka wiwi sannan yazo ya sauke ni. Aikuwa nace. "Bani sake rakoka." Filin polon muka bari zuwa cikin gari, waya yasaya sabuwa dalla muka nufi fada inda ya gaida Baba chiroma nima na gaidasu sannan muka dawo, **** Washi gari muka nufi Abuja sai a hanya yake faɗa min, aisu Maman huda tun jiya suka koma. Karfe huɗu yayi mana a garin abuja, Sahad store yakaini yace. "Ki ɗaukawa Yayanki da Kawarki tsaraba dan zan kaiki makarantarsu." Da farin ciki na fito a cikin motar na shiga ciki, na tsaya a bakin kofar dan dole na jirashi, yana zuwa ya zungure min goshi yayi ciki abinshi koda muka shiga, turare na sayawa Ya kabir sai agogo da kananun kaya dan shi ya nuna min, huda kuwa, kayan ciye ciye under, da wasu abubuwan ci da nasawa, haka muka jida har makarantarsu. Tunda aka ce munzo tana hostle ta kasa nutsuwa, tana gani na ta fasa ihu tare da rungume ni, murna muke fitowa yayi ya harɗe hannunshi a kirjinshi tare da zuba mana ido, komawa gefe mukayi nace. "kee Daddynki kuma fa kin manta dashine." Dariya tayi tace. "Yana zuwa, ai kece banyi tsamanin ganinki ba. Kinga ko mommyna bata zo ba amma gashi ke kinzo min na gode Aunty Mom." Kwalla ce ta cika mata ido, rike hannunta nayi nace. "Ki bar damuwa wata rana zata zo." A nutse yake takowa har inda muke na zuba mishi ido, cikin nutsuwa ayarin kawayen hudane suka tawo lokaci guda suka sha gabanshi bansan lokacin da na mike ba, mai dani tayi na zauna jikina na tsuma na juya zan mata magana tace. "Sun baki haushi ko? Adai dai lokacin da yake zuwa gareki, mi yasa kike jin xafin akan abinda kece kike da mallakin zuciyarshi da komi na rayuwarshi, dan kina tsoron kar wata ta kwace miki shi? Aunty mom duk zuwan da Daddy yake nan, hiranmu dashi 99.% naki ne, 1% na gidanshi ne da kasuwancinshi, sabida son da yake miki har zuciyarshi saura kiris ya buga, duk kishin da zakiyi akanshi yafiki dan shi akan kishinki jininshi yayi mummunar hawa, kisa ido kiyi kallo." Kallon huda nake amma baiwar da Allah yayi mata na iya sarafa harshe har ya ɓaci, ga kaifin basira da magana. Karasowa inda muke yayi ya zauna akan kujeran da muke zaune yace. "An gama gulmata." Kallon juna mukayi nida ita sannan muka fashe da dariya. "Au dariya na baku." "Eh mana, daddy." Injita. Shiru nayi ina kallonsu hiransu suka cigaba dayi, kallon huda nayi na mata magana a kunne, mikewa tayi ta kira wata yarinya ta kaini ɗakinsu. "Daddy jiya nakira Mommy take faɗa min irin dukan da kayiwa Mufeeda da Aunty Aneesah banji daɗin haka ba, karka sabar musu da haka, reni da zuɓewar mutunci yake sawa, ita kuma mufeeda da barinta kayi gabansu Hajiya dan matukar tana gabansu Mommy wallahi lalacewa zatayi, kuma Aunty Maryam Allah ya kawo maka itace a daidai lokacin da ya dace kayi kokari ka ribanci wani abu a zamanku da ita, kafin lokaci ya kure maka, dan ita rayuwa kamar mangwaro take da zaran ta ɗauko daɗi a lokacin zaka ga kudaddaje sun lulluɓeka garin koresu, sai mangwaron ta faɗi." Sake baki yayi yana kallon Yarinyar yanda take zaro magana kamar ba ita ba,ko shi albarka dan bazai iya wnnan maganar da huda take yankowa ba, "Amma Huda ai Auntynki tayi baby da yawa, fa." "Daddy Aunty Maryam ɗince tayi baby dayawa, kaga Yarinyar da nakira ta rakata hostle ɗinmu, Matar aure ce, kuma Daddy dan dai ina senior ɗinta yasa ta kai Aunty mom room ɗinmu toh har da Yaronta, Taufiq kana cewa Aunty mom she still baby." Itama knn maganar ya bata haushi balle wani. "But i still love Maryam Huda, but." "But what daddy just said ilove you Marym final." D'ago kai yayi ya hangoni ina tawowa, ina isa gurin su yana cewa. "Ilove you!!!" Sororo na tsaya ina kallon Huda da take murmushi, sai na ɗauka da ita yake tunda hira nasamu suke, zama nayi ina murmushi nace. "Lallai Daddy kana son huda dayawa fa." Dafani tayi tace. "Idan kece aka ce miki ana sonki mi zakice." "Ilove you too, mana zance in crazy or madness." Na faɗa mata haka, ina murmushi. "Toh ki ɗauka hakance ta faru Daddy yace yana sonki kema kince kina sanshi well kunyi fa." Kallonshi nayi har cikin idanunshi ina son tabbatar da haka, da gaske ne ko wasa ne, kura min ido yayi, jin wani abu nakw suna fita daga cikin idanunshi suna shiga cikin jikina, Lakwas nayi tare da jingina jikinta a hankali nace. "Huda daddynki zai fasa min kirjina da yanayinshi." Kallonshi tayi da ya kafe mu da idanunshi masu kaifin maganaɗisu, yace. "Yana da kyau ki mike mu ware ko, dan jirgin seven zamu bi." Mikewa nayi jikina ba karfi luuuu natafi zan faɗi ya tare ni yace. "Lafiyarki kuwa?" Girgiza kaina nayi nace. "Bani da shi, ka tafida komina, bansan mi nake ji akanka ba amma na zaucce." sai kwalla ke bin fuskana. Dafashi Huda tayi cikin sanyin murya tace. "She love you Daddy, kalmar tazo mata bazata batayi tsamanin haka daga gareka ba, sai gashi ka furta mata. Ku koma gida lafiya." Mikar dani yayi muka nufi cikin motar kayan da muka kawo mata ya mika mata yace. "Inji Aunty Mom ɗinki." Buɗe inda ya sani tayi, ta rike hannuna dakyar na buɗe idanuna na kalleta nace. "Am ok, dear babu yawa." "Aunty Mom na gode sosai da kayan." murmushi nayi mata, muka fita daga makarantar ita kuka ni zazzaɓin zazzafar soyayyar ba zazzagi. Kiran Ya kabir yayi lokacin muna airport, ya bashi keyn mota da kuma sakon da na kawo mishi nikam na zama sorry. Bakwai na dare jirginmu ya tashi zuwa ecotoria benin, mun sauka a babban birninsu na cotouno, da misalin goma na dare dan duk lokacinmu ɗaya ne, wanka nayi na sauya pad, nazo na kwanta, dake a wani babban hotel ɗinsu muka sauka muna zuwa ya kawoni ɗakin ya tafi tsabgarshi ban kuma ganinshi ba sai da safe. Muka haɗu riga da wando ne a jikina, sai gyaran gashina da nayi, ina zaune a bakin window ina kallon ruwa yanda yake rimi, dake hotel ɗin abakin teku yake, Ji nayi ya rungume ni ta baya, haka kawai naji kwalla sun cika min ido, kafta idanuna nayi suka sauka nace. "Ina jin wani yanayi na daban akan word ɗin jiya, sai nake jin xai zame min so makamin cuta, ji nake kamar nan gaba zakayi ajalin son da kafurta, ni dabaka faɗa min ba zan iya kokarin adana komi amma fada min da kayi wata rana da wannan kalmar zaka kashe min zuciya." Juyoni yayi yana share min kwalla na, yace. "Mi yasa kike tunanin haka, bayan akanki nasan haka, bazan taɓa cutar dake ba ki daina tunanin zan taɓa cutar da zuciyarki." Kallonshi nake cikin nutsuwa jikina na kara bani da zaran na yarda da abinda ya faɗa tabbas zan faɗa tarkon samarin shawo, dukda mijina ne amma muguwar aqidar yahudu taci jikinshi da jininshi, a haka ma yana min kallon baby. Maidani jikinshi yayi, na kwantar da kaina, ina share kwallar dake bin idanuna. *Daman jiya munyi da wajewa idan na kara muku baku more da yawa*😂 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂      *BOOK 2👈* Page....01                   Dariya Ahmad yayi ya kuma har da dukar table, tare da rike cikinshi yace.     "Aman ɗaya fa ya dace mu saka mishi amma kasani jefa mishi biyu, Allah baka kyauta mishi ba, Allah kaɗai yasan yanda zaiyi dan ba lallai bane ya sami maryam ɗin.".          "Hmmm zaka gama surutunka amma ina tabbatar maka wannan shirin na maryam ce, wallahi banyi dan cutar da ita ba nayi ne dan ya sauke hakkinta dake kanshi, narasa wani jahilcin ke damun rayuwarshi baki ɗaya ya koma kaman sakarai, wai matanshi suke faɗa mishi abinda ya dace."          "Wallahi nima haka naji mamakin iya zama da yayi da ita babu komi a tsakaninsu." "Manta da ɗan iska idan yaji yanda take sai yafi kowa haɗama."             ***        "Hindu kika ce yau ne sunar kishiyarki mi kike da bazaki kashe ɗan ba."    Zaro idanunta tayi cikin kiɗima da tashin hankali tace. "Kubra rufa min asiri zanyi komi amma banda kisa, kuma bana jin a raina zanje wani gurin boka ko malam kawai nasan abinda zan mata ita da ɗanta."      Shiru kubran tayi bayan ta gama karanta chatt ɗin Hindu.           "Toh shiknn Amma ki tashi tsaye dan zai iya juya miki baya fa."       "Kyalkyalkyal, tuntuni bai juya min baya ba kinga yanzun bazai juya min ba dan har yanzun shi ke min komi, ranar girkina idan naso rigima na hanashi kwana a ɗakinta, ke nima fa ba kanwar lasa bace wai ita yar malamai duk abinda nayi mata bata taɓa damuwa, munafuka keee sai anjima."            Kashe datar tayi ta gyara kwanciyarta a  cikin tsummokaranta dasuke kan gadon.  Mika tayi hammatar nan ba sauki ciwon arne,               ***      "Ammy ki fahimce ni nifa ya haramta min, fita amma nakusan yin abinda zai tsorata shi,wanda ko da kuɗi aka bashi mace bazai amsheta ba." Hafsa ta faɗawa Uwarta haka, wacce ta kawo mata ziyara,      "Ni dai ki taimaka min da wani abu dan bani da kuɗi kuma shima ma haifinku kasuwar taja baya."    B'ata rai tayi sannan ta mike dakyar ta samo mata dubu biyu, dan Ahmad ya daina sake mata bakin aljuhu, kamar da tunda yaji abinda tayi mishi ya ajiyeta a gefe, yan wanda ta tara kuma ta ɓarnatar a gurin malamai.                 A wulakance ta mikawa Uwar tace. "Gashi matsalata dake Ammy rashin godiyar Allah ynz ina baki zaki ce yayi kaɗan, ni kuma iya shine a hannuna." Kamar kura haka ta fauce kuɗin tace. "Nice mara godiyar Allah Hafsa toh ba damuwa zaki gani a kwaryan cin tuwonki, kuma kin rasa Ahmad kenan dan babu abinda zaki karu dashi sai bakim ciki da nadama, abinda naje ji knn a gurin shegen arne takwasuuu kuma yace karki yarda da abinda zuciyarki zata raya miki dan matukar kika ɗauki shawaran zuciya zakiyi dana sani."     Zama tayi tana dariya tace. "Zaki yi ki bari, amma matukar nasa kaina ba makawa sai nayi abinda nayi niyya."         "Ni dai na faɗa miki gaskiya ki hakura amma wanda bai ji bari ba Yaji hoho, ki dai san duk abinda zakiyi baxai haifa miki ɗa mai ido ba." Tana gama faɗar haka tayi waje, dariyar shakiyanci tabi uwar dashi tana tsara yanda zata girgiza Ahmad.          ***     A gigice na kalle yanda yake keta min rigar jikina, cike da tashin hankali na rike hannunshi nace. "Don Allah ka kyale ni, ka daina yaga min kayana. Bansan mi kake nufi dani ba baki ɗaya ka koma wani iri kam..."         Kalmar da ban samu damar karasashi ba knn, duk yanda naso hana faruwan wannan al'amarin nakasa, wani irin tashin hankali nake ji mara iyaka, maganar umma ce tasake dawo min.     *"Akwai ranar da zaki nemi taimakona ko taimakon wani haka bazai samu ba, kuma karkiyi tunanin akanki aka fara, a'a ba sabon abu bane kuma baza'a gama akanki ba, abu mafi alkhairi kiyi hakuri da wannan yanayin lokacin kalilan ne,anyi angama, ki zama mai juriya da hakuri.*          Janye hannuna nayi daga jikinshi na runtsa idanuna ban kuma, tankawa yinshi ba, nasan ina da raki. Amma a halin da Yunus yake ciki matukar nace zan biye mishi nice zanji wahala.                   Abu ɗaya yasani buɗe idanuna jin ya karato addu'ar saduwa da iyali yasani buɗe idanuna muka kalli juna, kwalla masu zafi suka zubo min daga idanuna. Rufe su nayi, sakamakon kifa kanshi da yayi a goshina yana goga min hancinshi.          Gaba ki ɗaya jikina ya ɗauki wani mugun rawa, sakamakon wani sabon yanayin da ban iya tantance shi.                Shiru ɗakin ya ɗauka daga sautin kukana sai na abinda Yunus yake, wannan fitinar da mai yayi kama haka ya kashe wasu lokuta yana abinda yayi mishi kafin ya koma gefe, ya sauke a jiyar zuciya cike dabtashin hankali yake kallona, tare da taryo abinda ya faru,  jikinnshi yayi mugun sanyi sosai, Lallai ɗan hakkin da karena....       Zafin da zuciyata take ji yafi zafin da nake ciki na ciwon jikina, wani irin ɓacin rai nake ji ya taso min, ka gama rena min kazo yau ka ɗauki kusan awa biyu kana abinda yayi maka, buɗe idanuna nayi cikin matsanacin kuka na yunkura zan tashi, amma na sake komawa na kwanta sabida babu karfi a jikina.        Sake gwadawa nayi dakyar na mike na shiga niman yagaggun kayan nasaka, haɗa kafa nayi dan na bar mishi ɗakin. Amma nakasa dan dole nayi yanda zai taimaka min nafara tafiya,ga jirin dake damuna. Kallon zan fita na tona mishi asiri a gurin matanshi yasa shi dirowa babu kaya a jikinshi.                Ya sha gabana cikin wani sabon halin da bansan yaushe ya koyo su ba, yace. "Ina zaki fita haka, da wannan yanayin ko so kike ki nuna musu abinda nayi dake. Kinga har ynz ke yarinya ce...."            "Ka bani hanya na wucce ko kuma na baka mamaki, ni Yarinya ce that's why you take my pride my virgin, Lallai ma kuwa karka kuma kirana yarinya tunda ka iya raba moment da ni ashe na tashi a class ɗin yara, kayi min abubuwa dayawa wanda xai iya sani na gudu nabarka amma hakan bai samu ba, wai kuma kana kirana da Yarinya shekarq goma sha takwas, wata biyu da suka wucce. Matsa min nafita."            Shiru yayi yana kallona yanda na doge, kallon yanda jikinmu ya ɓaci gabaki ɗaya yayi, sai alokacin ya leka gadon, yaga ta'asar da yayi. Dafe goshinsa yayi, sam bai san mi yasa shi aikata haka ba, jan kafana nayi zan buɗe kofar yayi maza ya murɗa hannun ya mannani da kirjinshi, ya ɗaura kanshi a kafaɗana yace. "Don Allah kiyi hakuri Maryam nasan nayi kuskure amma haka bazai sake faruwa ba, ban taɓa bawa wata mace a cikin matana hakuri ba amma ke nabaki, hakuri idan ya wucce iyayena ko abokanaina bana basu hakuri kinga yanda jikinmu ya ɓaci da albarkan da nasamu daga gareki don Allah muje nayi miki wanka sai na kira Dr Nafisa tazo ta duba min kee, My honeypot. Am sorry for the mistake."             Girgiza mishi kai nayi cikin kuka nace. "A ynx na zama honeypot ne sabida kasamu nutsuwarda baka taɓa samu ba, nidai ka maidani ɗakina kawai ko kabarni na koma, cuta kan ai kagama cutata, mi zan maka nayi maka Allah ya isa ne ko muma nace na tsaneka, bayan banda daraja da kima a idanunka duba fa, kar nafita matanka su san mi kayi dani, sabida ni ba mace  bace, nikan kyale ni bana son daɗin baki haka kayi min kuma ka juya min baya, yanzun da kasamu abu mai kima a jikina shine zaka kirani da Honeypot."         Duk yanda yaso ya lallaɓani da rarrashi duk naki na kafe, sam baya jin a ranshi yayi min faɗa ko tsawa, amma da na kureshi wani uban tsawa yayi min,      "Keee wacece da zan baki hakuri ehhe." Wani irin razana nayi wanda yasani jin komi ya tsaya min, komawa nayi na kwanta akirjinshi da baya, juyoni yayi ya girgiza fuskana yaji numfashina baya sauka da hawa, kwantar dani yayi  a kujeran ɗakin, ya zare zanin gadon wanda yayi stain da abubuwa, wani ya shimfiɗa tare da saka pillowsu.       Yana gamawa ya kalli inda nake,wani farin ciki mara misaltuwa yake ji, rike k'ugunshi yayi yana kallona murmushi yayi wanda bai tsamaci zai sake shi ba,shafa kanshi yayi cike da jin daɗi haɗi da nutsuwar da bai taɓa jin irinta ba. Ban ɗaki ya shiga yayi wanka, tuno abinda ya faru ya shiga yi.       *Lallai Allah kasoni da rahama da kabarni na samu wannar daman, hmm ashe abinda su Aman suke ji kenan*      Zancen zuci yayita yi shi ɗaya har ya gama wankar yafito, kaya yasaka sannan ya nufi masalaci, yana shigowa gidan Ana sauke sameer, kallon yaron yayi yana shafa kanshi yace. "Ɓabana kadawo."         "Eh daddy" yaron ya faɗa.      A tare suka shiga gidan shi ya wucce ɗakinshi inda yabarni yaron ya haura sama, ɗakin uwarshi.            ****    Zaune suke a cikin class bayan malaminsu ya fita, kallon ɗaya yarinyar Mufeeda tayi tare da ɗaga mata gira sama tace. "Allah Nanah kin fara nono, gashi na gani."   Duka yarinyar ta kaiwa Mufeeda tace. "Mufeey ki daina babu kyau fa."       Dariya tayi sannan ta mike tace. "Ina zuwa zani officer ɗin Aunty Bonke, tace idan aka mana break naje."    Gyaɗa mata kai Yarinyar tayi, ita kuma tafita da sauri. Bonke Yar ondo ce, tazo sabis garin kaduna.             Dalilin kiran Mufeeda da tayi kuwa, ta kama mufeedan suna wasan banza ita da Nanah kawarta, tayi musu faɗa.           Kasantuwar zaman Mufeeda a tsakanin Aneesah da Fareeda da kuma irin abubuwan datake ji daga bakunarsu, misali idan suna taɓin ai Mai nasara yayi musu kaza da suke raya aure sai abin ya ɗarsu a zuciyar Yarinyar, ta fara yiwa Nanah wasan aga aga, aga waye bashi da nono. toh da wannan take taɓa Nanah dukda dukkansu Yarane. Dan basu kai 12yrs ba.        Da ta buga kofar akace ta shiga, tsarin makarantar shine officerɗin corps daban na malamai daban kuma batare da maza ba, mata daban maza daban.        Tana shiga tasami kofa ɗin zaune, gaida ita tayi cikin nutsuwa.         Murmushi tayi sannan tace. "Mufeeda zo nan ki zauna."           Nuna mata saman kujera table din gabanta tayi a tsorace yarinyar ta girgiza kai. "Toh shi knn, zo nan kusadani."          Ba musu ta matsa kuda da ita, juya kujeran tayi tana kallon yarinyar sama da kasa, sannan tace. "Zamuyi wani abu dake karki baro kowa yasani, dan mutuwa mutum yake."         Gyaɗa kanta tayi cikin tsoro, janyo yarinyar tayi tana shafa jikinta, tare da ɗage rigarta tace. "Zan buɗe rigana kisha min nan ɗina."          Zaro ido Mufeeda tayi tace. "Bazan iya ba."      Bata rai Bonke tayi sannan tace. "Lallai zaki mutu kuwa, kina son ki bar momy da daddynki ko"      Da sauri ta matsa jikn corps ɗin, wacce ta buɗe mata manyan jarkokin Nononta, ta tusa kan mufeeda a jikinsu dake irin ruguza ruguzan matan nan ne,  kuma tanririyar yar hannunce.              Nunawa mufeeda kan abin tayi, yayinda ta ɗage skirt ɗinta, tusawa Mufeeda yatsarta fasa kara tayi tare da buga kafarta akasa, tasa kuka jikinta na rawa, ita kuma Bonke hankalinta yakai karshen tashi kamo mufeeda tayi, ta rarrashenta, kaiii sai da ta ɓata yarinyar nan sannan ta sallameta akan gobe ta dawo.(Halin irin na balkisu da yunus baida amfani, ga kuma sharrin kishiyoyi.)           ****      A hankali na buɗe idanuna, ganin Dr Nafeesa ce a kaina yasani sake lumshe idanuna kwalla na zuba, zama tayi tace. "Sannu kanwata tashi muje ban ɗaki ko."     Izuwa lokacin duk jikina da zuciyata ke bala'in ciwo yana jikin kofa, a jingine yana kallona.                Dakyar na mike, sabon towel ya mika mata, tace. "Yallaɓai ko zaka bamu gurine."    Murmushi yayi sannan ta fita falonshi."           Ban ɗaki takaini ta haɗa min ruwa sosai ta nuna min yanda zanyi sannan tafita.  Zama nayi cikin ruwan kamar na fasa ihu, ina kuka ina jin azabar ciwo da na ruwan zafin.   Bayan minti goma ta sake shigowa ta zubda ruwan tace. "Kiyi hakuri ki ɗan buɗe na dubaki ko zan iya taimaka miki."       Girgiza kai nayi nace. "Ki barshi kawai."   Zaro ido tayi cikin damuwa tace. "Kiyi hakuri idan ba'a duba ba, zaki iya lalacewa taciki. Da waje karshe ya fara wulakantaki, ki ɗauke ni as ur Aunty."     Rufe idanuna nayi tare da buɗe mata kafafuna nayi dan kafin tashigo na ɗaura towel ɗin, a kirjina.             Hand glove tasaka, sannan ta buɗe kafar sosai, tare da ciro wani karamin torch ta haska. D'ago kanta tayi ta kalli yanda nake shasheka tace. "Sannu ciwon bana ɗinki bane, amma zan baki magani, kuma ki kula da ruwan zafi kina shiga ciki zaki warke da wuri."     Wani ruwan tahaɗa min na zauna a ciki, sai da nayi wanka har da na tsari, na fito a hankali na shigo ɗakin, kallona tayi cikin tausayawa tace. "Yanzun ina ke miki ciwo?"         Kaina a sunkuye nace. "Bayan can ɗin sai kirjina suna min ciwo sosai."            Allura ta ɗauko wai zata min, aikuwa nace na daina jin ciwon, kamar da wasa sai da tafita takirashi yana shigowa ya fara naɗe hannun riga, kuka na fashe da shi, ina yarfe hannuna.   Tare da cewa. "Karka taɓa ni, kuma ba zanyi alluran ba wallahi."          Kallona ta tsaya yi, ganin yanda na birkice musu, da kuka da ihu ina ja da baya dakyar ya kamoni ya matse ni, tare da ɗaura kanshi akan fuskana, rufe idanuna nayi cikin dishashiyar murya nace. "Ka daina taɓa ni, kuma kasake ni yau zan bar."        "Wayyo Umm...."              Tsabar na tsani allura tun ina karama da zaran aka min kuwa toh suma nake, dama ya-ya idan na firgita ma sumar nake balle kuma an taɓani da hujja, kallonta yayi yace. "Ta suma fa."    "Eh ba damuwa, bari na shafa mata ruwa," suna shafa min ruwan na farka da mugun kara, alluran barci tayi min, agogon ɗakin ya kalla yaga biyar da kwata, magani ta rubuta mishi wanda zan sha, sannan ta tattara kayanta tafita.    Zama yayi yana kallona tare da tattara min gashina baya, hannuna ya sarkafe da nashi, ya sumbata a nutse yace. "Kece farin cikina, hasken rayuwata cikin burina, zan iya rasa komi banji ciwo ba idan narasaki tabbas zan kuntattu, Ina sonki Mariama ina kaunarki Mariama, Allah ya baki lafiya mu gina rayuwar me tsafta."                .......      Ban farka ba aai karfe tara na dare, a hankali na zaro sawuna kasa, na mike tare da niman gyale na na yafa, zazzaɓi nake ji amma dole nabar ɗakin. A hankali nake tafiya har nafito falon duk sun zuba idanunsu akaina, jikina ne ya ɗauki rawa, ta bayan kujerun falon nake tafiya.         "Buhun Ubanca lallai namiji munafiki ne wato sex yayi da Yarinyar nan da yake cewa bai ɗauketa a matsayin matar aure ba."          Ji nayi kaman an tsira min, wani alluran bala'i bansan lokacin da na isa jikin Dinner table bansan lokacin da na tattara komi na kai na watsar ba aai tassss, duk wani abu dake gurin wurgi dashi nake, ina kuka. Cikin zafin rai tayi kanta, ina cewa. "Ki fada min mi na tsare miki, mi na hana Yunus yayi miki, ni miye matsalata dake ne, ban isa mace bace."     Tuntuɓe nayi da karamin stool ɗin falo shima naja nayi gefe dashi, kuka nake da bori kamar mahaukaciya, ina cewa. "Sai kin faɗa ayar da akace kar Ya kusance ni, tunda nayi karama."         Ga baki ɗaya na hargitsa falon duk masifar da nake, ashe ya shigo, yana kallonmu kalaman Mamie suka dawo mashi. *Karka fusata wanda kake kuntattawa."                A nutse ya isa falon yace. "Maryam Sajida!!! Sabr"       Jini jikina tare da jijiyar jikina naji sun tsaya min cak,, cikin kuka na durkusa a gurin ina gunjin kuka tare sa kifa kaina akan gwiwata,.               "Daga Yau kowacce mace da na aura zamana take, kar na kuma kama ki Aneesah da cin mutuncin Maryam idan kuma nasamu haka toh wallahi zan iya cewa abakin auren Maceeeeee.".   Basu ba hatta ni sai da na ɗago a razane, ina kallonshi.      "Ehhh Na faɗa zan saki mace akanta, Izayar ta isa haka zaman aure ya kawota shi ya kawo ku kuma bazan ɓoye muku ba nafi....."            Haka kawa an sani typing dole,😂😉 Yau fa ranar hutawa tace, fa😬   [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂      *BOOK 2👈* Page...2 "Nafi son zama lafiya da kwanciyar hankali a gida idan kuma naji wani abu ya fito, zan baku mamaki." Yana gama faɗar haka ya riko hannuna na mike, sama ya jani tun a hawa step yaga zan ɓata masa lokaci sai ya ɗaga ya ɗaura a kafaɗarshi, har ɗakina ya kaini.     A falo ya ajiye ni, sannan ya sauko ya ɗauki ledar da ya shigo da ita, ya ajiye musu nasu sannan ya kawo min,           Magani ne sai. Take away na abinci da farfesu, ko kallonsu banyi ba, na mike zuwa ban ɗaki wanka nayi da alola nazo na samu dakyar na sauke salollin kaina. Ina kuka kan abin sallar tare da Addu'a Allah ya fitar dani gidan Yunus ko ta halin k'ak'a.          Akan abin sallar na kwanta, ya matso yana kallon yanda gabaki ɗaya na sukurkuce, Yau ɗaya ga fiskuna da ta kumbura sosai. Zama yayi ya janyo ledar cikin nutsuwa ya buɗe abinda ke ciki daga magani ne sai abinci. Yace, "Tashi kici abinci sai kisha magani."       Buɗe idanuna nayi cikin jin haushinsa amma yanda ya narka fuskarshi yasani mikewa, yatsina fuskana nayi nace. "Bana jin yunwa."            "Plss kici ko kaɗan ne, sai ki kwanta yau fa tun safe baki kai komi bakinki ba don Allah kici wani."      Kallonshi nayi take kuka yazo min nace mishi. "Baka taɓa sakani a gaba naci abinci ba,sannan baka taɓa sanin ina da kima a idanunka ba. Sai yau ɗaya jal, da kaji banbancin Yarinya da jinjira, don Allah kaje da abincinka gurin matanka ni na koshi dan naga suma suna min kallon ban isa mace ba, koda yake ai ba laifinsu ba. Kaje dan matukar kana takura min zan maka rashin kunya sabida zuciyata ta kuntatta da kinka, ka bani sarari kar zuciya tasani dana sani."           Ina gama faɗar haka na shiga niman mikewa sanya kafarshi yayi ya taɗeni na faɗo jikinshi. Juya fuskana yayi cikin sanyi murya yace. "Kiyi hakuri kici koda kaɗan ne, Nasan ni mai laifine amna wannan fushin bazai miki komi ba sai ciko zai kara miki don Allah Maryam Sajida kiyi hakuri mana ke baki tausayina ne, yanda naketa baki hakuri."     Dariya nayi tare da janye jikina daga gareshi nace. "Kana bani hakurine sabida samuna a cikin jerin matan da baka zata zaka samu nutsuwa da ita ba, bari na tuna maka cewa kayi wayyo Allah nakusan yin asara, maryam haka kike da daɗi maryam kicigaba da bani duniyark..."           "Ya isa haka! Waye baifi karfin kuskure ba?"   Cikin matsanancin kunya ya faɗi haka, tare da jin kamar ya muzanta. Dalilin haka nima sai da jikina yayi matukar sanyi cikin kuka na kalli yanda ya sunkuyar da kanshi yana wasa da yatsar hannuna, sai naji raina ya kara ɓaci sabida laifin da yayi na xauna ina faɗar sirrinsa da kuma kin daɗinsa. Komawa jikinshi nayi na kwanta ina kuka sosai, ganin haka yasa hannunshi ya rungume ni,yana shafa kaina jin kamar ɗigan ruwa akafaɗata yasani ɗaga kaina sama, ina kallon fuskarshi hmm hawaye ne ke bin fuskarshi.               Tsura mishi ido nayi, sanya hannuna nayi ina share mishi, cikin sanyi murya nace. "Wallahi ka cutar dani, amma babban matsalar guda ɗaya ce ka gyara tsarin gidanka ka ɗaurashi turban musulinci ni kuma na maka Alkawarin sadaukar da duk abinda na mallaka, nadaga jikina kalamai na, lokacina da kuma ita kanta rayuwata, amma sai ka gyara gidanka fa."            Rike ni yayi gam yayi, jikinshi na matukar rawa, haɗa fuskana yayi da nashi ya shiga sumbatarsu, ban hanashi ba sabida ko Ubangijin da ya haliccemu kullum muna saɓa mishi wani lokacin cike da iza da jinkai muke aikata laifi dan musan cewa. Shi gafurun rahim ne, wannan kuma ba haka bane, tausayin wasu daga cikin bayinshi nagartattu yasashi mana afuwa....       (Allahumma Gafurni wa Rahamni)            Dakyar na kwaci kaina na koma kirjinshi, ina sauke numfashi shafa baya ya cigaba dayi, abincin ya janyo ya fara banu ina ki ina komi sai da naci kaɗan nasha magani, sannan na koma jikinshi na kwanta wallahi na kewar jikinshi da shi kanshi.             Zame ni yayi daga jikinshi ya mike tare da ɗaga ni, muka wucce cikin ɗakina, kwantar dani yayi yaja min bargo yafita.            A hankali komi da ya faru da rana ya dawo min, kwanciya nayi cikin sanyi murya nace. "Dama shine yaren novel🙊"    Rufe bakina nayi, ina tuna irin wahalar da nasha a hannun yunus sai da tsigar jikina ya mike, gyara kwanciya yayi, muryanshi na yawo a kunena. Toshe kunena nayi da karfi, amma ina jin kalamar nake, a cikin kunena da cewa. "Maryam keba jinjira bace, maryam haka kike, na kusan tafka asara, karki ce zaki han..."    Rutsa idanuna nayi da karfi tare da aza hannuna a kunena. A hankali barci yayi gaba dani.     Can cikin barci naji bakon al'amari bansan lokacin da na buɗe ido ba, Yunus ne yake shagalinshi da jikina. Mikewa nayi na zauna cikin tashin hankali nace. "Wallahi ban dalafiya kabarni haka."              Murmushi yayi sannan yace. "Karki damu bazan miki komi ba, kawai zan ɗan... Koda yake kwanta abinki."      Kwanciya nayi jikina na rawa, dan bana tunanin zai nime wani abu ashe ba haka bane. Koda na kwanta bai fasa latsani son ranshi ba, sosai yake jagulani. Har barci yayi gaba dani iyakarshi kirjina dan haka ban wani damu ba nabarshi a gurin.               ......Washi gari da sauki amma dole sai da nagasa jikina sosai sabida ya matsar da yayi musu, tun da yafita bai shigo ba sai karfe ɗaya da rigar da yafita sallah ya dawo.    Kallonshi nayi sabida yanda fuskarshi yakw cunkushe da tashin hankali nace. "Lafiya."       "Ki shirya mufita bari nima na sauya kayana......       Kirjina ne ya buga, kallonshi nayi zanyi magana har yafita. "Mike faru?" na tambayi kaina.        Doguwar riga arbi'an gown nasaka, sannan na lulluɓe jikina da wani babban mayafi, ban shafa turare ba. Sai yar kwali da huda na shafa, dan kayan baya rabuwa da kamshi. Kallon kaina nayi a madubi naga fuskana ta faɗa, sai uwar hanci ina tsaye ya shigo sanye da haf jamfa na wani yadi. Lemon green sai trouser black kaftani. Ya gyara fuskarshi sai ta fito sak matashi irin yan 28 ysr ɗin nan, farin agogo ya ɗaura a hannunshi. Sai hular minister dayasaka baka. Ga wani kamshi da yake fitarwa, kallon yanda yar kwata millim ɗin fuskarshi wacce takarawa sajen armashi, na kalla.       D'aga min gira yayi, tsintar kaina nayi da taɓe bakina na kauda kaina,, wani guri daban karasowa yayi ya janyoni na faɗa kirjinshi. Tare da ɗaga kaina, hannuna duk suna dafe da kirjinshi, kurawa juna ido mukayi a nutse nake jin hannunshi ya rike min k'ugu, juyar da kaina nayi sabida karfin sakonshi yana danne min ɓacin ran da ya kunsamin.                 Mikewa nayi daga jikinshi tare da tura mishi baki nace. "don Allah idan bazamu fita ba, ka kyaleni na kwanta dan bana jin daɗi jikina."      "Ayya mi yasami ki?" na fahimci tsokanata yake sai nayi banza dashi na wucce abuna dan ai yafini sanin amsar, kallon yanda tafiya take yayi. Tare da shafa fuskarshi, a ranshi yace. *Maryam Sajida, kin haɗu.*      (Da aka cuce ta ba)            A falo yasameni na mike a kujera, idanuna a lumshe.        "Tashi muje."  yace min, buɗe idanuna nayi na kalleshi. Mikewa nayi dakyar sabida bana jin daɗin jikina har ynx, gaba yayi na rufa mishi baya.                    Fareeda tana zaune a tsakiyar falo, tabaza takardu sai lissafi take. "Hajiya Fareedah."         D'ago kanta tayi shekeke ta kallemu sannan ta mayar kan lissafinta, murmushi yayi yace. "Na leka Balkisu tana barci, zamu tafi asibiti."          Da mugun sauri ta ɗaga kanta, tana kallona abinda ta gaza boyewa tace. "Har ka ɗirka mata cikin ne daga wasar jiya."        Take naga mood ɗinshi ya sauya, tsuke fuskarshi yayi yaja hannuna muka fita, wata bakuwar mota nagani. Bansan yaushe yasayeta ba amma motar tayi min kyau dan ta haɗu. Buɗe motar yayi ta hanyar latsa keyn motar, sai ga kofar motarta buɗe.         Shiga nayi shima ya shiga sannan motar tarufe kanta. Tada motar yayi yana satar kallon, ni kuwa nayi ciki ciki da fuskana. Ina kallon gefe hanyar jin shu nayi ya riko hannuna ya haɗa da kan motar yana tukawa, kallonshi nayi na kauda kaina, kasa hakuri nayi na janye hannuna tare da fashewa da kuka, niman guri yayi ya tsaya kukana ke tashi a motar, juyawa yayi ya kalle ni cikin damuwa yace.. "Kiyi hakuri mana, nasan nayi kuskure amma aina baki hakuri, kuma na kara baki hakuri."        "Kawai ni bana son ganinka ne."        "Why?"        "Bcos the that you treat me is hurt me."         "But no one above mistake am sorry." ya faɗa da raunaninyar miurya.                "Bance ban hakura ba, but pls stay alway for me." na faɗa mishi cikin kuka, "Ok but"       "Pls free me." zaro ido yayi cikin tashin hankali yace. "What??"          "Yess Mr Yunus divorce me,?"      "Why you need divorce,"      "Sabida NA biyaka abinda ka kashe a aurena."             "Hmmm is not reason,"            Cikin hasala da fusata nace. "Toh mi zan maka bayan kasami riba a jiya, kodan rashin wayona da rashin hankalina ai kasami abinda yafi sadakinka ko da wani abu da zan sake fansar kaina bayan kimata da karabani da ita jiya."      Dukar sitiyeri yayi jikinshi na matukar rawa, juyawa yayi ya kalleni, yace.           "Zan baki abinda kike so, amma abisa sharaɗi guda biyu, ko ki kasance dani na tsawon lokacin da zan sakeki dan kaina, ko kuma ki biyani nera millim goma na baki nan da kwana uku kije kiyi nazari kuma ban yarda kiyi shawara da kowa, ba kuma duk zabin da kika ɗauka yana da sharaɗi a kasarshi."          Ba tare da damuwa ba nace. "Na amince, zan zauna dakai har sai ka sake ni dan kanka, dan basan hanyar da zan sami kuɗin biyanka ba, sai kuma miye a sharaɗin gaba." Zuba min ido yayi amma bai wani yi mamaki ba, yace. "Ok, sharaɗin shine a duk lokacinda naji bukatarki a matsayinki na matata zan zo."    Kura mishi ido nayi cikin jin haushi, nace. "Gaskiya bazai yu ba, kawai zaka lalata min rayuwa ne, dama kuma ka lalata min, idan duniya da gaskiya. Ai kasha cewa ni ban isa mace ba mi zaka nima a gurina dan kamar huda kake kallona. Jiya kuma ka nutsa ni fiyye da kima ka shiga jikina kasanni yanzun kace bazaka rabu dani ba, taɓ nama fasa zama taimakonka dan kowani lokaci gidanmu zan kom, am tired."           Zare hular kanshi yayi ya kwantar da seat ɗin motar ya kwanta tare dafe goshinsa.      Damuwa tayi mishi yawa. Ga abinda ya faru dare jiya, yana son ya kaini dan kar a zargeshi da kin barina fita cikin yan uwana, ga abinda ya faru na kayansu da hukumar shige da ficce takasa ta kama, wato custom.    Wanda shi aka wakilta ya tafi har lagos yaje ayi magana, ga tekun da ya ɓelowa kanshi. Mikewa yayi ya tadda motar sai asibiti. Fitowa yayi naki fita dan bansan nufinshi na kawo ni asibiti ba,          Buɗe inds nake yayi ya rike kofar cikin sanyi murya yace. "Kiyi hakuri ki fito, karki tara mana mutane anan."      Aunty Shkura na hango bansan lokacin da nafito ba, na daidaita nutsuwata na, fara sauri amma dan dole na hakura sa saurin sabida yanayina, rufe motar yayi ya iso har inda nake takawa a hankali, sakala hannunshi yayi a k'uguna, ya janyoni jikinshi. Kasanshi ya saka daidai kunena yace. "Kina tafiya kamar wacce take koyar tete."         Kallonshi nayi, cikin mamaki nace. "Nikan kabar taɓani idan naso nayi kowacce tafiya ma, aikaine ka sani hk."          Shiru duk mukayi, kuma hakan da yayi min ba karamin rufa min asiri yayi ba, dan baki ɗaya nasami ɗan kwarin takawa a nutse.                 Muna shiga naga Yan uwana baki ɗaya, har da Ummana babu mama amarya. Da sauri na isa gurinsu tare da zuɓewa jikin Umma na fashe da kuka, bubuga bayana take har nayi shiru ina jiknta suka gaisa dashi, har da sauran yan uwana.      Jin zafin jikina taji ta kalle ni tace. "Kee ma baki da lafiyan ne naji jikinki zafi."  sake kifa kaina nayi a cinyarta nace.       "Eh zazzaɓi shine yasa aka min allura."      Dafe goshi Aunty shema'u tayi cikin jin haushi tace. "Auta baki tambaye waye ba lafiya ba?"        Kallon nayi cike da son karin bayani. Nuna min ɗakin tayi a hankali na mike ina kallonsu, jikina ne ya kama rawa. Har na isa bakin window ɗin, a nutse na leka Rahima ce akwance cikin wani irin yanayi,           Baya nayi kamar zan faɗi, naji an tare ni. Kamshin turarenshi yasa na fahimci shine, da sauri na juya na kifa kaina a kirjinshi tare da rike rigarshi jikina na wani irin kerrma, zazzaɓine ya kara rufa min, kuka nake son yi amma nakasa, sai cakume rigarshi nake,      Muryan Malam muka ji yana cewa. "Ka maida ita gida, idan aka kwana biyu ka dawo da ita dan nasan ynx haka zazzaɓine yake shirin kamata."        Gyaɗa kai yayi, sannan ya rungume ni muka fito fuskana a kirjinshi, Rahima ce na hango naɗe cikin bandaje.          Fuskarta ce kawai bata kone ba, baki ɗaya na firgita na gigice, ina rufe idanuna ita zan gani. Ihu nasaka mishi tare da kama kan motar kamar zan zubar damu akan titi, rungumeni yayi yana tuki da hannu ɗaya, Allah kaɗai ya kaimu gida, kafin ya fito a motar yakira Dr Nafi,  ta kofarshi ya fito damu. Ya ɗauke ni sai cikin gidan, ɗakinshi ya wuccw dani. Ko minti ashirin ba'a rufa ba sai gata, nan yayi mata bayani da yanda nake firgita. Drip tasami, sai allura tace. "Dama akwai sauran zazzaɓi a jikinta, kuma sai akayi dace, ta sake ganin abinda ya firgitata. Amma nayi mata allura zata ji sauki sosai."            Tana gama aikinta tafita, a daren ya shirya mana kayanmu, a haka ya ɗaukeni ya fita dani dan ruwan ya kare, muka nufi lag,          Mun isa goma na dare, eko hotel ya kama dan haka motarsu ce tazo ɗaukarmu, gani na a rabe a jikinshi yasa aketa kallonmu har muka isa ɗakin da ya kama, yana kwantar dani na buɗe idanuna.       Kallon ɗakin nayi sannan na kalleshi shima. Dafe goshina nayi ina kallonshi cikin sanyi murya nace. "Mi yasami Rahimahta." Zama yayi a bakin gadon tare da rike hannuna da yake sanye da cannula yace.     "Daren jiya gobara ya tashi a part ɗinta, bata wani ji ciwo sosai ba, hucin wutace ta saɓelar mata da jikinta, amma ɗazun nakira Ahmad wai ta farka."         Lumshe idanuna nayi, na gyara kwanciyana dan bana jin zan iya mikewa, ban ɗaki ya shiga yayi wanka, sannan ya haɗa min ya zo ta taimaka min, ya kaini zai min, ganin zai min iyayi yasani birkicw masa, dole ya kyaleni nayi wankar da alolar, nasamu ya shimfida min abin sallah, banyi azhar ba da la'asar ga magbri da isha,         Gabatar da sallar nayi, sannan na zauna nayi azkar, ina idarwa na tada rigima ya kira min Umma na. Mun daɗe muna hira da ita rabi kuka rabi dariya, sosai na sake mukayi hira da tambayarta jikn Rahimah tace da sauki ta koma barci.      ......Ajiye mishi wayarshi nayi na gyara kwanciyata, sai barci dan ko abincin da ya kawo min naki ci, dakyar nasha magani da fresh milk.               .....Satinmu ɗaya dashi kullum yana jelan akan kayansu, duk cikin kayan da ya kwaso min duk babu na gari, tsaki nayi na ɗauki wata shirt ɗinshu nasaka, itama iya cinya, zama nayi a tsakiyar gadon, tare da zabga tagumi. Shigowa yayi a gajiye nace. "Barka da dawowa."       "Yawwa maryam ya zaman kaɗaici."    Kafaɗa na ɗaga mishi na cigaba da shiruna kallona yayi tare da shafa kanshi.          Cire kayanshi yayi ya nufi ban ɗaki, can sai gashi ya fito, gadon ya hau tare da rungumana tura hannunshi na shiga yi, amna fir yaki kyale ni, asalima cire rigar jikna yayi, dama tunda abin ya faru vai kuma nima ba, saii yau. Sai da ya gama gigita min lissafi sosai, sannan ya ɗauko wata tube bansan tameye bane kawai ya buɗeta tare da huda bakinta da rufin, shafawa yayi a Yaren noveƙ ɗinshi(😂) sannan ya shiga hidimar raya sunnah tare ds jinjira.        Tun daga wannan ranar Mai lucky ya maidani, abinda ya gadama. Musaman dare toh kowa na hutawa ni kuma ina kukan gajiya da fitinarshi.      Sometime tambayar kanshi yake da cewa.       "Dama ina da cikekkiyar lafiya, haka."   Sabida yanda yake, hanani sakat idan ya dawo da dare, nikam a cikin sati ɗaya nasake fita hayacina, dan na rame sosai. Kuma ba wai rashin ci ko sha ba, kawai tsoron fitinarshi da zaran naji muryanshi zan ji faɗuwar gaba, yau kamar koda yaushe ina kwance a jikinshi shafa bayana yake, cikn nutsuwa yace. "Jidah mai ke damunki ne kika rame haka, kuma ai kullum kuna waya da Su Umma da Rahimah jikinta yayi sauki."         Daga kaina nayi, cikin nutsuwa nace. "Bani da wani damuwa, kawai ni bana son wannan abune da zaran naji voice ɗinka sai gabana ya faɗi,kuma ni bana son abinda kake min ne, gurin ciwo yake min."            Tashi yayi zaune, yana tuna kukan da nayita mishi, kusan kullum haka muke idan shi zaiji daɗinshi toh ni kuka nake wiwi.             Kura min ido yayi, sannan yace. "Baki jin daɗin abinda nake miki ko, sabida kina jin haushina."      Girgiza kaina nayi, cikin sanyi murya nace. "Kawai ni bana jin haushinka abinne sam ba daɗi."       Jawoni yayi yace. "Kiyi hakuri a hankali zaki saba, kuma zanyi kokarina gurin ganin kinji daɗin abin.""                 Tare mukayi wanka wanda muka ɓata lokaci yana taɓe taɓe, tare da murza can latsa nan.         Koda muka dawo kusan ɗaya da rabi na dare, kwanciya nayi da rigar wankan, yana gama  wasu aika sako ya dawo kusadani, dan har barciya fara fusgana naji ya warware rigar, ya shiga latsani tare da, matsani tun ina ture kanshi har na hakura, na barshi dan nima naji sakonshi a jikina. Sosai ya ɗaga min abinda tsoro da faɗuwar gaba ya ɓoye min, tun ina nok'ewa har na shiga jin abun bana kare ba, sai da ya shirya zai fara naga ya ciro cream ɗin daga kasar pillownshi ya shafa har a jikina, yana gamawa ya fara keta hazo da sararin samaniya ta jirgin daɗi, zan iya cewa sai yau na fahimci wani karsashi. Wannan hanyar, sosai ya murzani son ranshi musaman da ya lura nabi ayarin yarima asha kiɗa, Kuman sake mishi jiki yana shagalinsa.                  Can ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya a raina nace. "Jaraba, bashi zai hanaka sake tadani daga barci ba."           Ina jin hannunshi na yawo a jikina ko na kulashi, can nace. "Daddy wannan cream ɗin da kake shafawa na mi nene? "        Kame kame ya shiga min, can dai yace min. "Yana kara jin daɗine, idan muna makeluv baki ji yau kema har da rikeni jikinki nar..." Juya mishi baya nayi ina dariya kasa kasa, nace. "Amma ai kaima kukq kake kullum yau kuma ihu kayita yi."          Cafkoni yayi na saka mishi ihu a haka muka lalace, dakyar muka shiga wanka, da ace mutum na komawa kwaɗo ko kifi da mun koma dan sau uku zuwa huɗu nan kam........ [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂                 Allah sarki Yunus kana ganin Rayuwa a Comments room😅 *BOOK 2👈* Page...3           "Wayyo Allah Daddy kayi hakuri ban sakewa. Da gaske,".  Cak ya nufi ban ɗaki dani, wanka mukayi tare sai wasa muke da ruwan. Dakyar muka fito,              Duk jikina a gajiye yake, niman guri nayi na shimfiɗa abin sallah na saka doguwar riga na, na tada sallah.        Nafilla nayi, bayan a idar nay addu'o'ina na kwanta dan shi ya jima da kwanciya.                ...... Muna cika sati huɗu aka sake kayansu, nan muka tattara sai kaduna. A gidanmu ya sauke ni, tsabar farin ciki ko tsayawa banyi ba na shige, kaɗa kanshi yayi yana murmushi. Sannan yafito daga motar yabi bayana har cikin gidan.     Sallamarshi ya katse faɗar da Umma ke min na sakarci, ina shiga na tuma tsalle na faɗa kan Mama amarya shine take tunanin ko nima cikin ne dani.       "Sai yaushe zaki girma Sajida, hala sai kinganki ɗauke da yaro a hannunki." Dariya nayi nace. "Umma kuma kinsan Allah ai sai nafi kowa, murnan haka, wayyo i can't wait ti see my...".   "Assalamun Alaikumun."          "Waalaikumun Salam, barka da shigowa, Dama tare kuke? Shine baki faɗa ba kaiii Mamar masu gida Allah ya kintsa mana ke, amma kan kana fama da buhun shiririta." Inji Mama Amarya.              Kallonshi nayi cikin raurau da ido nace. "Ai baka faɗa min zaka shigo ba.." tale keyata Umma tayi, tare da zabga min harara, ta kaɗa kanta. Dariya ce ta kwace mishi ya rike bakinshi yana kallona. Mikewa yayi yace. "Kuyi hakuri na rashin dawowarmu wasu uzurine suka riƙemu amma mun dawo, ya Rahimah da jikin?"           "Alhamdulillah ba komi ai tana katsina gurin Mahaigiyarshi, Allah ya kaɗe fitina."     Inji Umma,             "Sai anjimanku."         "Toh mungode." Inji Mama Amarya, kallona yayi ya rasa yanda zai ce min nazo, yana fita Umma nasake min dundu a baya tace. "Sakarya tashi kibishi sai binki yake da ido, Anya Maryama." ihun sakalci nasaka tare da mikewa ina buga kafa a kasa, na fita. Yana tsaye a zauren da zai kaina harabar gidan ta waje, ina zuwa na tsaya nace. "Gani nan."    Kamo hannuna yayi, yana kallon fuskana ga wani maganaɗisun dake fincikarshi akaina, rungumana yayi, a kirjinshi. Kwantar da kaina nayi a kirjinshi, na lumshe idanuna. Ɗ'ago fuskana yayi ya haɗa bakinmu tare da rike kaina sosai. Hmm jaraba, mutum kaman ba yau da safe ya turmusheni ba ynx kuma ya sake niman cinye min bakina.             Kwace kaina nayi, cike da son tuna mishi har ynx ban manta maganar mu ba, nace. "Mr Yunus karka manta da alkawarinmu, tunda nima nasakar maka jikina kayi yanda na kake so, nima kabarni nayi yanda nake so."            "Yau kuma da wannan kika fito min."        "Dan na tuna maka muhimmanci alkawarine?"          "Ok dan na kawoki gida shine zaki min haka."     "Ko ɗaya, ai niba sai a gidanmu ba ko a koina zan iya tuna maka."             "Hmm thank you, da abinda kika min, amma kisani ko mutuwa zakiyi baxan sakake ki ba sai nayi niyya. Dan haka kiyi min duk shirmen da yayi miki bye."        Rike hannunshi nayi cikin rawan murya nace. "Karka min haka, na baka komi nawa karka ce zaka k'i rabuwa dani kayi hakuri ina niman adalcine ni ba komi yasa haka ba sai matanka."           Juyawa yayi yana kallona, cikin damuwa rike k'ugunshi yayi da hannu ɗaya yaja hancinsa da ɗayar hannun yace. "Ok ki bani wata shida, idan bai miki ba zan sallameki."        Juyawa yayi zai fita na faɗa bayanshi, tare da fashewa da kuka. Tsayawa yayi yana dunkule hannunshi ya buga da ɗayar, lumshe jajjaye idanunshi yayi. Juyowa yayi ya rungume ni, sosai yana shafa bayana, yace. "Kiyi hakuri! Nasan na cutar dake amma kiyi hakuri zan gyara gaba."    Yana gama faɗar haka ya janye jikinshi yayi ya fita, nikaina nasan nayi karya kuma banyiwa kaina adalci ba, idan na rabu dashi, amma ina shakku dan gani nake jikina ne yake bibiya.    Goge fuskana nayi na shiga ciki, muka buɗe hira, kayan tsaraba ya turo yara suka kawo min, ni har na manta, na mikawa Mama ita ta cire musu. Yadin shadda goma, sai atamfa da turaruka. Faɗa Umna tayi, mama kan albarka tasa mishi.             ........ Nan su Umma suka shiga, min hidima sun ɗauka cikine dani sai da na faɗa musu babu komi.          Malam yana dawowa, bayan sallar isha suka shigo tare dashi, abinci aka bani na kaimusu falon baki inda suka ci tare, karfe takwas muka bar gidan.        Tun a hanya na gane take taken shi,, na idan muka koma yana takure.               Hmm gidan kan na nan yanda muka bari, sai wasu ɗabi'u da suka fito dashi. .......          Yunus knn ya maidani bita can, ganin zai maida wata iri da fitina nace mashi ya taramu a raba kwanaki ko kuma nabar mishi gidanshi dan ya buwayeni.         Ai dake yana son zaman lafiya ya taramu aka raba kwanaki, kowa da girkinta kuma kwana ɗaya aka raba, a raina nace ko ba komi na huta har na kwana uku.             ****   Zaune Bonke take tasaka mufeeda a gaba,tana tsotseta. Yanzun yarinyar idanunta ya buɗe tarr, tasan kan iskanci. Haka malamar ta cigaba da koya mata abubuwa marasa daɗi.           ****     Munje katsina kwananmu biyu dakyar ya barni na kwana a gurin Rahimah ga cikinta ya tsofa, A nan nake jin abinda ya faru dan  Ahmad ya saki Hafsa. Rahilah kuwa Aman ya barta a Part ɗinshi na gidansu. Inda ya buɗewa Hindu wuta, da take bani labarin sai da na zubda kwalla. Tace. "Hmm bari my 3, cikin dare fa sha biyu saura ina kwance a falo naji zafi ya buwaye ni, na farka sai ganina nayi cikin hayaki da wuta, waje ana ihu da buga kofa, ga kujeruna sun kama da wuta zafi ya fara min, yawa dakyar na isa bakin kofa, da taimakon ruwanda ake zubawa na isa bakin kofar, sai dai abin tashin hankali sai ga pop ya zubo min, a jikina kee nasha dakyar ina gurin aka fasa kofar dan har na kwanta a gurin.              Koda suka shigo wasu sun zubo min a jikin shine, suka ɗauke ni aka fita dani zuwa asibiti, kee Allah yasoni da arziki dan badan malam Yau yaga lokacin da Hafsa  tabar gurin ba ai da abin baiyi kyau ba, shi kasa bai san ita bace, dan shigar maza tayi, shine ya ɗauki katon dutse ya maka mata, a kafa, amma tasha, koda wutar ta tashi ya kira Baban Chuchu. Kinsan mi tace.        Har wutar ta cinyeta. Da wannan aka kafa hujjar itace. kuma da ya haukace mata har da duka, kee nidai na auna arziki."    Shiru nayi ina mamakin al'amarin sabida kishi.        ........ Muna dawowa da kwana biyu Rahila tazo mana yawon arba'in, na kama yaron na goyashi ina safa da marwa. A tare da ita mukayi girki, dake nice da girki anan take kara wayarmin dakai, inda tace na cire kunya na nunawa mijina so.                     Sai wasu abubuwan da takawo min, nan muka baje tana faɗa min yanda zanyi amfani dasu.                   Sai dare Aman yazo ya ɗauketa, a nan mai nasara yabani wani katon jakar leda na bata, wanda yake ɗauke da kayan baby danata.                 Bayan tafiyarsu ya hauro sama, ya wani mata rai yace. "Mi kike nufi da goya yaron, tsabar fitina da son zubar min da abokan hirana."     Kai hannunshi yayi kirjina aikuwa na buge ina murmushi nace. "Kenan idan na haifi nawa kar na goyasu."    Na faɗa mishi, murmushi yayi sannan yace. "Ai ɗaukar nanny zanyi, kuma madara zasu sha, dan ina son yanda abuna suke su zauna ahaka."       "Toh idan basu zuɓe dan ansha ba ai tsufa zai zubdasu."        Haka mukayita musayan kalamai, na ajiye mishi abincin shi.          ****    A gaskiya ynx ina cikin kwanciyar hankali soyayyar mijina da yake nuna min a gaban kowa, ga iyayenshi da nake kyautata musu wanda sanadin haka, nasake samun wani sirritacciyar kima da daraja a idanunshi, a hankali nake cusa mishi wasu ɗabi'ar kaman idan ya dawo sallar asuba, zan mika mishi hisnul musulun, ko alkur'ani muyi tilawa, duk ranar girkina haka nake masa, tun bai wani maida hankali har ya fara, amma sai yana ɗakina. Wani lokacin sallar asuba idan bani ce da girki ba, toh haka yake makara.          Da na fahimci haka sai na sayanwa kaina duk lokacin sallar asuba yayi nike tadashi ko ina sallar ko bana sallar, ko nice da girki ko bani bace.                 Haka yasa na amshe ragamar gidan, ba tare da wani damuwa ba zai zo ya zauna dani muyi shawara, har na kuma ce mishi ya tuntuɓe su Hajiyarshi yaji, tabbas Allah ya bani yunus a hannuna ynx sai fatar Allah ya dawwamar mana zaman lafiya.                              A wannan karon zuwan Huda bai wani ɗaga ni ya tika da kasa ba, sai ma ganin yanda naja girmana dan nasan na aikata kuskure a baya, yanzun kuwa na nuna mata ni fa matar ubantane.      Wani sabon salon da tazo dashi, ba komi bane sai jin kunyata ko kuma tasani a gaba da tambaya Ya kabir nada budurwa ko babu, mi yafi so abubuwa dai, akwai ranar da ta addabe ni da tambay nace mata. "Miye matsalarki dashi? Mi yasa kike damuna akan sanin waye shi? Mi yasa kika damu kanki akanshi."           Kame kame ta fara tace. "Aunty Mom dama, yana burgeni ne kuma ina son sanin halinshine."        Kallonta nayii a raina nace. *Hmm wannan baturen ubanki ne zai barki ki fara luv ko jami'a baki shiga ba*        A fili nayi murmushi nace. "Ok ba damu."         Haka dai zata zauna tana tambaya na mi umma take so? Karshe ranar da ta addabeni nace. "Umma she hater shishigination."      Tun daga ranar bata kuma tambaya ba, abinda yasata rikicewa ba komi bane, sai dan kai mata aika da Mai nasara yake turashi ko kuma shi yaje gurinta a madadin shi. Shi knn ta hau bishiyar kace akanshi.              Gefe guda a she tana karɓsn kuɗi a gurin Ubanta ta shiga kasuwa tayi sayayya takaiwa Umma.           Ko kuma tayi wani shirmenta ta kai mishi, duk ban sani ba sai ranar da umma take tambayana da fatan yanda nake aiko musu da abubuwa haka nakewa Iyayen mijina. Eh nace mata, sai take ce min idan huda zata koma zata mata dambu ta tafi dashi skul da fatan nima zan mata wani abu.             Fita nayi naganta tasa Ipad ɗinta a gaba tana zooming Pic ɗinshi da ya ɗaura Instagram, lekawa nayi, nace. "Waye ya ke aikanki gurin Umma."    Ai jifa tayi da Ipad ɗin ta riko hannuna, muka shige falona cikin rawan jikin tace. "Don Allah ki rufa min asiri idan Daddy yaji faɗa zai min.".          "Hoton Ya kabir ɗin fa?" na tambayeta tare da tsuke fuska na.        "Kiyi hakuri bazan kuma ba."   Taɓe bakina nayi na barta a gurin, duk yanda akayi huda son Ta kabir take, abinda zuciyata ke aiyana min kenan.  Taɓ ɗijan nace sabida tuna yarinyar da yake so, kuma Yar abokin malam ne.                Haka ta gama hutunta ta koma a lokacin Mufeeda zata shiga aji ɗaya na scndry, lokacin corp ɗin ta tafi, amma idanunta ya buɗe. Sai uwar tasa aka kaita queen Amina.      Kafin tafiyar yarinyar na fara lura da sauyin da tayi min, lokaci guda ta watsar da kiyayyar da take min, ta shiga bina lufluf.           Wani lokacin a gurina take kwana, ban taɓa fahimtar cewa akwai dalilin yin haka ba, sai wata rana ina kwance, kawai sai naji mutum a jikina. Buɗe idanun da zanyi sai naga itace ta shige min sosai, kanta take niman ɗaura min akan boons ɗinta, basan lokacin da na injizata ba. A tsorace ta kalle ni cikin ɓacin rai nace. "mi kika zo yi nan, kuma ga fili a ko ina bai isheki ba, sai gadona.".      "Kiyi hakuri Aunty Mafarki nayi shine naji tsoron kar wani abu yasame ni.".    Ciki ciki nayi da fuskana nace. "Zaki iya fita min a ɗaki." Da sauri ta sauka a gadon, dan ban sake da ita ba har ynx,            Tun daga lokacin na fita harkanta, na cigaba da hidimar gabana, ni a nawa tsarin bana zuwa ɗakin Mai nasara. Shi yake biyo ni kamar yanda yake bin balkisu su kuma sauran basu damu yazo ko su je ba.   ...  Toh duk ranar girkina biyo ni yake, sai dai wani halittar da Allah yayi min, guda ɗaya ce shine Allah ya ɗaura min jin kara ko motsi, duk yanda akayi akan kunena ne. Koma gana ake toh ina jinshi amma dake ban cika damuwa da bin didigi ba, sai na ke sharewa nayi uzirin gaba.                Wani lokaci idan dare yayi, zan ji an buɗe kofar ɗakina an shigo musaman idan aka lura yana ɗakina. Sai na ɗauka ko dan ina da yawan jine yasa haka, abinda na fara fahimta shine idan aka shigo, ana ɗaga labulen window ɗakina wanda yake falon, Allah yasa bama barin wuta a kunne, kuma duk abinda yake yi irinsu surutu da wani abubuwa bana barinshi musaman da yake ɗakina yafi kusa dana Aneesah, nakanyi kokarin rufe bakinshi da nawa.                 Washi gari da safe kuma sai naga Mufeeda tana kallon cikin kwayar idanuna, sai da na shiga zabga mata harara nasami lafiya.                 Ana gobe xata tafi makaranta, sun tafi zaria da Uwarta. Sai naji matan Uban suna hira Aneesah take cewa. "Fareeda baki san mike faruwa bane a gidan nan."        D'ago kantq tayi ranta a ɓace dan duk abinda zaka mata karka shigo cikin lissafinta, cikin hasala tace. "Hmm ai yarinyar nan mufeeda ce wallahi ta lalace, kamata nayi ranar tana saka hannunta cikin pant ɗinta, da nayi mata tace ta daina."    Ina daga sama ina jinsu kasa tayi da murya tacigaba da cewa. "Wallahi sai ga yarinyar ta fito min da vedion Ubanta da Matarshi, sun........."                 Daga ni har su Babu wanda yasa Yunus na gidan, dan nasan ya shigo yace min zai fita amma bansan ya dawo ba. Suma kuma dake asabar ce sunsan baya cika zaman gida da lahadine, toh baxata fara wannan haukar ba.         "Keeeee" Ya daka musu tsawa. Sannan ya fito tare da naɗe hannun rigarshi yace. "Bani videon kuma ki fita ki bar min gidana."        Allah yaso Fareeda bata tanka ba, da natane yafi muni.               Mika mishi wayar tayi ya buɗe sai ga Videon da surutan da yake. Fasa wayar yayi baki ɗaya ya kwace komi nata, ya kaɗata gidansu.               Zaman jiran dawowarsu Balkisu yayi, can yamma suka dawo. Nan taramu afalo ya shiga tambayar mufeeda videon da farko ta musa, ranshi ya kara ɓaci zaro wayar chajin Destop ɗinshi yayi ya cigaba da zuba mata tace yana tap ɗinta, dakanshi ya ɗauko ya buɗe, Video ne na mata masu niman mata wato lesb, sai namu da take ɗauka.  Ranar yarinyar taci bugu kamar jaka inda ya rusa tafiyarta makaranta.     Washi gari da safe ya tattara nata yana ta, ya kaita gurinsu Hajiya ya mika musu ita, bai ɓoye musu ba, nan ma sakata sukayi a gaba  da tambaya dakyar ta faɗa musu, take mai nasara ya dawo kaduna ya tafi har makarantarsu, yasa aka duba mishi nomber da address ɗin bonke.      Yaje har Hukumar bautar kasa, abu ya zama rikice sai gashi har Indo aka bi, didiginta yasa aka kamata dakyar ya saketa kowa yayi mishi magana yaki, sabida an taɓa yar shi.      Karshe ni Hajiya tayiwa Magana, yana zaune ya zuba tagumi. Zama nayi kusa dashi na ɗaura kaina a jikinshi nace. "Dalilai guda uku suka jefa mufeeda a wannan rayuwar, dalilina farko rashin cusa mata Allah a zuciyarta, Na biyu rashin janta a jiki, na uku rashin addu'a da nimawa Yaranku kariyar Ubangiji, ranar da ka daketa naki baka hakurine sabida ba jina zakayi ba, amma a ynzu da aka kai matakin dole sai nashiga aigashi na cusa kaina Daddy baka kyautawa bakasan hakkin Yaranka akanka ba, baka damu da su ba, sabida kana niman duniya dansu amma bakasan tarbiyansu ba,  ai gwara kai da Mommynsu dan ita tafi kowa laifi. Taya zaka haifi ɗa kabarshi duniya ta biyar dashi Daddy gabaki ɗaya rayuwarku akwai gyara, yaranka suna da hakkin ta shiga alamarinsu ka binciki suwaye abokanansu. Ka kuma saka ido akansu, babu tsoron Allah a zukatarsu wanda zaisa idan suke je aikata wani abu karfin iklas da imani tare tsoron haɗuwarsu da Allah ka taɓa duba ta tayi sallah ko batayi ba, sannan basu damu da islamiyya ba sai boko, Anya kana tunanin tsaywarka a gaban Ubangiji. Ka bar yara kara zuɓe, daga kai har mahaifiyarsu. Toh bari na faɗa maka wani abu, A sanadin Mufeeda idan bakayi da gaske ba sai ka shiga gidan Wuta." .   A razane yakalle ni nace. "Yes da gaske nake, sabida yazo a cikin alkur'ani, yaranku da dukiyarku, zasu kaiku ga hallaka. Karka ka rikesu a hujja akanka su zama hujja gareka, kuma."           Shiru yayi a hankali na warware mishi hakkinsu dake kanshi da, kuma mahaifiyars sannan nace. "Ni banga dalilin da zaka rufe musu yar mutane ba ka kyaleta ta tafi, idan duniya da gaskiya ni da ka min shegen duka, kuma ummana tasani tace miye kasan ciwon da taji lokacin, Mama Amarya tace min sai da tayi kwana bakwai tana azumi da sallar dare dan Allah ya kaɗe fitinarda zaisa ka bugeni da zara zatasha ruwa sai tayi mana addu'a,, sannan da kata kunsamin bakin ciki ka hanani zuwa gidan Rahilah, ga abubuwan da matanka suka min, da nakirata ina kuka. Mi tace ce min tayi nayi hakuri wata rana zai hucce, kasan ciwon da take ji idan taji ina kuka, duk haihuwanta uku lafiya tayi sai da tazokaina ta haifeni seven month sabida bata da lafiya  kasan wahalar da tasha akaina ga ciwo aikin da aka mata, ga ni kuma ko wanka an hana ayi min, haka tayita fama dani, amma bawan Allah kada belt ka zuge mata Auta ita kuma ta faɗi ta mutu, misali nayi maka,  toh ita Bonke take banke ita tayi muku hannunka mai sandane,, idan lalacewa kake tunanin Mufeeda tayi ai a cikin gidan nan tayi tunda tana jin maganar da ya girmi kunenta, tana zaune cikin uwayen mata, dama da abinta Corp tasameta kaga knn, babu amfanin tsare mata. Tunda a cikin gidan nan ka fara turata taje ɗaukarmu vedio my dear ka sake musu Yar mutane ta tafi, kuskurene ba ita ɗaya tayi ba, har daku...............          Yaseen na gaji.....😂        [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂 *Page..4* "Ko Ubangijin da ya haliccemu muna masa laifi kuma haka yake hakuri damu ya tanadama a lahiranmu tazo bata amfanemu ba, bandan wasu bayin Allah da yara kananu da tsofai da tuni Ubangiji yasa mala'iku sun turmushemu. Don Allah ka kyale musu yar mutane ta tafi, kaima kacigaba da istigifari. Zaka sha mamaki kaji My sugar daddy." Rungumeni yayi yace. "Shi knn amma sai kin biyani ladan amincewa." Zaro ido nayi tare da ɓata rai nace. "Wallahi kai kam, anshiga uku dakai zan gudu gidane abuna" "Haba dagske Yan mata. Har nafi keda kike ririkeni tare da kuka faɗa min miye sirrin kukanki nan ne." "Ai kaima kanayi, ranar har ce min kai na faɗi nawa nake so kabani, ka bani sabuwar motarka da kasaya. Ka ban...." "Hmmm karya dai haramune." "Eh nasan haka zaka ce" Daga nan kuma yaren ya sauya irin wanda ya ɗaurani akai, toh mi zance mi kuma zan iya nima karamar munafuka, son mijina nake wanda yasani gaza fahimtar yana cutar dani ko baya cutar dani burina kawai na faranta mishi koda ni zan kuntatta kaina....... *Bayan wata hudu* Wanda ya haɗa da watanin baya muna da shekara kusan ɗaya da aure dan ga shi mun fara hango watar azumi. Haihuwar Rahimah yasa Yan uwana suka tasoni a gaba ko bani da lafiya ne. Nace lau nake lokacine baiyi ba. Bayan suna dake, Y'a mace ta haifa aka samata suna Mama Amarya Atika, sai muna kiranta Hibbatu. ......Muna zaune a falonshi kaina bisa cinyarshi kallonshi nayi cikin damuwa nace. "Daddy kasan an dame nida maganar rashin haihuwa." A tsorace ya kalleni cikin yace. "Toh miye dan baki haihu dawuri ba." "A'a Ya hayat da Aunty Hamdiyya sunce na sami lokaci nazo asibiti a dubani kasan Ya Hayat likitane, Aunty kuma Nurse....." "Babu inda zaki, indai ba shishigi zakiyiwa Ubangiji ba miye sai kinje asibiti nidai abinda nasani, ki kara kaimi gurin kwanciyarmu sai kiga kin sami baby ko Jinjirar mata na." Da wannan muka rufe hiran dan take ya shagalatar dani, wani batu dakyar muka shige ɗakinshi. Haka rayuwarmu tacigaba da tafiya cike da abubuwan al'ajabi, kwatsam daf da azumi sai ga tafiya ta kamashi zuwa canada, duk ya haɗamu ya tambaya wacce zata rakashi, Fareeda takawo uzurinta, Aneesah ma haka, karshe balkisu tace. "Kaima dason ɓatawa kai lokaci ka ɗauki maryam kayi tafiyar da ita, ba ɗa ba ciki mi kuma zaka damu kanka da nimar yar rakiya. A dawo lafiya Allah yasa ayi farar tafiya a tafi babu a dawo da..". Dariya suka saka, irinta shakiyanci. Dukda ba wani shiri muke ba amma ynz babu wani tashin hankalia zamanmu, wani lokacin duk ranar girkin balkisu ce mishi take bata dalafiya yaje gurina kawai. Kuma hk zai zo. Wannan tafiyar ta gaggawace, dan haka nice na shirya masa kaya, na haɗa da nawa. Washi gari muka bar kaduna zuwa abuja acan muka tashi. Mun isa lafiya, sai dai bai da nutsuwa kullum yana waje gurin kanfanin da zasu haɗa gwiwa da wasu mutane, sai da mukayi kwana uku ranar ya dawo a ɗimauce, sakamakon ganin wata shaiɗaniyar budurwa a gurin meeting ɗin, ko kallo bata isheshi ba. Ya dawo gida sai da yayi wnka ya huta sannan ya fara niman huccw gajiyarshi ta asali. Sai da yazo kan point ɗin ya shiga niman maganinshi bai samu ba kamar zaiyi hauka gashi yana bukace, dan dole yayi haka zuciyarshi cike da wasi wasi. Koda ya gama kallona yayi yace. "Maryam yaushe kika gama period ɗinki." Kallonshi nayi nace. "Da sauran lokaci banyi ba tukun." Gyaɗa kanshi yayi ya faɗa wanka, tun daga lokacin ya rage fitinar da yake, sai kuma ya shiga taka tsantsar gurin mu'amalarmu. Har ya tambaye ni banga cream ɗinshi ba, nace a'a. Haka kawai naji ina zargin amfanin cream din, haka muka gama abinda ya kawomu. Muka dawo gida, ni da muka dawo sai na ɗauki hoton kwalin abu a wayata zan turawa Ya Hayat ta tambayeshi sai na manta. A haka mukayi azumi, inda na tsananta Addu'a Allah ya bani haihuwar nima na huta. Kwatsam ranar muna hira a grp ɗinmu na yan yan uwa, na tura musu hoton da tambaya cewa wata kawata ce take son sanin miye amfaninshi kuma. Dogon sharhi Ya Hayat ya turo min da cewa ai cream ɗin na hana ɗaukar cikine, da kuma bayanai da Aunty Hamdiya tayi min, ajiye wayar nayi na koma ɗakinshi na shiga duba kwalin nasamu yasaya dayawa. Kaɗa kaina nayi nabar ɗakin zuciyata na zafi. Wato burin Daddy ya cutar dani bayan yana kasancewa dani. Ban nuna mishi komi ba sai dai gabaki ɗaya na kauracewa bukatar shi, dake azumi ake kuma farkonta sai na tsananta addu'a baji ba gani. Ana cikin haka yayi tafiyar kwana huɗu, a cikin kwanaki nayi period ɗina nayi har nagama. Ranar da ya dawo ya nemi ne ni kuwa fir naki dama kuma girkin Balkisu ce furrr naki amince masa jin haushi haka yassashi fita zuwa ɗakinta nan yasamu tana up, dole nice yazo min. Nan kuwa nace. "Ni nagaji bazan iya ba." "Kamar ya bazaki iya ba?" Share shi nayi na shige ban ɗaki, nayi wanka sannan nafito. Duk yanda yaso na bashi hakkinshi ki nayi karshe yaci da zuciya, inda ya murɗeni ya biya bukatarshi, sai da ya gama ya koma gefe. Na fashe da kuka nace. "Dole kayi rape ɗina mana, ga sexer machine kasamu. Bayan ha'intata da kake wai nikam miye na tare maka ne, da ka tsane ni ove kana amfani da cream dan kar na ɗauki ciki ka maidani gidahuma mara lissafi bansan mi nake ba, Allah zai min sakayya." Shiru yayi cike da mamaki ya akayi nasan da haka. Kai hannunshi yayi zai taɓani na buge na bar kan gadon na shiga bayi nayi wanka. Tun daga ranar, muka shiga takun saka dashi dan yana taɓa ni zai ji magana marasa daɗi, tun yana jurewa har ya fusata. Koda aka kusan gama azumi yace na shirya muje zaria kamar bazani ba, haka nashirya muka tafi. Can mukayi sallah dakyar ya shawo kaina muka dawo kamar da, satinmu ɗaya muka dawo gida, a hankali al'amuranmu suka sauya a cikin gidan dan balkisu ta shigo jikina munayi da ita, har su karatu. A binda batq sani ba zata tambaye ni na bata amsa. Anyi sallah har da wata guda, a cikin wani dare muka tashi Sameer ba lafiya ciwon ciki da amai, ko kafin su isa asibiti Allah ya amshi rayuwar Yaron, Tashin hankalin da muka shiga ba iyaka, dan Fareeda har da suma ga sambatu, shima Uban na tausaya mishi. Yanda mutuwar ta girgizamu yasani na fara wani zazzaɓi da ciwon kai gabaki ɗaya na fita hankalina, a gida Dr Nafi tasami ruwa. Sannan ta ɗiba jinina taje tayi text, sannan ta kawo cikin ikon Allah sakon ya faɗa hannun Balkisu. Dake gidan da mutane har ɗakinmu ina kwance ta shigo ta zauna a bakin gadon ta mika min, takardan kallonta nayi cike da son karin bayani, itama kallon takardan tayi sannan tace. "Inji Dr Nafi" Mik'a mata nayi nace. "Hmm mommy ki buɗe mana." Kura min ido tayi ganin yanda ta ko ina ya nuna akwai dashen Mai nasara yasata murmushi tace. "Idan naga sakon ciki mi xaki bani." "Komi mommy kika gani kina so zan baki." Sai muka burge yan uwana da wasu mutanen. Tace. "Ok nidai abinda tunani na yake hasasho min za'a bani, idan ban son kaina ba." "Ba batun sonka da kai da kaya mallakar wuya ce." Buɗewa tayi a hankali ta warware takardan, tana bi a sannu har takai kan gwajin. Cikin sati bakwai cik. Murmushi take tare da zubdar kwalla tace. "Koda banyi ɗawainiya dasu huda ba don Allah idan kika haife abin cikinki ki bani shi nima na gwada tawa tarbiyan mana, Allah mai iko Sameer ya tafi Allah ya kawo mana wani Allah yasa sameer ɗin ne." Da sauri tafita zuwa ɗakin Fareeda da take kwance, zama tayi a bakin gadonta tace. "Karɓa ki gani." karɓa Fareeda tayi ta duba, ai bata san lokacin da ta hantsilo ba, tafita da gudu zuwa ɗakina ina kwance ina, kwalla nabi fuskana rike hannuna tayi tace. "Maryam cikine dake? Alhamdulillah Sameer ya tafi Sameer ya dawo, kaiii Allah nagode maka daka sake azurtamu ta wani hanya." Fita tayi sai gata da key kamar ba mutuwa aka mata ake zaman makoki ba, tashigo " faɗa min mike so, a sayowa Lil Sameer." Shiru nayi ina kallonta ta bani tausayi nace. "Maman Sameer zauna, baki da lafiya bana sha'awar komi,kinga gidan da mutane yau kwana biyar da rasuwa zaki fita." "Wancan dama ba nawa bane wannan ne nawa." "A'a Fareeda karmuyi haka dake, nawa ne wnn Sameer idan aka sake samun wani sai abaki." Rike hannun balkisu tayi cikin kuka tace. "Don Allahki bar min sameer, dan nayi imanin bazan kuma haihuwa ba, dan an cire mahaifartawa don Allah ki bar min. Kuma nasan Maryam nada babbar zuciya zata barmin itama ko maryam." Ba Umma hatta Hajiyarsu sun kaɗu da jin musayar kallona Umma tayi sannan tayi min murmushi tana kallon Fareeda, kirjina ne ya buga dammm idan na fahimci Umma nabawa Fareeda ɗan cikina tun baizo duniya ba, sai dai idan na tuna itama Uwa ce tarasa ɗanta tilo sai naji jikina yayi sanyi. Sunkuyar da kaina nayi. Karshe tazo bakin gadon ta zuba gwiwarta tare da rike hannuna, Hajiya nakalla naga itama kwalla take sharewa tare da min kallon na sadaukar da cikina ga Fareeda. Shigowa yayi ɗakin ganin abinda ke faru amma baisan komi ba, juyawa Fareeda tayi cikin kuka tace. "Don Allah kubar min, yaron nima mana." D'agowa nayi na kalleshi, dan na lura bai fahimci komi ba, ga kukan da Fareeda take ga alkawarin da nayiwa Balkisu sai narasa tacewa. Sake rike hannuna tayi cikin kuka tace. "Zuciyarki tana da kyau, baxan iya faɗar alkhairinki dan ki bani ɗanki ba amma nasa...." "Karki damu Maman Sameer, kowa ya zama shaida na mallaka muku abin cikina keda Mommy." "A'a maryam nima na barwa Fareeda dan ita zata fini bukatarshi ni inada Mufeeda ke kuma mun bar miki huda ko Daddy." Dammm yaji kirjinshi ya buga, maryam sajida ce da ciki? Yaushe? Taya haka ta faru? Wayyo Allah na dole nasan abinyi. Murmushin dole ya kakaro tare da fita a ɗakin, ji nake sam banji daɗin rashin kulawarsa ba, Zan iya cewa ga baki ɗaya Fareeda da balkisu sun tattara kulawarsu akaina, kamar su amshi cikin gashi ana sanin shi ya tsifo min da fitina zubda yawu amai, kwaɗayi har akayi addu'ar bakwai. Duk wani abinda masu ciki suke so Fareeda na hanya kamar ba rasuwa aka mata ba, ga Umma tana kokarin aiko min da kayan kwaɗayi, Balkisu kuma ana fama da girki karshe dai mikewa tayi ta zama matar gida. Hmm a bangaren Oganmu kuwa watsar da al'amarinmu yayi, baki ɗaya abinda na fahimta shine yanda Balkisu da Fareeda suke kaf kaf dani, ko abu ya kawo basu bani sai su nima min wani. Ranar ina jin ana rigima a kasa, tskaninsu su uku dakyar na lalluba na fita sabida jiri da rashin karfi, abinda kunena ya jiyo yasani tsayawa da Mamaki. "Ina ruwanku da Mata, ehhe idan ba salon munafuci ba kun katangeni da ita, meye alakarku da ita, tunda bazaku bani goyan baya ba toh kufita harkanra." "Hhhhhhh wllhi baka isa ba, kamar yanda kasani kuka, haka bazan taɓa barin ka zubda kwallar yar mutane kacuce mu Yunus gashi nayi biyu babu, kuma ka kuskura kayi wani abu wallahi sai na faɗawa Iyayenka ta'asar da kamana," Inji Fareeda, Zai magana balkisu tace. "Shiiiiiii, karka ce komi ka lallaɓa mu zauna lafiya kuma ka cire kudirinka akan Yar mutane ka bari mu binne abinda ya wucce." Saukowa nayi ina dafa bango har na iso falon, niman ɗaya daga cikin kujerun nayi na kwanta, ina sauke numfashi. Kallonsu nayi na sake rufe idanuna nace. "Lafiya kuke ta hayaniya haka?" Dariya Aneesah tayi sannan tace. "Eh ana yin hayaniya ne akan unwanted pre.." "Keee jakar ina ce?" ya buga mata tsawa, sai da na mike zaune ina raba idanuna. Kallona yayi tare da haɗiye yawu dan na kara cika sosai ga kyan da nayi sabida shigar cikin. Kauda kanshi yayi, yabar falon mika min leda Fareeda tayi tace. "Ga kilish da kika ce kina so." Karɓa nayi nace. "Maman Sam na gode" Murmushi tayi kawai. Haka zaman gidanmu ya kasance ba daɗi babu komi sai wani rigimar da ake a kasa, tashin hankali mara daɗi. Tsakanina da Mai nasara fushi da hantara, ko kuma yazo yayita kananun magana daga yace ina wari sai karni, sai yace min kazama. Haka zan zauna nayi ta kuka, duk abinda yake ban taɓa magana ba dan bazan iya damuwa ba, muna cikin haka ya tsiro min wani abu karfi da yaji zai zo ya tara min gajiya bata duka ba, na shimfiɗa sai yaga ina kuka wiwi tareda rike cikina sabida azaba da fitina zai kyale ni. Ina matukar azabtuwa da Yunus dan yanzun ya rikiɗe min ya zama abin tsoro sai masifa wani lokacin kamar ya dake ni yake ji. Duk na rame na fita hayacina kuma ya hana a kira likita ta dubani yace. "Ai laulayine kowa haka yake yi" Da zaran naganshi jikina zai hau rawa, ranar da yazo dai turmusheni na jada baya kaman zan hantsila nace. "Don Allah kabarni wallahi yau bani da lafiya gashi cikina na ciwo." B'ata fuska yayi sannan yace. "Ina kike son nakai abinda nake ji." Yana faɗar haka tare da buɗe tin ɗin maltena ya jefa kwaya a ciki, komawa gefe yayi yana kallona yace. "Zaki sha?" Girgiza mishi kaina nayi sannan na cigaba da kallonshi. Tausayin kaina nake dan naga kwayar ba guda ɗaya bace ya jefa har biyu. Mikewa nayi zan gudu daga ɗakin yana zaune har na fita, bai bi sawuna ba, sai da ya shanye abunshi tass sannan ya kwanta, bayan wani lokaci ya mike sabida fara aikin maganin. Yana fita ya nufi ɗaya ɗakin yaga bana ciki. Sai ya nufi ɗakin balkisu ya tardani na koma bayanta bai ce komi ba yaje har inda nake ya ɗauko ni. Kuka nasaka ina riketa nace. "Don Allah karki barshi ya tafi dani, wallahi mutuwa zanyi." Rike ni tayi tace. "Babu inda zata, ni na fansheta kayi abinda yayi maka dani amma banda ita." Gabanta yaje yana yake yace. "Bazanyi dake ba, da ita nake so nake muradi." Fauce ni yayi ya fice dani, ina ihu ina kuka ya sauko dani har ɗakinshi ya wurgani a gado ya ku faɗa min da gayya, kara nasake ina fincike shi bai fasa abinda yayi niyya ba............ [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂 _Fatan Alkhairi Xuwa gareki Rahida Abubakar Manga, bazan manta ukubar da kika sha ba, bazan manta wahalar da kika sha Allah sarki Yau gashi Allah ya maidaki Matar So a gidan Alhaji Usman Fatan Alkhairi Mommy Jaheed😍_ Page....5 Da sanin shi ya buge min ciki, rike gurin nayi, cikin kuka nace. "Karka zalince ni Daddy babu abinda zuciyata tasani sai sonka daddy idan laifi na maka ka faɗa min zan gyara amma wannan hanyar da kake bi dani zai haifar maka da ɗan danasani, bani da karfin da zan ɗauki laluranka ynx ada can ma ya aka da iya lafiyarka ynx kuwa akan idanuna kake shan magani." Tsaki yayi ya fara niman kusantata, rike shi nayi ina girgiza kaina nace. "Haka zaka zo min kamar yanda dabobi ke zuwa ga shashinsu, babu ɗan aike bal..." Shiru nayi sakamakon jin yanda ya shige ni, ji nayi kamar an cusa min karfe a jikina, kura mishi ido nayi na daina kukan kuma na daina rokonshi, sauko da kanshi yayi zai haɗa bakina da nashi na kauda kaina, karshe cikin kunena yasaka harshensa. Idan nace ga iya adadin lokacin da ya ɗauka nayi karya sabida tun ina fahimtar lokacin da yake har takai ko numfashina tsayawa tayi, ina sume ya gama. Kuna wutar ɗakin yayi ya duba ko hakarshi ta cima ruwa, amma ina babu komi a gurin, tsaki ya daki bangon ɗakin ranshi nakara ɓaci, bai ɓata lokaci ba ya haɗa min ruwan wanka yaje ya wurgani a ciki, sannan ya koma gefe yayi wankanshi, ganin har lokacin ban farka ba, yasashi ɗiban ruwa ya sheka min wanda yayi sanadin sake ajiyar zuciyana, lumshe idanuna nayi gurin na min ciwo har da jikina baki ɗaya. Wanka nayi na fito ina ɗingishi baya dakin abin sallah na shimfiɗa sannan na ɗaura doguwar riga da hijab, sam na kasa furta komi tunda na tadda kabara na tsaya, kuka nake a hankali na ɗauko suratu rahama na karanta suran. Sannan na cigaba da sallah ban iya runtsawa ba sai da na gabatar da raka'a huɗu na nafilla, ina idarwa na zauna nayi kuka sosai. A nan nakwana da zazzaɓi. Dakyar nayi sallar asuba, shigowar balkisu da fareeda yasani tashi daga barcin bashin danake. Kallona sukayi cikin tausayawa, Fareeda ta zauna a kusadani idanunta cike da kwalla tace. "Da fatan kina lafiya keda Babyna." Gyaɗa mata kai nayi, Balkisu tace. "Mi kike bukata." "Tea yaji milo da madara sai low sugar." haka kawai naji yawona ya tsinke. Murmushi sukayi har Balkisu zata fita Fareeda tace. "Mommyn Yara karki taɓa na kitchn bari nakawo miki wanda nasaya ko amfani dashi banyi ba." Dakinta ta tafi sai gata ɗauke da katon gwangwanin madara da milo ta mika mata, kallon juna sukayi balkisu ta gyaɗa kanta. Tafita dashi zuwa ɗakinta, a can ta haɗa min ta kawo a katon cup. Jikina na rawa na amsa ina sha har wani gyaɗa kaina nake irin mugun daɗin nan nake ji, mai ɗauke da sinadarin garɗi, sai lumshe idanuna nake zufa na keto min tako ina, tass na shanye na kalle balkisu nace. "Mommyn More." "A'a maryam kiyi hakuri zuwa anjima a kara ko, kinga ynx sai ki iya amai." "Don Allah sako mata" Inji Fareeda, haka tafita a falo tasami shi tare da Aneesah, binta ɗaki yayi yaga abinda take. "Wato ban isa da gidana bako? Ban isa nace ga yanda nake so ba, ku gama shirinku Insha Allah nima ina nawa." Ko ta tafasa bata ce ba balle a ɗauka fuuuui ya fice. Har kasa Aneesah ta bishi cikin karairaya tace. "Akwai wani inyamuru a can hayin rigasa, allura kawai zai mata Wallahi cikin kona wata tara ne buttttt zai waje." Kallon karin bayani yayi mata nuna mishi waje tayi suka fita a can ta mishi bayani. ***** Aiki yake amma ga baki ɗaya ranshi a cakuɗe take, tsaki yake akai akai, kallonshi Aman yayi cikin kulawa yace. "Lafiya Mr Yunus." Tsaki yaja sannan yayi shiru kamar yanda basu ɓoyewa junarsu matsalarsu sai gashi ya gaza faɗawa Aman gaskiya abinda yace. "Yarinyar nan ce bata da lafiya nake son zuwa a dubata." "Ayya Ranar Maman Sayeed take faɗa min ashe Maryam cikine da ita, toh Allah ya raba lafiya. Aini yanzun bakin a sake samun wani a gidana ba, dan ina son tara yara dayawa." "Kaii kanada matsala haihuwarce za'a kara salon ka tsufar musu da yar mutane, ni wannan cikin maryam ma tausayi take bani dan tayi kankqnta da ciki ga laulayi, dan kar ace zan kwareta ne da na bata shawara a cire ta huta." Juyawa Aman yayi cike da mamaki, girgiza kai yayi sannan yace. "Koda wasa karka fara, dan zata iya tsanarka da zaran ka taɓa mata mafarkinta na zama uwa, yanzun a duniya babu wanda ya isa taɓa cikin nan ya kwana lafiya sai wanda ya halicceta, don Allah in akwai wata manufa aranka ka cireshi ka bar mata cikinta zata iya, tunda Allah ya bata ikon ɗaukar nauyinka toh ba makawa zata iya ɗaukar cikinta." Shiru yayi yana nazarin abinda Aman ya faɗa mishi bawai dan ya saduda ba, sai dan kar ya nuna maitarshi a fili har aman ya ɗago manufarshi, dariya yayi wanda bai saba yinta ba yace. "Haba dai ni tausayinta nake bazan taɓa cutar da maryam ba, dan tana sanyani farin ciki, Aman ina matukar alfahari da samun yarinyar wallahi." "Munafuki da kasan cewa mune muka wurga maka kwaya a cikin lemonka, da an ɗibi yan kallo da kai." Dariya yayi tare da kwantar da kanshi yace. "Haka da kuka yi yasani fahimtar ni ɗin ashe cikakken me lafiya ne,dan gashi har da ɗ'a ko y'armu." Hira sosai suka yi, suna cikin haka sai ga Aman nan shima suka baje ana aiki ana hira har lokacin tashi yayi. **** Zaman gidan yunus ya fita kaina sam, bana jin daɗinshi ganin zai kasheni da sauran kwana na, yasani haɗa kayana na gudu zaria. Inda drvn gidan yakaini da taimakonsu Balkisu, har zuwa lokacin bansan miye takamaimai abinda nayi yake horani ta hanyar saduwa ba. Ina isa zaria Mama suka kaini asibiti sabida bani iya tsayuwa, likitan na gani na yace. "Haba hajiya so kuke ku kasheta, babu wadataccen ruwa a jikinta ga ɗan cikinta yana bukatar kulawarku don Allah ku duba al'amarin." Nan dai aka samin drip, sannan mama ta kira Hajiya tace ta min abinci. Tambayata mama tayi ni dai nakasa cewa komi, asalima sunkuyar da kaina nayi nace. "Babu can ɗine bana son zama, kuma idan naje gidanmu Ummana korata zatayi." Gyaɗa kai tayi kawai amma bata yarda ba, kiran balkisu tayi itama dai bata faɗa mata komi ba. ........Da dare ya dawo yaci abinci ya ɓali maganin desires ɗinshi ya zuba a drink ya sha dan har da wani na sachet wanda yake kamar garin tea, ya haɗa ya sha yana tuna abinda mai saida maganar yace mishi ai wannan sai kayi kusan kwana kana murza mace, kafin ka samu lafiya. Da wannan ya hauro ɗakina, dan yayi imani cewa matukar ya ɗauki lokaci yana abu ɗaya dani toh cikin idan yaji wahala sai ya fita. Koda ya isa ɗakin wayam ya gani fitowa yayi a rikice dan har ban ɗaki ya duba bani ciki, falon sama ya fito ya dankarawa balkisu kira, daman tasan da haka bata damu ba tafito tace. "Lafiya?" "Ina Mata ta?" Kallonshi tayi fesss tace. "Tana zaria" Zaro ido yayi waje cike da ɓacin rai ya nufeta, ko gizau batayi ba, dan ita a tunaninta dukarta zai yi amma ina, rashin mutunci bawan Allah nan yayi mata, wanda sai da tayi kuka da idanunta, ya mikewa yace. "Ai nasan bake ɗaya bace har da fareeda, itama zata gaya musu bari naje ɗakinta." (😂) hmmm A daren kan sun faɗi gaskiyarsu dan kaman mahaukaci haka Mai nasara ya koma laifin duk ya tattara musu, ya gurje su son ranshi kafin ya samu nutsuwa sai da ya dawo hankalinshi ya kuma buɗe musu rashin mutunci. D'akinshi ya koma jikinshi ba laka, dan duk energy ɗinshi ya tafi a can. .....Da rarrafe Balkisu ta shige ban ɗaki ruwa ta haɗa sosai ta shiga ciki, tana share kwalla tace. "Ko kasheni zakayi baxan taɓa barinka ka cutar da Maryam ba, kamar yanda ka lalata min nawa rayuwar." Haka ma Fareeda dan nata yafi muni, ga bakin cikin rashin ɗanta ga na cire mahaifarta, wanka tayi ta kwanta gari na waye wa ta nufi gidan Iyayenta tana kuka tana tuki tana cin alwashi ko nawa zata kashe sai ta nemo haihuwa dan ta cusawa Yunus bakin ciki. Sai da ta isa gidansu kuma taji bazata iya faɗan ga abinda tayi ba fita da motar tayi ta nufi asibiti. **** "Ammy ki taimake ni na koma gidan Ahmad wallahi mutuwa zanyi bani da tsuntsu bani da tarko naji wai ya ɗauko Chuchu yabata don Allah ki san yanda zakiyi na koma gidan mijina." Kallon hafsa mahaifiyarta tayi kafin ta taɓe baki tace. "Nima bason ganinki nake ba, kina kaɗa ɗuwawu ina kaɗa ɗuwawa, waye uwar waye yar ai sabida haka nacekarki fara amma sakw kunnen kashine dake kika yi toh gashi nan ya sakoki, kuma da kike haukarki kin manta babu aure a tsakaninku, dan uku yayi miki a haihuwar Chuchu yayi miki ɗaya a ynz kuma ya baki biyu." "Na shiga uku na lalace wallahi malamai suna gyarawa, don Allah kisa baki ya mai dani wallahi zan zauna lafiya da matarshi." Mikewa Uwar tayi tana dariya tace. "Eh toh da kamar wuya, dan babu aure a tsakaninku, gashi kina da zawarawa mi yasa bazaki cire Ahmad a ranki ba." "I can change anything in my life but i can't change Ahmad." Dariya Uwar tayi har da shewa sannan tace. "But you can change ur destiny." "Indai akan Ahmad ne baxai canzu ba." ta faɗawa mahaifiyarta cikin kuka, "Zai canzu idan kikayi auren kisar wuta." A kiɗime ta ɗago kanta tana girgiza shi, cikin kuka tace. "Baxan iya ba, ki nima min wata mafita wannan yayi min tsauri da yawa, bazan iya raba shimfiɗa dawani namijin ba, ni ɗin mallaki Ahmad Zailani bature ce bazan iya ba." "Good Job" Uwar tace mata. ***** Kwance yake duk jikinshi ciwo yake, toh ba dole ba ya tsangwami kanshi da masifa sai ya cima manufarshi, karan wayarshi yaji ya laluba ya amsa. "Kai haka ake baka kira Maryam kaji lafiyarta ba sai kayi shiru ka manta da ita, tun jiya tazo ynx haka tana asibiti ba laifi." "Kar dai Cikin Ya zuɓe?" Ya tambayi sulaiman da ya kirashi. "Wani irin zubewa kuma ciki lafiyarshi lau, itace dai ba lafiya, kuma ana kokarin ganin taji sauki." Shiru yayi ranshi kamar tayi waje ciki ciki yace. "Ok zanzo next week ina da wani aiki a gabana." Yana gama faɗar haka yayi jifa da wayar kamar wanda aka faɗa mishi sakon mutuwa. Wanka yayi ya fito yana nazarin asibitin da Aneesah ta faɗa mishi. Murmushi yayi ya saka suit ɗinshi, haka kawai sai yaji yana matukar kewata, dan yasan da ina nan da nice zan shirya shi, ina saka mishi kaya yana taɓe taɓe, wani lokacin dakyae nake korashi ya tafi dan manne min yake kaman danko. Tsaki ya sake sannan yace. "Maryam ina sonki, amma haka bazai hanani ganin kinyi rayuwa irinta mata masu daraja ba, har nawa kike da zakiyi tunanin ɗaukar ciki." Haka ya gama surutanshi ya fice a gidan. ***** Zubawa Dr Fatrick Zubairu ido tayi likita a babban asibitin koyarwa na Ahmadu Bello T.H. Zare gilashinsa yayi yana sauraronta, cikinta kuka tace. "Sabida bani da lokacin kaina da kuma ra'ayin mijina, dan shima baya son tara yara,,,!" numfashinta taja sannan ta cigaba da cewa. "Sai yace na kara koda ɗaya ne, sai na dakatar da haihuwa tunda lokacin ina da cikin yarona da ya rasu, banyi tsamanin namijine ba, sai da na haihu, yaron na da shekara ɗaya na sami wani cikin dukda na ɗauki allura amma sai da cikin ya shiga, ina faɗa mishi yace na cire bayan na cire wani tafiya da zaiyi india tare muka je aka juya mahaifar, muka dawo abin mamaki shekaran yaron biyu sai ga ciki mahaifar ta juya, shima wannan karon cire cikin mukayi." Kuka ta kara sakawa mai cin rai, buɗe karamin freezer ɗin ke cikin officer ɗin yayi, ya ɗauko mata goran ruwa ya tura mata, gabanta ɗauka tayi ta buɗe ta kafa kai sai da tashan ye tass sannan ta ajiye. Sannan tace. "Fatrick nasanka kasan ni, munyi zaman unguwa ɗaya, dukda addininmu ya banbanta nasan zaka fahimci halinda nake ciki. Bayan an zubda cikin kawai sai ya bani shawaran muje a cire mahaifar, da farko naki yarda amma daga baya na amince sabida ni kaina ba zaman gida nake ba, always am busy bana fita ko ina iyakata a kaduna nake kasuwancina, haka na amince mashi muka je aka cire min mahaifa a wani zuwanshi Turkey, gashi an wayi gari bani da mahaifa bani da D'an ina jin ciwon haka a ynz Kishiyata ce ke ɗauke da ciki kuma yana son ya lalata cikin narasa yanda zanyi saving ɗinta da abin cikinta, karkayi mamaki dan har Matarshi ta farko yasa an rufe mata mahaifa." Gyara zama Dr Fatrick yayi cikin nutsuwa yana kallon Fareedah, yace. "Fairy(Sunan da yan unguwarsu da frnd ɗinta suke kiranta kenan tsabar kallon cartoon masu ɗan fifike kuma sai yazo dai dai da sunanta, dukda akwai abubuwa masu haɗi da fairy amma haka bai dameta ba) kunyi kuskure kuda annabinku yace ku Haihu dan yayi alfahari daku, shine kuke aikata abinda muma bazamu iya ba, Fairy Allah ya baki haihuwa baki san wanene arzikinki ba kika biyewa son zuciyar mijinki kika saɓawa Allah, nasan ni kiristane amma bazan taɓa aikata abinda kikayi ba, ko nasa matata tayi haka. Tunda nayi aure nake niman haihuwa har kasar waje munje amma babu labarin dan nine mai matsalar karewa dashen ɗan za'ayi mata nace a'a Allah nasane damu ban fasa kai kunans coci ba dan nasan Allah yana tare dani. Alkawari ɗaya zan miki shima bai zama dole hakan ya faru ba sai dai ai kunce Allah mai jin kaine mai rahama ne, zan miki hanyar wani likita a Germany ya iya dashen mahaifa tayu idan Allah ya nufa da rabo ki sake samun ɗanki na kanki idan kuma bai nufa ba sai kiga baki samu ba, da wannan nake kira da kiji tsoron Allah dan hakkin cikin da kuka zubda ba lallai bane ya barku, zai kuma cigaba da bibiyarku dake har shi maigidan naki, kuma kije gurin Malamanku ki tambaya ko abinda kika aikata akwai hukunci a kanki dan ki fara sanin inda zaki dosa, ni nasan zan miki kokarin ganin........... *Don Allah kuyi hkr zaku ji ni shiru gobe, da jibi sai ranar monday Insha Allah abubuwa sun min yawa kuyi ta maneji* 🙏 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂 *BOOK 2👈* *Page...7* Fushi Umma tayi taki zama a jikina, Hajiyarshi ce ta zauna min, kullum sai yazo kamar maraya, ga tashin hankalin da yake ciki na mugayen mafarkai. A haka muka ɗibe kwanaki, sannan aka sallameni. Gidanmu Hajiya ta kawoni. Dan tana son magana da su Umma, amma dole sai Alhajinsu Daddy yazo dashi da Sulaiman. Karfe biyu suka iso, harda shima daddyn. Ina kwance a ɗakin Mama Aunty gausiya tazo kirana, mikewa nayi na fito. A nutse har falon baki, da sallama na shiga na gaida kowa na falon sannan na koma gefen Malam na raɓe, dan umma taki sake min fushi take dani. Da sallama Alhaji ya buɗe taron da Addu'a sannan, yace. "Da farko kafin nace wani abu ina bawa Maryam hakuri abinda abinda Yunus ya aikata mata, munyi haka ne dan kuma iyayenta kusan halin da take ciki, nayi bakin ciki da alhinin abinda Yunus ya aikata, amma ba komi kanshi yayiwa. Sannan abinda ya kawo mu anan shine.." Har yakai aya, sannan ya ɗago kanshi yana duban malam da umma, wnda mamaki ya kusan sambaɗesu zuwa lahira, cigaba yayi da cewa. "Allah ya gani nafita hakkinshi na masa komi da uba yakewa ɗa nayi na fita hakkin Yunus, amma idan bazaku damu ba zanso naji Ra'ayinku akan abinda ya aikata muku." Sunkuyar da kai Malam yayi yana girmama al'amarin, shiru yayi sannan ya kalleni cikin sanyi murya mai bayyana tsantsar hakurinshi yace. "Tabbas anyi kuskure, sai dai mu bamu da ikon hukunta mijin maryam, kuma idan muka ce zamu ɗauki mataki ai kimar zata iya zuɓewa, mi kike gani Hasina." Kallon Malam Umma tayi cikin mamaki tabbas ranshi ya ɓaci, girgiza kai tayi, sannan tace. "Malam!!! Kaine mahaifinta duk abinda kace ai duk ɗaya ne." Kallonta Malam yayi tare da kallon Alhaji yace. "Mu dai a matsayinmu na iyayenta, munyi hakuri babu wanda yafi karfin laifi, sai dai bazamu tauyeta ba gata nan idan ta hakura shiknn." D'ago kaina nayi cikin matsanancin kuka ina kallon Malam bakina narawa. Alhaji yace. "Mun gode sosai da wannan dattakon, maryam muna jiranki." Kallon Umma nayi na kalli hajiyarshi kauda kanta hajiya tayi, sannan na kalli Mama amarya gyaɗa min kai tayi, cikin murmushi umma kuwa bata iya kallona ba, shi nakalla. Ya gama zuba min ido, girgiza kaina nayi yanda nake tuna rashin imanin da yayita min, cikin wani irin murya nace. "Bazan yafe ba, ya cutar dani, ya dakeni ya tunkuɗeni." Dafani malam yayi na ɗago kai cikin kuka nace. "Kabarni na faɗa dan idan na cigaba da rike haka mutuwa zanyi, malam zuciyata kamar zata kama da wuta, ya sani kuka amma wancan ba komi bane, idan na tuna tsantsar rashin imanin da nagani a cikin kwayar idanunshi, bazan iya zama dashi ba, Umma kin koya min hakuri da yarda da kaddara, umma kin koya min abubuwa umma miyasa baki koya min fitar da damuwata zuwa gareki ba, umma na haɗiye bakin ciki dayawa. Don Allah ki kwatar min yancina, karki juyawa al'amarina baya, ki kwatar min yancina." "Maryam!!! Mi kike bukata daga yunus?" D'ago kaina nayi ina kallon hajiya cikin zubda kwalla nace. "Hajiya kiyi hakuri,,, zama dashine bana so." "Miye ne na bada hakuri, ai hakkinki ne. Yunus ka sawwake mata." Tace mishi. A gigice ya ɗago kanshi yana girgizawa cikin tashin hankali yace. "Hajiya don Allah, kuyi hakuri ina son matata, maryam kiyi hakuri na sauya halina karki rabu dani wallahi ina sonki sosai." Girgiza kai nayi cikin kuka nace. "Ai nima haka na rokeka da karka zubda min farin cikina, wayasani ko shiknn bazan kuma samun wani ba, ka zubda min shi. Kaje mun barka da Ubangij...." "Maryam!!!" Umma ta buga min tsawa. Tsabar tashin hankali baka hangi komi a idanun Yunus. Kuka na fashe mata dashi nace. "Ni..." Gaban Umma yazo ya dukar da kanshi cikim mugun yanayi yace. "Kiyi hakuri, ku bani damar karshe." "Abaka damar kashe musu y'a ƙo wacce irin dama kake bukata." Inji Alhaji. Hannuna na ɗaura akaina ina kuka nace. "Umma!!! Cewa yayi fa bani da daraja da kima, sabida an bashini a banza ko?" Cikin ko in kula tace. "Eh toh nima dai naga rashin kimarki da darajar, ina suke? Ina darajarki take? Ina kimarkin take?" Rike bakina nayi tare da kallon Umma, wani irin ajiyar zuciya nake saukewa tsabar tashin hankali da ɗimauta. Murmushi tayi sannan tace. "Idan D'iya ta garice ko tari bazatayi ba, sai dai tajira hukuncin da zamu yanke mata. Ina guje miki aikin danasani ne kar wata rana ki zubda kwallar da tafi wanda kike zubdawa, ita rayuwa ba'a binta a guje. A nutse ake binta tafi daɗin ganuwa." Mikewa nayi tsabar bakin ciki in dakeni an hanani kuka. Ko gani banayi. Nasa kai zan fita ji nayi an rukoni, "Dawo nan Mamana." Inji Malam zuɓewa nayi ina wani irin haki, hawayen ya kafe sai zuciya zalla da take aikinta. Kwantar da kaina yayi akan kafarshi yana shafa kaina tare da tofa min addu'a. Sai da yaji numfashina ya daidaita sannan ya ɗago kanshi ya kalle Yunus cikin damuwa tace. "Wallahi baka kyauta min ba, dan tunda nake ban taɓa jin an rabata faɗa da kowa ba, bata taɓa kawo min karan wani ba nasan halin duk Yarana amma nata halin dabane, hakurinta daban ne, adalci ɗaya zan iya maka nabaka dama ka gyara tsakaninku, idan haka bai samu ba toh zan iya baka hakuri ka sallam...." "Malam..." Mama ta kirashi raunane. Dakatar da ita yayi, cikin murmushin ya cigaba da cewa. "Ban goyi bayan Maryam ba, sai da na fahimci har ynx hasina bata kaunarta, kiga yanda take numfashi, idan ita bata son Maryama ni ina sonta, kuma zan tsaya mata, ai duk sauran mazajen ba haka suke ba, haka mijin Rahilah yake? Yaron da ko gidan nan Rahilah tazo yana makale a kofar gidan nan, Mijin Rahimah nine nan nasanya shi yajanye ɗaure da yayiwa uwargidanshi, sabida kimar da muke dashi a idanunshi." Murmushi Malam yayi sannan ya kalli Alhaji yace. "Manyan mutane irin Yunus, basu san darajar mace ba, sabida cuɗanya da turawa. Zuciyarshi ta girmama alamarinsu, kayi hakuri Alhaji Y'ata Lu'ulu'u ce, kima take dashi da daraja, yaje ya shawo kanta idan ya samu damar haka zan iya duba al'amrin da idon basira amma bazan miki mishi maryam ba, dan tana da kima. Duk laifin da yayi bai basu kai wannan muni ba. Ku gafarceni banyi haka akan zubda cikin ba nayi ne sabida kalmar bata da kima da daraja, ka duba yanda take bana son na zama silar lalacewarta, nafi son ta koma rayuwarshi dan kanta badan mun tirsassata ba da fatan kun fahimceni." "Wallahi babu komi, malam ai kun mana dattako, tunda baku dubi girman laifin zubda ciki ba, wanda nake jin abun har cikin zuciyata, Insha Allah zan sashi ya sawwake mata, itama tasamu ingantacciyyar rayuwa ina kara baku hakuri da abinda ya faru." Gyara zama sulaiman yayi wanda yake zaune cike da damuwa tunda aka fara rikicin yake kallonmu,*Allah kaga zuciyata ɗaya nake son Maryam Allah nagode maka gwara akashe auren nina sameta.* Ya faɗa a ranshi kallon Alhajinsu yayi cikin zakuwa yace. "Hmm Alhaji, idan bazaka damu ba kasashi ya sauwake mata da wuri, in yaso ni sai na shiga niman aurenta, kuma zan riketa da kima, zan ɗaga darajarta a idanun duniya, Wallahi zan riketa fiyye da ruk....." Tauuu.Yunus ya tsinke shi da mari, bai damu ba yace. "Wllahi sai ka saketa na aureta, kasan kana kishinta da sonta ka zubda mata da cikinta, kai d kanka kace min, idan ka tuna yanda take rokonka sai hankalinka ya tashi, kayi biriss da ita zuciyarka tana ingiz...." "Sulaiman zan kasheka." Ya riko wuyar Baban arif, mikewa iyayenmu maza sukayi ran hajiya ya ɓaci, aikuwa tana mikewa ta shiga kifawa daddy mari takowani fuska, sabida bacin rai, tace. "Sake shi, kuma sai ka rabu da maryam, Insha Allah sulaiman sai ka auri maryam." Kallon hajiyarshi yayi tare da sake baki hawaye na sauka daga cikin idanunshi ya sauke kanshi kasa yace. "Hajiya ina raye zaki rabani da farin cikin rayuwata, itace mafarkina fa, duniyata rayuwata hajiya karki min sassarin da bazan iya kwacewa ba." "Allah sai ka rabu da ita, azzalimi, mugu maha'inci. Ina tsoron ganinka cikin sakayyar Ubangiji dan hakkin rayuka bazasu barka." ........Dakyar aka shawo kan hajiya, faɗa Alhaji yayiwa sulaiman da kar ya sake abinda yayi. Rufe taron akayi da addu'a sannan suka fita daga ɗakin aka barni dashi ina kife a kujeran da Malam ya tashi, da sauri yayo kaina zai taɓa ni nace. "Koda wasa! Karka fara taɓa ni, dan zan maka wulakancin da baka taɓa tsamanin ba, mi yasa bazaka rabu dani ba? Mi yasa bazaka fita a rayuwata ba? Nifa bana sonka bana kaunarka, don Allah ka kyaleni." Ina gama faɗar haka na mike nabarshi a gurin ko magana naki bashi damar yi min. Zaman dirshan yayi ya kama kanshi da hannunsa duk biyu. Ina fita ɗakin Mama na wacce, na kwanta har lokacin jikina da numfashi na basu daidaita ba. Dakyar yaja kafarshi ya fita a gidanmu duk sun tafi, koda ya shiga motarshi kifa kanshi yayi tare da sauke kwalla masu zafi. Mi ya aikeshi aikata abinda zai zame mashi tashin hankali. Kamfaninsu ya wucce a gigice, yayi parking. Yana shiga gurinsu Ahmad ya zube musu akan kujera tare da dafe goshinsa yace. "Ku taimaka min, zasu rabani da matata." A tsorace suka ɗago kai tare da cewa "kamar Ya?" Zama yayi ya shiga basu labarin abinda ya aikata da irin hukuncin da... "Alhamdulillah, karshen tafiyarmu tazo yunus, nasan ban kaika samu da kuma buɗi ba, amma na hakura duk wani haɗakar dake tsakaninmu zan cire kaje ka zauna da Aneesah da ta baka shawaran sannan ita kuma maryam Allah yakarɓa mata sakinta a hannunka taje ta auri wani, ashe duk hiran da mukayi ka zauna kabugi cikina ne, lallai kayi kuskure ni ko sau dubu Rahilah zata haifa min yarana ina so, kuma bazan taɓa gajiya da ita ba, ada dan matsalata na aureta a yanzun kuma dan ta zame min wani yankin rayuwata ce, koda wasa bazanyi kuskure rabuwa da ita ba ko kuma naja dalilin da zasu rabani da ita ba, yayi maka kyau." Inji Aman, yana gama faɗar haka ya tattara kayanshi yabar ofishinsu baki ɗaya. Bakin ciki ya hana Ahmad magana, kayanshi ya haɗa ya bar Yunus shi ɗaya. A ofishin duniya tayi mishi zafi kowa ya juya mishi baya, ji yake kaman ya haɗiye ranshi ya huta amma ba halin haka.. Daga zaria kullum sai Alhaji ya buga mishi waya akan sakin, ga Hajiya ma da ta sakashi gaba. Mama kilishi ce take kulawa da lamarinshi idan akwai. Idan yaje gurin aiki ba kowa a ofishinsu sai shi ɗaya, duk su Aman sun daina zuwa, sai dai yaje shashin ma'aikata yayita kallon yanda kowa ke farin ciki, da walwala, toh.mi yasa shi baida farin cikin mi yasa ya rusa nashi farin cikin. Yana cikin ɗimuwa, **** Tsautsayi ya rufta da Aneesah, suna cikin aikinsu tare da abokiyar aikinta wacce take cikin damuwa, kallonta Aneesah tayi sannan tace. "Rita mike damunki, naga kwanan nan kina shiga damuwa." Juya kujeranta rita tayi cikin cunkushewar fuska, tace. "Bari kawai Neesah, kinsan mahaifina sojane toh burinshi na auri soja irinshi, ba'a bukatar naja miki labarin. Yanzun dai sojan da ya nima min, zan aura shine muka ɗanyi making love da shi, tsautsayi yasa bamu saka goldenring ba, yanzun ina da cikin 2month na rasa yanda zanyi da cikin dan a coci ɗinsu Papa ba'ayarda da ka amshi cikin da za'ayishi daga waje ba yankan zama masifa da bala'i a cikin family da society." Dariya Aneesah tayi sosai, sannan ta kalleta tace. "Yanzun sabida Allah sabida ɗan karamin cikin da kika ɗauka shine kika jefa kanki cikin damuwa yo Allah na tuba ina zan saka damuwa a raina, ciki ko na wata nawa ne zan iya cire shi ba tare da nayi nazarin ya zanyi dashi ba, idan kin shirya muje na kaiki a cire miki." Kamar rita ta fasa ihu dan murna, ana tashi a bankinsu suka suri jakarsu sai Rigasa. Koda suka isa, dr nacan yana aikiwa wata sai ihu take sabida burge mata cikin da yake. Suna zaune yafito sharfan da zuba hankalinshi tashe, ya nufi ofishinsa ya kira nurse aka fito da Yarinyar da aka burge mata ciki kamar matacciya, dake da uwarta suka zo nan ta riƙeta suka fita, Yana zaune ya dae goshinsa kimanin sati huɗu knn tun da yake fama da ɗimauta da zaran yaje cire cikin da aka zo zubdawa sai ya saka injin ɗin yayita aiki fiyye da kima yana ganin jini na gudu a jikin macen. Koda su Aneesah suka shiga ɗakin kallonta yayi cikin fara a yace. "Madam barka da zuwa, ya aiki." Yatsina fuska tayi tace. "Ga aiki nan, amma ina ganin allura za'a mata, dan ni bana son wannan burge cikin allura yafi sauki." "Ok ba damuwa bari nakira nurse tayi mata kinsan kuɗin alluran dai 25k ne." Kuɗin ri ta ciro tabashi, kiran norse yayi a waya can sai gata. Faɗa mata abinda zatayi yayi taje tazo da alluran, tayiwa rita sannan sukayi godiya suka tafi. Babban Rita babban sojane anan kaduna,Yaransa maza huɗu sai rita mace ɗaya tal jida ita yake kamar rai ɗaya. Koda ta koma gida, ɗakinta ta shige, takwanta sabida yanda cikinta yake ciwo. Har dare bata fito ba dakanshi ya shiga ɗakin ya sameta kwance cikinta ya kumbura, ga jinin dake fita ta hancinta da bakinta. Kiran yayan ritar yayi Nike, yana shigowa ya cincinɓeta sai waje aka fita da ita sai cikin mota, inda suka nufi asibiti. Dakyar aka amshesu sai da mahaifinta ya fida id card ɗinsa na babban soja suka karɓeta. Nan likitoti suka shiga aikinsu tun takwas har karfe biyun dare sannan suka fito da ita, aka kaita ɗakin yan ɓari. Bin bayansu Babanta yayi har aka sauya mata gado, kuma zuwa lokacin jini bai daina zuba ba, bayan fitar wanda suka kawota tabuɗe idanunta cikin wahala tace. "Am sorry Papa, naci amanar tarbiyan da kaimin, gashi nayo ciki a waje wai dan karka sani naje zubdawa ashe nice zan mutu." "Wani likitane yayi miki wannan alluran?" Dakyar ta iya buɗar bakinta tace. "Kawata Anee." Jinin ne ya fara zuwa ta baki tana amayar dashi, tun tanayi.a hankali yar yaci karfinta karshe dai Rai yayi halinsa. A kiɗime Uban ya fasa ihu. Yana kiranta. D'ago kanshi yayi idanunshi, yana kallon Yayanta, jikinshi na rawa tsimin sojar ta motsa. Nurse aka kira suka rufe gawarta, aka kai inda ake ajiye gawa. Gida suka komo, uwarta da suka faɗa mata mutuwar Rita ihu take tana dukar kirjinta. Washi gari Aneesah ta nufi bankinsu, tun kafin ta isa taga yanda sojoji suke cin uban ma'aikata ana nima Anee. Tana zuwa gurin suka taso mata a gadarance tafito makale da id card ɗinta. ...... Tana fitowa suka kalle id card ɗin, aikuwa cikin hargagi suka ce ga Anee ɗin. Wani basamuden cikinsu yace. "Kece kawar Rita Uchenna." Jikinta narawa tace. "Eh" "Ok muje kace ubanka." Suka tasa keyarta cikin motarsu, sai barrack suna kaita aka turata wani ɗaki inda aka zuba kartin mata sojoji, rufe da fuskarsu aka buɗe mata hayaki maisa tari da kwalla bayan cin ubanta da suke da bulala. Ta ko ina suke zaneta sai da suka mata likis sannan Baban rita ya shigo ya kalli yanda ta koma zama yayi cikin zafin rai yace. "Zaki faɗa min, inda akawa Yarinyata allura ta mutu." A firgice ta mike zaune tare da dafe kirjinta ta fashe da kuka,tace. "Ritaaaaa! Ce ta mutu, wayyo Allah na shiga uku wallahi bansan zata mutu ba, ce min tayi tana da ciki kuma bata son ta ɓata maka rai shine nace akwai inda nasani ana cire cikin, shiɓe tace na kaita wallahi Papa bansan zata mutu ba,da nasani bazan fara zama sanadin mutuwarta ba." Mikewa yayi yace. "Kufito da ita muje asibitin." Kamar kayan wanki aka suka kwasota aka watsata a hilux, har rigasa suka isa, lokacin ana wani tashin hankali, dr yaje cire ciki wata budurwa ta mutu, shine abin ya zama rikici har da yan sanda. Ana cikin wannan sai ga su Aneesah. Nuna musu dr tayi gyaɗa kai Baban rita yayi take sojoji suka sauka, har inda yake suka rufeshi da mugun duka, tare da nurse. Dukanshi suke tun yana ihu har ya daina, haka suka masa mugun duka suka kuma jefashi cikin mota aka wucce da shi barrack. ....... Duk wanda yaga yanda na koma sai ya sake kallona, dan gyarani mamah amarya take tare da min nasiha akan hakuri nayi kiba daidai misali. Kullum sai daddy yazo nikuwa naki zuwa, idan suka ga van fita ba sai su fara min faɗa, ni kuwa sai naje kofar gida nayi zamana a ɗan barandar malam, dake gurin a kewaye yake gurin idan na zauna bana gurin sai naji tashin motarsa nake fitowa. **** Zaune yake shida Huda ya zuba tagumi, cikin damuwa tace. "Daddy kayi hakuri, Aunty Mom zata sauko. Dole tayi fushi amma kayi hakuri." Murmushi yayi sannan ya mike yace. "Ba damuwa." Haka yabar makarantar zuwa masaukinshi, Washi gari ya nufi kaduna inda ya samu muguwar labarin abinda ya sami Aneesah. Nan aka tashiga da fita, iyayensu dashi kanshi, da farko sunbi baban rita cikin ruwan sanyi, ya nuna musu karfin kakinshi shine su kuma suka nuna mishi karfin kuɗi da sanaya, inda aka shiga aka fita karshe haka juya case ɗin kan Dr. Ita kuma akace shawara aka nima a gurinta ta bayar kuma bata da laifi. Sai dai tunda ta dawo, itama ta shiga firgici sabida mafarkan da take, wani lokacin idanunta biyu zatana ganin jini, yana gudu ko kukan babys. Lokaci guda ta sambatu da ihu. "Wayyo dasu nan zasu shige min jiki." sai aka ɗauka ko zafin bugun da tasha ne. Amna da suka sami labarin halin da Yunus yake ciki take suka mike da niman taimako, Na yunus ya haɗu masa da zafin tashin hankali da yake ciki. Karshe sai da balkisu tayi magana da su hajiya aka maidashi zaria. Dan kamar zai haukace, koda maganar yazo min taɓe bakina nayi nace. "Allah ya kyauta nima haka suka hanani farin cikina can da yawarsu." ......... Dr kuwa asibitinshi ranar gwanati ta kwace, inda aka shiga ciki aka samu abin mamaki, wani gurin da yake tara, ɗiyoyin da yake cirewa a cikin mata, yana bawa wani katon karen tsafinshi yana cinsu. Ganin girman kare, yasa jami'an tsaro suka juya da baya, karshe suka cinnawa asibitin wuta. Yana can ya fasa ihu, tare da zabura da karyayyan kafarshi. Yana yaga rigar jikinshi. A bangaren nurse kuwa ba'a cewa komi. **** Addu'a malam sa'idu yayi ya mikawa Alhaji, aka saka mishi abaki dakyar yasha tare da cewa. "Don Allah karku rabani da ita." "Bazamu rabaka da ita ba, ta lafiyarka muke." Inji Malam. Shiru sukayi Aman da yazo har zarian ya rikeshi tare da Sulaiman. Kwantae da shi sukayi, Ya rike hannun Sulaiman. Cikin raunaniyar murya yace. "Karka rabani da ita don Allah, dan uwana." "Bazan rabaka da maryam ba, tunda kana son abarka." Yana gama faɗar haka ya fita a gidan, motarshi ya shiga tare da kifa kanshi. A jikin sitiyerin yana magana cikin damuwa. Yace. "Wannan wata irin kaddara ce haka? Mi yasa suka min haka? Ni na dace da Maryama nina fara ganinta, amma suka ɗauketa suka m bawa wanda bai san kimarta ba mi yasa bazasu min adalci ba, su gane cewa nina dace da ita." Haka yayita surutunshi a gurin. **** Bayan yan kwanaki gane ganen da Yunus yake yanzun ya daina, sai dai damuwar da yake cikin ranshi a kaina, a ynz su Hajiya sun janye maganar saki sunce yayi kokarin mun daidaita. A cikin kwanakin ya dawo kaduna, inda ya cigaba da zuwa gidanmu ni kuma ina surfa mishi rashin mutunci dan banajin zan iya hakuri da abinda yayi min, ina zaune a tsakar gida, yaron makotanmu ya shigo wai. "Baban Huda yana sallama da maryam" D'if na ɗauke wuta nayi banza da yaron na cigaba da chtt ɗina, sai da Umma ta leko cikin faɗa tace. "Allah ya shiryeki ynx mutum yayi magana malam yace ana k'inki toh tashi mara kirki ki shigo dashi falon baki." Tura bakina nayi cikin jin haushi nace. "Wallahi nikam bazan koma gidanshi ba, gwara ya daina zuwa min. Mutum sai kace mayye." Kwalllll naji an kwaɗa min abu a goshina aikuwa na fasa ihu wanda sai da Mama ta gintse addu'ar da take tafito ganina dafe da goshina yasata cewa. "Kaiii Maryam, dalla kimana shiru sai kace an yanki da wuka. Dalla saka hijab kije ki shigo dashi." Figar hijab ɗin nayi, cikin kuka na fita. Nafita har waje yana jingine da mota, babu sallama cikin masifa nace mishi. "Yau zaka sallame ni dan nagaji da zama da aurenka, idan kuma jikina kake bukata toh wallahi sai dai ka mutu, idan yayi maka kashigo dan kasan Iyayena kima ne dasu, da sanin darajan bakonsu tunda sunsan darajar kansu." ............Chaiiiiiiiii [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀 *MATAR SO* 🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂 *BOOK 2👈* *Page....6* Bakinta na rawa jikinta ma, haka ta kalle shi tace. "Fatric kana nufin zubda cikin ma akwai hakkin Raiiii?." "Kwarai da gaske ai kunso kankune duk abinda Allah ya baka yasan da zamanshi da wamzuwarshi, mufa bambancin dake tsakaninmu daku shine matukar akace Yesu yace kar muyi kaza bazamu taɓa yi ba, amma ku musulmai idan aka Allah yace Annabi yace sai kiga mutane suka famkama dan ko sunyi laifin sun dogara da Allah na yafe musu dan ku alummar Annabin karshe ne, kuma duk ba haka bane sonkai da son zuciya ke buwayar, karki ce ina ci miki fuska haka bane iyakar gaskiya na faɗa miki, kuma ina jajjanta miki rasuwar ɗanki." Goge kwallar dake bin fuskarta tayi, sannan ta mike tare da cewa. "Nagode." Ta fita a officer ɗin tausayinta ne ya rufe shi, sosai. **** Ina kwance a falon Hajiya dan tun safe aka sallamo ni,ina bin suratu ankabu naji sallamar Sulaiman, mikewa nayi naja hijab ɗina na rufe, jin na amsa mishi nace. "Shigo Baban Arif." Ya shigo fuskar shi a sake, ya nemi kujera ya zauna. Shiru mukayi dan shima ɗin wani miskiline amma ba irin ɗan uwanshi, yace. "Kina bukatar wani abune?" Jim nayi ina nazarin abinda raina ke so, zaro wayarshi yayi a aljuhu ya fara latselatse, sake ɗago kai yayi yaga har lokacin kaina a sunkuye, gyara murya yayi. D'aga kaina nayi nace. "Babu sai ko masara gashashe." "Bayan shifa?" "A'a babu komi." "Ok" Yasa kai ya fita can bayan wasu mintoti sai gashi da masara har guda hud'u, magarya, kwakwa da dabino, ya ajiye min. Har zai fita ya tsaya a bakin kofar cikin sanyi murya yace. "Maryam miye matsalarki da Yayanmu, dan nakirashi nace mishi baki da lafiya kina asibiti yace min cikine ya zube." Girgiza mishi kai nayi, muryana narawa nace. "Wallahi babu komi." Fita yayi kawai, dan yasan waye Yunus. Bayan fitashi na shiga ruɗani sosai, dan haka kawai zuciyata ke sasasho min wani abu na daban, lalubar wayata nayi na kunnata.. Lambashi na nima, tashiga amma yaki ɗauka, sake kira nayi bai ɗauka ba, sai a na uku ya ɗauka cike da masifa. "Toh mi zan miki? Dake ke ba matar rufin asiri bane shine kika fita ban sani ba, har zaria wato ni ban isa dake ba? Kinje haɗani da iyayena ko maryam? Shi kenan ban yafe ba." A sanyayye na kira sunan shi. "Daddy!!! Kayi hakuri ban kai karanka ba, kawai daddy ina wahala ne da abinda kake min, idan kace yau na dawo zan dawo don Allah ka janye batun Allah ya isa nan, kayi hakuri." Yanda nayi maganar sai da jikinshi yayi, yace. "A'a ki zauna ni zanzo ɗaukarki," A hankali na shiga jan shi da jira, har yasake damu muka kashe lokaci muna hira, wanda zallar shagwaɓa ce zalla da kiriniya nake mishi. ........Ranar jumma'a sai gashi a zaria ma yayi sallar jumma'a, bayan sun gaisa da iyayenshi nima muka keɓe yayi abinda yasaɓa taɓayya, da dare korani gurinshi Mama kilishi tayi, tabbas nayi kewar mijina, dake bai zo min yanda sai yasha magani ba yau a musulunce ya zomin, amma dake dama can da lafiyarshi sai da na fashe da kuka, sabida gajiya da wahala, kuma yan kwana biyu ba a jone ba, dakyar ya kyaleni yana sauke numfashi. Tsaki yayi dan gani yake kamar cikin ne ya sani jin gajiya, juya min baya yayi a hankali naje na kwanta a bayanshi cikin sanyin murya nace. "Kayi hakuri, bazan kuma kuka ba idan mukayi wanka kazo kasake, bazan kara ba." Juyawa yayi cikin jin daɗi, yace. "Ok jekiyi wanka ina zuwa." Mikewa nayi na shiga bayin kamar jirana yake. Ya janyo jakarshi ya ciro maganin yajefa a bakinshi, dake akwai ruwan da na kawo mishi ya ɗauka yasha sannan,ya shigo ban ɗakin. Wanka mukayi tare sam ban kawo yasha kwayar ba, sai da muka dawo yace zai koma. Banki ba dan na rigada na amince mishi, hmmm basan mi Yunus ke nufi dani ba, amma dan wahala kan nasha shi, dan ina jinshi ina ganinshi sai da yagama cutar dani sannan ya duba ko abinda yake bukata ya faru, babu komi sai dan abinda ya fitarm daga jikinmu. Shida kanshi ya shiga dani, kwalla nabin fuskana haka yayi min wanka shima yayi nashi muka fito. Washi gari dana samu na koma ɗaƙin hajiya ban kuma yarda na haɗu dashi ba, da dare tace naje kuka nasaka mata, nace. "Hajiya idan naje mutuwa zanyi don Allah ki barni Daddy ya sauya baki ɗaya, baya tausayina duk abinda yasan zai cutar dani shi yake min, don Allah karki mishi magana kawai zan zauna a nan har mu koma gida." Shiru hajiyarshi tayi tana kallona, gyaɗa min kai tayi cikin sanyin jiki ta nuna ɗakinta na shige ina kuka, wannan wacce irin rayuwa ce. Nake ciki mai nayiwa Yunus yake son kashe ni da sauran numfashina. Kwalla masu zafi suka sauko min, duk yanda nake son shi baya gani bazai tashi wahalar dani ba sai lokacin da nake bukatar kulawarshi. Dakyar barci yayi gaba dani. Allah yaso shi bai sha maganin ba, tunda ya lura naki musake haɗuwa ya ajiye maganin, burinshi yanzun bai wucce ya kaini gurin liktan a cire cikin ba, dan ya lura cikin ma yana son kawo mishi matsala. .....Kwanakin da ya ɗiba mukayi sannan na shiga haɗa kayana ins kuka, dan tun ban bar gidan ba jikina ke bani akwai mugun al'amari a gabana, mama tashigo tayi min faɗa. Wai ya kai kara na gurinta bana son zama inda yake. Kwarai idan ina falo na ganshi guduwa nake, sabida baki ɗaya ya sauya kaman ba yunus ɗin da na da sani ba. Koda muka fito da kayanmu falon Alhaji muka shiga yayi masa faɗa, sannan Hajiya ma haka sosai tayi masa tijara. Haka muka fito yana cika yana batsewa. Ko a motar yaki kulani haka na jingina da kujeran motar ina kuka, gidan mai ya shiga yasha mai abin haushi warin fetir yasani na shiga amai. Kallona yayi ya kaɗa kanshi ba tare da wani shakku ba, yace. "Kina wahalar da kanki, sosai daga nan zan kaiki asibiti a cire *Cikin*" Wani irin faɗuwar gaba naji tare da ɗago kaina, bakina a sake nake kallonshi, Nace. "Kayi hakuri karka rabani da shi ina son abuna don Allah idan ma nice ka maidani gidanmu wallahi zan zauna a can amma daddy karka rabani yarona." "Wow kina nufin kin kai ɗaukar yaro a cikinki ne, ke ko tausayin kanki baki ji, dube yanda kika koma kin lalace baki ɗaya ba makeup ba kamshi ba komi a'a zan cire kema ki sami freedom yanda zaki murza rayuwarki kafin ki cika 20yrs sai ki sake ɗaukar wani." Girgiza mishi kaina nayi cikin kuka nace. "Ni ynz nake bukatar ɗaukar ɗana, bayan haka bazan iya ɗauka wani lokaci ba, Daddy da iliminka da saninka kake irin wannan maganar don Allah ka barni na ji kaman yanda sauran iyaye keji." "Ba zaki bi umarnina bake nan?" Ya jefa min tambayar, "Eh indai akan sabawa mahaliccena ne na gwammaci ganin kiyayyarka da tsanar cikin amma ba zan saɓawa ubangijina ba, duk halin laulayi da nake ciki ladane dan haka kayi hakuri." "Maryam ban isa dake bane, da zan bada umarni kice a'a." A ynx zuciyata tayi tauri, wani masifaffiyar taurin kai nake ji, da tsabar bala'i cikin izza nace. "Ka isa amma akan zubda cikin baka isa ba, ai shi yasa kake shan kwaya dan ka zubda min ciki, Allah sarki kainuwa dashen Allah ba dashen ɗan mutum ba, ko zaka kashe ni sai na haifa maka cikin. Hhhhhhh" Na shafa cikin ina dariya nace. "Magajin Yunus ko magajiyar Yunus, kinji abinda Daddynku yake cewa wai kar......".. "Keeee kina hauka ne, wacece ke da zakina faɗa min magana.". Ban barshiya kai aya ba nace. "Wacce ka iya raba dare gurin rayuwar aure da ita, kuma ka nuna ɗimautarka da gigitarka, akanta, wallahi idan kana son zamanmu ya ɗuri toh karka taɓa min cikina dan zan fito maka sak maryam da baka taɓa sani ba, zan tsaneka tsana mai tsanani, zank'i ka fiyye dakima." "Har kima kike dashi keda baki da daraja, mi kike dashi na darajar wacce iyayenki ma, badake suka.....".. "Yunus Muh'd Marafa!!!! Karka fara kuma karka sake ka taɓa min iyaye, kai ɗin banza ans canza miji ba'a canza iyaye, ai daraja da kimana yasa ka gaza hakuri akan yar zabarmawa, da zaran ka ganta duk wani jarabarka da fitinarka yake tashi cikine baza'a cire ba naga wanda zai cire min, kuma kasake buɗan baki kazagi iyeyana zan baka mamaki, dan na lura ilimin addininka bai amfanek....." Gefen hanya ya koma tare da riko hannuna zai murɗa na kalle shi cikn zafin rai har jikina na rawa nace. "Wanda yayi niyya ya fasa, ya rena mahaliccinsa." Kallon yanda kwayar idanuna suka koma yayi, dukar kan motar yayi yana cizon bakinshi. Lokaci ɗaya na tubure mishi da masifa da bala 'i, gyaɗa kanshi yayi cikin ko in kula yace. "Ok nidake wanda ya fasa." Banza nayi dashi na kauda kaina, raina na kara ɓaci kuka ne ya tawo min, na kifa kaina akan cinyata. Sosai nake kuka duk abinda mutum zai min a duniya kar ya taɓa kimata, ina jinshi har cikin raina ne. Musaman iyayena lallai Daddy bai sona, dama can abu ya nima kuma ya samu. Haka na cigaba da kuka, koda nasanin abinda ya aikata baiyi ba saima kokarin ganin ya samawa kanshi mafita. Karfe goma sha ɗaya har da rabi muka shigo kaduna, ɗago kaina nayi naga ya sake hanya, juyawa nayi na kalle shi cikin tashin hankali nace. "Kayi hakuri kasake ni, kaga babu wata damuwa iyayena zasu rikemu nida abin cikina." "Ai bance bazan iya rikeku ba, idan goma ne ma zan iya rikesu sabida Allah ya hore min takowa ni sako da lungu dan haka. Karamar mara kunya bazan sake ki ba, sai nayi niyya cikin jikinki da zan cire gata zan miki dan har ynx baki san ciwon kanki ba balle kisan ciwon wani, dan ina kwanciya dake bashi zai sani kula da lafiyarki ba, idan kika kai lokcin ɗaukar ciki ni da kaina zan kaiki a duba ki, dan matuƙar aka cire wannan cikin toh zan idona akanki yanda bazaki sake ɗaukar ciki ba, sai na shir....." "Kana da tabbacin zan sake kara wani wa'adine, Don Allah ka bar min cikina kaji zan fanshe shi da komi har da aurena zan fanshi cikina. Daddy ka wulakantani amma karka taɓa lafiyar abin cikina wallahi yanzan nake jin masifar sonshi, idan kace nabar garin kaduna na ɓace na shiga duniya zanyi dan cikina ya rayu, kuma namaka alkawarin bazan taɓa nuna mishi kai ba, don Allah badan nima dan darajar fiyayyen Halitta, ka barshi shima ya rayu kamar kowa, kabarshi shima yayi farin ciki kamar kowa, karka zubda hawayen Mahaifiyar da zata iya mutuwa dan ɗanta ya rayu mana, karka sani jin tsanarka fiye da kima. Wallahi bazan iya jure wannan zaluncin ba." Wayata na ɗauko a jaka, na shiga niman nomber Ummana. Yana shiga cikin sauri tare dafashewa da kuka nace. "Ummana...." Fincike wayar yayi tare da jifa da ita waje bayan ya buɗe window. Hannuna nasaka akai sai kuma na tuna akwai Allah, abinda ya fara fitowa a bakina shine innalillahi.... Da wasu addu'o'i har muka isa asibitin. Motar Aneesah ya gani da sauri ya fita, tare da sakawa motar key, dake tasan da zuwanshi. Har ciki suka shiga can sai gasu tare da wasu nurse harsu biyu suka zo. Buɗe motar yayi suka shiga tare taren kamani dan kar na gudu. D'aga hannuna nayi nace. "Basai kun tare ni ba." bin bayanshi nayi har ciki ina zubda kwalla, ofishin likitan muka shiga. Zama mukayi dake baya cikin ofishin, dafa shi nayi muryana na rawa nace. "Don Allah na fanshi cikina d aurena, ka sakeni wallahi daga nan zan shiga duniya na ɓata baki ɗaya kowa ga huta." "Karki damu kanki, ciki zaki sake samun wani, banda ma ɗaurawa kai damuwa. Kinga Aneesah sai huɗu tana cire ciki kuma babu abinda ya sameta, balkisu rufe mata bakin mahaifa akayi, Fareeda kan mahaifar aka cire. Kina karama yaushe zaki damu kanki akan cikin da bai da muhalli, ki kwantar da hankalinki a cire nayi miki alkawarin zan baki naira million goma ki fara kasuwanci sannan zan kaiki Sudan ko U.S. ko Dubai kiyi karatunki har ki zama cikakkiyar likita, nd bayan haka zan mallaka miki komi zan mai dake saraun..." "Bazan fansar da cikina haka ba, bazan karɓi ko sisinka ba..." Shigowar likitn yasani ɗago kaina wani garjejen inyamuri da shi tare da nurse su biyu, ɗaya tana rike da tire ɗaya da takardu. Mikawa Daddy tayi ya karɓa ya cika komi, me ɗauke da tiren ci ta ajiye ta fasa alluran ta suke a cikin siring. Sannan tasake fasa wani, ta zuke har uku. Juyawa nayi na kalleshi cikin zubda kwalla masu zafi nace. "Duk sabida son kai ko?" Juyar da kai yayi yna kallon gefe, matsowa matar tayi na juya na kalleta, nace. "Ke mace ce kika zaɓi, saɓawa Allah sabida kici abinci? Nasan cikin zai zuba tunda gani a hannunku saidai kusani kamar yanda na zubda kwalla haka kuma sai kungani akwaryan tuwonku, kai likita ka buɗe inda za'a na zubda rayukan bayin Allah bayan Ubangiji nasane da wanzuwarsu ka zaɓi kaucewa a hanya sabida kuɗi. Insha Allah daga yau kun daina dariya kamar yanda na tsayida sallah, da wasu ibadodin Ya Allah nayi tawwasalida sunayenka kyawawa ka ɓarar da farin cikin duk wanda ya ɓarar da farin cikina, Ya Allah ka kuntatta musu kasasu su kaunaci mutuwa fiyyeda rayuwar duniya, Ya Allah ka ɗaiɗaita Rayuwar wanda suka bada kofar a..." Fincikoni yayi ya juyar dani tare da janye zanin jikina suka tsikara min allura. Ajiyar zuciya na sauke tare da komawa na zauna bayan sun gama murmushi likitan yayi nima nayi ni masa dariya nace. "Allah Kana gani kana ji, suka cutar da ni Ubangiji ka hanasu sukuni." "Alhaji karki damu just five min zaka ga aiki but kace ba se anyi woke ciki ba, zaka keshi asibiti wani." Mikewa yayi ya ɗagani muka fita har munkai bakin kofa, nace. "Bazaka sake ganin haske ba a rayuwarka, sai dai duhu hakkin cikina da kuka zubda sai ya hanaku farin ciki, sai mahaukata sunfiku daraja." Janyoni yayi da karfin tsiya har waje yasakani a mota, sannan ya zaga gefenshi ya ja motar da sauri yana kallon agogon hannunshi. Kallonshi nayi ynx fuskarshi a sake, kamar bashi ba murmushi nayi sannan nace. "Tabbas sunanka mai nasara, sai dai daga yau ka zubda duk wata nasarar da kake da ita sonda nake maka dabance da ta kowa, kamar yanda kazubda ciki jikina Insha Allah ka zubda soyayyarka a cikin zuciyata ka lalata duk wani soyayyarka Insha Allah bazaka kum.." Dafe cikin nayi sabida wani mugun ciwo da kuma zafin da ya ziyarce ni, lokaci guda kuma nayi daukar ruwa mai ɗumi, kallonshi nayi hawaye na zuba a idanuna. "In Allah ya yarda sai ya bimana hakkinmu da ni da ɗan da ka zubda min, sai kayi nadama mara amfani Allah ya gani na kiyayye hakkinka kai ka shiga namu, amma ba damuwa ni nabarka da Allah shizai bi mana hakki." "Waini kam maryam duk wannan addu'a dan an zubda cikin jikinkine, kina bani mamaki." Jiri nake gani, tare da duhu na rike cikina ga wani zufar dake bin jikina kamar ina cikin zafi. Jinine ya tsinke yaje zuba sosai komawa nayi da baya ina runtsa idanuna, duk ilahirim jikina rawa yake, sosai ya taka motar ganin yanda lokaci guda nake sauke haki. Babbar asibiti yayi dani sannan yakira dr Nafe ya faɗa mata, kwatancen matenity tayi mishi, da gudu ya isa gurin,. Parking yayi ya fita tare da zagayowa ta gurin da nake ya buɗe, sannan ya cironi ganin yanda jini ya jika min kayana daga kan zanina har hijab ɗin jikina, ga kuma wanda yake zuba. Cak ya ɗaukeni bai taɓa ganim jini haka ba, sai yau. Yana shiga dani ciki kowa sai binmu yake da ido tsabar tashin hankali. Gadon marasa lafiya dr nafi da wasu nurse suka turo, ya ɗaurani akai, da sauri suka wucce dani ɗakin yan ɓari, lokacin bansan waye akaina ba, jikinshi duk ya ɓaci, kita yayi ya shiga mota sai gida. Kayan jikinshi yake son sakewa, a falo ya sami Fareeda da Balkisu, ganinshi cikin tashin hankali ga jini na bim jikinshi, kallonshi Fareeda tayi, cikin tashin ɗimauta tace. "Ka zubda cikin ko? Ka zubda hankalinka ya kwanta, hmmm amma kasani kasayi tashin hankali da hannunka, ka zubda abinda zai hanaka barci, ka zubda namu ka kwana lafiya wannan da ka zubda sai ya zame maka alakakai kaida ganin farin ciki har abada, mi zanyi da azzalumi irinka mugu fasiki, dan shine yake aikata duk abinda Allah ya haramta, ka kuma turo min da sakina dan na gama zama da kai." Bakin ciki ya hana balkisu magana itama sama ta haye ta ciro kayanta daga wardrob ta shirya a wani babbar jakanta, tare da fashewa da kuka, tabbas duk abinda Yunus ya aikata da sa hannunta, dan da ta zama mace ta gari da babu yanda Yunus zai taɓa zubda cikin wata ba, itace ta fara nuna mishi bazata iya rike huda ba, yau gashi kuskurenta yaja kowa ya rasa farin cikinsa. Da yau ta cire mulki da son jiki da babu wacce zata zubda hawaye da yunus da ta amshi matsayinta na mace da Yunus bai zama abinda ya zama na mugun hali ba, ina zata kai hakkin Maryam. Mi zata cewa Ubangiji sabida kuskurenta Yau Iowa yana Kuka. Mikewa tayi zuwa d'akinta Fareeda ta take zube a gabansa abin sallah tana Kuka mai con rai. D'agota Balkisu tayi cikin Kuka tace. "it's my faults, banyi deserve yafiyarku ba, dan nice na nuna mishi yara basu da daraja, haka ma mace tana da lokacin da ta dace ta d'auki ciki, kosa halinshi nice na fara lalata shi, dan dama ance matar fari ce ke lalata miji kuma na yarda da haka Fareeda ku yafemin Dan nasan hakkinku bazai tabari barina na zauna lafiya ba, Ynx a wani hali maryam take ciki." Mikewa Fareeda tayi daga duken da take ta janyo gyalenta suka fita, duk suka zauna a falo. Can sai gashi ya fito jikinshi a sanyayye ya fita, bin bayanshi sukayi suka Shiva mortar fareeda. Juyawa yayi yaga sun shige motarta, jan motar yayi har suka fita, daga gidan suna bin bayanshi. Koda suka isa asibitin, har inda aka shiga dani. Koda suka iso kiran Dr Nafi yayi, yace ya dawo. Dama suna can ana rikici akan karfin alluran da aka min, koda ta fito ba tare da damuwa ba tace. "Yallaɓai badan ina ganin kimarka ba da babu abinda zan taɓa yiwa matarka. Ka dubi abinda ka janyo min ana ganina da kima kasa an farq zargina da cewa ko nice nayi mata alluran da yafi karfin jininta, kasa manysn.likitoti suna cin mutuncina kimanin shekara goma sha biyar ina nan ban taɓa samun matsala da kowa ba, sai akan case ɗinku ka kaita am mata allura mafi hatsri wanda ba lallai bane tasake ɗaukar ciki. Wallahi baka kyauta min ba ka nemo jini a saka mata dan jininta yayi matukar zuba badan Allah ya takaita cikin ya fita ba a cikin jini da bansan yanda zanyi da wannan tashin hankali." Tana gama faɗar haka ta juya tabar gurin kowa sai masa kallon Allah wadarai suke, dan da da farko sun tausaya masa jin abinda yayi muka bai musa ba, yasasu, ji haushi har wani mutum yace. "Wallahi kayi asara, cikin sunnah ba shege ba, ni ynx zuwana asibiti na goma sha ɗaya kenan ina niman ko ɓarine Allah ya bani a cikin gidana kai da kasamu har kana kai matarka wa i gurin aka zubda cikinta kasan kuskuren da ka aikata kuwa, Kai da Allah." Kuka balkisu take, sosai can wata nurse ta fito akan jinin da za'a karamin, lab suka nufa aka ɗibe jininshi, dake grp (O) jininshi. Koda aka saka min amadadin jinin ya gwauraya. Kusan awa ɗaya da saka jinin sai ga borin jini, sosai ya feso har kan fuskana dole suka cire jinin, dr Nafi ta fito cikin jin haushi tace. "Toh jinin yaki, zama dan ya feso mata da borin jini, dan jininta A+ ne kuma da nakan zai mata, amma dole sai an nimo mai irin jininta sak." Rike kanshi yayi ciki tashin hankali ys laluɓi nomber Yaya hayat ys kirashi dake a cikin asibitin yake, kallon dr Nafi yayi yace. "Don Allah ki taimaka min kar yasan abinda ya faru, Kanwar Dr Hayat Omer ne." Zaro ido tayi cike da mamaki, can sai ga Yayan ya iso, faɗa mishi halinda nake ciki Dr Nafi tayi da jinin da ake bukata, lab ya wucce aka ɗabi leda biyu sannan ya kira Hamdiya da shema'u da Suhaima matarshi. Ya faɗa musu,.lokaci kusan guda suks iso asibitin. Cikin damuwa, har an wanke min mara sannan aka turoni a gadon bayan an sauya min kaya da wani dark green. Aka gunguroni zuwa ɗakin yan ɓari, Sharaf nake kwance babu alamar numfashi, sai ma wani irin haske da nayi, fuskana a kumbure. Idanuna sun shige ciki, sau uwar karan hanci. Har za'a shiga dani yace. "Ko zaku maidata aminity ne." karkata gadon sukayi zuwa wani keɓetacciyar shashi daban. Daki na biyu aka sakani a ward B.... Hankalinshi ya gama tashi, a tsorace yake da kowa, musaman matanshi da kuma ni. Kiran Umma Aunty Shema'u tayi, can sai gasu tare da Mama suka shiga har ɗakin da nake ban sani ba. Kallon yanda Fareeda ke kuka Umma tayi, cikin murmushi tace. "Kiyi hakuri mana, Allah da ya amshi wannan shi zai baku wani, cikin ikonshi da buwayarshi, karki manta itama maryam ɗin bata wuci Allah ya amsheta ba, kinga kenan kukan ya kare,kuyi addu'a Allah ya maida muku, wanda suka fi wanda ya tafi Allah ya bata lafiya yasa masu cetone, ya kuma sake baku mai amfani da inganci." "Amin, Umma Amin." Inji shi, har bakinshi na rawa. Komawa gida Umma tayi, tunda Mams tace zata zauna. Gurin Azhar sai ga Rahilah da Aman, sunzo har da abinci suka zo dashi. Aunty Hamdiyya da Auntƴ shema duk sun koma gida, sai matar Yaya aka bari da Rahilah. Balkisu itama ta koma gida, Fareeda kan gidan iyaƴenta ta wucce. Can bayan La'asar sai ga Mamie, itama Ahmad da Rahimah har zuwa wannan lokacin ban farka ba, sai bin likitoti yake. Suna zuwa suna fita hankalinshi duk ya tashi. Bai taɓa shiga tashin hankali haka ba. Yakira Hajiya zai faɗa mata tace mishi. "Nagode ! ka zubda cikin ba? Ai balkisu ta faɗa mana komi." "Hajiya kuskure aka samu." "Ba kuskure bane Yunus, son kaine ita yarinyar ka sameta a sauki ba, dan babu sisin kwabonka akanta duk kuɗina ne, sannan ka cire mata cikinta da karfin tsiya, ka sata zubda kwalla. Yunus ni bazan maka baki ba sai dai fatar shirya Amma tabbas hakkin maryam sai ya tambayeka, yarinyar da tunda ta shigo gidanka kake wahalar da ita, bata taɓs faɗawa Iyayenta ba. Tsabar tana ganin zata iya da kai, kasan tulin zalincin da akayi gurin aura maka ita, yarinyar da batafi sha takwas ba, ka ganawa azaba ta hanyar rabata da farin cikinta, zaka ribanci abinda ka aikata, kuma zaka biya shi lokaci na zuwa da zaka ɗanɗana kuɗarka dan wannan bashine hakkin maryam kuma sai ka biya shi." Tana gama maganar ta kashe wayar. Dafe goshinsa yayi kaman zai tsage. Har dare ban farka ba, dole yasashi tafiya gida amma badan yana son haka ba. ....... Koda ya isa gida wanka ya shiga, yana kwance ruwa na ratsa shi, tunanina da kukan da nake yasashi buɗe idonshi a gurguje ya fito ya sauya kayanshi na barci, ya kwanta dake yayi sallah a can masalacin asibitin. Karfe biyu da hamsin da uku na dare, zaune yake a ɗaki tare da laptop ɗinshi ya nutsu yana, aiki. Kukan jarirai da shashekar kuka yake ji. Sosai kukan ya hanashi sukuni, mikewa yayi ya fito. Har falonshi baiga kowa ba, can sama yaji kukan dan haka ya haura yana bin kukan, har bakin kofar falona saka hannunshi yayi zai murɗa kofar yaji ya taɓa abu kamar ruwa, ɗaga hannunshi yayi yana dubawa, jini ya gani. Ƙifar ɗakin ce tq buɗu ya kutsa kanshi, kwance ya hangoni cikin jini. Ga jarirai akwance a jikina muna kuka tare dasu. Sai kuka suke, suna kara rikeni tare da shigewa jikina, jikinsu duk jini. Takowa yayi ya nufi kaina d sauri aka janyeni zuwa cikin duhu. Dariya aka mishi sannan aka ce, "Dole kabiya abinda ka aikata." Muryan ce ta sauya irin tawa aka ce mishi "daddy karka zubar min da cikina" ta bayanshi juyawa yayi ya sake ganina a duke ina zubda jini, da sauri yayi kaina, aka sake mishi magana. "Karka zubda min da ɗana." Lokaci guda ya birkice ga jariran da suka rufa mishi, a jiki suna hayewa jikinshi, tare da zubda jini, ga wani irin kuka da suke mai cika kunne. Durkushewa yayi yana sin kwance kanshi jinin dake bin jikinshi tare da kiranshi yasashi ɗagowa, yana kirana da gudu ya faɗa cikin ruwa tare da nutsewa kasar ruwan kaman ana janshi...... A firgice ya tashi tare da sake salati, tsabar ya tsorata gumi ke zubo mishi ta ko ina, tashi yayi zuwa ban ɗaki yayi wanka da alola, ya fito. Sallar nafila yayi da addu'o'i ya kwanta. Ko minti ɗaya bayi ba, yasake wani mafarkin damu, ina rike da jariran ina kuka sosai duk yanda yaso magana ya kasa dan dole ya shiga binmu dan idan yana kusantoni kamar janye ni ake. Nan ma cikin ruwa ya faɗa, cikin mugun tashin hankali da firgici ya farka lokacin har ana shirin shiga masalaci, alola yayi fita da sauri dan jin kukanrmu yake kamar zai fasa mishi dodon kunne. Koda ya shiga masalaci nan yasami nutsuwa yayi sallah bayan fitowarshine, ya koma cikin gidan ya sauya kaya ya nufi asibiti, tun da ya shiga ward ɗin yake jin faɗuwar gaba. Har ɗakinmu. Murɗa kofar yayi ya shiga, a nutse tare da sallama. Ganin yanda aka kwantar dani tun jiya haka nake yasashi jingina da kofar ɗakin, tare da faɗawa mugun tunani. Take ya soma jin kamar mafarkin da yayi yana dawo mishi, ɗago kanshi yayi ya zuba min ido dake akwai firgici a ranshi take idanunshi suka shiga nuna mishi abinda ya faru a mafarkin, dafe goshinsa yayi tare da barin ɗakin. ........ Cikin lokaci kalilan daga jiya zuwa yau Yunus ya gigita ya fita hankalinshi dan banda sautin kukana babu abinda ke mishi zarya a kunne. Koda yaje gurin aiki kasa taɓuka komi yayi, ga wayar da yake akai akai. Kamar zararre haka ya koma ba halin ya runtsa ido toh zai tashi a firgice. ........Hankalin kowa yayi matukar tashi ganin har lokacin ban farka ba, sabida tashin hankali sai da Asthmar Mama Amarya ya tashi, haka muka na sake kwana, anan ne fa aka shiga niman mafita Aman da Ahmad sun bada shawaran a fita dani Jidda, yayinda Umma tace abarni zan farka kar ayi ɓarnan kuɗi. Sai da nayi kwana uku, wanda a cikin kwanakin nan Yunus yayishine takar mahaukaci dan ko shi ɗaya ne kuka yake ji. A binka da wanda bai magana sai abin ya shiga taɓa shi sosai dan har ana tunanin ko dan halin da nake cikine. Hajiyarsu tana nan kaduna dan a gidan shi ta sauka. Mama kilishi ta koma. Zaune suke kowa ya zubawa gadona ido. Can na motsa hannuna, mikewa sukayi yana jingine a jikin kofa, ya zuba musu ido. Sake motsawa nayi tare da bud'e idanuna, wanda duhu ya cika min cikinshi. Rufewa nayi can kasar makoshina nace "Umman !!! Zan sha ruwa." Ruwan ɗumi ta ɗiba tare da mikawa Shema'u ta ɗaga kaina, ta bani nasha. Har ina kwarewa, maida ni tayi kwance, Kowa na mamakin irin soyayyar da nakewa Ummanmu ba komi bane yaja haka sai yanda tajani a jikinta. Fiyye da sauran yaranta dan takance duk ciknki nafisu zurfin ciki, shi yasa takee mannani da jikinta, dukda bata koya mana faɗar damuwarmu ba, bawai dan bata son sani ba sai dai Umma tana da riko da saka abu a rai idan da tasan halinda nake ciki, bazata taɓa hakuri da abinda yake min ba. Dafa goshina Aunty Hamdiya tayi, tace. "Sannu Auta." Sake buɗe idanuna nayi sabida duhun da nake gani. Ina kallon inda tanake jin muryanta. Shigowar dr Nafi yasa duk suks fito sai shi ɗaya da ya rage a ɗakinki, dubani tayi sosai sannan tace min. "Maryam Ina ke miki ciwo?" "Babu, cikin yafita ko?" Rike hannuna tayi cikin tausayawa tace. "Allah zai baki sama da wanda ya fita. Ki yarda da K'addara mai kyau ko mara kyau." "Dr kenan! Ai tunda na kasance musulmai na amshi k'addarata hannu bibiyu, tun daga ranar da aka halicceni har zuwa ranar da zan koma ga Ubangijina, akwai kurakuran da sai mun gyara da kanmu kafin musamu rabauta." Ina gama faɗar haka na juya mata kaina ina jin ciwo a cikin zuciyata fiye da kima, runtsa idanuna nayi dan naji fitarta. Jin kamshinsa yasani kara jin wutar tsanarshi. Shafa kaina yayi zuwa fuskana nayi maza na rike hannun, na kalleshi cikin ido nace. "Kasanyawa zuciyarka, cewa tankar bamu taɓa zama a inuwa ɗaya ba, ka ji aranka ni mafarkice nazama wata shuɗaɗɗiyar karni da aka jima da yinta, ka janye tunaninka akaina dan haka shi zai tsiratar da kimarka da Mutuncinka da iyayena suke gani, Kace bani da dajara ynx zamu fara wasan. Kamar yanda ka azbatar da zuciyata da ruhina, ka sani kuka ka kuma katngeni da farin cikina. Ka maida min zuciya wata iri na daban kasani tsanar ka, idan baka manta ba kace min zaka rabu dani sai lokacin da kayi niyya, toh ynx kabani idan kuma ka k'i kuma tabbas duniya zata jimu daka kafita dan bana kaunar ganin fuskar, idan ka takura min toh kasan suwaye iyayena da kuma abinda suka sani akan addini toh zan faɗa musu susan yanda zasuyi dakai ko su kaika kotu ko kuma su nuna maka cewa ni nafi zinari da azurfa daraja da kima kuma wallahi Ubangiji sai yayi min sakayya dan ban yafe maka ba" "Kiyi hakuri Maryam wall" "Bazaka kafita bane?" Na tambayeshi a hasale. Zai sake magana nace. "Waje" Jikinshi babu kwari ya fita, tun daga ranar ya shiga sintiri. Ga mugayen mafarkan da suka sakashi a gaba. Ni kuma naki kula al'amarinshi. Hajiyarshi da tasan komi bata taɓa damuwa ba, sai ma nuna min, kulawa na musaman fareeda da balkisu kullum suna asibiti. Sau ɗaya Aneesah tazo. Kwana na goma sha biyar, suka bani sallama koda aka haɗa kayana. Na kalli Umma nace. "Gidanmu zaki wucce dani." Cike da mamaki umma ta zuba min ido. "Kiyi hakuri muje gidana." Kai tsaye nace mishi. "Lallai ma kuwa, kaje akwai mata masu daraja da kima, kana da kuɗin da zaka iya auren Yar shugabar kasa, ni Yar malamai ce bamu da kuɗi sai yarda da Allah." Duka Umma takai min ranta a ɓace tace. "Wallahi ki wucce kibi mijinki." "Babu inda zan bishi." Na faɗa kaina a sunkuye. "Toh wallahi zan kira Malam." "Umma sai dai kuyi min duk abinda zaku min amma badai gidan Yunus ba." Ga baki ɗaya ɗakinmu ya hautsine da tashin hankali sun kafe nima kuma wani mugun taurin kai ya kafar dani. Har Malam yazo shima yayi juyi duniyar nan naki har da barazana yayi min idan ban koma gidan yunus ba toh zasu zareni a cikin yaransu. Kallon Yunus nayi cikin.muryan kuka nace. "Mai nasara, kayi nasara rabani da farin cikina, Yanzun kuma da iyayena ko? Toh wallahi da na zauna da kai gwaara nafita, duniya ka zauna kai da naka iyayen lafiya hakkina sai ya kama kowa dan a dake ni an hanani kuka." Ina faɗar haka nasa kai zan fita, kusan yanayin ɓari, ban kai bakin kofa ba jini ya sake ɓale min, a gurin na yanki jiki na suma. Tashin hankalin da na shiga Allah kaɗai ya sani, dan sabon jinya ce tasake dawowa. Ga jinina da yayi mugun hawa........ Fatan alkhairi gareku......Masoyan Yunus naso kai typing ɗin irin 6k....Amma iya kanshi...5.440k....Nagode [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂                           *BOOK 2👈*     Page...8        Cikin gidan nanufa yana biye dani a baya har falon baki, dama banshi gaba na koma cikin gidan na zauna abuna, fitowa Umma tayi ta ganni a zaune ranta ya kara ɓaci, ciki tashige ta ɗauko wyar caja sai ji nayi ta tsulla min da gudu na mike har ina faɗuwa bata fasa bina ba, har kofar falon bakin ihu nake ina kuka,, dakyar na samu na shige falon ashe shi ya buɗe kofar da niyyar kwatata.                Na faɗa jikinshi ina kuka, mai da kofar yayi ya rufe kuka nake sosai ina jikinshi sam na manta da rigimarmu, shafa inda bulalar suka kwanta a jikina yayi, cikin matsanacin kewata.                Zaunar dani yayi a kujeran yana kallon kalabar kaina, wanda suka zubo har kirjina dan na wancakalar da ɗan kwalin garin gudu.         Kuka nake sosai ina mamakin mi yasa umma take tsanata akan yunus.              Zaman da yayi kusadani yasashi jin bazai iya jure har na dawo gareshi ba, sai jin ya cusa hannunshi a cikin rigana.           A firgice na dawo hankalina, tare da niman kwace kaina amma ina, ya min mugun riko wanda bazan iya kwatar kaina ba da hannu ɗaya,  ɗayar hannun kuma tana cikin rigana yana shagalinshi da ita.    Kuka na saka tare da tureshi nace. "Kyaleni ko natara maka mutane."   Murmushi yayi sannan yace. "Nima zanso haka, kinga zasu fahimci matata na biyo."          Hmm mutumin nan gwanine a rashin kunya lokaci gida Mai nasara ya birkice min, nima kuma bakina bawai ya mutu bane, sai dai nasan zan kwaci kaina.           Duk yanda nazo dakatar da al'amarin yawucce tunanina dan bai ji a ranshi ya kyaleni ba, sai da yabiya bukatarshi. Kuka nake sosai kamar raina zaifita haka ya jiyarda kanshi daɗi, da farin ciki dakyar na mike. Na ɗaura zanina Allah yaso da under dasu nagoge gurin da muka ɓata, yana magana amma ban saurareshi ba nayi cikin gida kamar munafuka na shige ɗakinmu, dake Aunty na ƙitchen wanka nayi tare da tsarkake jikina, ina kuka.              Fita yayi a gidan rashin sawai sai wani nishaɗi yake ji a ranshi, gidanshi ya nufa. Ya sami balkisu a falo kallonta yayi yaga ta mike, sai kunyarta ya kamashi. Murmushi yayi sannan yace. "Yau naje gidansu maryam tana gaisheki."     Ganin yanda yake farin ciki, yasata fahimta duk yanda akayi Yunus yasami maryam kamar yanda yake so.      Wanka yashiga yayi, sai murmushi yake dokawa, yana gamawa yafito. Sanye da jallaɓiya ya zuwa falon, abinci ta kawo mishi, aikuwa yaci sosai.                    **** Bayan kwana biyu, naje gidan Aunty Hamdiya na wuni a gidan sai yamma na dawo ina dawowa nasamshi a kofar gidanmu, dake mangariba tayi shigewa nayi. A bakin mama naji wai tun huɗu yake kofar gidanmu, sallah nayi ina idarwa na mike. Zan fita mika min turara Mama tayi na goga a jikina, sannan tace. "Don Allah ku fahimci juna dashi, babu daɗi zama haka ace baki da auren da karancin shekarunki ki fahimci Ummarki."           Shiru nayi ina kuka. Sannan nafita wajen shi, buɗe motar yayi ya shiga. K'in shiga nayi sai da yace. "Don Allah kishigo, ana kallonmu."               Kamar na fasa ihu na shiga ko rufe kofar banyi ba, bai damu ba, mikar da hannunshi yayi yaja kofar ya rufe, sannan ya kunna Ac.     Shiru nayi kaina a sunkuye kirjina kamar zai fita lura nayi da jikin gilashin motar, kamar mai duhune kai kana ganin na waje nawaje bai ganinta, sannan ta gabar motar ma kusan rabinta duhu ce,        "Malam idan baka da abincewa zan fita."           Shakar kamshin yayi sannan yace. "Duk ɗaya ne, nidai kiyi hakuri mu koma gidanmu."     "Taɓ naje kasa a cire min mahaifa, Allah ya min tsari." na faɗa mishi kamo hannuna yayi tare da kaiwa fuskarshi yace. "Insha Allah ko yara dubu zaki haifa min ina sonsu."     "Daga baya knn, wai anyi sadaka da bazawara."       Na faɗi haka.    "Ynx kina nufin nasake ki."           "Yanzun naji batu wai an daki kwarto da buje"    Zaro idanun yayi yana kallona.       "Maryam yanzun kinfi sha'awar zawarci da zaman gidan mijinki."                "Toh miye a cikin zawarcin, ai hannun hagu ba bakon wanke kashi bane."            Tsura min ido yayi yana al'ajabin yanda nake faɗa mishi magana kai tsaƴe.        "Yanzun babu ɗan girmamawa nan maryam."       "Wai yanda baka tausaya min ba akan mi zan tausaya maka, Ina girman take? Hhh wai ancewa akuya sarkin fawa ya mutu' tace ya mutu da wukar yankanshine"            Jingina yayi da seat ɗin motar yana nazarin yanda zai shawo kaina.    Ganin babu halin haka ya kai hannunshi kan nawa na janye da sauri, take ya sake maisawa, sannu a hankali komi ya sauya da wayyo da dabara ya cima burinshi a cikin motar nima kamar wawuya bansan ya akayi komi ya faru ba sai da naji yana maida min kayana, sannan na fashe da kuka. Sosai rarrashina ya shiga yi, cikin kuka nace. "Laifin mi na maka, a cikin gidan ubana da bani da kima da daraja kazo kake kwanciya dani, mi yasa bazaka je kanemi mata masu daraja da kima ba?"      "Kiyi hakuri mana maryam, Allah ma muna mishi laifi  ya yafe mana sai mune baza mu yafewa juna ba nayi kuskure kiyi hakuri."              "Bazan iya zama da kai ba, dan nima na rokeka ka juya min fuskarka baka son ganina da abin cikina da yana tare dani da yakai matakin da zanji bugun zuciyarshi, ka kashe min rayuwata ka hanani amsa sunar da kowacce mace take buri Uwa, waya sani ko shi knn bazan kuma haihuwa ba."   Cikin ɗauki yace. "Wallahi zaki kuma, ki zo muko ma gidanmu ki gani sai Allah ya bamu wasu." Harara na ɓala mishi sannan nace. "Buɗe min kofa nafita."    Ba musu ya buɗe min nayi waje abina.          .......Tun daga ranar ban kuma jin ɗuriyarshi ba,sai da muka kusan sati biyu sannan na ganshi, a lokacin yazo zai murjeni  akayi rashin dace nima ina up,  dole ya haɗi maitarshi amma bai ji daɗin haka ba.      Duk yanda zan kuntatta mishi ina bi dan duk da ina hutun kullum sai yazo ya matseni son rashi.                Cikin kwanakin nan wani zazzaɓi yake fama dashi, ga meeting da yake zuwa akai akai, wanda dakyar yake fita, karshe Ahmad ne ya amshi zuwa meeting ɗin.      Shi kuma ya dawo gida ya cigaba da jinya, kiran Dr Nafi Balkisu tayi. Taxo ta sanya mishi ruwa da allura.            Bayan karewar ruwa daf magrib, Aman ya kirashi yana sanar mishi da cewa. "Yunus mun gama komi, sai tafiyarka kawai ya rage wanda muka so ɗagawa amma sunce haka ba zai yu ba, ka daure ka tafi idan ba damuwa muma munso zuwa toh a gaskiya baidace mu tafi dukkanmu ba."          Can kasar makoshinsa ya amsa sannan yace. "Nagode."    Kallon Agogon ɗakin yayi, ya mike dakyar ya nufi ban ɗaki wanka yayi da alola, ya fito sanye da rigar wankan sannan ya buɗe gurin kayanshi yasaka kayanshi.    Wani irin bakon yanayi wanda yake ɗauke da kewata, masalaci ya nufa.        Bayanan idar da sallah, gida ya dawo ya ɗauki key sai unguwarmu.          Ina daki nayi wanka kenan zan gabatar da sallah akace wai yana sallama dani, tsuka nayi kasa kasa, Sannan nayi sallah na, na gyara jikina. Riga da wandon pakistan mai ruwan kwai nasaka sannan na ɗauko hijab ɗina wanda bai kashi haske ba, nasaka.    Murmushi nayi  a raina nace. "Gaskiya Rahilah ta kyauta min da ta kwaso min kayana kaf, daga gidanshi."              D'aga labule Mama tayi tare da mika min kofi tace. "Sha maza."      Kaman zan fasa ihu haka na shanye sannan na fita, sai da nashanye naji wani mugun daɗi a maganin har na isa bakin kofa na dawo nace. "Mama ko zaki kara min wannan maganin daɗinshi yayi yawa."     Hararata tayi da sauri nafita, oho dai nasan koma ya-ya ne maganin yayi min daɗi kuma sai na koma ta kara min.               Ina fita nasame shi a cikin mota, shiga nayi nima na zauna. Ko kallonshi banyi ba na juya mishi baya, tada motar yayi kafin nasan abinyi tuni ya cillamu kan titi, shiru nayi ina tuna faɗar da Umma tayi min, yau da safe akan yan unguwa sun fara surutun naki komawa gidan mijina. Kuma muna tanbaɗewa a waje, maganar dai ba daɗi haka na shanye jinsu gidanshine dai bani komawa.               Tsohon gidanshi ya kaini, kafin nan ya tsaya a wani store yasaya mana fresh milk, can gaba kuma yasayi nama.          Har muka shiga cikin gidan, kin fita nayi a motar yazo ya kwashi kayan yayi ciki dasu, dawowa yayi ya buɗe inda nake ya sunkuceni sai cikin gidan.    A falo ya direni sai a lokacin naji jikinshi zafi, ina son tambayarshi amma na kasa, shiru nayi na cigaba da zama a kujeran dake kusada shi, kitchen ya shiga ya duba bai ga komi ba, dakyar ya buɗe dirowar kitchen ɗin. Ya ɗauko kofi da filet, buɗe famfo yayi ya wankensu sannan ya fito.     Juye namar yayi, wai zai bani ko kallo bai isheni ba nace. "Kasan nafito gidan da aka san darajar ɗiya mace ne kuma Alhamdulillah, talakan mahaifina ya ciyar dani, kaci kayanka kawai."         Lumshe idanunshi yayi yana jin saukar maganar da na faɗa mishi, ajiye namar yayi, sannan ya mike tsaye ban gama tattara nutsuwata nasan mi zaiyi ba sai naji yayi sama dani.    "Dalla ka sauke ni, ka maidani kamar yar babyn wasan yara."    Bai tsaya a ko ina ba sai ɗakinshi, ya ajiye ni sannan ya rufe kofar, zanin gadon ya zo ya cire tare da buɗe gurin da ake adanasu ya ɗauko wani ya shimfiɗa.     "Kazo ka maidani gida, bana son abinda kake min."         Bai kulani ba, sai ma fincikoni da yayi, na fada kanshi zubawa juna ido mukayi,.muna kallon cikin idanun juna.            Sumbatar goshina yayi daga nan ya gangaro wuyana har zuwa kirjina.        Lumo nayi a jikinshi, tsigar jikina na mikewa. Zare min hijab ɗina yayi, ya ajiye a gefe. A hankali ya cigaba da bina har ya zuge zip ɗin rigana ya ajiyeta a gefe, ɓale bra ɗina yayi, sannan ya cigaba da abinda yake yi. "Maryam!!!" Ya kira sunana, "Hmmm" nace mishi.      Sabida ni kaina na masifar faɗawa hannunshi.           "Zaki koma gidana? Mu cigaba da rayuwarmu."         "Humhhum."              "Ki min magana mana, wannan humhum yana cutar dani."         Gyara kwanciyana nayi A kirjinsh, ina jin sakonshi na bin jinin jikina. Sonshi da kaunarshi suna ruruta min kwanyana.               Karan zuge zip ɗin wandona naji na ɗago kaina a kasalance ina kallonshi.          Lumshe idanuna nayi sannan nace. "Yanzun dai kazo ka tasani a gaba, zaka nutsu dani. Sannan kaima kanka baka da lafiya, kuma zakayu aikin karfi, kuma nan gaba nasake dakai ka zageni har da iyay..."           Ban sami damar karasa maganar ba, sabida yanda ya haɗe bakinmu. A zafaffe ga jikinshi zafi yake karayi.          Sannu a hankali yunus yacima matsaya guda, bayan ya ɗauki dogon lokaci yana gurjeni son ranshi tare da sarafani. Tuni zazzaɓin suka fecce, sai gumi dake sauka a jikinshi.      Idan ana kiran jigata toh yau najita a hannun Mai Nasara dan sai da ya min filla filla, sannan ya kyaleni, na koma gefe nasake kuka sosai, sabida bansan yazanyi da raina ba,  Yunus yayi min abubuwa dayawa, kuma sai bina yake yana yanda ya gadama dani.     Janyoni yayi jikinshi yana shafa bayana tare da bani hakuri, da rarrashi.      Kwace kaina nayi naje ban ɗaki nayi wanka, ina  dab da fitowa ya shigo tare da rufe kofar, wanka yayi shima. Muka fito lura nayi da mutumin nan baisan gajiya ba, dan ina son saka kayana amma ya kwace tare da maidani gado, yayi min rumfa.      Ina ji ina gani, yasake samun nutsuwa dani, kallon a gogon ɗakin nayi naga sha biyu har da rabi, na tashi na faɗa ban ɗaki nayi wanka da alola nazo nagabatar da Isha tare da shafa'i da wutir. Mikewa yayi shima ya faɗa banɗaki yafi.   Sallah yayi, yana idarwa na fashe da kuka nace. "Ka maidani kamar inji ka ɗaukoni, ka kawo ni nan. Dan baka san daraj."     Saka hannunshi yayi a bakina yace. "Maganarki tana min zafi sosai maryam."    D'agani yayi. Sannan ya cire min kayana ya zaro wata shirt ɗinshi yasaka min, muka koma gadon,      Rungume ni yayi barci yayi gaba damu, kiran sallar asuba ya tadamu, mukayo alola shi ya tafi masalaci ni kuma nayi a gida.     Yana dawowa na tada rigima, sai ya maidani gida, lallaɓani yayi cikin dabara da wayo yasake moreni, yana gamawa nasaka kayana dan ko wanka bayi ba, nace gida kawai.          Saka kayanshi yayi, muka fita ɗaukar naman yayi muka bar gidan.    Allah yaso har muka isa gidan malam na masalaci, yana tsayawa ina fita mika min laidar yayi da atm card ɗinshi da pin ɗinshi.   Da sauri na shiga gidanmu, umma da Aunty suna kitchen. Ummana ce kawai taga shigowats,   Ban ɗakinta na wucce naje nayi wanka, ina fitowa nasameta a bakin gado, kunyace ta kamani. Nace. "Ina kwana Umma!"       "Kiwa zuciyarki adalci ki bata abinda take so,.yau ce rana na uku da na kamaki kina wanka, maryam ni bazan hanaki farantawa mijinki ba, amma idan yazo kice ya sami Malam.ki koma ɗakinki na gaji da surutun mutane."        Cikin kiɗima nace. "Wallahi Umma ba wannan wanka da kike tsamani bane."          "Jiya a ina kika kwana?" Sunkuyar dakaina nayi,         "A gurinshi ko? Karki maidani yarinya maryam, kowa ya bata yasani kowa ya gyara yasani, gyara kayanka bai zama sauke muraba ba, Allah ya kyauta."    Tana fita na fashe da kuka, sosai sabida na mata musu akan gaskiyarta iyakar abinda tagani tayi min faɗa akai amma naki ji,           *****    Zarya yake a ɗakinshi duk yasawa kanshi damuwa akan matar ɗan uwanshi, ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya tsinci sakon karta kwana a wayarshi, dubawa yayi sannan yasake murmushi,       Sake kiran wayar yayi yace. "Kasa ido akan komi, yau zai bar kasan nabaka wuka da nama."     Kashe kiran yayi sannan ya nemi guri ya kwanta, yana kaɗa kafanshi.      "Maryam Sajida.......Na kusan mallakarki."   Yana faɗan haka ya sake yar karamar murmushi.         ****    Koda Daddy ya isa gida, ɗakinshi ya wucce da sauri. Yana rufe kofar shi. balkisu tarda a cikin ɗakin duk sai yaji ya muzanta a gabanta, murmushi tayi sannan tace. "Daddyn Huda, ya jikin naka."     Kauda kai yayi cike da kunya yace. "Da sauki."     Yana gama faɗar haka ya shige ban ɗaki. Fita tayi a ɗakin jikinta ba kwari, da ciwo ace mijinka ya kwana a wani gurin, saukin abun tasan duk inda zai kwana toh da Nice ko Fareeda tunda dukkanmu bama gidan...         Abinci ta haɗo mishi tazo tasamu yana shiryawa cikin black suit.      Ajiye mishi tayi sannan ta juya zata fita yayi maza ya riko hannunta, yanjota yayi jikinshi.          Tare da rungumeta kishin mijinta da kaunarshi suka karya mata zuciya, bata sannan sadda ta fashe da kuka ba, bubuga bayanta ya shiga yi har tayi shiru.       Hannunshi nakan kugunta ya kai bakinshi kunnenta yace. "My Billy am sorry, bazan kuma ba. Amma maganar gaskiya ba halina na sauya ba ina tare da kanwarki maryam ce."             "Dama ni bance komi ba, kawai dai bana jin daɗin haka ne amma zanyi kokarina gurin samun farin cikinka."                 Shiru yayi yana kallonta, tausayi ta bashi, sabida yasan bata da damuwa da fitinarshi amma yanda shi kanshi yake mantawa da cewa itama mutunce yasashi nufar gado da ita. Rike shi tayi tare da ware ido tace. "Mi kuma zakayi."         "Shhiii."    Ya saka yatsarshi a bakinshi, daga nan kuwa lulawa yayi da ita duniyar majidaɗi. Kishi yasa Balkisu kasa ɓoye jin daɗinta har da kuka(😹)            Bayan sun dawo daga duniyarsu yana rungume da ita yace. "Tayu idan nafita yanzun bazan dawo ba natafi kenan."      "Kamar Ya?"        "A'a nufina idan na fita zan wucce china sai nan da sati biyu zan dawo koma ya-ya ne ki kula min da kanki da kuma Yarana da Fareeda da Maryam, idan na dawo duk zan dawo dasu inyaso fareeda na kaita asibiti a dubata, ko Allah zai sa a dace. Kema sai a duba min ku."        Gyaɗa kai tayi.      Mikewa yayi ya shige ban ɗaki wanka yayi a gurguje yasa kayanshi sannan ya buɗe ma'ajin kayanshi ya ɗiba tare da shiryasu a jakarshi, ya fita.        Addu'a tayi mishi sannan ta gyara kwanciyarta,            **** Ahmad da Aman su suka mishi rakiya, airport. Kafin jirginsu ya tashi ya tura min. *Zan tafi bamu yi sallama ba koma Ya-ya ne Ina kara baki hakuri da Kuskurena* [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂                           *BOOK 2👈* Page....9       Daga     Masoyinki Mijinkii    Kashe wayar yayi yasaka a aljuhunshi sannan ya mikawa su Ahmad hannu yace. "Allah ya kaddara saduwarmu."      Rungume shi sukayi kamar zasu fasa kuka, shelar jirginsun zai tashi yasa shi ɗaukar jakarshi ya kai inda ake sakawa kafin a shiga jirgi.               Yana ajiyewa ya juya zai wucce suka bangaji juna da wani matashi, ɗago kai yayi ya kalli Matashi, wanda ya diririce tare da cewa. "Sannu bansani bane."    Yana faɗar haka ya bar gurin.      Wuccewa shima yayi gurin jirgi, ya shiga jikinshi ba daɗi.   Har jirginsu ya tashi ,zuwa abuja daga can zasu wucce.               ****     Tunda Umma tayi min faɗa nake kwance, a gadonta jikina ba karfi. Karan wayata naji na mike na duba sakonshi, tsaki nayi nace. "Ka kware a yaudara."               Kallon sakon nayi musaman kalmomin mijinki Masoyinki.   Jifa nayi da wayar na koma na kwanta abuna.               Tuni barci yayi gaba dani sabida gajiyar dake jikina.              .......        Kwana goma da tafiyarshi Malam yakirani wai na bashi wayata, mika mishi nayi ban san mike faruwa ba, sai dai naga Umma ta fara azumi da yawan sallah dare.      Ga saukar alkur'anin da ake akai akai, oho su suka sani, dan i yanzun wani sabon lalaci nake ji. Kwanciyar kasa ya aureni, har da sadaki sakamakon zafin da jikinA yake akai akai, sai shan ruwa.             Abinda na lura an dakatar da koda jin radio ne a cikin gidanmu, sannan an hana yan uwana zuwa.                 Nima kuma malam yace kar a barni na fita, abin haushi toh ina ake son naje.          ....... Shiru Ilahirin familyn Mai nasara sukayi har da Fareeda da Balkisu, kuka Huda ya cika musu kunne. Cikin karfin hali Balkisu tace. "Huda ya isa haka, Addu'ace mafita ba kuka ba."   Zaro Manyan idanunta tayi, cikin tashin hankali tace. "Mommy kinsan halin da yake ciki kuwa? Kinsan hukuncin da zasu yanke mishi kuwa, wallahi a cikin mutane suke fille kan duk wanda aka kamashi ya shigar musu da kwaya, sharri akawa Daddyna ba halinshi bane."         Shiru duk sukayi cike da damuwa, Musaman Hajiyar shi. Mama kilishi tace. "Allah sai ya saka mishi, duk wanda yayi mishi wannan abun."        Amin kowa yace, banda sulaiman.       ****.Abinda ya faru kuwa, lokacin da suka bar naija daga abuja. Suka nufi china har sun isa a babbar birni Behjin anan garin screen aka samu hodar ibilis a jakarshi, an buɗe gefen jakar aka saka, ba'a ma rufe jakar ba.              Cikin abinda baifi dakika ba yan sanda suka tisa keyarshi zuwa ofishinsu. Nuna mishi abinda aka samu a jakarshi sukayi rantsuwa yayi musu bai dan da zancen ba, asalima shi ba bakon kasar bane.            Nan dai aka shiga musaya yana cewa bana shi bane suma suka kafe, Abokan kasuwancinsa suma suka zo aka tai gumurzu da jami'an tsaro.      Cikin awa guda har an watsa a kafar sadarwa,       *Ankama Attajirin ɗan kasuwan nan Yunus Marafa a filin jirgin Sama na kasar china sabida zargin da ake mishi na shigowa da hodar ibilis*          Take ko ina ya amsa, ya kuma yaɗu,     Gidajen talabijin na kasashen duniya suka haska, gidajen radio suma suka ɗauka.        Mr Huchug shi ya kira Aman ya fada mishi halin da ake ciki.      A kwana na biyu suka isa can har da Alhajinsu Yunus, da kuma Ammbassy na naija, abin fa ba karamin ɗaga hankalin mutane yayi ba, duk yanda akazo ayi abin cikin sauki da niman alfarma Kasar china taki amincewa sai dai ta basu wa'adin shigar da kara.             *****       Kusan wata guda kenan da faruwan al'amarin tun suna samun ganinshi yanzun an chanza mishi wani state, dole suka hakura.           Ni kuwa ina nan ina fama da kaina, da yawan zazzaɓi da amai. Ga kwanciyar kasa, tuni Umma ta gano al'amarina, cikin sanyin jiki take min sannu. Dan tausayi na bata. Koya zanji idan naji labarin abinda yasami yunus.               Mikar dani tayi ta zaunar dani, sannan ta haɗa min tea mai zafi wanda tasaka na'an'an da citta, sai zuma da ta ɗiga a ciki.          A hankali na kurɓa jikina ba kwari, nace. "Ummana!!"   "Na'am Maryam" tace min.       "Ummana har yanzun baidawo ba, kuma malam ya kwace min Wayana ina son naji muryanshi, na faɗa mishi bani da lafiya."     Rungumeni tayi tare da shafa kaina idanunta na cikowa da kwalla, Cike da tausayina tace. "Insha Allah zai dawo, nan kusa ki daina damuwa bake ɗaya bace yanzun kina da lalura a tare dake."   D'ago kaina nayi cikin sanyi murya nace. "Ummana dagske abinda nake tunanine.".          Murmushi tayi wanda yasa kwallar zuba, tace. "Wannan watar kinyi wankinkine?"     Girgiza mata kai nayi. Alamun a'a.     "Kinga cikine dake." kuka na saka mata ina kara riƙeta nace. "Ummana ki yafe min, wallahi cikinshine ba'....."        "Ya isa Maryam waye faɗa miki ina zarginki, ai nasan komi. Autana tayi rashin kunya bata da aji da zaran miji yayi mata daɗin baki zata bashi haɗinkai, koda yake ai da taimakon Mamankune tunda ita ke baki kayan mata."       Kukan jin kunyarta nake tare da ɓoye fuskana a jikinta.            Umma da Mama sun ɗauki kulawar duniya sun aza bisa cikin jikina bana komi sai wanka da sallah, sai azkar.      ....... A yau tashin hankalin da familyn Yunus suke dashi yafi na koda yaushe, dan jiya aka yanke mishi hukuncin kisa, a jahar Huj.           Kuka da tashin hankali babu wanda basu shiga ba. Haka ya taɓa zuciyar sulaiman amma idan ya tuna yayi hakane dan kudirinshi sai yaji hankalinshi ya kwanta.       Sunso amso gawarshi amma Alhaji yace a bar musu shi a can dama can ne kasarshi yake.                   ........Ina kwance naga cin ɗan malele, har da kwanciyana dan ya faɗa. Kukan da salati naji, kamar bazan fito ba na mike nafito Rahilah na gani Mama tana mata fada sun ɗauka ina barcine.               Jina da gani na ne, suka tsaya cak, sakamakon jin mugun labarin Wai mijina babu.       Dafe kirjina nayi tare da fasa kara na zube a gurin, a ɗimauce suka yo kaina.  Tare da ɗaga ni.    Jinin dake bin kafafunq yasake ɗaga musu hankali,  Jakar Rahila da yake yashe taja takira Aman cikin tashin hankali take labarta mishi.          Kamar zautacce haka yajuyo zuwa gidan. Ko parkin mai kyau bayi ba, yafito a guje. Yana shigowa bai ɓata lokaci ba ya ɗaukeni suka nufi asibiti dani.           A gaggauce aka amsheni inda aka shiga kokarin tare cikin.       Cikin Ikon Allah jinin ya tsaya,  shame shame suka maidani wani ɗakin, shi kuma Aman yaje ya biya duk wani bill.                  Umma da bata gidan tana dawowa Gausiya ke faɗa mata abinda ya faru, cikin juriya da hakuri tace. "Toh Allah ya kyauta, nima naje Makarantane munyi meeting zamuje zaria ta'aziya."             Shiru sukayi, can dai Umma tace. "Bari nakira Rahilah naji a wani asibiti suke."      Kiran  Rahilah tayi, tambayeta. Tana faɗa mata ta kira Malam wanda tun safe yake zaria.          Komawa kusada Alhjnsu Daddy yayi ya faɗa mishi halin da nake ciki. Ba tare da ɓata lokaci ba, yayi musu sallama.           ........Kwana na biyu a kwance na farka, buɗe idanuna nayi na sauke shi akan Hajiyar Daddy nayi bansan lokacin da na fashe da kuka ba, tare da mikewa nace. "Wallahi bai mutu ba, Mijina na raye ya za'ace ma kowa mijinshi bai mutu ba, sai nawa."     Ban san iya adadin abinda nake faɗa ba, ni dai surutu nake tare da yunkurin mikewa, shigowar likita da nurse suka min allura yasani barcin dole.               Wani irin tashin hankaline ya shigo rayuwata kamar mahaukaciya, bana hmm bana humm. Idan kuma zanyi magana toh ba tada daɗi.    Ga jinina da yayi mugun hawa yaki sauka, cikin jikina kuma ko kuda ba'a kaunar ya kusanceshi balle wani tashin hankali, ga baki ɗaya na birkice na susuce.                   Hauce ta sameni dan idan na fara sumbatu, sai kowa ya zubda kwalla ga shi nayita faɗar irin sonda nake mishi.     Lokaci guda Sulaiman ya tattara son duniya da kulawa ya ɗaura mana, nida abincikina.               Azbtuwa akan mijina nayi shikan dan gani nake nima mutuwar zanyi.          Addu'a akace makamin mumuni dashi Iyayena suka dogara dan ba dare ba rana, ga wanda ake bani nake sha sabida cikin jikina ga kuma na nima min lafiya.              **** Lokaci ya tafi sosai dan har an sami watanin da faruwar Al'amarin kusan wata shida, sai girman da cikina yayi sosai zama nake na shafa cikin ina musu sambatu. Inda ya juya ,     "Yawwa babyn Daddy yau kuma wani labari kake so nabaka, ko na daddy kake so."    Haka zanyi shiru dazaran ya motsa dan sake dariya nace. "Kafin nan zamu fara karatu dan ina son kazama malami ba ɗan kasuwa ko me dukiya ba, wanda alumma zasu amfana da kai dan bana son narasaka yanda narasa mijina Masoyina ba,          Haka zan ɓata lokaci indai ba sallah bane zanyi toh ina zaune muna hiran daddy da halinshi.                 Sai da nasami wata goma cif, kafin wata jumma'a ns tashi da ciwon nakuda.      Tun asuba nake fama dashi. Har akayi azhar. Ina fama dashi ban faɗawa kowa ba, sai da Mama ta fahimci walwalana yayi kasa yau, sai kuma zaryan da nake daga cikin ɗaki zuwa, waje.        Shine ta sami Umma. "Yaya Maryam fa kamar haihuwa ce."          "Eh nima na fahimci haka tun safe, bari tasake ɗaukar lokaci sai kuwucce asibiti."           "Allah yaraba lafiya.".   "Amin."           Tabbas naci wuya kafin la'asar nayi laushi, haka suka shirya kayan da sulaiman ya kawo, muka wucce asibiti.           Muna zuwa suka amsheni, inda suka duba, ina mataki na takwai 8cm.             Nan ma wani gumurzun nasha dan ban haihu ba sai karfe biyar na asuba, bayan anfito masalaci.                    Yaron farko ya diro, biyar da talatin da ɗaya, tsakaninsu da ɗan uwanshi mintina uku, take kukansu ya ciks ɗakin.          Ajiyar zuciya na sauke. Kalmarshi tana yawo a kunnena lokacin da nace. Na koma gidanka kasa a cire min mahaifa.     Cikin rawan jiki yace.. "Wallahi  bazan taɓa aikata haka ba ni ko yara dubune ina sonsu. Ki haifa minsu kiga soyayyar da zan musu."               Kuka nake sosai Allah sarki Ya tafi yabarni da marayu.        Ganin ɗago kaina nayi naga yanda Nurse ɗin take wani dangware min yara, kamar ranta a ɓace yake dan an tasota ta gyara musu jiki. Basan lokacin da nace. "Keeee ki bi min yara a hankali idan bazaki gyara su ba, ki bar min su kifita ki kara min Mamana a waje, banza dake kina dungure min yara dan baki da imani, sake min yarana kifita."   Masifa yasa wacce take kula dani tashiga bani hakuri ni kuma nace tabar min yarana dole aks kira Babbansu, ita tazo ta amshi aikin wancar kuma aka ce tafita zasu ji da ita.    Ajiyar xuciya na sauke, lokacin da aka miko min Hassan, karɓanshi nayi na kifashi a kirjina, sannan na amshi hussain na kifashi akan cikina, ina jin sautin bugun zuciyarsu da yar kiriniyar da suke irinta niman abinci.      D'aga Hassana nayi nace.      "Barka da zuwa Mai Nasarama ka dawo min ko."    Ajiyeshi nayi bayan na sumbaci goshinsa. Na ɗaga Hussain nace. "My Sameer kaima kadawo min ina sonku dayawa sosai ynz zamu cigaba da hiranmu tunda kunzo duniya zan nuna muku hoton daddynku, da Aunty Huda da Aunty Mufeedah da kakaninku."..          Kasake Nurse ɗin sukayi suna mamakina, karɓan yaran sukayi aka sakasu a wani gadon ni kuma aka bani kayana na sauya min wani gadon suka taimaka min na hau aka fita dani.            Ga yarana a gefena, idanuna na cigaba da zubda kwallar kewar mahaifinsu, farin cikin da Mama tashiga ba'a magana zatq kira malam sai gasu tare da Umma, ɗakin da aka kaini suka nufa.           Gyara min kwanciya nurse ɗin sukayi tare da saka min yarana a gadon yara da aka tanadar,        Kallona Umma tayi, tana murmushi, shafa kaina tayi, tace. "Masha Allah, Uwata har yara biyu."       Daukar ɗaya Mama tayi Malam ya ɗauki ɗaya addu'a suka musu, sannan aka ajiyesu Malam yace. "Mata nayi ko abokaine?" Kauda kaina nayi tare da fashewa da kuka,  nace. "Malam Yunus ne da Muh'd, ku gafarceni da rashin ɗa'ar da na muku bani da zaɓine shi yasa har naji na kirasu haka."       Murmushi Malam yayi sannan yace. "Toh Madalla aikinyi dai dai, uwata amma kafin nan zanbi kasuwa na sayo bulala sabida sun gajiyar min da uwata, kinga yands kika koma kuwa."    Kin juyawa nayi ina dariya, sabida soyayyar da nagani a idanun iyayena suka farawa yarana yasani jin kwarin gwiwa..    Barcine yayi gaba dani......        ........"Ai nasan baka mutu ba kana raye kazo ka amshi yaranka..."    Kuyi maneji, saura kirsss.    Akwai uzurin da ya kutso min Insha Allah an kusa zuwa Iyaka nagode.    [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹🍀          *MATAR SO*                  🌷🌷🌻 *MAI_DAMBU* *Wattpad:Mai_Dambu.* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.... Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂                           *BOOK 2👈* Page....10        Cikin kuka nake mika mishi yaran, amma ya gaza amsa sabida  mawuyacin halin da yake ciki.         Ajiyesu nayi na isa gareshi na zuɓe a jikinshi nace. "Yunus Yaranka ne fa, kazo ka amshesu."          Kallon yayi cikin tsananin azabtuwa yace. "Ban chanchanci zama mahaifinsu ba, sabida ɓarnan da nayi Maryam. Hakkinki yaki barina gashi an mana katanga a tsakaninmu, ki rike min amanar kanki da Yarana, karki...."   Rike shi nayi sakamakon ganin ana janshi ina ihu. " kusake min Mijina....."      Jin ana danne ni yasani buɗe idanuna ashe tun fara mafarkin aka kira likita, mikewa zanyi suka tsira min alluran barci tuni na koma sabida karfinshi.        Karfe uku na farka naga ɗakin ya cika da mutane, dafe goshina nayi ina kallonsu. Hajiyarsu Daddy tace. "Sannu Maryam, Barka da arziki Allah yabaki lafiya, su kuma ya rayasu tafarkin Sunnah." Lumshe idanuna nayi na kalli Mama Amarya nace. "Mama ina son gyara jikina."           Ita da Aunty Hamdiya suka zo kaina, ɗagani sukayi Mama ta samin Hijab, na sauka a hankali a jingina nayi da jikin Aunty Hamdiya, ta rungume ni sosai muka shige ban ɗakin. Kafin su fito Rahimah ta cire zanin gadon ta shimfiɗa wanda Umma tabawa Matar Yayanmu.                   Dake Asibitin na kuɗine har da room heater, ruwan wanka Mama ta haɗa min nayi da kaina, kallona tayi cikin tausayawa tace. "An miki ɗinki ne."      "A'a"              Fita tayi bayan tace na shiga cikin ruwan idan nagama. Watsa ruwan yayi min daɗi nusaman da na shiga ciki, saka kunne nayi naji yaran na kuka, da sauri na watsa ruwan, riga da zanin da aka kawo min nasaka tare da hijab ɗina nafito.              Raba idanuna nake, ina kallon waye ke kuka a cikinsu.      " Zauna mana Maryam! Wannan mai gidan da alamu bazai iya azumi ba, dubi yanda yake niman abinci kamar wanda aka masa yasa a cikinshi."           Zama nayi bakin gado, Mama ta miko min katon Cup da Tea, kasa karɓa nayi sai da ta sake mika min na amsa zuciyata na gurin Yarona.           Kurɓa nayi naji yaron ya callara kara, irinta jarirai. Bansan lokacin da na haɗiye tea ɗinba har da kwarewana.  Sannu suka min, burina su bani Yaran amma na lura bazasu bani ba,      Ni kuma kunya tasa naki kallon inda yaran suke, kaɗan nasha tea ɗin na ajiye filet ɗin farfesun kayan ciki Mama ta mika min kamar magani haka nake ci. Shima banci dayawa ba na ajiye.    Sai a lokacin Hajiyarshi ta mike ta kawo min Yaron da yake rigiman ta ɗaura min akan cinyata, kallonta nayi idanuna cike da kwalla nace. "Hajiya ya zanyi dashi."       Murmushi tayi sannan ta gyara min rikon yaron tace. "Yanzun ki ciro mamar ki bashi da bismillah."      Sake kallonta nayi zan tambayeta an musu huɗuba ne, tare da basu dabino.     "Ki shayar dasu an gama komi."       A hankali na mai dashi cikin hijab ɗina, na ciro nono ta kasar rigar jikina nasaka mishi a baki. Sai naji kunya ta kamani naki kallon kowa.        Kama nono da yaron yayi yasani cewa. "Ya Salam." Da ɗan karfi, sannu suka ce min. Tare da karfafa min gwiwa. Gaskiya shayarwan farko ba daɗi. Dariya Rahilah tai min tace. "Sannu Uwar two, akwai zafi ko."    Tura baki nayi cikin rigima nace. "Mama kinjita ko."            "Eh mana don Allah ki ɗaga  hijab ɗin nan dan ba mamaki iska yaron yake ja,nd ki kalli yaronki for first time."          Inji Aunty Hamdiya dakyar na zare hijab ɗin, na kalle yanda yake tsotson nono. Haka kawai sai tausayinsu ya kamani, da kuma tuno mafarkina. "Hajiya Daddy yana raye fa."        Shiru suka min tare da zuba min ido,     Ganin zasu maidani mahaukaciya nace musu. "Yana raye bai mutu ba, wallahi da gaske nake faɗa muku, ku tsananta addu'a yana bukatar addu'armu."         "A ina kika ganshi?"     Muryan Sulaiman yayi min bazata,           Janyo hijab ɗina nayi na kalli cikin idanunshi nace. "Mafarkinshi nayi, kuma jikina na bani yana raye."      "Ki daina damun kanki ki kula da Yaranki, har Allah ya kawo miki miji nagari, kiyi aure."               "Wannan kuma ai zance banzane babu auren da zanyi ina nan ina jiran mijina ko shekara dubu zaiyi zan jirashi, duk wanda zamana ya takura mishi sai yasan nayi dani Amma ni matar Yunus ne."     Ina gama faɗar haka na fashe da kuka. Mi yasa komi sai nice na rasa cikina a farko, Yanzun narasa mijina, "Ya Allah na tuba indan laifi nayi Ubangiji ka yafe min, ka sassauta min Ina son Uban Y'ayana"         Shiru ɗakin yayi aka rasa mai magani, jikin Sulaiman yayi matuƙar sanyi, fita yayi daga asibitin yana kalubalantar kanshi da rashin adalci.           Wani irin son kai da zuciya ne suka kaishi da aikata abinda bazai yafewa kanshi ba.    Kifa kanshi yayi da a cikin mota ya fashe da kuka, sosai dan yana hango. Rashin amincewa da buƙatarshi kawai yake,            Haka yayi kukan mai isarshi, ga wutar kaunarta dake kararu mishi zuciyarshi tare da shaiɗanin zuciyarshi dake bashi shawaran banza.        ....... Bayan awa shida aka sallame mu, su hajiya suka koma zaria.         Tunda muka koma gida, Umma da kula da yaran Mama kuma dani, wanka sau biyu muke samu. Ga abinci mai kyau wanda sulaiman ya kawo ya jibge.          Ga hidimar da Fareeda take kullum tana hanya, itace kawai bana iya ɗaga ido na kalli yaran a hannunta, amma ko wanka umma ce ke musu wanka sai nace ummana abi a hankali kar su fasa auren.            Zan iya cewa wani mahaukacin son Yarana ya rufe min ido ko barshi nake naji ɗan kukansu a gigice nake farkawa.  Sune abu mafiya soyuwa da nasamu bayan rasa mahaifinsu shi yasa ko tari sukayi bana iya hakuri akan haka.   Iyayena sun min uzuri basu taɓa jin zafina ba asalima sake koya min yanda zan kara son Yarana.          Duk wani al'adar bahaushe sai da Familyn Daddy sukayi min, abinda ya matuƙar sani zubda kwalla kenan domin ji nake ina da yana tare damu da munga zallar so da kulawa.               Haka zan zauna ina tausayin yarana, sabida bansan mi zance musu ba idan sun girma, ajiyar zuciya na sauke idan na tuna amsar a bayyane take.            Yan uwana sun zage sosai gurin hidimar suna, wanda baya cikin lissafina. Sai da Mams tayi min faɗa sannan na yarda aka wanke min kaina inda suka kawo kayan gyaran gashin har gida, ana jibi suna Aunty Asma'u tazo daga Abia.             Washi garin zuwanta suka shiga aiki dan buhu uku Ahmad ya kawo na fulawa da Mangyaɗa, da duk wani abin bukata na kayan suya, Aman kuwa ya ajiye mana kayan abincine suna, Alhajinsu Daddy Raguna biyu ya kawona sai gana Fareeda da akwatinta guda uku, tsabar sonkai nawa ne karami, duk sauran na yaran ne,                 Ta ɓangaren Sulaiman kuwa duk abinda Uba yakeyi yayi mana, komi har pampers laida sha biyu ne, duk wannan hidimar da yake mana ni haushinsa nake ji, wallahi dan haka kawai zuciyata ke sani jin zafinshi. .       Balkisu akwatina biyu tayi mana.                 Banda nasu Hajiya da kanen Yunus, da sauran dangi sai da Umma tayi ta faɗa, Yaseen ko a jikinsu.       Anzo za'a min lalle nace ni bana so, Rahilah tace. "Baki isa ba Maryam wallahi sai anyi miki."             Dole suka min, aka zana min lalle ja da baki, ina gamawa na kalli yatsin hannuna, yarrrr naji tsigar jikina ya mike.       "Yunus"      Zuba min ido sukayi dan bani mantawa ranar da nayi lalle ja a hannu, kamar ya cinye hannun tsabar abinsun mishi. Kuka nasa musu sosai.         Sam yanzun bani da juriya da hakuri dan na lura kamar Yunus ya tafi min dasune, yabar fanko mara juriya.        ......Ranar suna anyi hidima sosai wanda sai da akayi da gaske dani na iya sake jikina, yan zaria kuwa kamar su ɗauke Hassan da Hussain. Haka aka bar musu bayan hassan yaci sunan Yunus Hussain kuma Sameer.               Bayan an watse Yan uwana suka shiga duba kayan da aka mana, cike da mamaki. Suna faɗa min, murmushi nayi dan fitowana kenan daga wanka na samesu sun baza kayan. "Yanda ya tafi da fatan nasake samun wani cikin da yana nan, ai wannan wasane dan nafi kowa sanin waye Yunus ko Matanshi da nasamu basu sanshi kamar yanda nasanshi ba."    Duka Rahilah ta kaimin cikin tsokana tace. "Yarinya taji Yaren novel," Tsaki na mata, dan nasan fassarani tayi ta other sider.              .....Haka suka gama ganin kayan, har kowacce mijinta yazo ya ɗauketa.             ****     A hankali komi yake tafiya, musaman kwanakinmu kafin kace mi har munyi arba'in. Shiryamu Umma tayi Yayanmu ya kaini na musu kwana biyu. Na dawo,       Al'amarin Ubangiji tare ds niman yardanshi Ummana tasani a gaba da addu'ar dangana da hakuri, dama niɗin ba ma'abociyar kwaranniya ba sai wani nutsuwa ya shigeni da kamala.          Gashi dai ban cika ashirin ba amma, nakoyi wani dattako a gurin Ummana, hakuri yayinda aka zaluncika. Shanye ɓacin rai yayinda aka zageka. Sadaukarwa ga abinda kafi so da bukata.        Jajjarcewa ga niman nasara a rayuwa, wanda haka ce ta faru dani, a cikin shekaru ɗaya  da watani nake zaune a gida, dan yarana yanzun suke da shekaransu ɗaya kenan. Masha Allah gasu nan kaman wasu zakuna.        Ga kiriniya da kujiba kujiba,.         A yanzun da Yayanmu ya nima min, N.C E,     Dan shi nace zanyi dukda kowa bai so ba na zaɓi abuna haka dan bana son dogon karatu.                ****       "Sun guy, kana nufin wani aikin ne ya faɗo daga sama."      "Zanci kaiii, kaji min shege. Kana wasa da Sunguy ne, nifa ba karamin kwaro bane, dan haka an bani turamol da Emzlin nasaka a jakar Yar gidan Minister tsaro zata tsallaka saudiya."           "Kutt nawa aka biyaka."            Mikewa yayi yace. "Uwani bata ce jeka ka gani ba."        Tafiya yayi yabar abokin da cizon yatsa.                  *****   A cikin yan kwanakin nan Sulaiman ya takura min, sosai dan sakonshi yafi sama da ɗari a wayata, gashi ya shigewa yan gidanmu alkhairi yake musu kamar wani sauna.            Ranar jumma'a na dawo daga makaranta naga baki a cikin falon baki dake kana iya hangosu ra glass ɗin window. Ga takalmansu a zube.       Shiga gida nayi na sami Umma na a ɗakinta zama nayi sai ga H² sun ɗibo jiki da tafiyarsu da bata wani kwari ba, suka zuɓe min a jiki.     "Wash mazaje zaku karyani, ku barni na huta mana."   Dariya Umma tayi mana, musaman yanda taga, Hussain yana tura baki alamun zai sha nono, tasan yanzun zan gudu. Dan yaran suna shan nono sosai ni kaina kamar zan faɗi idan suka zuke ni.         Bata gama dariya ba, na mike zubur ina dariya nace. "Mazaje tsoro kuke bani, idan kuka fara shan nono baku tuna komi, sai shi. Yawwa ummana nags baki agidan nan lafiya dai ko?"       "Zauna Maryam muyi magana." Zama nayi a gabanta ina kallonta dan naga babu wasa a fuskarta.       "Dama kakansu H² ne yazo nimawa kanin Yunus aurenki, sai Baban faruq da yazo niman gausiya ta kom.."    Mikewa nayi a kiɗime nace. "Na shiga uku na lalace, Umma kuna kaunata kuwa, don Allah ku rufa min asiri wallahi bana son Sulaiman, Umma mijina yana raye."      Kuka na saka mata wanda yasa yaran firgita suka fashe da kuka suma,       Sosai nake yi nace. "Umma ina zan kai Yaran nan, mi zan ce musu? Idan kuma babansu ya dawo a ce nayi hakuri dan na tara wasu Yaran ko Ya-ya kunga gawarshine? Babu wanda yake da yakinin ya mutu akan mi bazaku bani damar kaiwa shekaru huɗu ba."      "Bazamu baki ba, sabida bama kaunarki. Mahaifinshi yace a binneshi a inda ya mutu, wato har kin kai wacce zaki faɗa mana bama kaunarki toh mungode Allah ya shiryeki."   Tana gama faɗar haka ta barnin ɗakin tashin hankalin da na shiga ba iyaka, wani tausayin kaina nake ji,                  Gashi abin an saka auren sati biyu, duk na gigice na fita hayyacina sai rama nake.     Aunty gausiya kuwa kanta rawa yake zata koma gidan mijinta.       Matar Sulaiman har sako take turo min na yanda zata wulakantani.           Zafi uku, ga tashin hankalin da nake ciki, ga fushin Umma wanda yake yawo a jinina, ga exam wanda bansan mi nake yi ba.         Nabi umma na bata hakuri taki, kulani sai ma zuba min idanun da tayi, a ɓangaren sulaiman kuwa ya haukace da murna dukda wannan bai taɓa zuwa ba. Sai sako        Ana bikin saura sati guda aka kawo kayan lefe, wanda kallo ɗaya zaka musu kasan aci kaniyar nera, ko kallo basu isheni ba.             .......      A yau kasar saudiya takama wata matashiya ɗauke da muyagun kwayoyi, yar Minister tsaron naija.    Abinda ya ɗauki hankalin ɗinbun alumma, inda akalar duniya ta juya alamarin.       Lokaci guda mahaifinta ya haukace har da yunkurin koran mutane da dama a cikin gidanshi.            Kafin a wani lokaci har an shiga tattaunawa tare da tsanananta bincike, tun daga fitar Yarinyar har zuwa airport.            A nan aka saka idanu akan Cctv nan suka, gano fuskar Sunboy. Da lokacin da ya fakaici jakanta yasaka mata kwayar.                Take akayi copy ɗin hotonshi aka mikawa sojoji da Yan sanda, tun daga abuja har zuwa sauran state ɗin.    Nan aka shiga muhawara, yanayin saka Kwayar irinta Yunus Marafa ne, mi yasa shi ba'yi magana ba kodan an taɓa Yar miniter ai shima mahaifinshi tsohon sakataren gwanatin tarayya ne.            A cikin awa goma sha ɗaya aka kamo Sun boy, wanda kafin akawo shi yaci mugun duka, sabida sojoji ne suka cafke shi a birnin gwari.       Tsabar yaji wahala tun kafin akaisu yace. "Zan faɗa muku, Nuriya Kishiyar Mamanta ce ta bani kwayar nasaka mata."          Wani soja ya zabga mishi naushi yace. "Ba yau kasaba ba, zaka faɗa waye da waye kasawa."            ..........      Lokacin da Sulaiman Yaji labarin an kama sunboy, haɗa komi nashi yayi yabar garin Zaria baki ɗaya. Inda yayi kokarin barin kasar.          ........ "Eh nine nasakawa Yunus Marafa, shi kuma kaninshine ya bani aikin."          Basu kyale shi ba suka mishi lagalaga.              Koda suka isa Abuja, kallon sunboy Minister yayi yace. "Ku karya min ɗan iska, dan yasani kusan mutuwa da taimakon suwaye kake wannan aikin a filin jirgi."         "Da taimakon ma'aikatan gurin wanda nake sayansu"     "Ku karya min ɗan banza. Yau zamun kaishi kasar saudiya na dawo da ita, sai kuma Maganar Yunus marafa shima yanzun zamu je ofishin jakadancin china mu nime diyyar kashe shi da akayi ba tare da hakkinshi ba."          **** Shekara ɗaya baya........@lalaci ya kamani, 😹 [4/3, 7:56 PM] Addah Ramlah: Page.....11        Shekara ɗaya baya, da alkali ya yanke hukuncinsu Yunus. Za'a kaisu inda ake gabatar da hukuncin. Toh a lokacin kungiyar siyasan da take gudanar da mulki tana fuskarta barazana daga wata kungiya wanda har take zargin party mai mulki tana kashe mutanen da basuji basu gani ba, dan haka suna kira da alummar china su juyawa wancar party mai mulki baya, a zaɓe su.        Abin da ya kawo ruɗani kenan a ɓangaren siyasar kasar sai aka dakatar da duk wani hukuncin kisaa, aka ajiyesu.                Toh a cikin haka aka manta da case ɗin Yunus aka kaishi wani mugun gidan Yari, wanda akayi ta axabtar dasu.    Yafice hayacinshi, ya lalace Idan ka ganshi matukar baka yi dagske ba toh xaka shiga ruɗani.         Dan yayi baki ya jeme.           Kullum kasame shi yana istigifari, dan yasan hakkinmu ke binshi. Matsalar gurin shi baya jin yarensu su basa jin English sai ya ajiye haka A matsayin k'addarar shi. Koda mutuwa yayi yana fata Allah ya yafe mishi hakkinmu.                *****     A zaria kuwa Mama kilishi ce ta yanki jiki ta zuɓe sakamakon jin abinda Sulaiman ya aikata, koda ta farka. Zatayi magana hajiya ta rufe mata baki.     "Haba Rukayya sai kace baki san k'addara ba, wannan aikin shaiɗane, kuma nayi imani da Allah Makahon sone da tausayi yasa Sulaiman ya aikata haka, tunda kowa yasan Yanda Babangida ya zalunci maryam, wallahi bani da haufi akan shi dan nasan duk inda yake nadama yana tare da shi, ki mishi addu'ar niman shirya karki yarda zuciya takaiki ta baroki."      Mai da kai Mama tayi tare da zubda kwalla sabida bakin cikin abinda ɗanta ya aikata.                  ****    A lokacin guda aka kafa kwamintin lura da abinda ya sami Yunus inda suke tattaunawa da jakadar china, kwamitin yar minister aka kafa zuwa saudiya,         Na Yunus kuwa har da Alhajinshi wanda aka mishi kiran gaggawa. Da zai tafi bai tafi shi ɗaya ba sai da ya ɗauki Aman da Ahmad.          Sosai maza suka murza gashin baki da tattaunawa mai zafi inda aka koma har kaduna aka duba cameransu,  aka koma samo vedion. Ba'a ɓata lokaci ba aka wucce china.                **** Ina can hankalina a tashe, bana ko iya magana. Yaran kuwa suma sai abin ya taɓasu basu da kuzari. Suma sai suka koma gefe guda, suna kallona. Sabida rashin walwalana, na kasa basu farin cikinda nake basu kullum. Toh yanzun bana iya basu.        "Wai kina nufin haka zaki shiga hakkin Yaran da basu da laifi, miye laifinsu da baza'a basu abincinsu ba, karfi da yaji zaki maida yara marayun dole, idan kuma kin yayesu ne toh ki faɗa mana." tana gama faɗar haka tayi taficce waje abinta.             Mikawa Hassan hannun nayi idanuna cike da kwalla, nace. "Ba laifina bane, soyayyar Mahaifinkune bazata taɓa barina na rayu da kowa ba sai, shi."           Ciro mishi nono nayi na mika mishi, kauda kanshi yayi yana kallon ɗan uwanshi, kama bakin nono yayi ya gatsa min cizo, wanda yasani runtsa idanuna sai da kwalla suka zubo dama suna cike a idanun.          Dariya yayi ya kalli ɗan uwan wanda yazo da sauri ya kama rigana, nifa Yarana basu da wayo dan basu iya ciro nono a riga ba sai dai na ɗaga musu.   Ganin zasu zuke ni nayi maza na kwace kaina ina musu dariya nace. "Bari na baku tea."    Mikewa nayi na ɗauki feeder ɗinsu na wanke sannan na haɗo musu tea ɗinsu na mikawa kowane. Jifa da feeder Hassan yayi, ya tsalla ihu har sai da Mama ta shigo. Ganin feeder a kasa yasata ɗaukarshi suka fita, Damo sarkin dawowa jikina yayi ya kwanta ya cigaba da shan abinshi. Ina shafa bayanshi, ni kaɗai ina zancen zuci.    "Ina Yau da Yunus zai dawo, yaga yaranshi ya kaunacesu ya so su kamar Yanda yake fatar samunsu, I love my Man"      A gaskiya Yunus ya shammaci zuciyata, fiyye da kima. Baxan iya son wani namijin bayan shi ba, dan sonshi daban yake, a zuciyata. "Ya Allah kai kafini sanin sirrin sarari da boye Ubangiji ga shigo Al'amarina."                Haka nayita addu'a....     ***** Kwanansu Alhaji huɗu a china suna bin gidajen Yari, sai da suka kwana goma sha ɗaya sannan sukayi katari da wani gidan yarin dake can iyakar china da Japan.    Anan aka samishi a gigice sai dai Karfin Ibada ya hanashi ɗimauta dan azaba ake musu, cikin dare a sake musu wasu mugayen ɓeraye suyita cizonsu.        Yunu yaga Jarabawa, amma dukda haka yarda da Allah da karfin imani ya hana aga tashin hankali sai dai, a jikinshi wanda ya kare da wasu cututtuka da cizon ɓerayen nan.    Yana sallah walaha, aka buga kofarshi bai amsa ba sai da suka shigo, lokacin yayi sallama, ya kallesu masu tsaron gidan yarine yana da labarin luwaɗi suke da firsunoni, har a kusadashi anyi abun ɗakin dake gabanshi suka shiga sukayi da wani.      Dake Allah ya kare shi, basu taɓa yunkurin taɓashi ba. Saima wani kwarjini da yayi musu, akan wannan abun.           Nuna mishi kofa sukayi ya fita a hankali mutum mai kuzari da haiba ya koma tafiyar kamar ana turashi, har indasu Aman suke jira nan aka kaishi.            Fuskarshi nan ta haɗa, gashi baka ganin komi sai hanci da baki.             Kafin ya iso Ahmad ya tare shi, rungume juna sukayi tare da fashewa da kuka, Alhaji kam bai iya magana ba, sai kallonshi yake yanda ya koma.      Murmushi yayi yana buga Bayan Ahmad yace. "Haba Mazaje kace yanzun ka koma mataye."   Janye jiki Ahmad yayi Aman ya kalleshi sai kuka komawa gefe yayi, ya zauna yana kuka. Gaban Alhaji yaje ya durkusa tare da dafe gwiwar Alhaji cikin sanyi rai yace. "Alhaji ! hakkin maryam yaki barina na huta."        Shafa kanshi Alhaji yayi yace. "Maryam ta yafe maka tuntuni, sai dai kanime Yafiyar Ubangiji, Zamanka a nan k'addara ce, da taimakon ɗan uwanka. Sabida soyayyar dayakewa Maryam wanda kai ka gaza mata, shi kuma yana jin zai iya bata abinda kai kagaza bata shine yasashi aikata haka, amma koma miye Allah ya yafe mana baki ɗaya."       Kuka Yunus yasaka sosai, tare da rike hannun alhaji. Takardu aka kawo Ahmad ya cika komi sannan suka mikar dashi.         Daga nan basu tsaya ko ina ba sai asibiti, nan aka shiga duba shi. Sosai tare da bashi kulawa.               Sai da suka kwashi sati kusan uku, sannan suka tattaro zuwa kaduna. Koda suka iso zaria aka wucce dashi tun a can yake son tambayar maryam amma ya gaza cewa komi, suma kuma sunki ce masa komi.               Sun isa zaria da karfe biyu na rana yan uwanshi da danginshi duk suka mishi kawanya, suna kukan farin ciki murmushi yake ya kalli wannan ya kalli wannan.            Da misalin karfe biyar su Ahmad suka dawo, kaduna.              Ahmad ya ajiye Aman a gida, shima ya wucce gidanshi.    Yana shiga yasami Hindu a falo ta zabga tagumi zama yayi kusada ita yace. "Lafiya kike tunani."           Mika mishi wayarta tayi tare da fashewa da kuka tace. "Aman bansan ya akayi ba wasu suka ɗauki hotona suna, rubutun ɓatanci a kaina."     Murmushi yayi sannan yace. "Toh ai sai ki godewa Allah tunda baki yi abinda ake magana a kai ba, hmm abinda nake gudu kenan kin lalata gidanki kin lalata rayuwarki, idan kinga zaki iya ki gyara idan bai miki ba, kinsan dai bake ɗaya bace."    Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi yayi wanka, ya sauya kayanshi ya nufi gidan Mamie dan har yanzun yaki yarda Rahilah ta dawo gidanshi,gani yake hindu zata iya kashe masa mata da ɗanshi.                Koda ya isa gidan yasame su a kitchen suna aiki da mamie sai hira suke, abinsu ga Sayeed da yake fama da kekenshi.          Yaron naganin Baban shi yace. "Papaaaa" Da gudu yazo kan uban ya ɗagashi sama. Yana jijjigashi sannan ya sumbaci goshinsa yace. "Mr Mandara faɗa min, miye Mominka da Mamie suka ce."    Dariya yayi ya shiga shirme abinshi, cikin nutsuwa ya gaida Mamie tayi mishi barka da arzikin dawowan Yunus, wani kallo yabi Rahilah dashi sannan ya wucce falon Mahaifinshi nan suka tattauna sannan yafito ya shige sider ɗinshi. Bayan yabar Sayeed a gurin  takwaranshi.             "Tashi kije, kinyi amfani da abubuwan da nabaki ko."     Kan rahilah a sunkuye ta gyaɗa mata.    "Toh maza jeki Allah ya baku xaman lafiya."    Da sauri tafita, tana murmushi.       A ɗakinshi tasame shi ya kwanta, yana ganinta ya mike zaune ya buɗe mata hannunshi.          Shigewa jikinshi tayi, tana sauke a jiyar zuciya tace. "Papa nayi miss ɗinka, kwanakin da kayi kaman nayi hauka."    Murmushi yayi sannan yace. "Ai abubuwan ne sai a hankali kuma bama son mu dawo da Yunus a yanda muka same shin nan kar Yar uwanku tace batayi."       D'ago kai tayi tana shafa fuskarshi cikin salonta tace. "A duniya babu namijin da zai iya samun maryam Sajida ta bashi soyayyarda tabawa Yunus ko yaya kuka kawo mata shi zata amshe shi hannu biyu."         Zuge zip ɗinta yayi ta kalli cikin idanunshi,  hmm tace a rainta jaraba an dawo.              Shafin soyayyar Aman da Rahilah ai ba sauki.     ....... Haka ma ya faru a gidan Ahmad tunda ya shiga ya sami Rahimah, ta bashi abinci yaci kaɗan yace. "Nifa ba wannan yunwar nake ji ba."         Tun da ya faɗi haka, san abinda yake nufi lallaɓa yaranta tayi Ta kunna musu tap suna game, rufe kofar kitchin tayi sannan ta koma ɗakinta ta gyara jiknta tabi Ahmad. Jirgin soyayyar suma suka haye.            **** Haka kawai aka sani a gaba da maganin mata, tun bayan komawar Aunty Gausiya aka shiga ɗura min magani,  ga Mai gyaran jiki, kullum sai tazo an gyara min, kai an buwayi rayuwata gabaki ɗaya.      Kamar na fasa ihu haka nake ji.             Sai da aka samu kusan wata biyu ana abu ɗaya, ranar jumma'a na tafi makaranta, na shigo a gajiye, na shaki kamshin da ya kusan tarwatsa min zuciyata, a hankali na shiga gidan banga alaman komi ba, yaran ma ba ji, hayaniyarsu ba. Ɗakinmu na wucce nayi wanka na kwanta dan yau nake tsamanin bakona zai ɗauke,                  Can wajen magarib sai ga yaran a guje sun shiga ɗakin Umma bana nan suka leka na Mama ma haka, shine suka shigo ɗakinmu. Suka zuɓe a kaina kallonsu nayi, nace. "Yaran Mamansu ina kuka je."       Jan hannuna sukayi da na mike, dole nasaka hijab na bisu, har falon baki.        Anan zuciyata ta tsinke, sabida kamshin Yunus, a hankali na shiga ciki yana tsaye jikin window dake kallon harabar waje. Gani nake kaman gizo yake min, kallon yaran nayi da suka isa gurinshi da gudu suna cewa. "Dadyy." dan haka nake faɗa musu daddy duk namiji daddyne.        Juyowa yayi, ya durkusa a gabansu yana shafa fuskarsu.           Mutuwar tsaye nayi, ina kallon Yunus,, ɗago kanshi yayi ya kalle ni, murmushi yayi sannan ya mike, tare da ɗaukarsu duk biyu, ya iso gabana. Ja da baya nayi har muka kure bangon ɗakin, rungume mu yayi baki ɗaya.       Muryanshi can kasa yace. "Duk nawa ne wannan."           Kukan da nake haɗiyewa ne na sake, a hankali tare da gyaɗa mishi kaina nace. "Duk nakane har da Mahaifiyarsu."                   Sauke yaran yayi ya ciro chocolet ya mika musu yace. "Maxa ku kaiwa Umma tasha."   Suna fita, ya tallabi fuskana da hannunshi, yace. "Maryam sai kuma kika ji labarin na mutu."            Janye hannunshi nayi, nakifa kaina a kirjinshi ina kuka, bani da wani bakin magana, kallonshi nake ina shafa fuskarshi nace. "Ai ban yarda ka mutu ba, dan zuciyata bata aminta da haka ba," "  Nidai abinda nasani shine, na shiga garari adalilin rashinka kuma da nace zaka dawo karyatani akayi ana min kallon na haukace. Daddy kaine cikon rayuwata, bansan ina sonka ba sai da kayi nisa dainda nake nasan cewa kaine rayuwata." Rungume ni yayi kamar wani zai kwace ni.         Mun jema sosai a haka, kafin yace. "Maryam zaki iya zama dani kuwa, kinga yanda na koma fa?"       Murmushi nayi nace. "Yunus nake so ba wani ba, dan haka ni bani da damuwa ina son Haske rayuwata haka."            Haɗa fuskarmu yayi, yana goga hancina da nashi. Yace. "Maryam zan wucce dake gida, ins kewarki sosai."            ɗaga kaina nayi, ina murmushi nace. "A'a kabari dai su umma su maidani da kansu."                  "Toh ki barni mu gaisa a nan."         "A'a baza'a kuma dani ba ga nifa ma ina hutun sallah."          Na faɗi haka ne dan ya kyale ni wallahi bazan iya jaraba ba.          "Toh taimaka ki min wani abu."   Kaman ban fahimce mi yake nufi ba nace. "Dame fa, Yunus."     Jan bakina yayi yace. "Yanzun zaki gani."    Hannunshi ya tura a rigar nayi maza na rike nace. "Karka taɓa amanar H² kaga babu daɗi na bari a ci amanansu."    Dariya yayi dakyar na lallaɓashi muka rabu lafiya.   .......Tunda ya dawo kullum yana, zarya a gidanmu sannan ya kwashi yaranshi su tafi yawo, ina fama kintsa kayanmu da zan koma, dan yace ya dawo da sauran matanshi Saura nice.          Sosai Umma da Mama da Rahilah suke haɗa min zafi, sai da na fara fita hayacina dan maganin karfine dasu, wasu wanda Rahimah takawo min daga, turaren tsuguno daga India Uwar mijinta ta kawo mata, sai wani na sha, haka kawai suka sani jin desires ɗin dole.       Ranar jumma'a aka mai dani ɗakina nida Yarana,    Bayan tafiyarsu Aunty Hamdiya, shima ya shigo, ya taramu a falo mu huɗu sai Yaran da suka haye mishi jiki, Balkisu da Fareeda na dariya, ina gefen Aneesah wacce har yanzun bata nutsu ba.    Nasiha yayi mana akan zamanmu na baya da kuma kurakuran da ya aikata, ya rokemu da mu yafe mishi. Sannan yace za'a raba kwanaki ɗa'ɗaya, sannan ya kara da cewa.    "Maryam Idan baki manta ba, kinyiwa Fareeda da Balkisu alkawarin basu..."          "Ai dama Yaransu ne, dan ko da ake maganar auren Sulaiman niyyata na yayesu, na mika musu. Sune iyayensu ni bani da haufi na barnusu Yaran duniya da lahira."          "Madalla da samun mace tagari kuma nagartacciya, mai zuciyar zinari, Allah ya albarkaci rayuwarki."     Kallon Fareeda nayi cike da tausayinta, dama kuma yaran sukan je gurinta ko tazo ta ɗaukesu, balkisu kuma bata wata guda, bata zo kaduna dubasu ba,dan haka suna gaba tsalle a jikin Uban suka koma kansu.     Hassan da barna ya tsikawa Balkisu ɗan abin wuyarta ta gwal, murmushi tayi ta sumbaci goshinsa tace. "Wata rana zaka saya min sama da wanda ka tsinka." Taɓe bakina nayi na zubawa mijina ido, ina wani lumshe su. Duk abinda nake yana gani, amma dan a zauna lafiya bai wani damu ba asalima jaddada mana zaman lafiya yayi kafin aka kawo abinci  wanda Fareeda ta girka, muka ci.     Allah sarki huda na makaranta kamar tayi tsuntsuwa, a wannan shekaran zata gama. Mufeeda kuma tana gabansu hajiya yarinyar ta nutsu.            **** Yau wata biyu kenan da akayi wani kazamin hatsari a hanyar yola, kowa ansami danginshi amma banda sulaiman, karshe saka hotonshi akayi a network news, anan Alhaji yaganshi.       Tunda Mama kilishi ta ganshi zata mike Alhaji ya maida ita, yace. "Na yarda da tarbiyan da nabawa Yarana shaiɗan ne ya shiga rayuwarshi, ki yafe mishi Allah zai sassauta mishi bari gobe ns kira Yunus da abokanshi su tafi yolan.""    Kuka tasaka tace. "Wallahi na yafe mishi ina mamakin halayarshine, amma ya wucce."             Lallaɓa ta yayi, har suka kwanta.        .......A bangarenmu kuwa ban san iya adadin lokacin da muka ɓata muna hira inda yske bamu labarin rayuwar gidan kaso ba, sai da na shafa wayata, naga karfe biyu saura, mikewa nayi nace. "Bayin Allah da alkhairi."      Na wucce sama, dariya Balkisu tayi tace.      "Fareeda nima na gudu, dan nan gaba Maryam kuka da tasaka mana mun riƙe mata miji."               Dukkansu suka miƙe suka hauro sama, shi kuma ya shige ɗakinshi yayi wanka. Sosai sannan yasaka kayan barci ya fito ya kashe komi na gidan, ya hauro sama.       Ya shigo yasame ni, nayi wanka na kwanta, kunna wutar d'akin yayi yazo har inda nake.                       "Ya muna hira kika gudu?"        "Hiran ce ba karewa zata yi ba, kuma ai sai a bani mijina, tunda ka jima da dawo dasu, nima sai a barni na mori mijina ko."            Janyoni yayi na shige jikinshi, sumbatar bakina yayi, ya sauko har.....     Daga nan kuma Tsohuwar soyayya da kewar juna, suka motsa..              **** Washi gari Balkisu ce tayi abin karyawa, tare da taimakom Fareeda, suna gamawa suka ajera a falon akan kafet ɗin cin abinci.           Sannan suka koma ɗakinsu sukayi wanka,     Taɓani yayi cikin zolaya yace. "Keee Harija tashi."   Dariya ya bani har ina rike cikina nace. "Toh Hariji, ai sunan da ya dace dakai kenan, tunda tun 2:30 ake abu har 4:02,,, kuma tsakaninka da Allah sau nawa ina ce maka na gaji, amma cewa kake Wallahi yanzun kake jin lafiya. Dake kasaba ka moreni kace min Bby."     Daukar pillow yayi ya wurga yana zare ido yace. "Amma yarinyar nan kin gama dani, zo ki faɗa min, saunawa kika sauya."         Juya idanuna nayi, bayan na zare rigar da nayi sallah dashi nace. "Oho dai, ko sau dubu na sauya salon tafiyar waye yake riƙe da linzamin, idan ka isa ka kamani, akoma ruwa ni yanzun karfi nake ji kai kuma basir ya cinye ka."     Nayi ban ɗaki a guje. Bai fasa bina ba kuwa, dan sai da ya nuna min yanda basir ta cinye shi, nida cika baki nice da kuka ina bada hakuri, kukan bafa irin na tashin hankali kuka mai tsuma zuciya da ruhi, wanda kana ji kasan kirsa ceda kisisina, sai gashi ya rufta cikin tarkona. Aikuwa muna fitowa wanka nace. "Daddy ba wai na gaji bane kyaleka nayi sabida kar na tsotse maka ruwan jiki karasa kuzarinka."         Cizon lip ɗinshi yayi yana sauke ajiyar zuciya yace. "Ni dake ne, zamu haɗe." Yasaka kayanshi ya sauka kasa, nima kwalliya nayi cikin doguwar riga na material, na sauko kasa dan yunwa nake ji, ina saukowa shima yana fitowa daga ɗakinshi lekani yayi muka haɗa ido na kashe mishi ido ɗaya. Murmushi yayi nima haka.                             Har tsakiyar falon na iso na zauna kamar sauran na gaishesu.       "Kai Maryam Sajida, anya kinyi niyyar bamu mijinki kuwa."    Inji Balkisu.        Rike bakina nayi ina dariya nace.     "Allah Mommyn yara kuyi hakuri."               Dariya duk mukayi sannan muka fara cin abinci, yanda naga Yan biyu sunki kulani nima na tarasu a gefe,             ........ Bayan ya gama cin abincine yayi mana sallah zai tafi yola shida su Aman Hijab muka ɗauko nidasu balkisu muka rakashi, banda Aneesah wacce tafita gayarta.           Sai da muka ga fitarshi na juya gareta nace. "Kiyi Hakuri Mamien yara amma fitanki a haka ba mutunci duk masu kuƙa da gidan suna kallonki ai ko ba komi zaki jawa mijinmu daraja,  A gurin ma'aikatanshi."    Nan ta rufe idanunta ta gurza min rashin mutunci, riko hannuna balkisu tayi tace. "Kinfita hakkin zaman tare Allah ya bada lada.".         .......... Koda Suka isa yolan dakyar aka basu shi, bayan an gudanar da bincike, basu tsaya a ko ina ba, sai babban asibitin abuja, acan akayi cuku cuku, aka wucce dashi Germany.              Tafiyar Yunus ne yayi dan ya dawo mana, yayi kwana biyu sannan suka wucce.             *****        Rayuwar gidan Yunus tana da daɗi a yanxun dan mu uku mun haɗe kanmu, inda mukayi kokarin ganin Aneesah ta biyomu amma ina.       Watan shi huɗu suka dawo, tare da sulaimn wanda ya sami matsala a kafarshi, na dama yana ɗingisata.                  Bayan dawowarshi muka tafi bikin yaye su Huda, har da mamanta, bayan an gama hidimar muka dawo gidanshi na nan abuja dan zai dawo nan, muna shiga balkisu ta fara sheka mana amai, kafin wani lokaci ta gallaɓaita, asibiti ya kaita a ɗan gaba unguwarsu.      Suna zuwa aka samata ruwa, sabida ko tsayuwa batayi.          Test ɗin jini aka mata dana fitsari, bayan wani lokaci aka kawo anan aka sake mata scanner, abinda likitan ke tsamani ya tabbata cikin wata uku, cif.      Mikawa Yunus hannu yayi yace.    "Ina tayaka murna Madam tana ɗauke da juna biyu har na wata uku."      Murmushi Yunus yayi ya mika mishi hannu suka gaisa yafito,komawa ɗakin yayi yana kallon yanda tayi fayau, wato rabo fitina ce daga dawowanshi har Allah ya nufa balkisu zata haihu.              Zama yayi har ta tashi sannan ya taimaka mata tayi alola da sallah, likitan na ganinta yace taje gida ba wani abu ya rubuta mata magani.              **** Cikin balkisu bayi da wani fitina sai dai warin fentine bata so, haka muka cigaba da kula da ita,         ...... Tunda Huda ta dawo take cikin damuwa da yawan kuka, anyi tambayar duniyan nan taki faɗa karshe sakata nayi a ɗaki na tambayeta, bata ɓoye min ba ita Aure take, so.         Kiran Uban nayi muka zauna nace ta maimaita tana kuka ta faɗa mishi.    Koda aka tambayeta waye take dashitace nan duniya bata da wanda take so sai Ya Kabir.             Shi knn nace mata kawai.       ....... Wata litinin naje gida na sami Umma da Malam na musu bayani, basu ki ba sai aka kirashi a waya sukayi magana ta fahimtar juna da Iyayenmu, ba tare da wata damuwa ba ya amsa,......                     Bayan haihuwar balkisu,akayi bikin Huda da Ya kabir. A lokacin Daddy ya tada zance kai Fareeda kasar waje ko za'a dace tace ita bata so, wanda muka haifa sun isheta.                *****        Hafsa matar Ahmad kuwa wani alhaji ta aura da zumar auren kashe fire, mutumin yace bai san da haka ba, yayita cin Ubanta Matanshi biyu suma suka tasota a gaba, karshe garin faɗa suka tureta cikin mangyaɗa ta kone fuskarta,    Alhaji na ganin fuskarta ta lalace ya saketa, karshe Ahmad neya ɗauki ɗawainiyar mata jinya har Kasar waje, koda ta dawo ta nemi ya dawo da ita yace a'a yayi ne sabida chuchu.            Hindu kan ba laifi ta nutsu sosai, kamar ba ita ba  ganin haka Rahilah tasa Aman ya dawo da ita, dan lokacin Hindu ma cikine da ita gana Rahilah da ya tsufa. Zaman gidan ba laifi,        ......... Dake an fara azumi, Fareeda da Balkisu ne a kitchrn ina kwance, Yaransu sai lugude suke a kaina. Cikin ɗags murya nace . "Maman Yara wallahi kizo ki ɗaga min yaranki zasu murkusheni."   Dariya balkisu tayi tace. "Haba kekuwa Aunty Mom kiji dasu Wallahi muma aiki yaci karfinmu." Kamar zanyi kuka haka nake kallon yaran, tunda Ubansu ya jika min aiki shikenan na zama lazy, Bana iya komi sai bin kasa.  Har shima ynz kallon juna muke dan bana kaunar ya taɓa ni       Shigowa yayi da sallama, tunda na kalleshi sau ɗaya na rufe idona ban kuma buɗewa ba har yakwashe yaranshi ya tafi,     Uzuri yayi min dan cikin wata biyune sai wahalar da yake bani.....                  *****      *Bayan shekara biyar*       Zaune nake a tsakiyan ɗalibaina wanda suke zuwa karatu, asabar da lahadi, suna jefa min tambayoyi ina amsa musu, naji karan shigowar motar shi addu'a na yi musu sannan na mike nace. "Toh sai wani sati, Mai gidan ya dawo daga tafiya."           Ta kofar da aka ware dan ɗaliban suka fita ni kuma na shiga ta ɗaya kofar, hangoshi nayi shida Aneesah, dama tare suka tafi. Kallonshi nayi na sake mishi murmushi, take ys janye jikinshi ya tawo da sauri gurina yana tambayana yasamemu lafiya nuna mishi cikin gida nayi.            A shekaru biyar da dawowarshi daga gidan kaso, Allah ya albarkaci al'amarinshi sosai, Yarana biyar da yar autana, dan haihuwar da kanta ta tsaya, gana balkisu biyu tahaifi Sultan, Sulaiman har gida yazo niman yafiyana nace na yafe.           Kuɗi Yunus ya ware ya buɗewa Fareeda Plaza, sosai.               Koda yazo buɗewa ya shawarcemu nida balkisu muka bashi goyan baya. Ranar da aka buɗe kuwa kuka take sosai. Dan murna.                 **** "Kitashi yau zaki fara koyan tukin mota." ya shigo da key ɗin sabuwar motar da yasaya min,        Shiryawa nayi muka fito, yau nina ga bidi'a wallahi ba koyan tuki naje ba koyan salon so dai ko, dan kancinyarshi na koma da zama hannunshi na cikin rigana, yana gwalgwalani, shi nan tuki yakd koya min, karshe aka buge ds sumbata, hmmm ai alamarin daddy ba'a cewa komi dan tsohon gidanshi yakaini ya gurjeni son ranshu wai ladar koya min tuki,😂     Kwana biyu tsakani muka je sunan Huda wacce suke abuja gidan da Yunus ya gina zamu koma a can ya mallakawa Ya kabir, ta haifi ɗanta na biyu. Dake haihuwar farko babyn bata zauna sai sai Yanzun suka sami Omer. Nabila matarshi yaranta uku. Kuna zamansu babu damuwa ko kazamin kishi.             A yanzun ina da Yunus da Muh'd  daAhmad da Aman, sai Autata Fareeda, Yaran balkisu Ansami Umar da Mai sunan Babanta ana kiranshida Sultan, Aneesah da Fareeda sune Allah bai nufa zasu haihu ba.           *Alhamdulillah*   Anan na kawo karshen matae son..... Labarin      Sister Saratu Kano             Tsarawa da Rubutawa             Ramlat Abdulrahaman manga_Mai Dambu...... Fatan alkahiri gareku masoyana hak'ik'a nagode sosai,       Godiyata a gareki ba zai kare ba Aunty Batul Mamman. .......   Tukwaici gareku Masoyan Inna Wuro, da Yaddiko......      Ku biyo ni Cikin Yar Gidan Yaddiko.....😘😍     *Thank You*